Zain Abeed Complete Hausa Novel

 

ZAIN_ABEE

_By Nimcyluv Sarauta_


 page 

Wanda yake grp 1 kd ya yi join wannan pl.

_Allahamdulillah! Thanks to Almighty ALLAH (swt). For giving me opportunity to start this book. *ZAIN_ABEED*_

_Finally, I just want to say that this would never been possible without all of you and I am so, So grateful for everything You have done for me. You guys have seriously made my dream come true and you're the reason Gaslight even made it this far. I hope that You Will continue to support my Journey as an Author And I can't wait for You to read the published version_

_just follow my pen, For i assure You, You Are going to fall in love with_ 

_Seriously Love guy's!❤️ Lot's of Love NIMCYLUV._


 Sadaukar ne ga ADDAH RAMLA #Mai dambu ko bayan babu ni wannan shine zaki tuna dani🥰 Much luv.


 I'm just wanted to say Duk wanda labarin bai masa ba, Wallahi ya faɗi duk abinda yay niyya👌🏾Nice dai Marubuciyar *Moon, Tsintacciya, Abu Maleek, Sirrin mu, Kwaila ce, Uncle ne e.t.c*






Hazon da ake yi, a ƙasar Moscow bai hana jirgin Aeroflot-Plus sauka a Sheremetyevo Airport dake nan ƙasar Moscow ba. The weather is too high pilot ɗin da ƙyar yake  iya ganin, mai  bashi direction ɗin sauka ƙasa. Banda Snow babu abinda yake zuba. Mai asthma kam sanyin babbar illa zai iya yi masa, zai iya sashi cikin critical condition. A hankali jirgin keyin parking har ya samu wajan tsayawa. Daga can cikin jirgin kowa passengers ne suke ƙoƙarin zame belet ɗin jikinsu domin sauka daga ciki. A hankali yaja numfashi mai ɗan ƙarfi yana matse hannayensa suna bada wani, sauti na gajiya. Wrist ɗin hannunsa ya duba yaga 1:15Am na dare. Gently ya miƙe tsaye yana zuba hannayensa cikin aljihun suit ɗinsa, walking slowly  ya ƙarasa Vip side. He's just thinking why har yanzu biyuninsa bai fito ba? Is he alright or what? If sanyin nan ya yi effecting health nasa? A fili yace "Ya rabb, ga bawanka" buɗe ƙofar vip ɗin yay a hankali yana mai tura kansa ciki. Cak ya tsaya saboda ganinsa da yay a kwance saman duguwar kujera. Infact bai da alamar tashi, saboda ya lumshe idanunsa tare da harɗe hannayensa a ƙirji Numfashinsa na sauka a hankali. He's sleeping peacefully yay kyau sosai a baccin, domin gaba ɗaya sumar dake goshinsa ya ɗan zuba fuskarsa kamar wata mace. Ƙuri ZAIN yaywa ABEED da idanunsa wanda suke cike da Zallar so da ƙaunar abokin haihuwar tasa (Twins).  Ƙarasa shiga yayi har zuwa inda Abeed ke kwance, yana zuwa ya saka hannunsa ya ware masa hannayensa da suke ƙirji. Shiru Zain yay ganin ƙirjin Abeed na ɗagawa, kafin a hankali ya ɗura kansa a ƙirjin na Abeed domin gano what wrong with him yake jan numfashi haka? Something is fishy Abeed baya bacci cikin airplane.  Kansa ya janye kafin a hankali yace "I don't know what wrong with my Biyuni, bai san me yake ɓoyewa ba,is he hiding something for me? No! Abeed bai zai ɓoyan komai ba, shine rayuwata nine rayuwarsa, he can't do that.... seriously" ya faɗa yana ɗaukan iphone ɗin Abeed, sosai Zain yay mmkin ganin 20miss call na RIYA tun suna 9ja take kira Abeed, ba kira ɗayan da ya yi, respond. Cike da damuwa Zain yace "sorry Riya, In sha Allah zan shige maki gaba" wayar Abeed ɗin ya saka cikin Aljihu, yana faɗin "I love You Biyunina" motsi Zain ya ji, ya juya da sauri haɗa ido sukai da Abeed, yaga duk yadda ƙwayar idanunsa take blue amma yanzu tayi wani mugun jaa. Shiru yay yana noticing ɗin sa, amma bai gane komai ba. Cikin sakin fuska yace "Yaushe ka tashi?" Kamar Abeed ba zai magana ba sai kuma ya ɗan buɗe baki da ƙyar yana yatsuna fuska, cikin slow voice yace "from i love You Said" ya faɗi hakan yana miƙewa tsaye, tare da unlock na suit nasa. Murmushi kawai Zain yay yana girmama, nauyin bakin Abeed hatta shi da aka haifesu rana ɗaya, lokaci guda,wata guda, shekara guda wani time ɗin banza yake masa. Da mutum uku Abeed yake rayuwa yaji daɗi na farko, abokin haihuwar sa Zain, na biyu Mai martaba sai kuma Naila. Zain nada tsayi, fari ne shi idanunsa ma fara re ne, fuskarsa a sake bashi da wata damuwa, damuwarsa ɗaya akan Biyuninsa. Baya ɓoye komai yana da sauƙin kai. Abeed kuma yana da zuciya baya ƙaunar kallo ko kaɗan idan ba wajan show yaje yana gabatar da waƙarsa ba, baya ƙarya sam bai san yadda ake ba, Idan yace Yes of course yana nufin Yes ɗin. Ko waye kai baka isa yay maka ƙarya ba, fari ne tass, yana da manyan idanu wanda ƙwayar idanun ta kasance blue, ga suma mai kyau har gaban goshi take sakkowa, sumar goshin kuma ita ta banbanta tsakaninsa da Zain, da ita ake iya gane waye Abeed waye Zain. Amma har gobe akwai abinda Abeed yake ɓoyewa Zain, Meye shi?. Toilet ɗin dake cikin jirgin Abeed ya shiga yana tafiya a hankali hannunsa zube cikin Aljihu, yana shiga cikin toilet ɗin ya maida ƙofar ya rufe, kana ya jingina da jikin ƙofar yana jan numfashi da ƙyar, bai damu dan ya rasa ransa ba, amma idan ya rasa ransa wanne hali Zain zai shiga? Wannan tunanin shine yake ƙara damun Abeed yake ya hanashi barci, domin abincike ya nuna cewa saura wata biyar ciff wa'adin rayuwarsa a duniya zai ƙare. Zain jin Abeed shiru ya sanya  ɗan yi knocking ƙofar, tare da faɗin "Hey my frnd is everything okay?" Shiru Abeed yay saboda Aman da yazo masa, cikin sauri ya ƙarasa wajan sink ya fara amai wanda rabin aman duk jini ne..... Bakinsa ya wanke tas tare da wanke fuskarsa kana ya buɗe ƙofa ya fito, yana fitowa cikin sauri yay gaba abinsa ba tare daya tsaya Zain ba, yay hakan ne kuma saboda baya son ya fahimci wani abu. Da idanu kawai Zain yabi Abeed dashi. Har zai fita sai yaga inhaler ɗin Abeed girgiza kai kawai yay tare da ɗauka yabi bayansa. A strains ɗin jirgi yaga Abeed  tsaye kansa a sunkuye fuskar nan a haɗe tayi jajir, juyawa yawa yay nesa dashi yaga ashe wata baturiya ce ta kafe Abeed ɗin da kallo, murmushi yay yace "Can i call her?" Still Abeed shiru yay, Zain yace "shall we..?" Sai a lokacin Abeed ya ɗaga fararen idanunsa da suka fara dawo wa daidai, ya tsorawa Zain idanu, alamar akwai Abinda yake buƙata wajansa. Dafe kai Zain yay yana faɗin "Ya rabb, i almost frgt wlh" hannu ya sanya a cikin Aljihu ya ɗauko wani mars mai kyau, kana ya matsa kusa dashi suna farcing juna yana sanya ma Abeed mars ɗin tare da faɗin. "How was your body? Sanyin bai dame ka ba ko?" Abeed idanunsa ya lumshe, kana ya buɗe har ya buɗe baki zai Mgna, yaga Wannan baturiyar tana ƙara kallonsa. Hannuna ya ɗura a shoulder ɗin Zain kana ya juyo dashi gabansa hakan yasa ya rufe fuskarsa da jikin Biyunin nasa, fararen idanunsa ya wara kana ya ciro wani ring na Daimond a hannunsu ya kama hannun Zain ya zura masa, yana sakin wani cute smile murya can ƙasa kamar mai tsoro yace "Zakai replacing nawa" ya faɗa yana kama hannun Zain ɗin zuwa wajan wata hadaddiyar mota da tayi parking gabansu, gaba ɗaya a baya suka zauna, driver ya kwashi kayansu, shima ya shiga motar kana ya jasu suka bar airport.


About Azimut Hotel Tulskaya Moscow Motar tasu ta tsaya, Zain ne ya fara fitowa sai Abeed, har lokacin mars ne a fuskarsa, sai wani glass daya saka a idanunsa,  kasancewar zuwan sirri sukai yasa, Zain shima ya saka mars cikin nutsuwa ya kama hannun Abeed suka fara shiga cikin reception na hotel alrdy an gama musu komai, key kawai Zain ya amsar musu suka haura sama, room 120 suka tsaya, Zain ya buɗe musu suka shiga, Kallon Abeed Zain yay yace "So what about your show? A wanne hall ne?" Abeed yana cire rigar jikinsa yace "Ba zani ba" da mmki Zain yace "pardon?" Abeed ruwa mai sanyi ya ɗauka tare da ɓalle murfin gorar zai kai bakinsa,Zain yay saurin kwacewa babu alamar wasa yace "Are You at of your sense? Kalli yadda bakinka ke hayaƙi saboda tsananin sanyi, shine zaka sha that stupid water?" Ka faɗa Abeed ya ɗaga irin he doesn't care ɗin nan, kana ya ƙara ɗaukan wani ruwan zai sha, again Zain ya ƙara kwacewa cikin ɓacin rai tare da ɗaga murya yace "Wai baka tuna cewa lafiya bata isheka ba? Ka manta issues ɗinka na Asthma?" Baya Abeed yay tare da zama kan kujera yana jan numfashi ya jima a haka kafin ya ɗago kansa ya kalli Biyunin nasa, gently ya miƙe tsaye har zuwa inda Zain yake murya a sanyaye yace. "Mutuwa kake tsoro? To...." Cikin faɗa Zain yace "Kada ka sake yi min mgnar mutuwa a nan, kuma mutuwar ta rasa wa zata ɗauka sai kai? Wlh duk sanda aka wayi gari babu kai Tabbas a rana nima zan rasa raina.." taɓe baki Abeed ya yi kawai, yana ju yawa ba tare da yace komai ba, ganin yadda jikin Abeed ɗin ya yi sanyi ne ya sanya Zain saurin shan gabansa, Cak Abeed ya tsaya da tafiyar da yake, kafin ya ɗaga idanunsa suka haɗa idanu da Zain, ganin yadda idanun Zain ya cika da ƙwalla yasa Abeed ɗan zare ido yace "what again?" Kasa mgn Zain yay sai kawai ya rungome Abeed tare da faɗin. "Stay with me Biyuni na, stay with me ABEDDEEN" Murmushi mai ciwo Abeed yay yasan cewa, ɗan uwansa bai san meke damunsa ba, ciwon Asthmar da yake damunsa shi kawai ya sani, a ransa yace "Dole na tafi na barka, I think my mother is calling me" a fili kuma yace "Love u" A sanyaye shima Zain yace "To the rest of my life" da ga nan duk freshen up sukai na jikinsu. Kana suka kwanta bacci, Zain yay bacci cike da damuwa inda ya ɗauki al'ƙawarin zai samu tattauanawa Da Babban likita akan ciwon Abeed.


Alarm ɗin dake jikin wayar Abeed shine ya fara ƙara, wanda ya sanya Abeed ɗin motsawa kaɗan, slowly kuma ya shiga ware idanunsa saboda nauyin da sukai masa, sam bai yi bacci daran jiya ba, idan ya tuna mgnar Dr Siya yay masa, komai nasa tsayawa yake. He can't even think mene yake daidai, mene ba daidai ba. Juya ya yi bakinsa ɗauke da addu'a ya ƙarasa buɗe idanunsa,  kafin a hankali ya janye duvet ɗin daya rufe jikinsa dashi, miƙewa tsaye ya yi har zai shige toilet sai ya juya ya kalli Zain da har yanzu yake bacci, baya ya koma ya ɗan ja yatsun ƙafar Zain kamar yadda ya saba, ganin ya yi motsi yasa Abeed shigewa toilet. Miƙewa Zain ya yi kai tsaye shima ya shiga wani toilet ɗin. Kusan a tare suka shirya cikin wasu farar Arabian jallabiya mai taushi, Masjid ɗin dake cikin  hotel ɗin suka shiga, ana idar da sallar suka dawo gida. Zain ne ya zauna kan kujera cikin sauri yake danna keyboard ɗin system, wani babba case ne dashi wanda zai ja ragamar shari'ar, criminal case domin zargi ne na fashi, har da kisan kai, the case was super bai taɓa samun case mai haɗarin wannan ba, Idanunsa ya ɗaga yana kallon Abeed dake tsaye yana tsiyaya madara a glass cup yace. "Ina confused wani abu" shiru Abeed yay, haka nan yaji baya mood ɗin na Magana, jin shirun yay yawa ya sa Zain yace "Arrogant..." Taɓe baki Abeed ya yi, kana a hankali ya dawo baya ya zauna kan kujera cikin nutsuwa yake shan Madarar, sai da ya shanye tass kana gently ya kalli Zain yana mai shafa gemunsa yace "Me kace?" Ɓata fuska Zain yay yace "Shafa kaji" Cije baki Abeed ya ɗanyi yace "Sorry" Juyawa Abeed system ɗin Zain yay yace "Look, already nayi searching all na abinda nake buƙata but..." Abeed yace "But wat?" Zain yace "firstly wanda nake zargi da akaita fashin, babban mutum ne, secondly yadda akai amfani da mace wajan gudanar da aikin, Lastly bayan fashin da mutumin yake akwai wani abu da yake da ƴan mata, wanda har yanzu shine abinda ban gane masa ba" taɓe baki Abeed ya yi yana Miƙewa tsaye yace "U hve to drop this criminal case ɗin" tunda suka zo sai yanzu Abeed ya yi mgn mai ɗan tsayi, da Mmki Zain yace "Kasan me kace?" Abeed na lumshe idanunsa yace "ka taɓa ji nai hauka ne?" Murmushi Zain yay yace "how can i knw, ina mgnar serious kana wani magana" shiru kawai Abeed ya yi, for some minutes kana ya miƙe ya kalli Zain kamar zai Mgna sai kuma ya yi shiru, gane cewa akwai abinda Abeed ɗin ke son faɗa yasa Zain yace "Speak up my friend, what's in ur mind?" Abeed ya buɗe baki murya can ƙasa yace "Zakai replacing nawa wajan show"... "Why? Bayan ka amshi kuɗin jama'a, then ta yaya zan iya waƙa nida ba aiki na ba?" Cewar Zain, gaba Abeed ya yi abinsa yana mai faɗin "Be ready, zaka je matsayin ni" yana ƙoƙarin shigewa cikin wani bedroom Zain yace "Oh! Hello idan aka gane cewa bani ne Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas ba fa?" Kai tsaye Abeed yace "No one knows" Ya faɗa yana shigewa bedroom ɗin. Da yamma Zain na zaune watching TV, Abeed ya fito cikin dark blue ɗin floral jacquard one button suit. Zain na ganinsa ya miƙe tare da ƙarasa wajansa, hannun Abeed ɗin ya kama ya ɗaura masa wrist kana ya tsuguna ya sanya Leather shoe yana faɗin "Ina zaka?" Murya can ƙasa Abeed yace "I have a meeting" "meeting?" Zain ya faɗa da mmki, tare da sake faɗin "Yaushe ka tsara?" Shiru ya yi bai magana ba, ganin yadda ya ɗaure fuska yasa Zain yace "it's okay, kaga weather garin is not good, so take good care of yourself ok?" Abeed na barin room ɗin yace "I'll.."


*****

A wani yanki dake kudancin garin Katsina. Cikin Wata haɗaɗɗiyar prvt school ta maza da mata. Da sauri class teacher ɗin Yake tafiya it's already late, amma har yanzu basu fito daga cikin class ba, bayan dukkan student na makarantar sun tafi, kowa ya watse what wrong with them su kullum basa ganewa, they didn't understand what is good and what's wrong. ”lazy babies�? ya faɗa a Zuciyarsa, cikin class ya shiga shiru babu ƙarar komai, idanunsa ya shiga rarraba wa can ya hango su a zaune ɗaya na drowning a mac nata, ɗaya kuma ta ɗura kanta akan kujera, da mamaki Teacher ɗin yace "SAIRAH" Wacce aka kira da Sairah ɗin ta ajjiye color ɗin hannunta tare da kallon Teacher ɗin, farar yarinya ce ƙyakkyawa, kana kallon ta kasan bafulatana ce ko kuma wani yanki na Fulani, kai tsaye ba zaka fasallata kayanta ba, yanayinta kamar na Kajol😌tana da tawadar Allah a saman hancinta. Ƙuri tayi masa da ido ganin hakan yasa Teacher yace "Haba twins yau kuma me akai maku?" Shiru tayi masa sai kawai yace "Ok tashi ƴar uwar taki" juyawa tayi har lokacin kanta a ƙasa a hankali Sairah ta shiga tashin ta "SARA! SARA!SARA!!" ganin ta motsa yasa ta zame hannunta. Wacce aka kira da Sara ta buɗe idanunta Subuhanallahi, wallahi babu wanda ya isa ya iya bambance wace Sairah wace Sara komai nasu iri guda ne, tawadar Allah ce kawai ta banbanta ta Sairah a saman hanci ta Sara a ƙasa. Ikon Allah buwayi gagara Misali Cikamakin Annabawa da Manzanni, wanda yake halittar Mutane a mahaifa ɗaya, hukumcin sa da buwayarsa ta sanya su zo duniya a tare wanda akewa laƙani da TAGWAYEN ASALI. lumshe idanun Sara tayi kana ta ɗan murguɗa baki, kasancewar ita bata barin ko ta kwana, saɓanin Sairah da take da mugun haƙuri. Teacher yace "Twins ɗin Dady mai akai maku ne yau?" Wata uwar harara Sara ta watsa masa cikin siririyar muryarta mai tsiwar gaske tace "Heyyy! Shut up... And leave" cikin sauri Teacher yace "Ok daman Dadynku yazo ɗaukan ku" da wani sauri suka haɗa baki wajan faɗin "what? Daddy?" Sara ce ta fara yin gaba Sairah kuma ta ɗaukar masu bags nasu. Yana tsaye a kusa da motarsa cikin shiga ta ilhama gaba ɗaya ya naɗa fuskarsa idanunsa ne kawai a waje, yana ganinsu ya saki Murmushi mai sauti tare da buɗe musu hannunsa, gaba ɗaya suka shige jikinsa suna faɗin "We miss you alot Daddy" shiru kawai yay musu Sairah ta shiga gaban mota, Sara a baya kana ya jasu suka bar sclh ɗin. Bayan sunyi nisa sosai ya ɗauke hanyar zuwa gida ya nufi wata hanyar, Sara da bakinta baya shiru tace "Daddy ina zamu?" A taƙaice yace "Unguwa" tun suna Shira sukai shiru bacci ya ɗauke su har suka sake farkawa, wani baccin ya ƙara ɗaukan su.. cikin wani jeji ya shiga mai tsananin duhu da ban tsoro, kana ya kashe motar ya fito, da ɗan sauri ya shiga tashin su "Sara, Sairah" kusan a tare suka farka da mmki suka ce "Daddy area nan is not good, mu koma gida" shiru yayi kawai sai ya jasu jikinsa ya rungume, sun jima a haka kafin yace "Waye ni a wajan ku?" Sara dake tafi surutu tace "Kai ka haife mu Daddy,kai ne babban mu farin cikin mu" da sauri yace "I'm not your father, ban taɓa haihuwa ba, bare na samu albarkar tagwaye kamar ku, Sara ki kula da ƴar uwarki twins ɗinki, Biyuninki, ki kula da ita a nan zan barku" da ƙarfi Sairah tace "Daddy a nan fa? Idan abu ya cinye mu fa?" Yace "Ba abinda zai same ku, rayuwarku cikin jejin nan tafi fiye da wacce za kuyi a waje na, ni ba mahaifinku bane, Zan barku a nan Ubangiji ya ƙaddara saduwar mu" yana faɗin hakan ya shafa kawunansu, ya shige mota, tuni Sairah ta fashe da kuka tana ƙanƙame ƴar uwarta, Sara dake tana dakakkiyar zuciya ajjiyar zuciya kawai take saukewa, idanunta sunyi wani masifar jaa. Daddy da gudu yaja motar yana tafe a motar wani abu mai zafi ya shiga bin fuskarsa, parking ya yi kawai sai ya fashe da wani Irin kuka tare da faɗin "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un i lose my own children....



Yaya kuka ji? Idan yay muku kawai kuyi share😌 Sarautar marubuta na shirya tsaf wannan salon da ban yake da sauran....



08119237616

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *🌈ZAIN_ABEED🌈*



_By Nimcyluv Sarauta_


Page 2




"I lose my own children, which kind of father is these? Ni ne na haife su, na raine su tun suna jarirai, amma akan wani ƙaramin dalili zan kawo yarana cikin wata uwa duniya cikin jejin da yake da mugwayen Animals na zube? What exactly wrong with me? Wallahi ina jin na haukace, i can't live without my children in sha Allah I'll bring them back to my house, ko mene zai samu su ya same mu tare" Ya faɗa yana share hawayen dake cikin idanuna, kafin a hankali yaywa motar key tare da reves ya juya baya zuwa cikin jejin. Almost 20mints yana driving cikin jejin inda yake effecting ganinsu, amma babu su babu alamar su, tsananin tashin hankali ya wanzu kan kamilalliyar fuskarsa wanda zuwa yanzu ya zame hiramin da ya yi covering face nasa dashi.. he was shock ganin baya iya gane ko inda ya zube su, balle ya gansu a wajan, yana matsanancin tausayin yaransa, Sairah nada hqr, ko ina taje za taci ribar zama da hqrin ta, Sara asalin mara kirki ce, ga baƙar zuciya, amma duk abinda da take sai an taɓa ƴar uwarta Sairah ne, idan ita kayiwa ko kallonka ba Zatai ba, amma kana taɓa Sairah za kaga ruwan bala'i.. parking ya yi cikin jejin tare da fitowa waje yana ƙara sakin wani irin raunataccen kuka mai tsuma zuciyar dukkan mai sauraran sa, bai taɓa zubar da hawaye ba tunda yake sai yanzu, yana da rauni akan Twins ɗin sa. Juyawa ya dinga yi yana kiran sunansa "Sara! Sairah! Sara! Sairah!" Shiru no respond, kamar daga sama ya hanki hijibin dake jikin Sara a yashe a ƙasa, gaba ɗaya jini ya ɓata sa, cikin tashin hankali ya zube a wajan tare da faɗin "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un shi ke nan, na kashe yarana da kai na, Wata dabbar ta cinye min Twins" ya faɗa yana sakin kuka, kafin kuma ya fara sakin wasu surutai alamar ya fara samun matsala a ƙwaƙwalwarsa, haka ya ƙanƙame hijibin yana kuka tamkar ransa zai fita, dama Uba na gari na iya wufintar da yaran daya haifa da ƙwayayan haihuwar da Ubangiji ya dasa masa?....


A ƙasan wata bishiya suke a zaune, gaba ɗaya Sara bata hayyacinta wani irin tari take jini na zuba daga bakinta, duk yadda tasu ta samu kwari ta nunawa Sairah ba komai, amma hakan ya gagara, cikin tashin hankali Sairah ta riƙe Sara tace "mene yake maki ciwo twin na?" Numfashi Sara taja da ƙyar tace "Ba komai, kawai naji ƙirji na ya yi min nauyi ne, stop cry twin noting will happen to me, kukan ki shine damuwa ta" ta faɗa tana kama hannun Sairah, tare da share mata hawayen dake bin fuskarta... Girgiza kai Sairah tayi tace "Haba twin, taya hankali ne zai kwanta, bana mance time ɗin da muna primary school na nemi na rasa kuma a lokacin baki da lafiya, kina fama da ciwon ƙoda daga ni har Daddy babu wanda kika faɗawa, a kiɗime muka je hospital ɗin, muna zuwa Dr yace mana an ƙodar gaba ɗaya biyun sun lalace, amma wani saurayi ya bada tasa an cira an saka maki, munce masa waye amma Dr yace shima bai san shi ba, Yanzu haka silarsa yasa kike raye a duniya da kuma taimakon Ubangiji, duk da hakan kike tunanin hankalina zai kwanta? Ko kuma kina tunanin ke kaɗai kike so na? Sara a mahaifa guda aka haife mu, dole Soyayyar junanmu da kasance abu nada ban, ina Sonki ba zan iya bari na rasa ki ba" Sairah ta ƙare zan can tana sakin kuka, ganin yadda hankalin Sairah yay masifar tashi, yasa Sara ta saki wani Murmushin ƙarfin hali, tana danne wani tarin da yazo mata,  tace "Haba twin akan wannan kike kuka? Haɓo nayi fa" Sairah tace "No Sara, stop laying baki ƙarya kada ki fara yanzu, Meke damunki, saboda Daddy ya barmu a nan? Kasan dole zai dawo ba zai iya rayuwa babu mu ba, ƙilan yana da wata manufa daya sanya ya yi hakan" shiru kawai Sara tayi domin muguwar zuciya ce da ita, a halin da take yanzu bata ƙaunar ma, a kira mata sunan Daddy, wanda yake son su da ƙaunar su yau shine ya juya musu baya, akwai kidnappers, Arms robber, bad Animals duk a ciki jejin duk da haka ya tsallake ya tafi ya barsu.... Kallon Sairah tayi da tayi lamo a jikinta tana sauke ajjiyar zuciya, a hankali tace "Twin da gaske ba Daddy ya haife mu ba" da sauri Sairah tace "A'a shine Daddynmu shine ya haife mu" gyara zama sosai Sara tayi tace "Look twin kin san bana ƙarya ko?" Slowly Sairah ta ɗaga kanta, Sara tace "Good, as frm today zamu daina amfani da sunan Daddy, na maki Al'ƙawari, zan zame maki fiye da Daddy, da kuma uwar da muka rasa, tun muna ciki, zan baki farin ciki ko da zan rasa nawa, ki daina kuka kinji babu abinda zai same mu sai abinda Ubangiji ya tsara" Sairah tace "Twin to me zamu na cewa sunanmu?" A hankali Sara tace "I'll think about that.... sleep" ta faɗa tana ɗura kan Sairah a cinyarta, kwaɓe fuska Sairah tayi tace "I luv u twin" Sara tace "Luv u too..." Sanyin safiyar daya shiga kaɗawa shine ya farkar da Sara daga baccin da take, tana farkawa idanunta ya sauka akan Sairah wacce take zaune ta zabga tagumi tana kallon ƴar uwarta, da mmki Sara tace "Mene?" Girgiza Sairah tayi tace "naga baki tashi ba, ina tsoro ne" Sara tace "yanzu fa" Murmushi Sairah tayi tace "Naji daɗi" Miƙewa duk sukai, suka fara tunanin inda zasu samu ruwan alwala, hannun juna suka riƙe suka shiga tafiya cikin jejin cike da tsoro ƙarar ƙwari da dabbobi sun cika ko'ina, a haka suka isa wata gaɓar ruwa nan sukai alwala, Sairah ta kunce ɗan kwalinta ta shimfiɗa, kana ta yi sallah tana idarwa ta bawa Sara hijib tunda nata ya Faɗi.. shiru duk sukai banda yunwa babu abinda suke ji, juyawa Sara tayi jin cikin Sairah na ƙara, a hankali ta miƙe tsaye tace "twin tsaya a nan ina zuwa" tana faɗin hakan ta bar wajan, wajan ruwan ta koma tayiwa ruwan ƙuri da idanu can ta hangi wani ɗan ƙaramin kifi a gefen ruwan yana tsalle, da sauri ta ƙarasa ba wani tsoro ta kama kifin ta ajjiye can nesa har ya mutu, tana da tsaye ko zata ƙara ganin wani kifin amma babu, juyawa tayi ta hada itace kamar yadda taga anayi a film, ta samu fararen duwatsu nan take wuta ya tashi, a nan ta fasa kifin sai farin ciki take Sairah zata samu abinda za taci.... Kifin ta ɗauka har zuwa wajan Sairah ta same ta kwance riƙe da ciki, da sauri tace "Twin come and eat fish" ta faɗa tana ɗura kifin akan wani leaf mai faɗi, jikin Sairah har rawa yake saboda yunwa, tace "Sara na kema kici to" girgiza kai Sara tayi tace "Ai naci, nawa ma yafi naki yawa" ta faɗi hakan ne domin tasan kifin ko Sairah ba zai isa ba, balle su biyun duk da cewa itama tana jin matsanancin yunwa, da kallo kawai tafi Sairah yawunta na tsinkewa, ganin yunwa zata kashe ta, yasa ta miƙe tayi baya can, wani kuren ganye ga gani mai kyau ga ruwa duk a jikinsa, da sauri ta tsinka ta shiga ci kamar mayunwaciya, sai da taci gayen da yawa Sannan ta goge bakinta, ta koma wajan Sairah lokacin harta gama cinye kifin, Murmushi tayi tace "Taso mu tafi" Sairah tace "where?" Sara tace "muje ko zamu samu wani garin a gaba" tafiya suka fara hannunsu riƙe dana juna...


A can Mascow Abeed ne zaune, a gaban Dr siya, yana sauraran abinda yake faɗa, gaba ɗaya a tsorace Dr Siya yake, domin gani yake kamar Zain ne ba Abeed ba, duba da cewa komai nasu iri guda ne, babu wani bambanci, shigarsu, magana everything... Taɓe fuska Abeed ya yi, kafin a hankali ya ɗan ja numfashi, kamar wanda akaiwa dole yace "Uhm all ears" Dr Siya yace "Har kawo yanzu babu wani magani da aka samu na ciwonka, kuma binciken ya ƙara tabbatarwa Tabbas ba zaka shige wata biyar ba a raye,but..." Hannu Abeed ya ɗaga masa alamar ya isa haka, Miƙewa kawai ya yi tare da gyara zaman mars ɗinsa ya fita daga office ɗin, ko maganin da Dr Siya ya bashi bai amsa ba, a ganinsa shi da yake dab da mutuwa wanne magani kuma zai sha?. A hankali yake tafiya cike da nutsuwa he was so weak and sick, mota ya shiga ya yi mata key ya koma cikin hotel ɗin...Zain ne zaune da wani three gauther sai Red ɗin Armless, yana vedio call da Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas, Murmushi Zain yay yace "Gashi ya dawo"  A hankali Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas dake zaune kan wata tattausar ladduma gabansa cike da kayan marmari, yana tsaye da wata farar jallabiya mai kyau wacce tasha aiki irin ta sarakai, ga wata jar hula a kansa mai ɗan tsayi, wani ƙawataccen Murmushi Ya saki yace "Nuna min fuskarsa" Cikin e Sauri Zain ya saka hannu ya jawo Abeed dake tsaye yana sauraran abinda suke faɗa, zama yay kusa da Zain ya ɗan ɗura kansa a kafaɗar Zain ɗin, wani irin marairaicewa Abeed ya yi tare da ɗan kwaɓe fuska cikin Muryar shagwaɓa yace "Abba" wata mummunar faɗuwar gaba ce ta saukarwa Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas wacce bai san ko tame bace, addu'a ya yi kafin yace "Are You alright?" Shiru Abeed ya yi sai kallon mahaifinsa yake, can yace "Ina Naila?" Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas yace "gata" ya faɗa yana hasko fuskar Naila da sauri tace "Muhammadur Rasulullah s.a.w, Jama'ar Annabi yau ga gantalallun yara masu son cutata, a'a wlh Ubangiji yay min tsari daku, maza ku bambance min kanku" Dry Zain yay kafin yace "Nine Abeed, wan can kuma Zain" washe baki tayi tace "Yau koda naji, ai tunda naga wan can yana zare ido kamar na gafiya nasan billahi ba shine Abidin ɗin ba" Murmushi kawai Abeed ya yi ganin yadda har yanzu ta kasa gane su, Zain yace "Naila ya tsofa?" Da sauri tace "A'a wallahi mugun nufinka ya ƙare a kanka, wani garin ne kuma tsofa? Kai dan kaji wallahi sai dai ka mutu ka barni a raye" dry sosai Zain yay yace "Ai ke yanzu kina tunanin kaiwa wani lokaci mai tsayi haka? To ai bana jin ko wata biyar zaki kai a raye?" Da sauri Abeed ya kalli Zain gabansa na ƙara faɗuwa, mene ya sanya suke maganar mutuwa ne? Ko dai ya tabbata cewa zai mutu ne? Haɗe fuska Naila tayi tace "Wlh ba zan mutu ba, idan na mutu Allah ya tsine.." da sauri Abeed ya miƙe tare da barin wajan ya shige cikin bedroom zuciyarsa na tsananin harbawa, Meke faruwa ne? Yanzu ne lokacin daya dace ya bawa kansa farin ciki tunda ya tabbatar Ubangiji bai ƙaddara zai yi rayuwa mai tsayi ba, yanzu wacce hanya zai bi ya samu farin ciki? Wata zuciyar tace masa kawai kayi rayuwa mai ƴan a hankali ya buɗe baki yace "Club.....



Dukkan wanda labarin yay masa share fisabilillahi🥰👏🏻


08119237616


SARAUTAR MARUBUTA

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *🌈ZAIN_ABEED🌈*



_By Nimcyluv Sarauta_



Page 4



Mutanan masu kama da arnan daji sabis yanayi kirarsu da kuma halayya, sune suka ɗauki Sara wacce ko kuka ta kasa yi sai wata wahalalliyar ajjiyar zuciya take saukewa, she wish ace Ubangiji ya ɗauki ranta a yanzu, babu Abinda yake damunta kamar halin da biyuninta Sairah zata shiga, tana can tana jiran ta kawo mata abinci, ga wata ƙaddarar ta faɗa mata, bayan ƙaddarar data sanya Mahaifin daya haifesu da cikinsu shine sanadin faruwar hakan, da ace bai kawo su jeji ya zube ba, ya jasu a ciki kamar yadda ya saba, babu dalilin da zai saya su shiga wannan wahalalliyar rayuwar, a yanzu babu abinda ta tsana a duniya sama da Mahaifin daya haifeta....Gaba ɗaya kan doki suka hau yayinda ɗaya daga cikinsu ya saba Sara a ka faɗa suka juya tare da nufar cikin gari, tafiya sukai mai nisa har suka iso ƙofar shiga wata ƙatuwar masarauta mai suna *Zahel* Masarautar Zahel Masarauta ce mai ƙarfi, wacce ta shahara a ɓangaren tsafi, Masarautar ta gino a can baya wajan Shekara ta 2,000 da doriya da suka gabata, Masarautar Zahel sun ƙware wajan bautar Gumaka, Dodo, Rana, Ɗan-maraki...Domin girma ne da masarautar saboda girman ta ne yasa suke tunanin samar da sarakuna guda biyu, amma tsananin tashin hankali da son zuciya yasa komai ya gagara, har kawo lokacin da Sarki Mabus ya hau kan kara ga, mutum ne mai ƙarfin iko, wanda ko kallonka ya yi sai da dalili, babu ruwansa da sabo, duk yadda kuke dashi idan Dodo ya buƙaci jininka bashi zai, gashi da mahaukacin kuɗi wanda ba kowa yasan inda yake samu su ba, Yana da mata sama da 20, banda ƴan matan da yake duk wata ya kwanta dasu, idan Allah ya yi a lokacin Dodo ya buƙaci jinin budurwa yana gamawa da ita, zai bada jininta.. Yanzu haka ƴan mata ne sukai ƙaranci a cikin Masarautar babu wanda zai kwanta dasu babu wanda zai bada jininsu a bisa wannan Dalili ya baza dakarunsa wajan samo masa mata, shine sukai katari da Sara.. Sarki Mabus na zaune akan karaga daga shi sai wani ƙaramin abu ɗaya ɗaure ƙugunsa dashi sai wata babbar laya a ƙirjinsa, da wata ƙatuwar wular fata akansa, fuskar nan tasa baƙa ƙirin kamar yadda zuciyarsa take ɓaka, sai muzurai yake gefensa kuma ƙaton wani gunki ne wanda aka ajjiye a cikin fadar na musamman... Ɗaya daga cikin dakarun da suka kama Sara ne ya shigo cikin fadar tare da zubewa a wajan, ya buɗe baki zai masa kirari Mabus yay saurin ɗaga masa hannu alamar ya dagata, cikin wata kakkausar murya yace "Kun samo?" Jikin Badakaren na rawa yace "Ai mana afuwa, munyi neman duniya a wannan gari na Zahel babu wasu ƴan mata face raguwar ƴan matan da suka rage mana a cikin Masarauta, Amma munyi karo da wata ƙyakkyawar budurwa a cikin jejin Zahel, idan ka bamu dama yanzu mu shigo da ita" Mabus ya kalli Badakaren jin yace "ƙyakkyawar budurwa, yasan gaba ɗaya ƴan matan Zahel baƙaƙe ne, amma wacce halitta ce take rayuwa cikin jejin Zahel kuma budurwa ƙyakƙyawa? Kada fa yana zaune a wargatsa masa sihirin da yake jikinsa na shekara da shekaru, kada a hanashi shiga cikin gari ya aiwatar da abinda ya saba, a fili kuma yace "Ƙyakkyawar budurwa fara?" Badakaren yace "Na rantse da abar bauta kabas ƙyakƙyawa ce, ban taɓa ganin mai kyanta a wannan garin na Zahel ba" Miƙewa Mabus ya yi yana zagaye cikin Fadar tasa, kafin yace "A shigo da ita" fita Badakaren ya yi babu jimawa, suka shigo da Sara wacce take ɗaure da igiya ta galabata sosai, wata zabura Mabus ya yi lokacin da idanunsa suka sauka akan ƙyakkyawar fuskar Sara wacce tai wani irin fari na wahala, gashinta mai matuƙar tsayi duk ya wargatse, "Gadiya ta tabbata ga Abin bauta kabas, kunce ta" Mabus ya faɗa yana mai kallon ɗan aikensa yace "Maza kira min boka" Da sauri ɗan aiken ya fita zuwa sashen da bokan masarautar Zahel ɗin yake.. Kunce Sara sukai wacce bata ma san abinda yake faruwa ba, sai bakinta da yake motsi a hankali tana faɗin "Twin Ruwa, Ruwa Twin" Kallo guda Mabus yaywa wani sai gashi ya dawo da wata ƙatuwar ana kamar kuttu, ya buɗe ya kafa a bakin Sara, da sauri ta janye bakinta tana girgiza kai saboda jin ba ruwa bane, Burkutu ce (Giya) A fusace Mabus ya miƙe tsaye tare da ɗauke mutumin da mari yace "Ubanwa yace ka bata Burkutu? La'ananne, Abin bauta kabas ya yi Allah wadai dakai, ku fice min" gaba ɗaya fita sukai, not too long Boka ya shigo tunda idanunsa ya sauka akan Sara yaji gabansa ya faɗi, wata zallar kama idanunsa suke hango masa a fuskarta wacce ya kasa fahimtar kamannin waye? Zama ya yi tare da gaida Mabus, Mabus yace "A kallo guda naji ina kwaɗayin yarinyar nan, ka duba min gobenta yanzu na gani ko akwai ni cikin ƙaddarar rayuwarta, ma'ana ka duba min Zanan ƙaddarar ta" Boka ya zube kayan aikinsa tsaf, hadda Madubin tsafinsa, Sara wacce ke kwance bayan an bata ruwa sai sauke numfashi take tana kiran sunan ƴar uwarta Sairah, ƙuri Boka ya yi mata da idanunsa, kafin ya kama miƙa hannu zai kama hannunta cikin sauri Mabus ya daka masa tsawa yace "Kada ka kuskura ka taɓa ta" Ya faɗi hakan yana matsawa kusa da Sara tare da kama hannunta ya nunawa bokan, sun jima a haka kafin bokan yace "Ya yi" Mabus yace "Labarta min me ka gani, yakai La'ananan boka?" Boka yace "Abu na farko, dole ka auri Yarinyar nan, auren ta shine zai kare ka daga sharrin wasu mazan da suke tunkaro ka, na biyu kuma Tabbas shigowar ta cikin Masarautar Zahel tsararran abu ne, ba ganganci ba, ka sani bakai ka kawo ta cikin Masarautar nan ba, Ita ta kawo kanta kamar yadda zanan ƙaddarar ta ya nuna, zaka samu ɗaukaka ta sanadin ta, wacce babu sarkin daya taɓa samu a masarautar Zahel, amma dole sai ka aureta, jininta ba zai taɓa shawowa a wajan Dodo ba, sai abu na ƙarshe wanda na kasa ganewa kuma shine mafi haɗari, amma zan ci gaba da dubawa tare da ƴan uwana bokaye" Jinjina Kai Sarki Mabus ya yi kana ya saki dariya yace "Dole ne ta zama Sarauniyar Zahel....


Today is Sunday, Misalin 3:30 na yamma Zain ya fito cikin wata haɗaɗɗiyar three-piece dinner suit, nevy blue ya sanya wani baƙin glass a idanunsa, sai ƙamshi yake, ga wani mars a fuskarsa, waya ce maƙale a kunansa yana magana da wani akan case ɗin fashin da akai wanda suke bincike akai, Zain yace "I'll try my own best, wlh ko zai zama aikina na ƙarshe dole sai na binciko duk wanda yake da hannu wajan wannan fashin" Mutumin dake sauraran Zain ta cikin waya yace "In sha Allah, I'm with you komai zai zo da sauƙi, jiran dawowarka muke" Zain yace "this week ina hanya" Mutumin yace "Ok, me kaje yi a Mascow?" Shiru Zain ya yi can yace "Wani aiki naje, Nama gama, I'll catch you later" Ya faɗa yana kashe wayar, juyawa ya yi suka haɗa ido da Abeed wanda shima ya yi shiga sak irinta Zain, ga wani haɗaɗɗan covet shoe a ƙafarsa, sumar kansa sai kyalli take, ɗan taune bakinsa ya yi, kamar ba zai magana ba sai kuma yace "U look like Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas" Zain yace "Daman shine, and you too u look like Zunaiddeen Abdul-Jabbar Abbas" Abeed yana shafa sumarsa zuwa wajansa yace "Yeah" Zain yace "Idan na je maka show ɗin, nima ka zauna kayi min bincike Akan wata ƙasa wai Zahel" Lumshe idanun Abeed ya yi yace "Zahel?" Zain yace "Yap, ka haddace komai na binciken, nasa zaka iya ba sai kayi note ba" Abeed yace "Owk" Kallon juna sukai lokacin ɗaya sukai Murmushi kana suka rungome junansu, Abeed yace "Take care my singer" Zain yace "Ohh! Ai yau ne kawai, bye" yana faɗin hakan ya fita, Abeed kuma yaja idanunsa ya rufe, ya jima a haka kafin ya ja jikinsa zuwa bedroom, wasu Drugs ya ɗauka ya sha, kana ya dawo Parlo bayan ya cire kayan jikinsa ya zauna daga shi sai Cable-knit vest sai tracksuit trousers, System yaja gabansa, hannunsa riƙe da wani Apple juice mai sanyi yana sha, cikin nutsuwa yake danna keyboard na system ɗin, a hankali ya rubuta _Zahel_ waro idanunsa waje ya yi tashin farko da yaga an nuna masa wani ƙaton gunki, A zuciyarsa yace "Ohh God!" daga ƙasa kuma bayanin garin Zahel ya bayyana, zare manyan idanunsa ya ƙara yi, abubuwan da yake karantawa akan Zahel ya munana, a yadda yake gani duk Musulmin daya kuskura ya shiga garin kisan gilla ake masa, shi kowa tayaya zai bar biyuninsa yay wannan aikin na kuskure, daman shi wata biyar suka rage masa, ko sun kashe sa bashi da matsala, amma ba zai yiwu ya mutu kuma a kashe ɗan uwansa ba, Mai martaba ba zai jure rashin su ba, haka ma Naila, Kamar yadda Zain ya tafi wajan show ɗin sa, shi ma zai ɗauki Wannan kasadar shi da kansa Zai je Zahel domin gano asalin abinda yake ɓoye, Sosai Abeed ya girgiza da ganin yanayin Zahel, bai taɓa tunanin har yanzu akwai irin wannan mutunan ba, kashe System ɗin ya yi gaba ɗaya, tare da jan numfashi ya ɗan kwanta jikin kujerar, ji yay gaba ɗaya ya kasa samun nutsuwa ba zai taɓa zuba idanu Zain yaje wannan garin ba, Tabbas a gobe zasu koma 9ja daga nan zai san duk yadda ya yi ya samu fita shi ɗaya. Wayarsa ta fara ƙara yana jinta yay banza da ita, wajan kira uku akai masa, tsaki yaja a kira na huɗun ya ɗauki wayar ashe vedio call ne, ya mance data akwai Wi-Fi a hotel ɗin, sunan RIYA ne ya bayyana, answering ya yi nan take fuskar wata budurwa ya bayyana, tana zaune akan kujera tasha kitso kwaɓe fuska tayi tace "Haba My singer, me nayi kake azabtar dani haka, tun kuna 9ja nake kira, hankali na yaƙi kwanciya, na kira Twin Zain yace kana wajan show, hope everything is ok?" Idanunsa a rufe ba zaka taɓa cewa dashi take magana ba, Riya shiru tayi ta ƙurawa faffaɗan ƙirjinsa ido, bata taɓa ganin mutum mai faɗin ƙirji irin na Abeed ba, ga wasu kwantattun gashi a ƙirjin nasa, sunyi kwance sai kyalli suke, jin shiru yasa Abeed ware idanunsa tsaf akan Wayarsa ganin kallon da take masa, yaja tsaki yana faɗin "Mayya" Murmushi Riya tayi tace "how are you?" Banza ya yi mata yana covering ƙirjinsa da hannayensa domin ya tsani kallo,  ganin yay mata banza ya sa ta marairaice tace "Haba My singer, ni ban kai matsayin mata bane? Dako kallo na baka son yi? Kasan irin wahalar da nake sha akan soyayyarka" kai tsaye yace "to ki daina son mn" Riya hawaye na cika mata idanu tace "I can't, ina masifar sonka, ban damu ka soni ba, burina na ganni a gidan ka matsayin matarka" Idanunsa ya buɗe tare da kallon ta, kanta ta sunkuyar domin bata tunanin zata iya jure kallon ƙwayar idanunsa, ya ɗau lokaci a haka kafin yace "Zaki mutu babu aure ke nan" Tace "Pardon, kana nufin ba zaka auren ba" girgiza mata kai ya yi yace "Babu soyayya a zanan ƙaddara ta, look Riya ke mace ne, kiyi amfani da time da kike dashi ki samu wanda zaki aura, ni Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas wlh ba zan aure ki ba" Kuka Riya ta fashe dashi tana ƙoƙarin Magana ya kashe kiran baki ɗaya, banda tsaki babu abinda Abeed ke ja, ya tsani mace mara aji sam a rayuwarsa, duniya ta lalace Mata suyi ta tallan kansu, wacce irin gantalalliyar rayuwa ce wannan, wani kiran ne ya sake shigowa ganin sunan Mai martaba yasa with so much respect Abeed ya ɗaga kiran, tare da marairaice yana narke murya yace "Abba.." Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas dake Zaune cikin shiga ta alfarma yace "Shalelen Naila" Abeed ya kwaɓe fuska yace "I'm nothing without you Abba" Mai martaba yace "Iyee kamar ni ne Zunaiddeen Abdul-Jabbar Abbas" Abeed yay wani ƙawataccen Murmushi yace "Abba.." A hankali Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas yace "Ina Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas" Abeed yace "Yes Abba.." Mai martaba yace "mene ya haɗaka da Riya?" Abeed yace "Wace Riya?" Caraf Naila tace "Wata gantalalliya ce mana, to idan ka aureta Allah ya tsine, sai ɗagawa Uban naka nono kowa ya huta idan ya matsa, Meye wata Biya? Ba dangi iya balle na baba, banda lalacewa ta zamani mace tana tallan kanta, wlh Allah ya tsine idan ka aureta, shiyasa kullum a bushe take ashe masifa ce take damunta zata lalata min jika, ƙur'anin Allah bata isa ba, babu ruwana hisba zan kai ta ai min iyaka da ita, banda ma ɗa na kowa ne meye haɗin mu da ɗan gidan Waziri, to wlh imani ne kawai ya yi min yawa shiyasa nake amsa kasuwar yariyar,mai idanu a tsakar ka..." Tunda ta fara mganar Abeed ke Murmushi yana masifar son Granny ɗin tasa, Mai martaba kowa kallon mahaifiyar tasa kawai yake, wai Waziri da yake ɗan ta wanda ta shifa shine ba dangi iya balle na baba... Abeed yay Murmushi yace "Wlh Naila lalata ni kawai take son yi gaba ɗaya nawa nake" Kuka Naila ta saka tace "Allah sarki abin tausayi, wlh tsayin ƙafa ne kawai, yaushe ka girma gaba ɗaya ma, zata ja mana jafa'i wai kayi aure, to Allah ya tsine idan ka aureta....




*Still on free pages habibaties🥰😝Kada kuga na datse labari kuje na shanyaku a inuwar gajimare, idan Littafin Zain Abeed free book ne Allah ya tsine😂U can start your payment sbd kuci gaba da karatu babu tsayawa, Nice nan SARA🥰Nice star ta littafin.... Just chat me up domin biyan kuɗin ka 08119237616....





I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! 

BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE

I'm

 selling MTN data with this cheap price

MTN DATA PACKAGE*

500MB@===200

1GB@=====300

2GB@=====600

3GB@====900

5GB@====1,500

Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month

Airtel,9mobile and Glo also available.

*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* 

Whatsapp OR

Call 08066268951

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *🌈ZAIN ABEED🌈*



_By Nimcyluv Sarauta_


Page 3




Zain dake shigowa cikin bedroom ɗin yace "Me ake a Club?" Da ɗan sauri Abeed ya juya yana shafa kwatacciyar sumar kansa, tare da ya tsuna fuska kamar ba zai magana ba, sai kuma yace "Yaushe nace Club?" Zain yace "Yanzu naji ka faɗa mana" ƙara haɗe fuska Abeed ya yi yace "Ba kaji daidai ba" Zain yace "Oh! Ƙilan, what about the show, kasan dan shi na rakoka daka matsamin ko? Kuma naga kamar baka da niyya" Zama Abeed ya yi akan kujerar dake gefen bed ɗin su, tare da harɗe ƙafarsa kamar yadda Zain ɗin ya yi shima yana faɗin "Gobe ne" Zain yace "Ok, Allah ya kaimu, Ni ma ina da Shari'a after we get back to Nijeriya" A hankali Abeed ya ce "Ok" Zain yana jan system yace "Baka tambayi wacce Shari'a bace" Abeed na ya tsuna fuska yace "Sorry mene?" Zain yace "Shari'a ce, akan matar da ake zargin ta kashe mijinta for no reason" shiru Abeed ya yi tamkar bai ji abinda Zain yace ba,kai Zain ya ɗaga tare da kallon Abeed gani ya yi ya harɗe hannayensa a ƙirji ya lumshe idanunsa, ya jima yana kallonsa kamar mai masa kallon ƙarshe can yace "Kaji me nace ai" a gajarce Abeed yace "Ko sake ta" da mmki Zain yace "A saketa kamarya, kisa fa tayi?" Abeed ya ware idanunsa tass tare da kallon Biyunin nasa ya numfasa yace "To kace zargi?" Zain yace "Gaskiya ne, amma zargi zan ce tunda ba'a haɗa hujja ba" taɓe baki Abeed ya yi yace "Kana bani sahihin labari mara ƙarya" yana faɗin hakan ya miƙe tare da shigewa Toilet, girgiza kai kawai Zain ya yi shima ya miƙe ya shiga toilet. Da daddare misalin 10 duk suna zaune a Parlo suna kallon wani show da Abeed ɗin ya yi kwanaki, dake waƙar tasa cikin harsuna biyu yake, hausa da English a wannan karan waƙar Hausa aka sako mai taken *_Babu Kamarka_* Asalin waƙar kuma Zain ya yiwa, gyara zama Zain ya yi yace "kasan duk cikin waƙar ka, Babu kamarka itace bakandamiyya ta" idanun Abeed akan iphone ɗinsa yana duba wani tweet da Arman Malik ya yi a Twitter, akan wata waƙarsa da ya yi show ɗinta, lumshe idanunsa yay alamar posting ɗin ya yi masa daɗi, a hankali ya shiga typing ya ruhutu _The show was so amazing, i like it_ not too long Arman Malik yay masa reply da _Buhut Buhut shukriya_ kashe datar ya yi, kana ya kalli Zain yana ɗan shafa kansa yace "kamar mgn kayi" Zain yace "Ohhu, this week zamu koma Masarautar Bilhira, be ready Mai martaba yace tare yake son ganin mu, na gaji da haɗin bakin nan naka, sai kasa inawa Mai martaba pretending cewa nine kai, idan kaso ƙin komawa 9ja" Murmushi Abeed ke son yi, sai kawai ya cije baki, yace "Oops, Ana show ɗin zamu tafi" Zain yace "when" A hankali Abeed yace "By tommorow morning"  Zain ya harɗe ƙafarsa kamar yadda Abeed ya yi yace "owk, Ni ɗin zani?" Gently Abeed ya ɗaga kai, Murmushi Zain yay yace "Muyi ta rainawa jama'a hankali, sbd ba kowa yasan mu Twins bane, mene tittle n song ɗin?" Gyara zama Abeed ya yi yace "Waƙar biki ce, 5.m suka bada, gashi..." A hankali ya saita muryarsa, Zain kuma ya fara kiɗa da hannunsa, cikin golden voice ɗin ya fara baitin waƙar bikin..


_Fifita ga amare..,_

_Sassaita ga angwaye..,_

_Najwa ta zama amarya..._

_Khalee ne angonta._


Tsayawa ya yi, yana jan numfashi, Zain kuma ya shiga yi masa tafi yana faɗin "Bravo, kasan idan zanyi aure waƙa 10 zakai min" kamar daga sama haka Abeed yaji kalma tayi masa dirar mikiya da mmki yace "Aure zakai?" Zain yace "ka samu matsala sai nace maka ba zan aure ba? Sai ka fara yi zanyi" taɓe baki Abeed ya yi kana yace "Ashe ba zakai ba" cikin rashin fahimta Zain yace "A saboda ni ba namiji bane?" Ka faɗa Abeed ya watsa yace "Go Ahead" dry Zain ya yi yace "Anya kana da lafiya? Kai ba ruwanka da batun aure mata basa gabanka, kuma kai ne ma ya dace ace kana sabga da ƴan mata saboda waƙar da kake" gently Abeed ya miƙe tsaye yana zuba hannayensa a cikin Aljihu shima Zain Miƙewa ya yi, tare dayin the same da abinda Abeed ya yi, cikin nutsuwa walking slowly Abeed yace "Ai nama fika lafiya"... "Kuma shine ba zakai aure ba, bayan age ɗinka ya kai, kuma babu abinda Mai martaba yake ƙauna sama da yaga duk munyi aure" Abeed yace "To! Kayi mn, tunda kana da ra'ayi" Cikin serious talking Zain yace "Kasan ai ba zan iya aure na barka ba" Abeed yace "then ka jira nan da 5mnt" cikin farin ciki Zain yace "Are You sure? Za muyi aure to suwa zamu aura, kasan matsala duk abinda zuciyata take so yanzu kai ma za kaji kana son sa, bana manta sanda mutunci da wata something like soyayya wlh ji nayi Nima ina sonta, duk inda identical twins suke mata dole mu samu so"  kallon Zain kawai Abeed yake, wlh da gske ya lura Biyunin nasa aure ya keso, shi kuma wlh ya manta ana wani abu aure, infact bai ma san wacce kalar rayuwa ake idan an yi auren ba, ganin Zain na ƙoƙarin cewa wani abu, yasa da Sauri Abeed ya kama hannunsa suka nufi wajan gmy....Cikin dare bayan sunyi sallar Issha sun kwanta gaba ɗaya suna sanye da kayan bacci iri ɗaya, hatta yanayin kwanciyar su komai ɗaya, buɗe ido Abeed ya yi, ganin Zain na bacci yasa ya miƙe tsaye a hankali ya fice daga bedroom ɗin, bai tsaya sauya kaya ba, key car kawai ya ɗauka ya nufi compound na hotel ɗin, lokacin wajan 1:30 gashi ana bala'in sanyi, ya manta ko sweater bai ɗauka ba da mars, motar ya shiga ya yiwa key bai tsaya ko'ina ba sai cikin wani haɗaɗɗan club, wanda Tun daga waje kiɗa ke tashi, Ajjiyar zuciya ya sauke yana ƙara sama da glass ɗin motar wani mugun sanyi ne ke ratsa masa jiki, saboda duk fararan cinyoyinsa suna a waje ne,  gaba ɗaya snow ta fara lullube motar, runtse idanunsa ya yi sosai yana mai datse laɓɓansa jin Numfashinsa ya fara wani bala'in sarƙewa, tuni daman gargasar jikinsa ta buɗe tsananin whlar da yaji yasa shi faɗin "Ya Rabbi, Ya Mujibudda'awati" ya faɗa yana ƙanƙame jikinsa waje guda, ganin zai iya rasa rai yasa cikin fitar hayyaci yaja motar da gudu ya koma hotel, yana zuwa ya hangi wani securitie, horn ya danna masa yazo da sauri, magana ya yi masa kaɗan, sai gashi ya dawo da wani ƙaton bargo na sanyi, amsa ya yi ya saka jikinsa, jiri na kwasar sa ya nufi room ɗin su.. Yana zuwa ya samu Zain tsaye hannunsa goye a bayansa sai zirga-zirga yake tsakanin parlo da bedroom, da sauri yace "Daga ina kake?" Kai tsaye Abeed yace "Club" he was shock da jin abinda Abeed ya faɗa, mene zai kai Biyunin nasa club ko dai ƙarya yake, amma Abeed baya ƙarya tunda yace haka Tabbas daga club ɗin yake, da wani irin kallo ya fara binsa ko dai ya fara bin mata ne? Cikin ransa yace "No!" Hannunsa kawai ya kama suka shiga ciki, har bakin bed ya kawo sa tare da kwantar dashi ya rufe sa da duvet, heater ya kunna kana ya ɗauko masa Inhaler nasa, a daran Zain bai bacci ba kamar yadda Abeed ya kwana da ciwo, gaba ɗaya basu samu bacci ba sai da sukai sallar Subhi, kana suka kwanta kan Abeed a hannun Zain a haka sukai baccin....


Gajiya sukai da tafiya, Sairah ta kalli Sara tace "Twin na gaji, yunwa ishi, I'm felling hungry" Juya Sara tayi can ta hangi wata ƙorama tace "Follow me" bayan Sara Sairah tabi, har zuwa wajan ƙoramar gaba ɗaya suka tsuguna, Sara tace "Open your hands twin" buɗe hannunta Sairah tayi daidai bakinta, ita kuma Sara ta dinga ɗebo ruwan tana zuba mata a hannu tana sha, bayan duk sun sha ruwan, Sara ta kalli Sairah tace "stay here, I'll be back" Girgiza kai Sairah tayi tace "Zan biki" Girgiza kai itama Sara tayi tace "Ba kince yunwa kina ji ba? To Abinci zai nemo maki ok, bana son ki Wahala" idanun Sairah ne ya cika da hawaye tace "to baki da lafiya fa" zaro manyan idanunta waje Sara tayi tace "Kai twin lafiya lou nake, yanzu zan dawo" kamar yarinya haka Sairah ta miƙa wa Sara hannu tace "promise?" Wani cute smile Sara tayi tun bayan zuwan su wajan tace "Promise, ohya come closer" juna suka rungome Sairah tace "I luv u twin" Sara tace "luv u too twin"  Zame jikinta Sara tayi tare da ɗauko zoben hannunta ta bawa Sairah tace "Ajjiya, bye sai na dawo zan kawo maki abinci da yawa" Bye sukaiwa junansu, Sara ta tafi ita kuma Sairah ta zauna bakin ruwan tana jiran dawowarta. Ta shafe awanni tana tafiya cikin tsakiyar jejin amma babu wani abu da ya yi kama da abinci, Banda ganye, yunwar daya isheta yasa, ta fara ciyar ganye tana ci, sai ajjiyar zuciya take saukewa, Sara sam bata yadda tayi kuka ba a rayuwarta, No matter what happen to her she will never cry, tace kuka alamar raƙwanta ce, babu wanda take tunanin zai iya sata kuka, tana cikin cin gayen taji ƙirjinta ya buga da ƙarfi, runtse idanunta tayi tana kiran sunansa Allah, a hankali kuma jini ya fara biyowa ta hancinta, karo na farko data fara karaya da abinda yake damunta, tunanin komawa wajan Sairah tayi kada ta mutum a nan, ta juya ke nan zata tafi taji daga bayanta ance "Kaiiii" da ɗan sauri ta juya wasu maza ne manya majiya ƙarfi, kayan jikinsu duk iri guda kamar arnan daji kamar maguzawa, gaba ɗayansu suna kan doki, hannunsu riƙe da igiya, shiru tayi kanta a kasa, ɗaya daga cikin mutanen yace "Wannan kamar tayi ko?" Ya faɗa cikin wata iriyar gurɓatacciyar Hausa, Wani yace "Eh tayi, kai ko ba tayi ba haka zamu kai ta, dan idan muka koma babu wata mace to kisan gilla MABUS zai mana" dry duk sukai wani yace "Mutuwa ba yanzu ba kowa, Sai abar Bauta ta sahale mana" Jin haka yasa Sara tace "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, Am sorry twin, na kasa kula dake kamar yadda nai maki Al'ƙawari, ina tunanin lokacin mutuwa ta ya yi, ki yafe min zaki rayu a jeji babu uwa babu uba, babu ni" ta faɗa acikin zuciyarta tana jan wani irin ajjiyar zuciya, necklace ɗinta ta cire ta wurgar a wajan, kana ta zame ribbon ɗinta shima ta yar a wajan, ƙafa ta ɗaga da niyyar guduwa taji an naɗeta da igiya tare da yin sama da ita....



😨🤔 Shike nan an rabo ko zasu sake haɗuwa????? Team Twins Sara and Sairah, Abeed and Zain how do you feel???




08119237616

Share fisabilillahi



I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! 

BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE

I'm

 selling MTN data with this cheap price

MTN DATA PACKAGE*

500MB@===200

1GB@=====300

2GB@=====600

3GB@====900

5GB@====1,500

Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month

Airtel,9mobile and Glo also available.

*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* 

Whatsapp OR

Call 08066268951

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *🌈 ZAIN ABEED🌈*



_By Nimcyluv Sarauta_


Page 5



Abeed ya ɗan shafa fuskarsa zuwa gemunsa, feeling happy yace "Naila ko kallo na bana son tayi,tsoro nake" Naila ta ƙara fashewa da kuka tace "A'a wlh masifa ce da maita irin ta matan yanzu, yanzu fisabilillahi kallon na mene? Koda yake muna zaune da ita ne amma wlh babu da tabbaci da Zuciyarta, rufin asiri dai yana da daɗi amma da nace Audil ya jawo mana masifa ya kawo mana Mayya" Ta ƙare zan can tana matse hawaye, ganin hakan yasa Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas ya ɗan lumshe idanunsa cikin nutsuwar sa, da kamewa yace "Naila kiyi hqr" Kallonsa tayi tsaf tace "A'a bana son munafurci meye hqr kuma? Ina raga maka ne sbd wannan tafkeken rawanin, maza ka kira min Audillahi (Waziri). Shiru kawai Mai martaba ya yi domin ya san rikicin mahaifiyar tasa, Wayarsa ya ɗauka kasancewar ya bar fada ya ɗan nemi hutu, kiran Waziri ya yi, bayan sun gama waya ya ɗauki Apple a hankali yana ci, can ya nisa yace "Naila Oumarar fa?" Tace "Ai dole naje gaban ma'aiki, na kai masa kuka na, Wannan yaran da baya ƙaunar aure ƙilan shafar aljanu ce billahil lazi, ai su mugwayen mutane ne, basu da kama babu mamaki wata matashiyar aljanarsa ta aure sa" Shiru Mai martaba ya yi idanunsa a lumshe, yana sauraran yadda take zuba magana ta rikici, Sallamar Amintacciyar kuyangar Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas ne ya katse wa Naila Maganar ta, taɓe baki tayi tace "Ke kuwa kiyiwa kanki liɗifi, ko masilin ne kina shafawa, haba wannan baƙi kamar an maki baki" Kuyanga Bira tace "Allah ya ƙarawa Naila lafiya da nisan kwana, daman Wazirin Masarautar Bilhira ke neman iso" Naila tace "Shidai wannan da nema min mgn yake, wallahi wasu sai suce bani na haifesa mene iso kuma Allah na tuba?" Numfashi Mai martaba yaja ya ɗanyi gyaran Murya hakan ya tabbatar da cewa ya bada dama, Fita Kuyanga Bira tayi, tana zuwa ta samu Waziri tsaye cikin shigarsa ta wata alkyabba  mai taushi, rusunawa tayi tace "Allah ya taimaki Waziri Mai martaba uban manyan goben wannan masarautar ya bada dama" Jinjina Kai Waziri ya yi yace "Gdy nake Bira"  yana faɗin hakan ya shige cikin ƙyakkyawar tirakar ta Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas, yana zuwa ya samu Naila zaune tana lumshe idanu, Sallama ya yi Mai martaba ya amsa a ladabce, yana ɗan gyara muryarsa, Gaisawa sukai, Waziri yace "Barka da hutawa Naila" Naila tace "yanzu nake cewa sashinka zani, gari da yawa ai maye ba zai ci kansa ba, tunda na shigo Yake haɗe fuskarsa, shine nace to ka dan nace a haɗe zumunci ne wannan yaran da Riya take masifar so a bata shi kada ta mutu taja mana masifa, Itama dai ƴar wallahi ruɓaɓɓciya ce me zatai da wani Tagwaye fisabilillahi, nidai ba zan hana ba idan na hana sai na mutu ayi ai" da mamaki Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas yake kallon mahaifiyarsa, yanzu tace idan Abeed ya auri Riya Allah ya tsine amma yanzu ga abinda take faɗa, shi dai bai ce komai ba, domin yana faɗa zai jawo wata maganar, Naila tace "Yanzu kaje ka tattaro abinda Allah ya baka ka fara shirin biki, shi kuma wancan tunda ƙaddararsa ke nan, sai dai ya dawo yaji na kai masa kuɗin na gani ina so" Waziri yace "Amma Naila a bari su fara haɗa kansu mana, ban sani ba ko Abeed baya son Riya kada a shiga haƙƙin sa" Naila tace "Nice na haifi iyayen yaran, kuma nice nace a haɗan auren duk wanda zai mutu ya mutu mana billahi wa'adinsa ne ya yi" tana faɗin hakan ya miƙe tare da ɗaukan sandarta tayi waje, gaba ɗaya suka bita da ido, Waziri yace "Bana son wannan haɗin, za'a shiga haƙƙin Abeed, nasan Riya na sonsa, amma shi fa?" Mai martaba yay shiru kamar ba zai magana ba sai kuma yace "Nikam ba ruwa na, abinda tace shi za'ai ina da tabbacin komai zai daidai" Waziri yace "To Allah ya tabbatar da alkairi, amma kada a faɗawa Abeed" Mai martaba ya jinjina kai tare da yin shiru. 


Abeed ya taɓa baki yace "Class zero, beauty zero, girki zero, Mtwss" wayar ya ajjiye can gefe, sannu a hankali kuma tunanin Masarautar Zahel ya shiga yi masa yawo cikin tunaninsa, Ya san har abada Zain ba zai hqr da zuwa binciken ba, an yarda dashi a matsayin na gartaccen lawyer, wannan dalilin yasa aka haɗa shi da wasu police na state Cid. Miƙewa ya yi tsaye zuwa wajan fridge ya ɗauki ruwa mai sanyi zai sha yaji ance "Ohh! Hello" juyawa yay da sauri, Zain ne tsaye hannunsa zube cikin Aljihu sai rigar suit ɗin daya cire ya ɗura saman shoulder ɗin sa, he looks so worried, na ganin abinda Abeed ɗin yake, cikin damuwa yace "Baka jin magana Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas" ya faɗa yana buɗe wani fridge ɗin nada ban, ya ɗauko masa bottle of water mai ɗan dama, tare da tsiyaya masa a cup yana faɗin "drink this, and drp that..." Amsa ya yi idanunsa akan Zain so yake yace "how was the show going..?" Amma kalmar tayi masa nauyi da girma a baki, after ya gama shan ruwan ne, ya kalli Zain ɗin wanda yake cewa "Is Riya called?" Gently Abeed ya ɗaga kansa alamar "Eh" Zain yace "I see" Abeed ya buɗe baki da ƙyar yace "Ykk, i mean ya show ɗin?" Zain yace "Ohhhu, ashe mahaukaci mutum yake zama a wajan?" Abeed yay cute smile yace "kaso ka zama dai" Zain yace "pardon?" Shiru kawai Abeed yay tare da ɗaukan ruwa mai sanyi ya bawa Zain, Zain kuma ya girgiza kai yace "murya nake bani mara sanyi" ya yi hakan ne sbd bazai iya hana Abeed sha ba, shi kuma ya sha, Zama Abeed ɗin ya yi kusa da Zain, shi kuma ya shiga bashi labari yana cewa "ban san haka ka tara fans ba, wata budurwa kam wlh na ɗauka rungome ni zatai" taɓe baki Abeed yay kana yace "Oops, nace shari'ar nan, ba zaka iya bawa wani case ɗin ba?" Zain yace "bani na amsa ba, bani akai sbd an yarda dani kuma dole zan tabbatar da gsky tayi halinta" Abeed yace "to kace ba zakai ba mana?"... "Kana hauka? Tabbas zanyi" "Owk" kawai Abeed yace yana lumshe idanunsa, can ya nisa yace "Zunaiddeen Abdul-Jabbar Abbas" Zain yace "Na'am" Abeed yace "kana son yin aure ko?" "Of course" A hankali Abeed yace "To Promise me" Zain yace "About?" Kai tsaye Abeed yace "Ni da kai na zan nema maka matar aure, kaban wannan damar" Murmushi kawai Zain yay domin ya san Abeed baya hulɗa da mata, tayaya zai gane nagartacciyar mace har ta zama matarsa? A fili kuma yace "Promise, ko wacce kaban zan aura zan kula da ita daidai iyawa ta"... Washe gari da safe Abeed ya fito cikin voyal irin na sarakai mai masifar kyau, Black colour ya haska fatarsa, sumarsa har baya, cikin nutsuwa yake tafiya a hankali without making any sound,  a haka ya fice daga cikin bedroom ɗin zuwa reception, kai tsaye kuma waje yay tare da shiga motar hotel ɗin, gudu yake sosai a tsakiyar titin da zai kaisa hospital, can ya ɗauki Wayarsa ya kira wata number, babu jimawa akai answering yana shiga hospital ɗin yace "Something new?" Dr Adyan dake zaune a office ɗin sa na ƙasar 9ja yace "till now ba wani labari,buhh I'll try my own best, u don't have to be worried za'a nemo." "Ok" kawai Abeed yace yana kashe wayar, zuciyarsa a cunkushe babu daɗi, har farkar tambayar Dr Adyan yake yaji yace masa ba wani labari. parking yay kana ya fito bayan ya sanya maras har office ɗin Dr Siya ya shiga... Dr Siya yace "me zakai da allurar kwana biyu Mutum yana bacci?" Haɗe fuska Abeed yay yace "stop asking too much" Dr Siya yace "Ok, bari na rubutu maka akwai a pharmacy idan akai allurar mutum zai kai kwana uku har huɗu yana bacci ba zai fahimci komai ba" rubuta masa yay kana yaje pharmacy ya siya, daga nan ya nufi hotel ba. Misalin 11 na safe jirgin su Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas da  Zunaiddeen Abdul-Jabbar Abbas ya ɗaga zuwa Nigeria.


Masarautar Zahel.

Tsananin Wahala ya sanya Sairah ko gabanta bata gani, tayi kuka ta kira sunan twin babu adadi, hakan yasa ta fara tafiya ba tare data san inda take zuwa ba, har ta iso ƙofar shiga Masarautar Zahel. Daga can taji ance "Kamar baƙuwa ce?" Gimbiya Noro wacce take cikin keken sarautar ta dakatar da kuyanginta, tare da masu izinin sauke ta, a wahale suka sauke keken da yake wuyansu, Kallon Tsaf Gimbiya Noro tayi mata tana ƙara ware idanunta, gabanta ne ya faɗi kanta ya shiga sarawa, da ɗan sauri ta shafa cikinta, can tace "ku kirata" Wata Kuyanga ta ƙarasa Wajan Sairah wacce take shirin faɗuwa, hannunta tasa ta shiga janta wata ƙyakkyawar tsawa Gimbiya Noro tayiwa kuyangar hakan yasa ta daina jan Sairah wacce bata gane komai,  tana zuwa Gimbiya Noro ta kama hannun Sairah tare da shigar da ita cikin keken, hakan yasa wata Amintacciyar kuyangar ta tace "Abin bauta ya taimake ki, amma hakan ya saɓa dokar masarautar Zahel" Gimbiya Noro tace "na sani, ki tabbatar wannan mganar bata isa wajan Mabus ba, zan ajjiye ta a waje na akwai amfanin da Zatai min" tana faɗin hakan suka ɗaga keken zuwa cikin Masarautar daman ta fita shan iska ne a lambun Kan'an. Mabus na zaune yace "Ba'a fito da sanyin idaniya ta bane? Dodo ne zai sanya mata albarka" Wani dogari yace "Ana shirya ta ne" Mabus yace "tsoro nake kada Dodo ya buƙaci jininta a yanzu, domin ina jin ta a ƙoƙon zuciyata, wai ashe daman haka ake jin Soyayyar, fuskarta kaɗai ta isa tasa na samu nutsuwa, kamar Abin bauta yay min zalunci daya sanya naji ina son wata ƙabilar ba ƙabilar Zahel ba, maza jeka tawo min da ita" dogarin ya koma wani sashe inda a nan ne aka ajjiye Sara, tana zaune kan wata kujera an dasa mata madubi a gabanta, wani irin kayan ado ake sanya mata na gwala-gwalai, idanunta sunyi jajir kuma sam ba kuka tayi ba, kawai jarumta ce, fuskarta babu walwala sam, tunda tazo ƙala bata ce ba da idanu kawai take kallon kowa, matar dake shirya ta tace "Abin bauta ya saka maki jarumta yake Sarauniyar Zahel ta gobe tashi muje" ta faɗa tana kama hannunta, miƙewa tayi tsaye suka fita waje, kamar Mabus zai hauka haka yaji, gaba ɗaya wajan Dodo sukai, suna zuwa wajan ya ɗauki wata girgiza da ƙara can suka ji ance "Kada a bari ta ƙara yin Sallah.....





🥰 We're still on free pages, show me someone, grp 10 nake so ku cika😨 kun karanta Tsintacciya da Abu Maleek a free yanzu ku saka 500 akan Zain Abeed...Na kusa gama free pages.


*ZAIN ABEED*


BOOK 1,2,3

AMOUNT #500

6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank.... EVEDANCE 08119237916 


Wanda suka biya za'a zasu a Original grp Na vip.




I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! 

BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE

I'm

 selling MTN data with this cheap price

MTN DATA PACKAGE*

500MB@===200

1GB@=====300

2GB@=====600

3GB@====900

5GB@====1,500

Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month

Airtel,9mobile and Glo also available.

*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* 

Whatsapp OR

Call 08066268951

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *🌈ZAIN_ABEED🌈*



_By Nimcyluv sarauta_


Page 6....


http://wa.me/+2348119237616

_Domin yiwa writer ɗin mgn👆🏾_




“Kada a bari ta sake yin sallah, a cikin Masarautar Zahel�? shine abinda boka yake faɗa, wanda a tunaninsu Dodo ne da kansa yake faɗin hakan, Sara shock! da abinda taji ana faɗa, tana matsayin musulma za'a ce kada ta sake yin Sallah? What does that means? Ka furta ta za suyi or what? Sarki Mabus yace "Akwai illa gayin dunguran nasu a cikin wannan masarauta ta Zahel ne?" Boka yace "Na rantse da Abin bauta kabas, duk sanda ta sake yin Sallah, Tabbas dubban mutane zasu halaka, a kullum tai sallah Abin bauta girgiza yake" Jinjina Kai Mabus ya yi kafin yace "Mene mafita, Wlh ina sonta kamar na lasheta hakan nan na keji, bana son a cutar da ita" Boka yace "Da acutar da ita, da kuma mulkin daka ƙafa bisa tsari da adalci ya wargatse fa?" Da mmki Mabus yace "kamarya?" Boka yace "Ina nufin, dukiyar ka zata halaka, kujerar mulkin ka zata zama bakai bane akai, gumaka zasu ƙone, garin Zahel zai shiga uku" cikin girgiza da tashin hankali Mabus yace "kutumar uba, na rantse da abin bauta, har gobe nine Sarkin Zahel, babu mutuwa a zanan lissafin ƙaddarata" ya faɗa idanunsa na juyawa, kafin a hankali ya juya wajan da Sara take tsaye kanta ƙasa, ƙirjinta na bugawa, tashin hankali tsoro ya bayyana saman fuskarta, bata son sha rauninta wannan dalilin ya sanya gaba ɗaya tayi ƙasa da kanta, wacce kalar masifa ko ƙaddara ce ke bibiyar Rayuwar su, Ina Twin take, mene makomarta...tana tsaka da tunani taji ance "Ke kice kin rantse da abin bauta kabas" shiru tayi deep down na Zuciyarta tana kiran sunan Allah akan ya kawo mata ɗauki, jin tayi shiru yasa Boka ya ƙara cewa "kic kin rantse da abin bauta kabas, kin daina sallah kin kafurta kin koma ƙabilar Zahel?"  A karo na farko ta ɗago jajayen idanunta wanda launinsu yay masifar sauya kala, kallon baku da hankali tayi musu, kafin a hankali ta kalli Sarki Mabus ta tofa masa yawo, cikin nutsuwa da kuma kakkausar murya mai kama da gargaɗi da kuma fansa tace. "Allah ya tsinewa Abin bautar daku, In sha Allah Ubangijin al'arshi wanda ya halicci ne, ya halicci ku, sai ya kawo ƙarshen ku, zuciyata cike take da soayyar Manzon Allah, wanda ake duniya domin da lahira, kuma albarkacin Baban faɗimatul-Zahrah sai na kuɓuta daga hannunku" Sarki Mabus ji ya yi kansa yana sarawa, babu abinda yake kalla a jikin irin ƙaramin bakinta, da yadda take magana a nutse, shi dai yana ganin soyayyarta itace rauninsa, cikin gargaɗi yace "kafin ke mun samu wasu, kuma ƙarshe mun aika ka su lahira, ta hanyar yanka wuyansu, ina gargaɗinki da ki gaggauta amsar addinin Zahel, wanda shine yake daidai ba naku addinin na Musulunci ba, idan addinin Musulunci shine daidai, mene ya sanya kuke zuwa wajan bokaye da mutunan tsubbu bayan kun san su ɗin ɓatattu ne?" Tafiya Sara ta dinga yi har zuwa gaban Mabus kamar ba zatai magana ba, sai kuma tace "Wacce buƙata wancan gunkin ya taɓa biya maka? Ubangiji na halittar Mutane da ƙyakkyawar zuciya, sharrin shaidan da kuma sharrin irinku wanda har yanzu ko kasa ajjiye Littafin Injila ko ɗauki Alqur'ani, shine yake sanya wasu nagartattun ɓata, na Aminci koda yanzu shine rayuwata ta ƙarshe ka bani dama nayi alwala nayi sallah na roƙi Ubangiji ya kare ni daga sharrin ku, kai ma kaje gaban gunkin naku wanda baya tsinana maku komai ka roƙesa akan ya kareka daga masifar da zata iya samunka, idan har wani abu bai sameka ba, ni kuma ban kuɓuta ba, zan tabbatar cewa nayi maku mubaya'a" girgiza kai Boka ya yi yace "wannan tatsuniya kike, musulmai nawa ne suke zuwa waje na, akan samun mulki, ko ɗaukaka, ko kuma kashe kishiya, sun san cewa ni ba musulmi bane, amma suna bina muna shirka tare,su da kansu sun tabbatar abinda nake gsky ne, kuma bisa sahalewar abin bauta kabas nake hakan..." Sara tace "Ohh really! Let's see,who win between i and you...,zan tabbatar maku cewa addinin musulunci shine addinin gaskiya, kuma Shine aka aiko Manzon Allah Sallallahu alaihi dashi bayan zuwan Annabi Isa Alaihissalam, ɗan Nana Maryama da yazo da Littafin Injila,idan duk kun amince a bani ruwa..." Sarki Mabus yace "a bata ruwa" boka ya girgiza kai yace "kada ka biye mata, akwai hanya mai sauƙi wacce zamu iya wajan ganin tayi mana mubaya'a" Mabus yace "barta, bana son ta raina min addini na, da kuma ƙarfin mulkin da Zahel take dashi na san me zanyi akai" Ruwa aka bawa Sara, mutunan wajan duk suka bita da kallo,ta shiga yin alwala a nutse, tana juya fararan yatsunta masu kyau da tsari, bayan ta kammala alwalar ne ta buƙaci abu mai kyau da kuma tsafta,tayi nesa da wajan Dodo, tasa kanta Gabas, tun a kabbarar farko sukaji wajan yana girgiza, da sauri Mabus ya nufi wajan abin bauta kabas ya shiga yi masa kirari...Sara addu'a take a sujjada for the first time hawaye masu zafi suka shiga fita daga cikin idanunta, zafin da Zuciyarta yake ya ɓaci, tana ganin duk abinda ya samesu mahaifinsu shine sanadi, tashin hankalin ta bai shige tunanin inda Sairah take ba, addu'a ta dingayi a hankali taji Zuciyarta na sanyi... Yayinda Mabus ma yake neman tsari daga sharrin mugwaye gefe guda kuma yana neman yardar Kabas wajan sahalewa masa kwanciya da Sara a matsayin sarauniyar Zahel. Gimbiya Noro ce zaune tana kallon Sairah wacce take shan ruwa da saurin ta kamar bata taɓa ganin ruwa ba, Sairah na gama shan ruwan ta sauke ajjiyar zuciya, kafin a hankali tace "where are you Twin, Ubangiji ka bayyana min ita, Allah ka kareta ka duba halin rashin lafiyar da take ciki" Gimbiya Noro tace "me kike cewa?" Gently Sairah ta girgiza kai tace "Cewa nayi zanyi Sallah" a ɗan tsorace Gimbiya Noro ta juya sai kuma ta saki ajjiyar zuciya ganin babu kowa a ɗakin kafin tace "mene sallah? Ohh wannan dunguran?" Kai kawai Sairah ta ɗaga alamar "eh" Gimbiya Noro ta miƙe tace "biyoni" Tashi Sairah tayi tabi bayan gimbiya Noro, tafiya sukai mai nisa, har suka kawo wani sashe da babu wanda yake shigarsa, kallon Sairah tayi tace "kiyi a nan, amma duk sanda wani ya ganki babu ruwa na"  Sairah ta jinjina kai tace "Thank you Maahh..." Gimbiya Noro na kallon Sairah tayi sallah, bayan ta gama suka fita zuwa sashen gimbiya Noro, ɗawisu ta saka aka dafawa Sairah ba tare da Mabus ya sani ba, sosai kowa Sairah taci domin yunwa take ji kamar ta mutu haka ta keji, a nan bacci ya ɗauke Sairah ita kuma gimbiya Noro ta fita zuwa wajan Mabus. Mabus bayan ya kammala abinda yake ya dubi Sara yace "akwai sharaɗi idan har wani ya kasa cetonki to Tabbas zaki zama matata ko baki so.."  Sara nada yaƙini addu'ar ta ba zata tashi a banza ba, hakan yasa ta ɗaga kai alamar ta amince, Murmushi kawai Mabus yay kafin yace "a kira min dakaro domin ƙarawa masarautar Zahel tsaro" yana faɗin hakan yaja hannun Sara zuwa inda yake ajjiye ta wajan da yafi ko wanne tsaro a cikin Masarautar... Da yamma Mabus ya kalli boka yace "Ina son a hargitsa min ƙwakwalar yarinyar, dukkan abinda nace tayi babu musu, koma a tilasta ta yiwa addinin mu biyayya" Boka yace "hakan nasu ayi tun farko, ashe tunaninka yafi nawa" Mabus yace "na barta ne, sbd bana son ta fahimci zan mata wani abu" Boka yace "Na fahimta, ita da sallah yanzu har abada, amma dole sai mun rabata da dukkan wani musulmi da zai shiga rayuwarta" Mabus yace "Kana tunanin wani zai iya shigowa masarautar Zahel ne? Balle har ya haɗu da Ita? Ya ruguza min tsarin da na shirya" Boka yace "Uhm, babu kam domin duk Musulmin daya shigo Zahel to ya shigo abakin ransa" daga nan ya tashi ya fita, shi kuma Mabus ya fara cin naman Aladen da aka dafa masa, bayan ya gama ya miƙe tsaye ya nufi sashen gimbiya Noro time ɗin tana zaune ita da Sairah har lokacin babu wanda yay magana, sai kafeta da ido kawai Gimbiya Noro tayi, motsin shigowar Mabus taji cikin sauri ta kama hannun Sairah zuwa cikin wani daƙi, sakata ciki tayi ta kulle, fuskarta ɗauke da Murmushi tace "Abin bauta kabas ya taimake ka, an shigo lafiya" kallon ta kawai yay dai kuma yace "Akwai wani aiki dana shirya, gidan wani attajiri kece zaki aiwatar, akwai taron bokaye da Za'ai a wannan satin domin neman Masarautar Zahel kariya" kai ta jinjina tace "Abin bauta kabas ya bada Sa'a" hannu ya miƙa ya jawota suka faɗa gado... Washegari da safe Sara na zaune ta haɗe kai da gwiwa, yunwa ta keji tube tazo masarautar babu abinda take iya ci, face ruwan da take samu tasha, ta rame sosai time to time kuna gabanta na faɗuwa, ji tayi kanta ya sara da ƙarfi, da sauri ta dafe kan nata, ta shiga motsa bakinta da niyyar kiran sunan Allah, amma abin ya gagara jikinta sai rawa yake idanunta na zubar da hawaye, da wani irin ƙarfi ta ƙanƙame jikinta tare da faɗin "Abin bauta kabas ka taimake ni..... Jirgin su Abeed ne ya sauka a airport, wata haɗaɗɗiyar mota ce tazo ɗaukan su, wacce akaiwa tambari da Masarautar Bilhira, suna gidan baya driver na jansu, a haka suka isa cikin Masarautar Bilhira, idanun Abeed a lumshe yake, wlh dauriya kawai yake amma kamar ana jan gangar jikinsa zuwa garin Zahel haka ya keji. Ga wani matsanancin ciwo da ƙirjinsa yake masa, jijiyar kansa ta fito tayi raɗa raɗa, saboda masifar da kansa yake, driver nayin parking Zain ya juya ganin yadda Abeed ke sauke numfashi yace "What's wrong?" Girgiza kai kawai Abeed yay tare da buɗe murfin motar kusa dashi ya fita, shima Zain ya fita driver kuma ya shiga da kayansu, kamar mai counting steps ɗinsa haka Abeed ke tafiya, domin duk tafiyarsa guda ɗaya ji yake kamar kansa zai cire, ganin Abeed ya ɗauki hanyar sashen Naila yasa Zain yace "why not AMMA?" Abeed yace "i wanted to see Naila frist?" Zain yace "Ok then.." ya juya ya nufi part ɗin Amma domin ya tabbatar yanzu suna tare da Abba, Walking slowly Abeed ke tafiya, zuwa sashen Naila yana tafe jiri na neman ɗaukan sa, a bakin ƙofa ya tsaya, idanunsa ƙuri akan Naila dake zaune tana azkar, a jikinta taji ana kallon ta, ɗago idanunta tayi tare kallon Abeed, cikin sauri tace "Muhammadur Rasulullah s.a.w saukar yaushe ɗan nan kamar wani mikiya, shigowa Abeed yay ba tare da yay mgn ba, hakan yasa Naila cewa "Shalele ne ko kuma wancan maƙaryacin lauyan?" Abeed yana zama kan kujera tare da lumshe idanunsa yace "Laywers na wajan Amma" Naila ta washe baki tace "To wa nake dashi a duniyar nan ai sai kai ɗin, wallahi babu mai iya raba wannan Soyayyar tamu, sai munafiki shima Allah ya tsine" ta ƙare tana zama kusa Abeed, hucin zazzaɓi taji a jikinsa tace "Kai kuma lafiya, kake numfashi kamar wani zaki ɗan shekara sittin?" Murya a maƙale yace "Fever and headache Naila" Naila tace "Wani abu ne haka kuma?" Shiru yay mata yana ɗura kansa a cinyarta tare da lumshe idanunsa, try to force his self to sleep. Zain ya ƙarasa sashen Amma kamar yadda yay tunani suna tare da Abba, da murmushi Amma tace "wlcm back twins" Zain yay Murmushi yana zama ƙasan carpet yace "Abba, Amma good evening" Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas dake zaune yana shan dakakkiyar fura wacce tasha cikwi yace "Evening how are you?" Zain yace "Allahamdulillah" Amma tace "and where is your brother?" Kafin yay magana Abba yace "Yana wajan Naila" dry Zain yay yace "Ya akai ka sani Abba?" Abba yace "Abinda tun yana ƙarami,ya fifita Granny akan parents" Amma tace "Ai ya lalace, yanzu da zaka je yana kan cinyarta a kwance, tayaya zai saki jiki ya nemo matar aure tana sangarta shi, kayi magana kuma wlh kaji abinda yafi ƙarfinka" Abba yana shan furarsa yace "Soon zai aure, ai tace dole ayi aurensa da Riya" da mmki Zain yace "Abba Abeed doesn't like Riya, ko forcing nasa za'ai?" Abba yace "ni ɗan kallo ne, ɗaurin aure ne nawa, haka Naila tace" shiru kawai Zain yay sam baiji daɗi ba, baya son abinda zai ɓata ran Abeed musamman da yanzu yake fama da ciwo, miƙewa yay Amma tace "where are you trying to go...?" Yace "i wanted freshen up" tace "ok, let me get you something to eat..kafin wankan" fita yay zuwa haɗaɗɗan sashen su, yana zuwa ya faɗa toilet, yay wanka tare da gabatar da Zhur prayer, wasu ƙanan kaya ne a jikinsa farare, a hankali yake tafiya, har ya fito main Parlo, Amma ce ka ɗai zaune, domin idan tana nan kuyanginta baza shigowa, Kallonsa tayi tace "Lunch ɗin" yace "Bari naga Abeed" tace "ok a gaida Naila" fita yay zuwa sashen Naila, lokacin daya isa yaga Naila zaune ta zabga tagumi, ga kuma family doctor nasu, sai Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas, da mmaki yace "hey, what's going on here?" Abba yace "Yanzu Naila ta kirani tana, kuka wai zazzaɓi yake hadda aman jini" gaban Zain ya faɗi, da sauri ya zauna kusa da Abeed dake bacci, ya ɗura kansa akan cinyarsa yace "We need to go to the hospital" Dr yace "No need, he will soon recovering" Mai martaba dai shiru yay, yana amincewa da auran da Naila za taiwa Abeed ƙilan hakan zai sanya ya samu lafiya. Can yamma Abeed ya farka time ɗin Zain ya fita zuwa Court, ganin babu Naila yasa a hankali ya nufi part ɗin su, wanka yay yazo saka kaya ya rasa, wanne zai saka number Amma ya kira bayan ta ɗaga yace "Wanne kaya Zain ya saka" dry tayi tace "Suit nevy blue." Kashe wayar ya yi, ya ɗauki irin kayan Zain ya saka yana wani irin ƙamshi, ya fito sashen iyayen nasa, Zaune ya samu Amma da Abba, gaishe su yay, daga nan bai sake magana ba, ganin yadda ya rufe idanunsa sosai yasa Amma faɗin "kana stressed kanka da yawa wlh,U look stressed out."  Abeed ya girgiza kai can yace "Abba zan fita" Abba yace "where" Abeed yace "Waje zani" Abba yace "take care" yana fita waje wajan compound Riya na zuwa, cikin sauri tai hugging nasa ta baya tace "wlcm back my singer" hannu yasa ya ture ta, murya can ƙasa yace "Middle class..."  Yau Monday kwannasu biyu da dawowa 9ja, Zain ne ya dawo gida da ciwon kai, saboda wata Shari'a daya gabatar kuma gobe yake son tafiya Zahel, Abeed da kansa ya kira Dr yaywa Zain injection, lokacin da akai masa allurar Abeed ya sauke wata Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya, nan take kuma bacci ya ɗauke Zain, wayar Zain ya ɗauka, da komai nasa, kana ya saka key ya rufe sashen baki ɗaya, cikin sauri yake tafiya waya maƙale a kunansa yana faɗin "Abba, zamu somewhere, Kada abar kowa ya shiga shashen mu, akwai kaya masu muhimmanci, nan da 3 to 4days zamu dawo" Abba yace "Allah ya kiyaye" yana faɗin hakan ya shiga mota tare dayi mata key, gudu kawai yake yana duba map yana nuna masa direction ɗin da zai bi, cikin ikon Allah misalin 10 na dare ya shigo Garin Zahel....




_Wannan labarin, ban fara ba sai dana tabbatar da ingancin cinsa, da kuma lesson ɗin da Za'ai leaning a ciki, ba zan ɓoye ba akwai Romance a labari, domin haka na tsara,  so dan Allah Dukkan wanda ya san ba Zain Abeed zai siya ba, kada wanda yay min mgn for no reason, masu cewa a basu kyauta ko kuma saboda Allah basu da Kuɗi, kullum ina sadaƙa wlh, ga free book nan suna ta gantali a media, *Zain Abeed* na kuɗi ne, babu kuma wacce zan bawa kyauta ki biya Ni Sarauta na saki a original grp soon zanyi ending free pages.........._


*ZAIN ABEED*


BOOK 1,2,3

AMOUNT #500

6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank.... EVEDANCE 08119237616


Wanda suka biya za'a zasu a Original grp Na vip.




_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176  domin karin bayani,  maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka   fara amfani da   maganin zaki ga sauyi,  domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari  2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *🌈ZAIN_ABEED🌈*



_By Nimcyluv sarauta_


Page 7....


_Domin yin mgn da Marubuciyar_

http://wa.me/+2348119237616



*Nice dai Marubuciyar..*

Kwaila ce

Abu Maleek

Sirrin mu

Tsintacciya

Moon

Jidda

Juyayi

Uncle ne

The new emir

Raino ne sila

Sai na aureta e.t.c





Lokacin da Abeed ya isa Zahel dare da riga da yayi nisa, amma bisa tarin Mamaki sa, mutane ne ko ta ina kamar kasuwa ake ci a wannan daran, he was so surprised da ganin hakan he never sow something like that a all his life nasa,  ajjiyar zuciya ya sauke trying to control his self, yanayar kuma da tayi masa yawa ne kuma ya sanya ciwon kasa motsawa, gashi bashi da wani medicine wanda zai iya kare kansa ga ciwon kan, iska ya fesar ta cikin bakinsa, a hankali ya zura dukkan hannunsu cikin sumar kansa ya shiga hargitsawa, he just wanted to pretend. Bayan ya gama baza sumar tasa, ya ɗan zuge glass motar, ware manyan idanunsa yay ganin gaba ɗaya babu kayan arziƙi a jikinsu, and idan har ya fita haka akwai prblm, cikin gajiya wa da al'amuran garin ya buɗe baki cikin cool voice nasa yace "you're mad Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas, ka kawo kanka halaka.." kayan jikinsa ya kalla yaga wani black ɗin yard ne mai taushi, rigar jikinsa ya cire tare da yaga ta, kana a hankali kamar mai tsoron taɓa jikinsa ya zame wandon kayan, ya naɗa rigar a waist nasa, in few minutes yay shiga irin nasu, slowly kuma ya fito daga motar can nesa yadda ba za'a gane sa ba, ya ɗauki wata ƙaramar Camera ya saka a jikin wata ƙaramar necklace daya sanya, wacce zata iya masa all recording na abinda yake buƙata. Cikin nutsuwa yake tafiya, nutsuwar sa na iya bayyana da waye shi, domin duk yadda yakai da ɓoye Asalinsa kallo guda zakai masa kasan cewa ya haɗaka jini da sarauta. Cikin kasuwar garin ya shiga yana ɗan taɓe baki fuskarsa babu walwala sam, ga wani wari da hancinsa yake jiyo masa, deep down na zuciyarsa sunayen Allah kawai yake kira, ga wata faɗuwar gaba wacce rabonsa da ita tun shekarun da suka gabata... Wani dattijo ya gani can zaune waje guda, ji yay ya samu gamsuwa da dattijon wajansa ya ƙarasa, har zai masa sallama sai kuma yay shiru, Dattijon ya ƙurawa Abeed idanu kafin yace "Abin bauta ya taimake ka..." Wani irin runtse idanu Abeed, nan take jikinsa ya fara rawa amma ya daure can yace "Ina son shiga." Shiru yay domin sam bai san abinda zai ce ba, fuskantar hakan yasa Dattijon faɗin "Wannan lokacin kasuwa ne, gobe kuma ake bikin addu'ar bokaye" a sanyaye Abeed yace "biki? Boka?" Dattijon yace "ko baka da labari ne? Sarki Mabus shine ya buƙaci hakan domin ƙarawa masarautar Zahel tsaro" gently Abeed ya jinjina kansa yana jin confidence a tattare dashi, kamar ba zai Mgna ba sai kuma yace "da safe kenan?" Dattijon yace "ƙwarai, da safe ne, ko wanne boka zai je da kayan aikinsa yay addu'a, Sannan yaywa sarauniyar Zahel ta gobe addu'a, domin umarnin abin bauta kabas sarki Mabus yake jira da tuni ya kwanta da ita ta zama matarsa" gyara tsaiwa Abeed yay kafin yace "nazo a daidai" Dattijon yace "kamarya?" Fararen idanunsa Abeed ya lumshe kafin ya buɗe yace "ina nufin Nima boka ne, kuma dani za'ai addu'ar, zan shiga cikin Masarautar." kallon Tsaf Dattijon yay masa kafin yace "kuma ba kai kama da boka ba" ganin kamar zai samu wani bayanan wajan tsohon yasa Abeed ya ɗan tsuguna domin komai a ƙyamace yake yinsa, cikin sauke ajjiyar zuciya Abeed yace "like how?" Dattijon yace "I mean u don't look like Magician" with much surprised Abeed ya ware idanunsa yana mmkin jin turancin da dattijon yay, cikin ƙasa da murya yace  "why are you speaking english? Inside of Hausa ko yare naku?" Dattijon yace "and you too, mene yasa ka shigo Zahel bayan ba ɗan garin bane?" Abeed ya shafa kansa, gaba ɗaya ya takura da wannan maganar can yace "something fishy" Dattijon yace "Of course, ni nan ɗan jarida ne, kamar yadda kazo neman sirri haka nazo, shekaru na, kusan 10 a nan, ban samu abinda nake so ba, na zama bawa a masarautar Zahel, babu wanda ya gane ni musamman da nake baƙar fata, kallo guda nai maka nasan akwai dalilin zuwanka, shiyasa nai saurin keɓe kai na nasan za kazo gareni" Abeed kallon mutumin kawai yake, kafin ya numfasa yace "to! Babu amfanin zuwanka ke nan?" Dattijon yace "haka kake gani? Duk wani information ni nake turawa,ta Ɓoyayyiyar na'ura, abu ɗaya zan faɗa maka ba zaka iya Sarki Mabus ba, da ace wani zaici galaba akansa da nine farko" lumshe idanu Abeed yay kana yace "Oh! Ni tabbacin abinda yake nake son samu, bawai cin galaba akan sa ba" Dattijon yace "idan haka ne, nine nan zan baka, akwai memory guda biyu a waje na, duk recording na abinda yake, kaga no need ka shiga ciki" jinjina kai Abeed yay cike da gamsuwa yana jin gaba ɗaya abin yazo masa da sauƙi, cikin ƙasa da murya yace "Me Sarkin yake haka ne?" Dattijon yace "Duk wani mummunan fashi daza kaji ance nayi shine, haka duk wasu ƴan mata da ake nema a rasa shine yake sace su, kawai dan ya kwanta dasu, yabawa dodo jininsu" Abeed ji yay kansa yana wani irin sarawa, faɗuwar gaba ta riskesa, he just thinking wani abu nada ban, can ƙasan zuciyarsa yace "No! Never" shiru ne ya biyo baya, babu wanda ya a sake cewa komai a cikinsu, can tsohon yace "dole sai dai ka kwana tare dani, asubar fari sai ka ɗauki hanya" jinjina kai kawai Abeed yay, domin baya jin zai iya cewa komai, infact ko bacci ba zai iya ba, he can't sleep serious, wajan ƙarfe biyu na dare Dattijon ya haɗe kayansa kaf, yaja Abeed zuwa can wani ƙaramin gida bayan gidan Sarautar... Washegari da safe Masarautar Zahel ta cika sosai, sbd bikin addu'ar da Za'ai domin ƙara wa masarautar Zahel tsaro, baka jin komai zai kaɗe kaɗe da raye raye, ta ko'ina bokaye ne suke shigowa cikin Masarautar, ƙarfe 10 daidai Sarki Mabus ya bada umarnin a rufe ƙofar shigowa cikin Zahel. Time ɗin Abeed na tsaye, shida Dattijon yana basa memory, cikin tashin hankali Dattijon yace "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, munyi sake" Abeed ya juya fararen idanunsa alamar "what happened?" Dattijon yace "Shi ke nan, idan ba Allah ne ya rufa maka asiri ba, ka shigo Zahel ke nan, domin an bada umarnin a rufe ƙofar shigowa Zahel, babu kai babu tafiya kuma suna ganin motarka zasu ƙone ta" shiru Abeed yay, shi sam baya damuwa dan ya mutu ko an kashe sa, yasan JAHADI ne, kuma silar hakan sai ya samu NOOR a kabarinsa.. a zuciyarsa yace "what should I do now???..." Dattijon yace "baka da wata mafita kawai, ka shirya matsayin bokan mu shiga cikin Masarautar, akwai wata ƙofar sirri sai ka fita ta wajan" cikin few minutes Dattijon ya shirya Abeed cikin wasu kaya gaba ɗaya kamannin sa suka ɓata, daidai lokacin da ake ƙoƙarin Sanarwa a rufe ƙofar shigowa cikin Masarautar Abeed ya sauko ƙafarsa ta dama ciki, mai rufe ƙofar ya dakata yabi Abeed da wani irin kallo, bai dai ce komai ba, Dattijon ya biyo bayan Abeed kana aka rufe ƙofar.. shigowar Abeed cikin Masarautar yay daidai da lokacin da Sara take zaune akan wata kujerar mai azabar kyau, tun bayan abinda ya faru bata cewa komai, ta manta yadda ake komai, Sallah, azkar, karatun Alkur'ani she forgot everything, ga wani tsoro daya ɗarso a Zuciyarta, yanayinta ya sauya ta koma kamar wata zautacciya. Ji tayi ƙirjinta ya buga, da sauri ta miƙe tsaye tana dame kanta tare da faɗin "Abin bauta kabas ka taimake ni" ta faɗi hakan yana zame wani mayafi da yake jikinta, ya rage daga ita sai wani kaya wanda ya rufe mata kirji zuwa waist nata, ji tayi kamar ana janta zuwa wani waje ana kiran sunanta, fararen ƙafafuwan ta, ta ɗaga ta fara tafiya da ɗan sauri, har ta ƙarasu wata ƙofa data gani a rufe, Cak ta tsaya tana bin ƙofar da kallo tana tunanin ta ina zata buɗe ta. Babban boka ne ya kalli Mabus yace "daidai yanzu ya dace ka kwanta da yarinyar nan, domin samun albarkar abin bauta kabas" miƙewa tsaye Mabus yay yana jin wani irin farin ciki a zuciyarsa, abinda yake kwaɗayin samu yau gashi cikin sauƙi zai samesa, kai tsaye ɓangaren daya ajjiye Sara ya nufa... Sairah ce tsaye tun safe take wajan bayan fitar Gimbiya Noro wajan addu'a, samun kanta tayi da son fita domin shan iska tana son ganin yadda Masarautar Zahel take, wani ƙyalle da yake kanta ta jawo ta rufe fuskarta dashi, cikin sauri ta fito cikin farfajiyar masarautar ta fara tafiya, kanta a ƙasa tana tsaka da tafiyar taji tayi karo da ƙafar mutum, cikin sauri ta ɗaga kanta nan take sukai idanu huɗu da Sarki Mabus, wanda tunda ta shigo masarautar bata taɓa ganinsa ba, Sarki Mabus kuwa mamakin yadda akai ta fito yake, domin a tunaninsa Sara ce, nan kuwa Sairah ce, bai ce mata komai ba ya kama hannunta zuwa sashinsa, yayinda tsoro da fargaba ya hana Sairah cewa komai.... Dattijo ne a gaba sai Abeed suna tafiya da sauri gudun kada su sake makara, gashi hanyar da zasu bi dole ta sashinsa Sarki Mabus ne, cikin ikon Allah har suka ƙaraso sashinsa ba wanda ya gansu, suna ƙoƙarin buɗe wata ƙofa, kamar daga sama haka Abeed yaji saukar muryarta, tana faɗin "Twin.. Twin.. Twin" kalmar da take faɗa ke nan, Zain ya faɗo masa a rai, domin wani lokacin haka yake ce masa “Twin�? Cak ya tsaya tare da ɗan juyawa ya kalli Ƙofar, zuciyarsa na tsananin bugawa wacce bai san ko tame bace, Dattijon yace "Babu da lokaci ka taho mutafi, mun kusa ƙara sawa ƙofar" Abeed kamar me neman wani abu na shekara da shekaru haka yake bin ƙofar da Sara take bugawa da kallo, kamar zaibi Dattijo sai kuma ya tsaya, ganin kamar Abeed ba zai taho ba yasa Dattijo ya shiga jansa da ƙarfi, sun kusa kawai ƙofa Sara ta saki wata ƙara tare da faɗin "Twin" Abeed bai san lokacin daya hankaɗe Dattijon ba, cikin sauri ya nufi ƙofar yana zuwa ya sanya ƙafa ya daki ƙofar nan take buɗe tana shirin faɗawa kan Sara yay saurin riƙe wa, a tsugune ya sameta ta tura kanta tsakanin cinyoyinta, gashinta duk ya baje ya rufe mata gefen fuska, wata faɗuwar gaba ce ta ƙara saukarwa Abeed wacce ya daɗe bai samu kansa a ciki ba, cikin sauri ya dafe ƙirjinsa yana faɗin "Ya Salam!" Ya ɗan jima a haka, idanunsa kuma ƙuri a bayan Sara, Sara jin kamar mutum a kanta yasa ta ɗaga jajayen idanunta kai tsaye idanunta ya faɗa cikin na Abeed, cikin sauri Abeed ya janye idanunsa, a lokacin nan wallahi Numfashinsa kusan ɗaukewa yay, he can't believe abinda yake gani yanzu, juyawa yay har yana shirin faɗuwa da niyyar barin wajan, Ya Rabb, da ƙyar Abeed ya samu ya tsaya da ƙafafuwan sa, saboda wata iriyar rungoma da Sara tayi masa ta baya, tare da kecewa da kuka tana faɗin "Twin" jarumta ya arowa kansa, ya ɗan sanya hannunsa tare da zameta daga jikinsa, sam yaƙi yadda ya ƙara kallonta, Dattijo da yake tsaye yana kallon ikon Allah, domin kallo guda yaywa Sara yasan cewa sato ta akai, da sauri Dattijon yace "maza ɗauko ta, wlh sato ta akai" girgiza kai Abeed yay, yana ja baya abin mmki yana ja baya Sara na ƙara matsawa wajansa, a wannan karan gaba cakumesa tayi tana ɓoye fuskarta a ƙirjinsa tana kuka kamar ranta zai fita, ganin cewa shima a yanzu komai na iya faruwa dashi ya sanya ya hankaɗe Sara daga jikinsa, yana zuwa baƙin ƙofa Dattijon yace "Ai kuwa ina tunanin itace wacce Mabus zai kwanta da ita" Abeed bai tsaya jiran jin abinda Dattijon zai ƙara cewa ba, ya juya wajan Sara da sauri yana zuwa ya ɗaga ta Cak zuwa jikinsa da sauri ta ƙara ƙanƙamesa,shi kuma Dattijon ya buɗe musu ƙofar fita daga cikin Masarautar, a hankali Abeed ya sanya ƙafarsa waje domin barin Masarautar daidai lokacin da zuciyarsa data Sara take bugawa a cikin lokaci guda......



Kuna tunanin Abeed zaibar Zahel da Sara? Me kuke tunani idan Sarki Mabus ya fahimci cewa ba Sara da Sairah Twins ne??? 


Har yanzu free pages muke, ka biya kuɗinka domin ka shiga cikin Original grp da ake posting Littafin kullum. 


_U can start the paying now, already an buɗe grp na Zain Abeed, this time the story is all about the twin._

_6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank Duk wanda ya biya let me know zanyi add nasa, a original grp na Zain Abeed posting ba bata time.._

_Amount #500 EVEDANCE of payment 08119237616_






_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176  domin karin bayani,  maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka   fara amfani da   maganin zaki ga sauyi,  domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari  2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *🌈ZAIN_ABEED🌈*



_By Nimcyluv sarauta_


Page 8...

_Elegant Online Writers_




Abeed na ƙoƙarin fita daga cikin ƙofar, Sara ta zame daga riƙon da yay mata kai tsaye kuma ta nufi ƙofar data fito tana kiran sunan "Twin" Abeed ji yay kamar an caka masa mashi a ƙahon zuciyarsa, tashin hankali ya shiga sosai, a hankali ya sanya hannunsa ya dafe forehead nasa dashi, wanda yake jin Tamkar zai rame gida biyu sbd tsananin ciwon da Yake masa, gashi Numfashinsa da ƙyar yake fita, hakan kuma ya fara taimakawa wajan tashin ciwon da yake fama dashi. Shiru yay yana kiran sunan Allah a zuciyarsa, azabar da ya keji a cikin jikinsa ba zai faɗo ba, sai wata zufa yake haɗawa jikinsa na wani irin vibration. Dattijo dake kulawa da yanayin Abeed yace "Muje kawai" sai a lokacin Abeed ya buɗe Manyan idanunsa da suka fara juyewa looking so sickness, kallon Dattijon yake ba tare da yace komai ba, Dattijon ya kama hannun Abeed ya fara tafiya dashi, kamar wanda aka tsikara yay tear out na maganar sa yace "kace zai mt wani abu?" Dattijo yace "Abin bauta kabas ya sahale masa kwanciya da ita, hakan kuma yana nufin ta zama matarsa" Abeed ji yay ya nemi raguwar numfashin nasa na wani lokaci ya rasa, Dattijo na ƙoƙarin magana Abeed ya zame hannunsa, ya nufi hanyar da yaga Sara tafi, yana tafe dafe da kansa. Sarki Mabus kamar yadda tsara yana zuwa yabi ta wani way wanda ba tanan ne yake bi ba, wannan dalilin ya sanya suka samu saɓani dasu Abeed, bedroom ɗin daya ajjiye Sara nan ya shigar da Sairah yana zaunar da ita yace "Duk jama'a ta ne a waje, kina fita za'a yanka ki" wani tsoro ya shiga zuciyar Sairah banda sunan Allah babu abinda take kira a Zuciyarta, Mabus kuma ya nufi wani sashe domin shirya wa, acewarsa zuwa na musamman zai mata. Sara kuma na barin wajan su Abeed ta shiga lalluban ɗaki, kana ganinta kasan ta samu prblm a cikin ƙwaƙwalwarta, tafiyar ma da ƙyar take, hakan ya sanya Abeed ya kusa cimmata, yana shigowa sashen tana shigewa wani bedroom, shi kuma kai tsaye ya miƙe zuwa sashen da Sarki Mabus ya ajjiye Sairah, Time Sairah tana zaune ta kasa ko motsawa banda kuka babu abinda take, motsin da taji yasa tayi saurin miƙewa tsaye, amma babu wanda ta gani kamar daga sama idanunta ya sauka akan wata wuƙa cikin sauri ta ɗauki wuƙar jikinta na rawa. Abeed dake tsaye nesa da ita tun shigowar sa shanyayyun idanunsa suka sauka a kanta, walking slowly ya nufi inda take kamar wanda aka tilasta wa, har daf da ita ya ƙarasa without making any sounds, shiyasa bama taji zuwan nasa ba, hannunsa guda ɗaya ya cire daga kansa ya ɗura a shoulder ɗin Sairah, Innalillahi wani irin ihu Sairah tayi tare da juyowa da sauri ta ɗaga wuƙar hannunta ta cakawa Abeed a cikinsa. "Ya Rabb" shine kalmar da Abeed ya samu damar furta wa, idanunsa akan SAIRAH wacce yay tunanin Sara ce, nan take kuma jini ya fara zuba daga jikinsa jiri na ɗaukan sa, daidai lokacin kuma Sara ta shigo ɗakin, duk da bata hayyacinta amma bai hanata ware idanunta ba, na mamakin ganin Sairah, ko zata mance da kowa banda twins ɗinta. Da ɗan saurin daya rage mata ta shiga cikin bedroom ɗin tana zuwa ta amshi wuƙar hannun Sairah wacce jini ya ɓata ta, daidai lokacin kuma Dattijo ya shigo cikin bedroom ɗin. A matuƙar kuɗi me ya nufi wajan Abeed wanda ya durƙoshe kan ƙafafuwan sa, idanunsa kuma suka shiga rufewa, cikin tashin hankali Dattijo yace "wace ta caka masa wuƙa a cikin su" Shiru Sairah tayi domin sai a lokacin da lura ba Sarki Mabus bane, Sara kuma bakinta ne ya kulle ba komai take iya cewa ba, wata ƙinƙina ta same ta, cikin tsawa Dattijon ya kuma cewa "nace wacece ta caka masa wuƙa a ciki?" Jikin Sairah na rawa ta ɗaga hannunta tare da nuna Sara, Kallon Sara Dattijon yay ga wuƙar nan a hannunta tana ɗigar da jini, Sara da mamakin ƴar uwarta ya kamata ta kasa cewa komai, bata taɓa tunanin a rayuwa Sairah zata iya aikata mata wani abu ba, sai gashi ta haɗata da sharrin da babu mai iya wanka ta, Sairah ta ƙara cewa "ban san me yay mata ba, amma tace idan har bata kashe sa ba hankalinta ba zai kwanta ba" slowly Sara ta dinga girgiza kanta, so take tace ba ita bace, amma ta kasa bakinta sai rawa yake, Dattijon yace "Kin aikata babban kuskure kuma zaki amshi hukuncin ki" yana faɗin hakan ya nufi wajan Abeed da ƙyar ya iya ɗaga sa, domin gaba ɗaya jikinsa ya saki, jansa ya fara yi zuwa waje, suna zuwa daidai inda Sara take Abeed ya miƙa hannunsa, tare da kama hannun Sara da kyau, yadda Dattijo ke jan Abeed haka Abeed ke jan Sara, har suka fita daga cikin sashen kana suka fita daga cikin Masarautar Zahel baki ɗaya..Suna fita Sairah ta saki ajjiyar zuciya, bata da wani zaɓi wanda ya shige tace ƴar uwarta ce ta aikata hakan, domin tasan idan tace itace babu shakka kasheta za'ai, bata taɓa tunanin zata ƙara ganin Sara ba, ashe itama tana gidan, babu mamaki da gayya ta tafi ta barta, fita tayi ɗaga daƙin ta fara tafiya babu jimawa ta haɗu da Kuyangin Gimbiya Noro Wanda ta aiko su duba mata Sairah, suna ganinta kuwa sukai wajan Gimbiya Noro da ita....Cikin ikon Allah inda Abeed ya ajjiye motarsa a nan suka sameta, babu abinda akai mata ba wanda ya lura da ita ma, Abeed wanda bai san me yake faruwa ba, domin ya jima da fita hayyacinsa, Dattijo ya samu wani ganye ya rufe wajan da yake zubar da jini kana ya ɗaure masa wajan da wani yadi, bayan motar ya buɗe ya saka Abeed kana ya saka Sara a gaba, shiga kuma ya shiga mazaunin driver da wani irin gudu yaja motar tare da nausawa cikin jejin ya ɗauki hanyar fita daka garin Zahel baki ɗaya....


 Zain ne kwance tun bayan tafiyar Abeed yake bacci, wajan kwana uku ke nan, A hankali ya shiga motsa hannunsa da sukai masa nauyin gaske, idanunsa ya buɗe kallonsa ya sauka akan A.cn bedroom ɗin nasu, ƙara buɗe idanuna yay ganin yanzu 2:30 amma har yanzu yana bacci baiyi ko sallah ba, Miƙewa tsaye yay yana jin jikinsa ba daɗi, mood ɗinsa duk ya sauya, toilet ya shige ya sakarwa kansa shower, kana yay alwala ya ɗaura towel ya fito, he just thinking ina biyuninsa ya shiga? Ko yana wajan Naila? Ko kuma studio ya shiga, da wannan tunanin ya shirya cikin wata tattausan Farin yadi mai kyau, Wayarsa ya duba yaga babu, kai tsaye ya nufi waje, da mmkinsa sai yaji ƙofar a buɗe, girgiza kai yay yace "Na san duk Abeed ne, tunaninsa idan na tashi zan shiga wani wajan na barsa" wani spare key ya gani can bayan deep frizeer, buɗe ƙofar yay ya fita, kai tsaye Masjid ya nufa, bayan ya yi sallah ya koma part ɗin Mai martaba, bakinsa ɗauke da sallama ya shiga, gaba ɗaya suka ɗaga kai suka kallesa, Naila tace "To sannu waye daga cikin ku? Dan wlh ba wani imani ne daku ba, yanzu sai ku cuci mutum" Zain ya shafa kansa yace "A'a daman Abeed baya nan?" Amma tace "ba tare kuke ba?" Zain na zama ƙasan carpet yace "I'm just woke up, so I hve no idea where he is..." Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas da idanunsa suke kan wasu ducoments, ya gyara zama a sanyaye cike da tarin nutsuwa, ya ɗaga idanunsa ya kalli Zain cikin Muryar nagarta yace "Yaushe duk muka zama sa'aninka Zunaiddeen Abdul-Jabbar Abbas?" Zain ya sunkuyar da kansa ƙasa yace "I'm sorry Abba, amma ni daga bacci na tashi" da tarin mamaki Amma da Abba suke kallon Zain, Naila tace "Wai Uban waye a cikinsu su babu ne yanzu? A'a ni bana son harkar munafurci mai yi ma Allah ya tsine.." Amma da jikinta yay sanyi tace "Abeed ne" Miƙewa Naila tayi tace "A'a daman, ai duk na kwana da sanin yaron nan ni kaɗai nake ƙaunar sa, ina tare daku ne kawai,amma bani da tabbaci da zuciyar ku, to idan na yarda Allah ya tsine, yanzu yanzu a fito min dashi" Calmy Amma tace "Zain Abeed da kansa ya kira Abbanku yace kuna da tafiya ta kwana 3 zuwa 4, amma ka nuna like you don't know anything about.."  shiru Zain yay, yama rasa me zai ce, bai san dalilin daya sanya Abeed ɗin yay haka ba, yana ƙoƙarin mgn telephone line nasu ya shiga ringing, Zain ne ya ƙarasa wajan ya ɗauki wayar, daga can ɓangaren aka ce "Aminu Kano teaching hospital ke mgn" gaban Zain ya faɗi, jin yay shiru yasa mutumin yace "Fatan muna magana da familyn King Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas?" Da sauri Zain ya juya suka haɗa ido dasu Amma, Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas kansa a ƙasa, Naila da jikinta har rawa yake tai saurin ƙafa bakinta a wayar tace "Mai ƙarya a ƙona shi a wuta, nifa bana yarda da wannan sailolar, a to! Mane haɗi na ma da ita, ba dangin iya balle na baba masifar bature ce kawai, maza tambaye mai magana ƙilan cewa zatai suka shiga Shelalen nawa" A hankali Zain yace "Am on my way.." yana faɗin hakan ya kashe kiran, juyawa yay fuskarsa ɗauke da Murmushi yace "Abba, Amma kun haifi yara har yanzu kun kasa gane su, ina sane na buga wannan game ɗin, Jiya da daddare muka dawo Abeed na can yana bacci bari naje" Naila tace "Muhammadur Rasulullah s.a.w, maza maza nemi tuba wajan Ubangiji, aini ina sane na nuna sam ban haɗa dangi da kai ba, so nake gantalallun iyayen naka su gane ka da kan ka" Zain ko juyawa bai ba, tsoro duk ya cika zuciyarsa, yaje bakin ƙofa tace "Nace to furar taka fa? Ko na bawa Tattabarunka?" Still shiru yay mata ya fice daga part ɗin... Numfashi Mai martaba ya sauke a hankali yace "liar" Amma tace "Sorry?" Mai martaba yace "he's laying, akwai abinda yake ɓoyewa" Amma tace "Kana nufin Zain ne wannan?" Mai martaba ya gyara zama yace "Kin taɓa jin Abeddeen yay Mgna mai tsayin haka? Fara'ar da Zain keda ita Abeed babu, ina da tabbacin da Abeed ba zai faɗi ƙarya ba, yana zuwa kuma wajan Naila zashi" Amma tace "something is fishy".. parking Zain yay a harabar asibitin cikin sauri ya fito yau ko mutum ɗaya babu mai basu tsaro, kai tsaye Emergency ya shiga, ya tambayi Abeed nan take akace "yana male surgical world, room 13" yace "thank you" ya nufi wajan. Abeed da farkawar sa kenan ya kansa kwance akan gadon asibiti ya ruwa a jikinsa, idanunsa ya runtse sosai nan take abinda ya faru ya shiga dawo masa, da ɗan sauri ya buɗe idanunsa ya kalli Dattijo yace "Ina take?" Dattijo yace "she's outside, yanzu nake shirin bada report akai azo a tafi da ita" wata Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya Abeed ya sauke yana maida idanunsa, kamar ba zai mgn ba sai kuma yace "bar mgnar between i and you" Dattijon yace "To! To Shi ke nan Allah ya baka lafiya" Not too long Dr Adyan ya shigo room ɗin da files a hannunsa, hakan yasa Dattijo ya fita waje zuwa inda Sara ke zaune, Dr Adyan ya zauna akan kujera bayan ya duba drip ɗin dake jikin Abeed a hankali yace "Nai mmkin inda ka sameta, almost 10yrs ina bincike sai gashi kai da kan ka ka sameta, I'm happy for you frnd" Abeed ya taɓe baki har lokacin baya jin daɗin jikinsa kafin yace "I alrdy make my decision" Dr Adyan yace "for...?" Abeed ya numfasa yace "Zan bawa Zain aurenta" wani irin zare ido Dr Adyan yay yace "hve You absolutely lost your mind? Kasan me kke cewa? Sadaukarwa zakai ke nan?" Abeed ya haɗe fuska yace "Mind your own business, ni yanzu duk macan dana aura nan kusa zatai takaba" Shiru Dr Adyan yay zuciyarsa cike da tausayin Abeed, a ɓoye Abeed na son yi aure, amma tausayin halin da zai bar wacce zai aura shine yake nunawa sam bai damu da wani abu aure ba, Amma akwai babban kuskure idan har Zain ya auri yarinyar nan" Dr Adyan yace "Abinda da likita yace ba shine gsky ba, Ubangiji na iya sauya ƙaddararka cikin ƙaramin lokaci kaga an samu maganin ciwonka, amma bawa Zain aurenta ba shine daidai ba, yin hakan na nufin faruwar wani abu" Abeed yace "Uhm" Dr Adyan yace "To a yanzu ma, ai tafi ka buƙatar taimako yanzu time ɗin daya dace ka riƙeta hannu bibbiyu" Abeed ya numfasa yana jin zuciyarsa ba daɗi kafin yace "Zan bawa Zain aurenta, i don't even know her name, bare kai tunanin wani abu, taimin ƙanƙanta ko aure ne, abinda ko.." Sai kuma yay shiru, Dr Adyan yace "Ko mene? Ni komai na ƴar da ake buƙata babu abinda bai fito a jikinta ba, da dai tun lokacin baya ne" Daidai nan Zain ya buɗe ƙofa ya shigo, cikin sauri yace "what happened to u Biyuni?" Shiru Abeed ya sai riƙe hannunsa kawai da yay, Dr Adyan ne yace "cikin dare ya biyo hanya yaga wata yarinya na buƙatar taimako, shine ya tsaya ashe akwai ƴan ta'adda ɗaya daga cikinsu ya caka masa wuƙa, zama kaga ƙyakkyawar yarinyar a waje" jin Dr Adyan yace Ƙyakƙyawa yasa Abeed watsa masa wani kallo tare da jan tsaki a zuciyarsa, Zain yace "Subuhanallahi, ni Abeed kamar na taɓa ganin photon Yarinyar a wayarka...



_Littafin Zain Abeed na kuɗi ne, Book 1,2,3 gaba ɗaya �?500, har yanzu muna kan matakin free pages ne, a ko yaushe za ku iya ganin na katse shafin kyauta, biya kuɗi a saka ka a grp domin samun posting akai akai_


6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank, EVEDANCE of payment 08119237616




1:09 pm

Wed/May/25

Sarautar marubuta

Na'ima Sulaiman Nimcyluv



I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! 

BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE

I'm

 selling MTN data with this cheap price

MTN DATA PACKAGE*

500MB@===200

1GB@=====300

2GB@=====600

3GB@====900

5GB@====1,500

Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month

Airtel,9mobile and Glo also available.

*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* 

Whatsapp OR

Call 08066268951

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *🌈 ZAIN_ABEED🌈*


_By Nimcyluv sarauta_


Page 9...

_Elegant Online Writers_



  _Nevertheless, I'm so fucking glad You decided  to click on this book..I hope you're ready because this book is like nothing I've been written before. The entire story takes place in a short amount of time and the characters may frustrate you  frm start to finish❤️👌🏾_ 


_I'll keep this Author's note short😔😒dan girman Allah a daina tambaya ta complete Zain Abeed, naga dai ko ba makafi bane ehhhh? Masu cewa na baso saboda Allah, kullum ina sadaƙa akwai free book kaca kaca a media suna ta gantali why Zain Abeed??? Zain Abeed is mine, the story is mine kawai biya kuɗi ka siya a nasaka a original grp, bayan na Kammala Zain Abeed free book zan mku billahi haɗaɗɗe irin ehhhh ɗin nan...._





Zain ya ƙarasa maganar yana kallon Abeed, yana riƙe hannunsa yace "how do you feel now..?" Abeed ya rufe idanuna yace "Allahamdulillah" jinjina kai Zain yay yace "I'm scared, ina ta bacci i donno What wrong with me" Shi dai Abeed shiru yay kawai, Zain kuma ya kalli Dr Adyan yace "What about the result?" Dr Adyan yace "result for...." Zain yace "ba ai scanning nasa ba? Gudun matsala" Dr Adyan yace "Oops, i almost frgt, lemme bring it.." Zain yace "Owk, ka taho da Yarinyar i wanted interview with her" Dr Adyan yace "Owk" Dr Adyan class mate ɗinsu ne tun a primary school, har zuwa scndry, still har zuwa U.k. Zain ya kalli Abeed daya rufe idanunsa a hankali kuma ya sanya hannunsa wajan ciwon da sauri Abeed yace "Aucchhh" Zain yace "Sorry! Sorry!" Cikin serious tone Zain yace "tell me the truth, Dr Adyan lying to me" Idanun Abeed ya rufe har lokacin, bai kuma ce komai ba, Zain ya daki kafaɗarsa yace "inaji" Juyawa yay sukai farcing juna, kana ya buɗe idanunsa cikin nutsuwa ya bawa Zain labarin komai, amma ya ɓoye masa zan can caka wuƙa, tunda ya fara magana Zain looking at his face  baki buɗe je can't believe cewa Biyuninsa zai iya wannan sadaukarwar. "Kayi wannan saboda ni?" Abeed ya ɗan kwaɓe fuska sai bai ce Komai ba, Zain yace "You're mad Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas, kai tunaninka idan ka mutu ni kuma nutsuwa zan samu? Ashe baka da wani hankali?" Ɓata fuska Abeed yace "heyyy young man, ina da kai" Zain yace "wlh baka dashi, kasan matsalar dake cikin abinda ka aikata? Tab" Abeed yace "bafa laifi na bane" Zain yace "to! Na Uban waye?" Cikin ɓacin rai Abeed yace "I'd like to point out that none of this is my fault.." Wani irin kallon baka da hankali Zain yabi Abeed dashi, idanunsa gaba ɗaya ya cika da ƙwalla na zallar Soyayyar Biyunin nasa, cikin rawar Murya yace "To yanzu idan da sun kashe fa?" Abeed yace "time ɗina ne ya yi" Zain yace "A gidan Ubanwa lokacin naka ya yi, stop all these noise" Abeed ya kalli Zain yace "Look! I don't wanna still your freedom, I don't wanna change your mind, I don't have to make you love me, I just want to take your time" Shiru kawai Zain yay, domin ya san Abeed da kafiya da kuma zuciyar tausayi, zai iya komai a kansa, Calmy yace "Thank you dear" Murmushi ƙarfin hali Abeed yay, domin wani irin ciwo kansa ke masa, ga nauyin da ƙirjinsa yay, daidai shigowar Dr Adyan Zain yace "My phone's zan kira, Abba" Abeed na ƙoƙarin Mgna ya hangota a bayan Dr Adyan, ta ƙanƙame jikinta waje guda, ta rame sosai tayi baƙi da alama ko wanka ba tayi, she forgot everything da yadda ake yinsa abincin ma sai ance taci, gashi ba lose memory tayi ba, Allah ka ɗai yasan halin da take jin kanta a ciki, in few minutes ya Gama ƙarewa yanayinta kallo, kana ya taɓe baki tare da juya musu baya yana dafe da ƙirjinsa. Zain yay Murmushi yace "Allah sarki, ya sunanki?" Shiru tayi masa sai kallonsa da take sai kuma ta juya ta kalli Abeed irin ya haka naga kamarku ɗaya, Dr Adyan yace "Sara her name" Zain yace "Ohh nice name, Sara come here" ka faɗa ta maƙale, idanunta akan Abeed, Zain yace "ok, shine yazo dake za'a nuna min ƴan ubanci, to jeki wajansa" kamar me jira tayi saurin matsawa wajan Abeed tana faɗin "Twin" Abeed saurin miƙewa zaune yay, fuskarsa a ɗaure kamar zaice ya shiga uku, Cikin damuwa yace "Za'a iya sauyamin ɗaki, wari na keji zan iya amai wlh fa" daga Dr Adyan har Zain kallon Abeed sukai, cike da mmki domin sam ba suji wani wari ba, Dr Adyan yace "Eh bbu mmki iya kai kaɗai kkeji domin wata kusar tafi wata, daman ai...." Cike da tsawa Abeed yace "Shut up Adyan, zan iya barin hospital ɗin nan wlh, What noise" sanin halin Abeed yasa Zain yace "Dr Adyan go with her, idan zan tafi zan maka mgn" Dr Adyan yace "Come Sara" shiru ita tayi tana maƙale kafaɗa, hannunsa ya miƙa zai riƙe hannunta ganin hakan yasa Abeed daka nata uwar tsawa yace "get lost..." da gudu tayi waje tana fashewa da kuka one time tsoransa ya shige ta, Murmushi kawai Dr Adyan yay yabi bayanta, Abeed ji yay duk shirar da Zain ke masa ya isheta abin duniya duk ya ishesa ba tare da sanin dalili ba, tun yana pretending na bacci har na gaske ya ɗauke sa. Miƙewa Zain yay tare da gyara wa Abeed kwanciyar sa, gaba ɗaya ya rame yanayinsa ya sauya alamar da akwai abinda yake damunsa, he looks so lean, ajjiyar zuciya ya sauke tare da ɗaukan Wayarsa ya fita zuwa office ɗin Dr Adyan. A zaune ya samesa yana duba mara lafiya, jira yyi har ya gama kafin yace "Dr Adyan Are You sure Abeed yana lafiya ina tsorata da yanayinsa" Dr Adyan yace "Sure.... he's fine kawai wuƙar ce ta shigesa amma zuwa gobe ma zai iya tafiya, tunda bai son zaman asibiti" Zain ya jinjina kai yace "Owk.." sai a lokacin ganinsa ya sauka akan Sara wacce bacci ya ɗauke ta akan kujera, sosai yake kallon ta, yana yabawa da kyanta, numfashi ya sauke yace "Bari na tafi da ita can zuwa gida" Dr Adyan ya tashi Sara tana tashi ta saka musu kuka tare da kiran sunan "Twin" Zain yace "Sorry Saraa, yanzu zan kaiki wajansa zaki?" Gently ta ɗaga kanta yace "Good gal" hannunta ya kama zuwa harabar asibitin, Sara is a cleaver girl, gaba ɗaya 17yrs take, tana da girman jiki ne kawai da tsarin halitta mai kyau, ga shagwaɓa da take da ita, komai nata a nutse, Amma yanzu duk ta zama wata iriya, shagwaɓar ta ƙaro ga tsoro, wani lokacin lafiya da taurin kai. Mota ya shiga ita kuma ta ɗura kanta jikin glass ɗin motar a haka bacci ya ɗauke ta...


 Kuyangin da borori, da hadimai suka shiga zubewa suna gaisar da Zain, shi kuma yana ɗaga musu hannu tare da amsawa, fuska sake, har lokacin yana riƙe da hannun Sara, musamman da yaga ta tsorata da ganin mutane, sai take ganin kamar jama'ar Zahel ne,  Ba kowa a parlon sai Amma ita da tarin Kuyangin da suke hidinmata mata, sai Jakadiya Abar, suna ganin shigowar Zain duk suka miƙe tare da gaishesa suka fita, zama yyi yace "Barka da hutawa Fulanin Bilhira" A nutse Amma tace "Yawwa" shiru tayi masa domin yasan ba lallai ta tambayesa komai, can ya numfasa yace "Amma daman Abeed baya nan" kanta ta ɗago ta kallesa can tace "Ok" kansa ya shafa yace "I'm sorry Amma na maku ƙarya ɗazo" murmushi tayi tace "Inda Abeed ya fika ke nan, baya ƙarya ko za'a kashesa zai faɗi gsky" Cikin ƙasa da murya yace "Ayyah Amma kiyi hqr" shiru tai masa a hankali kuma ya shiga faɗa mata komai da Abeed ya faɗa masa, numfashi ta sauke tace "Allah ya kyauta, but kuna kuskure ina yarinyar?" Zain ya juya ya kalli Sara data maƙale waje guda, yace "Zonan" ƙin motsawa tayi Amma tace "Wannan sai anyi da gske a kanta, zan saka ai mata rubutu a fara sauke mata Alqur'ani" Zain yace "that's good, amma ta ɗan fi jin maganar Abeed" Murmushi kawai Amma tayi tace "Zonan takwara" Zain yace "Amma ai shiyasa naji ta kwanta min tunda naji sunanta Saraa" yana ƙoƙarin fita Naila ta shigo tana cewa "To ba sai dai kunci kanku ba, wata masifa ce ta samu sailolar sai tayi ta mgn ita kaɗai, ƙilan wannan ba a kano aka ƙirƙireta ba, a can wata uwa duniyar ne" Zain yace "Ke kuma ke dawa" Ta fashe da kuka tace "wlh tun ɗazo wannan sailolar take ihu ta kaɗai, ina can ina lalubu Muryar shalele" Zain yay dry yace "Cewa suke lokacin mutuwar ki ya kusa" Dafe ƙirji tayi tace "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, baza rakani gidan Waziri Ubangiji yasa bashi da Wannan siyan asarar, wlh yanzu yanzu ba sai na kaita hisba ba aimin iyaka da ita, ni daman tunda naga wannan sailolar naji bata kwanta min ba" Sai a lokacin Amma tace "Naila wasa yake miki" Naila tace "A'a idan haka ne ai kam zai mune maka adda'a ka zama gantalalle, kuma Alkur'an maƙaryaci a ƙona shi a wuta" Rungome ta Zain yayi yace "Haba Naila ai mutuwa ba yanzu ba, yanzu dai me akai maki" tana goge hawaye tace "A'a daman, nombar wannan baƙin Mutumin mai ƙaton bakin nan? Ywwa ɗan hisba shi zaka danno min muryarsa yanzu na gaya masa mun nemi shalele mun rasa, to dan wa yake dashi wanda zai gwada masa imanin nan ai sai niɗin tunda nice dolensa"  Zain yace "Lallai matar nan, au kinfi kowa sonsa ne? To ai ya dawo bacci yake" da sauri Naila tace "kace Allah yana nan?" Yace "to ƙarya zan maki?" Tace "Alkur'an maƙaryaci ne kai, idan ina yadda da mgnar ka Allah ya tsine" Lallaɓa ta yay ta koma gida domin yana lura da Sara wacce jikinta tuni ya fara rawa da ihun Naila, hannunta ya kama zuwa wajan Amma, Amma ta riƙe ta tace "Come closer Namesake" Zain yace "Amma da an taimaka tai wanka ta sauya kaya an mata abinci" yana faɗin hakan ya nufi sashen su. Da taimakon Amma Saraa ta ɗan goge jikinta da ruwa shima sai taga Amma tayi zatai, tana matsa mata zata fara cewa Abin bauta kabas ya taimake ta, rasa kayan da zata bata tayi sai kawai ta ɗauki farar lafaya ta naɗa mata, sosai kuma ta mata kyau, suna zaune a Parlo Sara na kusa da Amma tana ɗan mata surutai, har aka kawowa Saraa abinci, fatan dankali ne wanda yaji kifi da kayan lambu, sai cow head da yaji kayan ƙamshi, da kayan fruits, Apple, mango, inibi, gauva. Jikin Saraa har rawa yake Wajan ɗaukan Soyayya naman kazar data gani, Amma ta ware idanunta tace "Ohh! Baiwar Allah, Saraa ci a hankali" Saraa bata ma san abinda Amma ke faɗa ba, Naman ta keci sosai, gaba ɗaya kazar sai ta cinye ta, tana gamawa ta fara hamma, tare da ƙoƙarin maƙale wa jikin Amma, ganin hakan yasa Amma buɗe bottle of water ta bata tasha, kana ta jawota jikinta, Saraa idanunta a rufe ta shiga kiran sunan "Twin" har bacci ya ɗauke ta jikin Amma. Suna tare har dare cikin dare kowa Saraa tace sam bata san wannan ba, banda abin bauta kabas ba abinda take kira, sai da Zain ya shigo da kansa ya fara yi mata addu'a amma a banza, gaba ɗaya ta cika bedroom da koka da ihu, Zain yaja numfashi yace "Amma call Abeed" Amma tace "Abeed kuma?" Yace "Eh, may be he can't help" wayarta ta ɗauka tayi dailing number, lokacin Abeed na zaune kan pra mat, ya lumshe idanunsa yana tunanin sabuwar waƙar da ta faɗo masa ɗazo, mai sunan *Makomata* Wayarsa dake can gefe yaji ta fara ƙara, algaita na tashi, banza yay da kiran har akai kira na uku, can yaja tsaki kaɗan tare da miƙa hannunsa ya ɗauka, ganin sunan Amma yasa yyi picking call ɗin, tare da faɗin "Assalamu alaiki" Amma tace "How are you feeling son?" Ta faɗa bayan ta amsa Sallamar yace "Good" tace "daman Saraa taƙi bacci, sai kuka take da ihu kira ko waye abin bauta" taɓe baki yay kamar ba zai Mgna ba sai yace "Amma wace Sara kuma?" Ta ɗan haɗe fuska tace "bana son haka, na kira Kane may be u can help" Murya can ƙasa yace "leave her mn" Amma tace "kada na sake mgn" ya kwaɓe fuska tare da marai raicewa yace "to me zan ni" tace "Ohhu" shiru yay domin da gske bai san mene zai ce mata ba can yace "saka hands free" Amma ta saka Hands free yace "Ok ku barta hk kuje kawai" Amma ta fita Zain ma ya fita suka barta ita kaɗai ta kuka, numfashi ya sauke yana jin kukanta har tsakiyar kansa, can ya numfasa a hankali ya gyara muryarsa mai daɗi golden voice musamman da yake mawaƙi, Karatu ya shiga yi mata a hankali, tun tana kuka har ta fara girgiza kai can kuma ta ɗura kanta daidai inda wayar take ta fara sakin ajjiyar zuciya tana faɗin "Twin" duk abinda take yana jinta shi dai karatu yake har kusan 3:50 sai a lokacin yaji numfashinta na sauka a hankali alamar bacci ya ɗauke ta, shiru yay yana bin numfashinta shima nasa na sauka a hankali kamar me tsoran mgn ya buɗe baki da ƙyar yace “Saaaa.....



Littafin Zain Abeed na kuɗi ne, Biya 500 domin a saka ki a grp, kada ki tsaya jiran na sata please dear na kusa gama free pages.....


*ZAIN ABEED*

BOOK 1,2,3

AMOUNT #500

6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank.... EVEDANCE 08119237616.


Sarautar marubuta.




I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! 

BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE

I'm

 selling MTN data with this cheap price

MTN DATA PACKAGE*

500MB@===200

1GB@=====300

2GB@=====600

3GB@====900

5GB@====1,500

Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month

Airtel,9mobile and Glo also available.

*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* 

Whatsapp OR

Call 08066268951

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *🌈ZAIN_ABEED🌈*



_By Nimcyluv Sarauta_


Page 10...

_Elegant Online Writers_





Jin numfashinta na sauka a hankali ta cikin wayar tana sakin nishi kaɗan, ya sanya Abeed lumshe gajiyayyun fararan idanunsa wanda suke cike da bacci, hakan kuma yasa gaba ɗaya ya fasa faɗin sunan nata kamar yadda yay niyya, ajiye wayar yay zuciyarsa gaba ɗaya tayi masa nauyi abubuwa da yawa suna neman gagararsa, taɓe bakinsa yyi kafin yaja numfashi ya jima a wajan kafin ya miƙe zuwa toilet, shower ya sakarwa kansa ba tare daya bari ruwan ya taɓa wajan ciwon ba, yana gamawa yyi alwala tare da sauya kaya zuwa baƙar jallabiya, raka'atul fajr yayi kana yyi sallar Subhi, baccin daya jima baiyi ba shine ya fara fisgar idanunsa, akan pra mat ɗin ya kwanta, not too long bacci yay gaba dashi. Wajan ƙarfe 10 na safe, aka turo ƙofar room ɗin da Abeed yake ciki, Riya wacce taci ado sosai tana sanye da wata Abaya Ash color, tayi kyau sosai kasancewar ta itama fara ce irin farin buzayen nan, hannunta riƙe da basket na breakfast. Muryarta cike da farin ciki tace "Good mrng My singer" Tun shigowar ta Abeed yasan cewa ita ce, shima fitowarsa ke nan daga cikin toilet,gaba ɗaya zaman hospital ɗin ya damesa gida yake son tafiya, Murmushi Riya tayi ganin bai amsata ba sai ma rufe idanunsa da yyi, wajansa ta ƙarasa tare da zama gefen bed ɗin tana ɗan kwaɓe fuska tace "Sorry my dia, wlh bana iya bacci musamman da naji abinda ya sameka, how are you feeling now? Hope da sauƙi ko?" Banza yyi mata Bawai dan baiji mene take cewa ba, Riya ta ɗauka bacci yake a hankali ta sanya hannunta taja dugun hancinsa tace "U looks so unique my dear" ta faɗa tana sumbatar goshinsa, Abeed bashi da lokacin ta duk da hakan bai hana shi faɗin “Mayya�? ba a cikin zuciyarsa. Wayar Riya ta ɗauki ringing ganin sunan wata best friend ɗinta tayi answering tare da faɗin. "Hello, I've been calling you,amma baki ɗaga ba" daga can ɓangaren Nusy tace "Nayi busy ne, so ykk ya jikin mayan naki?" Riya ta ɓata rai tace "Stop calling him da wannan sunan, jiki da sauƙi bacci ma yake, Dad yace aure na da Abeed kamar nayi an gama, wlh ina cikin farin ciki Nusy ina son Abeed ina matuƙar ƙaunar sa, ban san yaya zanyi ya soni ba" Nusy tayi dry tace "Kina matsayin mace,amma ki kasa jawo hankalin namiji, musamman Abeed da yyi rayuwa cikin turawa, wlh idanunsa a buɗe yake yasan komai na mace domin ƙarya ne ace bai taɓa sanin ya mace take ba" Riya ta juya ta kalli Abeed taga bacci yake sosai, a hankali kamar zatai kuka tace "Nusy zan iya yarda dake, amma ba lallai hakan ya kasance ba, halin Abeed daban yake,na tabbatar da Zain nace ina so na tuni an shige wajan, i luv him I luv him I can't marry someone else.."  shiru Nusy tayi kafin tace "take it easy dear, amma ki gwada Abeed ɗin mana, ba namijin da baya shiga tarkwan mace" Riya taja numfashi tace "To me zan mata? I'll try my best ganin ya soni amma nida banza duk ɗaya muke a wajansa, ni burina na ganni matsayin matarsa ta aure" Abeed dake sauraran conversation ɗin nasu a ransa yace "Tab..." A fili kuma ƙara narkewa yay yana jan numfashi cike da nutsuwa, Nusy tace "ke da waye a wajan?" Riya ta juya tace "Ni ɗaya" Nusy tace "Ok shifa?" Riya tace "breakfast na kawo masa, na samesa yana bacci" shiru Nusy tayi can tace "Kin tabbata bacci yake?" Riya tace "Sure, he's sleeping" Murmushi Nusy tace "wake him up" ware ido Riya tayi da mmki tace "Like? Ban son abinda zai zubar min da mutunci Nusaiba" Nusy tace "Kin daɗe kina zubarwa da kanki mutunci ai, sai dai kada a kuma, Abeg dear wake him up shine damarki a yanzu" Riya tace "Ok, bari na tashe sa" da sauri Nusy tace "hold on,kin fahimci me nake nufi" Riya ta girgiza kai alamar "a'a" Nusy tace "Ki tashe da hot kisses Maahh" zare ido Riya tayi tace "ke kina hauka, wlh yana iya ɓalla ni zuciya garesa" Nusy tace "be classes Madam, shiyasa kike mai da kanki middle class a idanunsa, shifa singer ne, idanunsa a buɗe yake ƙilan ma yana so kamar aji yake ja maki, duk fa wani mawaƙi haka soke suna da son mata" Riya tai shiru tana tunanin abinda Nusy take faɗa mata, domin duk show ɗin da Abeed zai kusan a ƙasar waje yake abune mai wahala ai invited nasa a 9ja yaje, tana tunanin abinda Nusy ta faɗa shine daidai, numfashi taja tace "Ban ɗauka hk abin yake ba, amma wlh ko kaina ne ina iya bawa Abeed idan har hakan zai sanya ya soni" Nusy tayi dry sosai tace "Diploma holder amma kin zama Middle class what noisess" Riya tace "lemme try, I'll get back to you" Nusy tace "ok" kashe wayar sukai baki ɗaya, daga can ɓangaren Nusy tayi dry tace "Shegiya mahaukaciya, wlh ba zan taɓa bari ki auri Abeed ba, kin fini kyau, kuɗi, ilimi nasaba ina matuƙar kishi da hakan" taja tsaki tana kwanciya. Bayan gama wayar Riya ta kalli Abeed kwarjinin sa ya ƙara fitowa, ga wani haiba daya ƙara, matsawa tayi kusa dashi tsoro duk ya cika mata zuciya, hannunta ta ɗura saman kansa tace "Wake up dear" shiru taji alamar bacci yake, Abeed kuma zuba ido yay yaga gudun ruwanta zata iya abinda banzar ƙawar tace mata ko yaya? Idanunta ya sauka kan laɓɓansa masu kyau, a hankali ta manna fuskarta akan nashi fuskar tana ƙoƙarin ɗura bakinta taga ya buɗe idanu, diriri cewa tayi bakinta na rawa tace "So.. Sorry it was a mistake" Abeed ya tsora mata shanyayyun idanunsa, yana ƙare mata kallo, ga mmkinta sai taga ya matso da fuskarta tare da ɗura kanta saman ƙirjinsa, Murya can ƙasa yace "Kinji bugun zuciyata?" ɗaga masa tayi yace "Owk, a duk sanda ƙirjina yay haka akwai abinda nke buƙata, very important haka zaki iya bani?" Da sauri Riya tace "Why not" ta faɗa tana ƙoƙarin rungome sa yace "heyyy get down" ya faɗa fuska ba yabo ba fallasa, janye jikinta tayi daga nasa, shi kuma ya miƙe zaune yana ɓata fuska sosai, kafin can yace "look at into my eyes Riyaa" yadda ya faɗi sunan nata yana jaa ya sanya Riya jin wani dɗi, domin bai taɓa faɗar sunanta ba, kallonsa tayi can kuma ta ɗauke kanta domin ba zata jure kallon ƙwayar idanunsa ba, yana shafa fuskarsa sosai zuwa gemunsa yace "Ke mahaukaciya ce?" Da sauri Riya ta kallesa kalmar tayi mata zafi ta girgiza masa kai tace "A'a" yace "ok Jakar ina ce ke? Nasan Dad Waziri ya baki tarbiyya,ohyaa gaya min maza nawa kika bi" zare ido tayi murya na rawa tace "A'a ban taɓa bin maza ba" Abeed ya lumshe idanunsa ya buɗe kafin yaja tsaki yace "Ohh lalatani da zaki yanzu fa? Kike ƙoƙarin yimin fyaɗe, Look Riya mace da daraja aka santa, a haka kike son na aureki, dan Allah ki fita a harkata wlh ba zan iya aurenki ba ni tsoro kike bani, lalatani zaki a banza" Hawaye tuni ya gama wanke fuskar Riya, cikin kuka tace "Saboda ina sonka? Ka sani idan har baka auren ba wlh nice sanadin ɓata sunan zuri'armu, wlh sai na bar muku abin faɗa" ka faɗa ya ɗaga irin ke kika sani ɗin nan, deep down na zuciyarsa yana tausayin ta, baya ƙaunar ganin hawaye a fuskar mace, da yana da ikon auren Riya daya aureta, amma babu Aure a lissafin ƙadsararsa,baya son auren ko wacce yarinya bare ya mutu ya barta da takaba tun tana ƙarama rufe idanunsa yay zuciyarsa nayi masa zafi da ƙona, gaba ɗaya baya jin daɗin zuciyarsa, sai a lokacin ya tuna cewa ba iya Sara ya gani a ɗakin ba, wacce yarinya ce mai tsananin kama da Sara? Ganin bashi da wata amsa yasa ya miƙe tsaye yana taɓe fuska. 


  Da yamma Amma na zaune tare da Zain suna magana a hankali kafin yace "Amma mene yasa zaku biyewa maganar Naila? Ita yanzu me zata ɗorar akan soyayya da zaman takewar aure" Amma tace "Waye zai iya da rigimar Naila, tunda tace sai anyi auren Abeed da Riya kasan babu makawa sai anyi"  Zain yace "I'll talk to her" shiru Amma tayi can kuma tace "Sara taƙi cin komai, hatta Rubutun da aka yi mata taƙi sha ina jin tsorar yanayinta" Zain yace "Tana ina?" Amma tace "she's in the bedroom" Miƙewa yyi yana faɗin "ɗazo naje hospital zuwa 5pm Abeed zai dawo gida" Amma daba wani shaƙuwa sosai tsakaninta da Abeed ɗin tace "Allah ya kaimu" yace "kin masa sannu da jiki Amma?" Tace "Allah ya bashi lafiya" kallonta kawai yyi sai kuma ya nufi part ɗin da Sara ke ciki....Sara na kwance akan bed tana sanye da wando VGOLD palazzo trousers da riga Silhouette tayi lamo akan bed ɗin idanunta a buɗe ta ƙanƙame pillow, A hankali Zain ya turo ƙofar tare da tsayawa a door way yana ƙare ma Sara, ya jima yana kallonta kafin ya ɗan saki Murmushi yace "Mamana" da sauri Sara ta rufe idanunta tana ɗan tura baki, ƙarasa shigowa ciki yyi tare da tsayawa a kanta yana kallon yadda take bacci domin ya ɗauka bcci take, kanta ya shafa yace "sorry Mamana Allah zai baki lafiya" yana faɗin hakan ya fita zuwa waje, ganin bai ga Amma ba ya sanya ya nufi part ɗin Naila, tsaye yyi saboda jin muryar Riya na kuka tana cewa "Naila ki taimakamin Kice Abeed ya aure ni, zan mutu Naila" Naila tace "Idan kin mutu Allah ya tsine, aure kuma kamar anyi an gama ina cewa nina haifi ubansa, duba nan kiga wanann nonon nawa dashi na shayar dashi" ta faɗa tana ƙoƙarin ɗaga rigar ta kafin tace "Yoo Allah na tuba daidai nuna tsaraici bashi da kyau ne, na haifi Jafaru na haifi Uban ita Rariya take kowa, Allah na tuba ba gwada mahaifiyar ki bama, ita uwar tawayen ba dangin iya balle na baba fa, kawai taimakon musulunci ne kin sanni akwai tausayi da imani har kuka nake dan tausayi" Riya na ƙara narkewa jikin Naila tace "Ba kince zaki ma Uncle AY Mgna ba?" Naila tace "meye kuma AY Allah na tuba, wannan da bashi da cikakken hankali, wajan Mai martaba zani dakai na, na daina jiran wannan ison na Jakadiya Abar" Murmushi Riya tayi tace "Naila kina son ki rasani" Naila tace "A'a wlh ko a mafarki bani nace zaki auresa ba? Allah na tuba ida bai min biyayya ba ai sai bakina ya kamasa maza tashi kije" Riya ta miƙe tsaye tare da fita, ganin Zain a bakin ƙofa yasa tayi Murmushi tace "Our big lawyer" ya ɗan kalleta yace "Sis" ya faɗi hakan yana shiga ciki, taɓe baki tayi tare da yin gaba, Zain ya ƙarasa shiga ciki kallonsa Naila tayi ganin fuskarsa a ɗaure yasa ta fashe da kuka tace "Wlh inaga aljanu sun shafi yarinyar nan, banda haka mace ba aji ba komai, Allah na tuba mahaukaciya ce ni da zan ɗauki lafiyayyan yaro na bata shi, kalleta fa idanunta a tsakar ka" Zain yace "Drama Queen" tace "me kace?" Yace "cewa nayi bake kika haɗa auren ba?" Tace "Inji Ubanwa? To mai ƙarya a ƙona shi a wuta wlh" shiru kawai yyi mata can kuma ya miƙe tare da fita ya nufi hospital... Lokacin daya isa asibitin ya samu Abeed zaune cikin wasu Racing jersey da Camouflage-print cargo trousers, sai wata red ɗin P.cap daya sanya, farar ƙafarsa sanye cikin Mon mule slippers, jikinsa ne ya cewa Biyuninsa ne ya iso, hakan ya sanya ya ɗaga kansa a hankali suka haɗa ido, har zai magana sai yyi shiru, kafin suce Komai Dr Adyan ya shigo hannunsa riƙe da file da wata injection,  ɓata fuska Abeed yyi sosai, Zain yace "Dr da alama allura zakai masa ko" Dr Adyan yace "ba kaga yadda yake muzurai ba, sai an shiga cikin mutane a dinga ɗagawa amma ana tsoran allura" Abeed yyi musu banza, ganin da gske Dr Adyan so yake yyi masa injection ɗin ya sanya ya miƙe tsaye, tare da nufar ƙofa a hankali hannunsa zube cikin Aljihu, Dry sukai tare dashi da Zain, Dr Adyan yace "Our singer nace kada ka manta mgnar mu, domin zanyi tafiya ƙaro karatu amma gobe nake tunanin zan shigo sai mu yi mgn" Abeed murya can ƙasa yace "Talkative" yana faɗin hakan sukai waje, Bayan Zain ya amsar masa maganinsa. A hankali Zain ke jan motar sbd yanayin jikin Abeed har suka ƙarasa Masarauta, Abeed ne ya fito yunwa yake ji sosai cikin dauriya yake takawa, Zain ya biyo bayansa da sauri suka jera Zain ɗin nayi masa sannu, A Parlo suka samu Abba da Amma, Abeed ya zauna ƙasan carpet yana lumshe idanunsa, Amma ganin yadda ya zauna kusa da ita yasa ta miƙe tare da faɗin "Bari a kawo maku abinci" Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas yace "how was your body Shalelen Naila?" Abeed na buɗe ido yace "Allhamdulillah Abba, barka da yamma" Abba yace "Yana da kyau ka samu hutu fa" Zain yace "Abba babu inda zashi ai" Abba ya jinjina kai tare da cewa "Allah ya ƙara sauƙi" ya faɗa tare da miƙewa ya nufi part ɗin sa, domin ya tashi daga fada, Zain yace "Amma kawo abincin nan" tace "ok" a nan carpet ta jera musu kana tayi part ɗin Abba, babu ruwan Amma sa sarauta ita kema yaranta abinci haka ma Mai martaba, Zain yace "bari na sauya kaya" Abeed ya jinjina kai, har ya rufe idanunsa sai kuma ya buɗe saboda ganin Sara tsaye bakin ƙofa ta tsora masa ido, yanayinta kawai ya gani ya gane cewa abinci take buƙata, bata fuska yyi tare da haɗe rai Murya can ƙasa yace "Come" kamar jira take tace "Twin" juyawa yyi yaga bbu kowa a parlon, a gabansa Sara ta tsaya ya shiga ƙare mata kallo can yace "juya" bata fahimci me yake nufi ba hakan yasa ta ɗan zaro idanunta waje kamar yadda taga yyi, hannunsu ya saka kamar mai tsoran taɓa abu ya ɗan riƙe belet ɗin wandon ta ya juyar da ita, tsaki yaja ganin yadda kayan ya kama jikinta gashi kanta baku ɗan kwali daman ita kai duk gayyar aljanu, zame hannunsu yyi yace "sit down" shiru tayi masa, a ɗan ƙufule ya ja hannunta ta zauna ƙasa, sukai very close da juna, baya ya matsa ya kalli abinda take kallo, soyayyan naman da yake ta ƙamshi take kallo a hankali yace "Mayya" ganin yyi mata banza tace "Twin" ta faɗa tana nuna masa naman, ya kalleta can ya miƙa hannu tare da ɗaukan naman yace "Haaa" shiru tayi masa domin bata fahimta ba, gently ya sanya tattausan Farin hannunsa tare da tallafo haɓatar, yace "Buɗe" bakinta buɗe ya ɗan kallon fararen haƙoranta a hankali kuma ya sanya mata naman a baki, Murmushi tayi ta amsa ta fara ci ganin zai ajjiye  hannunsa tayi saurin riƙe hannunsa tare da cewa "Twin.....



Ina faɗa da babbar Murya na kusa gama free pages😒😍 Duk wanda yake da niyyar biya ya biya tun yanzu a saka shi a original grp👌🏾 zaka biya #500 via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank ka tura Evidence ta wannan number 08119237616 ƴan Niger suyimin mgn zan faɗa musu yadda zasu biya.


Na'ima Sulaiman

Nimcyluv

Sarautar marubuta🥰




I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! 

BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE

I'm

 selling MTN data with this cheap price

MTN DATA PACKAGE*

500MB@===200

1GB@=====300

2GB@=====600

3GB@====900

5GB@====1,500

Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month

Airtel,9mobile and Glo also available.

*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* 

Whatsapp OR

Call 08066268951

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *🌈ZAIN_ABEED🌈*



_By Nimcyluv sarauta_


Page 11...

End of book1



    *Gaba ɗaya Littafin sadaukarwa ce ga ADDA RAMLA MAI DAMBUN ZAMANI🥰😂 Allah yabar ƙauna*


  _Special Thanks to_ *Real Smasher BILLYGALADANCI🥰🥰 Aysha Aliyu Garkuwa, My ƙungiya Elegant Online writers😍😍😍*




Ɓata fuska Abeed yyi yana sanya hannunsa tare buge nata, data riƙe masa hannu, ƙasa tayi da kanta idanunta na ɗan cika da hawaye, ganin hakan da tayi ya sanya Abeed ƙara haɗe fuska sosai a ɗan kaushashe yace "Kee..." Shiru tayi taƙi ɗago kanta, tsawa ya daga mata tare da cewa "I'm i your mate?" jikinta na rawa ta kallesa ba tare da tace komai, idanun Sara ya cika da hawaye, ganin hawayen fuskarta yasa Calmy yace "Saaaa.." Sara ta ɗago idanunta ta kallesa kallo ɗaya tayiwa fuskarsa tayi kansa da kanta, Abeed yace "Zo nan Saaaaa" matsawa tayi wajansa domin no matter how scared of him ba zata iya barin wajan ba, shi take kallo a matsayin wanda ta sani kawai, ganin shoulder ɗin su na gogar na juna Abeed ya ɗan ja baya kaɗan yace "Zaki ci?" Gently ta ɗaga masa kanta alamar eh, yace "Ok eat" kasa taɓa komai tayi sai hannunta data miƙa wajan naman, kafin ta ɗauki naman ya buge hannuna yace "ke Mayya ce? Da sai Nana za kici?" Miƙewa tsaye kawai tayi tana ɗan surutai a Zuciyarta, juyawa tayi suka haɗa idanu Abeed, ya ware mata manyan idanunsa da mmkinsa sai yaga ta murguɗa masa baki, with so much surprised ya ware idanunsa, yun ƙurawa yyi kamar zai bita, ta fasa ihu tare da yin part ɗin Amma. Tattausan sajensa ya shafa yana sauke ajjiyar zuciya, felling so much better akan yadda yake ji jiya, fararen ƙafafuwan sa ya miƙe kafin ya ɗauki mug ya haɗa tea ya fara sha a hankali, kaɗan yaci abincin ya miƙe tsaye, walking slowly ya nufi part ɗin su, Sara dake laɓe tana kallon duk abinda yake yana barin wajan ta ƙarasa inda yabar Lunch ɗin ta fara cin naman kamar wani zai ƙwace mata. Abeed na shiga cikin bedroom ɗin su ya samu Zain zaune yana kallon movie, Abeed ya ɗan kallesa sai kuma ya ɗauke kai, ya nufi bathroom, wanka yyi ya fito ya shirya cikin ƙana nan kaya na shan iska, zuwa lokacin Zain ya koma Parlo kai tsaye shima parlon ya koma, Zain ya samu yana waya taɓe baki yyi jin Zain na cewa "Give me some times Du'a, i can't marry serious idan ba tare mukai da Abeed ba, just relax" Diva dake zaune tana jin zuciyarta sam bbu dɗi tace "we're all mature, na fara hqr gsky ace aure sai wani yyi zakai?" Idanunsa ya buɗe yace "hold on, wani fa kika ce? Idan akwai wani bai huce ke ba, Abeed ya fi ƙarfin ki kirasa da wani, i don't force you to love me, dan haka zaki iya neman wani" yana faɗin hakan ya kashe wayar sa, yana jin wani irin haushin Du'a, duk wanda zai taɓa masa Abeed wlh ko waye zai iya karta masa rashin kirki, Abeed idanunsa akan Movien da Zain ke kallon na Sanam teri kasam yace "What noisess" Zain yace "for?" Abeed ya ɗan shafi kansa yace "Bata time ne kallo movie, kalli yarinyar ta mutu fa?" Zain yyi dry tace "And so what dan ta mutu? Have you watching frm the beginning?" Abeed yace "Nop, kawai hauka ne kallo Love movie" ya faɗa yana sauya channel zuwa ta ball, time ɗin ana buga ball Tsakani Madrid da Laliga, Zain yace "Ka gwada soyayya ko bbu yawa, zakai farin ciki koda farin cikin zai zama taƙi ne" Abeed ya gyara zama bayan ya buɗe fridge ya ɗauki chocolate da yawa yace "ba wata Soyayya da take dauwama, nifa da mace Gwamma Chocolate ina respect sunan mace ne kawai" Zain yace "Sure? Zakai bayani one day" Abeed ya lumshe fararan idanunsa yana jin zaƙin chocolate ɗin na ratsa masa ƙwaƙwalwarsa, yana matukar son chocolate, a hankali yace "Bayani, like? How?" Zain yace "Ohhu, lokacin da zaka fara ɗanɗana soyayya da ɗanɗana mace a time ɗin zaka san chocolate ba komai nace, U can live with chocolate, but u can't live without woman" Abeed yace "wahala dai" ya faɗa yana ƙoƙarin saka wata chocolate ɗin abakinsa da sauri Zain ya kwace, Abeed ya buɗe ido sosai domin abin yazo masa unexpected, yana ɓata fuska yace "Malam zan maka rashin kirki bani" Zain yace "Dan Allah yaya kaji dana kwance chocolate ɗin?" Shiru Abeed yyi baice komai ba, ya jima da sanin Zain bashi da kunya, Zain yace "To duk sanda kasan mace, ba zaka so tayi nisa dkai ba ko na 1mnt ne, Abeg my friend take your time ka Gwada ko kissing na mace ne" tashi Abeed yyi ya zauna yace "God forbid, baki na ana wata" ya faɗa yana nuna bakinsa tare da ya motsa fuska, Zain yace "Eh, idan har kai lafiyayye ne" Komawa Abeed yyi ya kwanta, yana jan tsaki Zain yace "Ni yayyanka kake ma tsaki?" Abeed yace "Allah ya sauwaƙe,kowa ya san nina fara shaƙar iskar duniya" Zain yace "wlh ƙarya ne, kai daka maƙale a ciki" pillow Abeed ya ɗauka tare da cilla wa Zain yana kwaɓe fuska..Kiran sallar Magrib ya sanya suka miƙe a tare, Abeed ya ɗan riƙe cikinsa maganar da yyi duk ya sanya ciwon na masa zafi, a haka sukai Alwala Zain ya shige Masjid Abeed kuma ya zauna a ɗakin bai iya zuwa masjid. Wajan 9 na dare suka fito a tare sanye da ƙana nan kaya, wando 3gauther sai vest mai ɗan kama jiki, Abeed ne kawai ya sanya bandana a saman gashinsa, kai tsaye danning area suka nufa, a nan suka samu Amma da Abba, Zain ya jawa Abeed kujera ya zauna kusa da Abba, shi kuma Zain ya zauna kusa da Amma, Zain yace "Barka da sare our sweet parent's" Amma tace "me kuke tun ɗazo kun zauna musun da kuka saba" Zain yyi Murmushi yace "A'a kallo muke" shi dai Abeed bai ce komai ba, sai can yace "Abba barka da dare" Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas yace "Ywwa sweetheart, ya jiki" yana ɗan kwantar da kansa a kafaɗa tare da kwaɓe fuska yace "Allhmd, Abba zani Australia" da sauri Amma ta kalli Abeed shima ya kalleta sai ba tace komai ba, Abba yace "meyesa?" Abeed yace "Kawai Abba" Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas yace "To ba zaka ba" a sanyaye Abeed yace "To Abba" Zain dai shiru yyi ya fara cin abincin shi kuma Abeed ya sunƙi da kansa, so yake yaje yaga wani babban likita acan Australia amma ba zai iya faɗa ba, idanunsa ya ɗaga cikin Sa'a kallonsa ya sauka akan Sara wacce take zuwa wajan, ganin babu wanda ya kula da ita ta miƙe da sauri tare da shan gabanta, sai a lokacin Amma tace "Abincin fa" Yana kare Sara wacce take sanye da wani crazy Jen's ita gwiwa yace "I'm full" kallonsa Amma tayi amma bata hango abinda yake ɓoyewa ba, Abeed ya kalli Sara fuska babu fara'a yace "Muje" maƙale ka faɗa tayi tana murguɗa baki, idan yyi mgn yasan za'a jisa, sai kawai ya kama hannunta tare da shigewa part ɗin data fito, yana zuwa ya kulle ƙofa tare da tura ta da bedroom shi kuma ya jingina da jikin ƙofa, tun daga ƙasa ya fara ƙare mata kallo har zuwa sama, da sauri ya ɗauke idanunsa yace "Ke baki da hankali ko?" Kallonsa tayi ba tace komai ba, juyawa yyi tare da fita ya kulle ƙofar, bayansa tabi da kallo cikin Sanyin murya tace "Abin bauta kabas ka taimake ni" tana nan tsayen taji an buɗe ƙofar ware manyan idanunta tayi ganin ya shigo hannunsa riƙe da bulala, baya ta fara ja tana yarfe hannayenta idanunta ya cika da hawaye, duk inda tayi binta yake baya son raini a rayuwa yaga kuma kamar bata da kunya, har ta ƙarasa jikin bed yana binta, ganin zai kamata ya sanya ta sulale ta gefensa zata gudu yyu saurin kama hannunta, ƙara ta ƙwala, Abeed kam hannun ya riƙe ya dinga tsola mata bulalar tana ihu sai da yyi mata bulala goma, sannan ya zauna gefen bed ɗin tare da daka mata tsawa yace "Shiru, ko nai ball dake" ajjiyar zuciya ta dinga saukewa hannunta tuni yyi ja, sai a lokacin jikinsa yyi sanyi ganin ba wani lafiya gareta ba, ƙilan ma bata san me take masa ba, gently cike da tausayi ya jawota tare da zaunar da ita saman cinyarsa yace "Shiru" kanta ta ɗura a ƙirjinsa tare da cewa "Twin" idanunsa a rufe yace "Saaaaa" ya faɗa yana hura mata iska a hannun wanda yyi jaa sosai, shiru tayi jikinta har lokacin rawa yake, kanta dake ƙirjinsa ta ɗaga idanunta ta sauke a fuskarsa murya na rawa tace "Twin" idanunsa a rufe yana fisgar Numfashinsa dake ƙoƙarin kwacewa yace "Saaaa" ya faɗa yana buɗe ido tare da kallon ta ganin yadda take kallonsa yasa yace "Nine ko?" Fuska ta kwaɓe tare da ɗaga masa kai, yace "Ok ki daina saka wannan kayan" kayan jikinta ta kalla sai ta kallesa, ɓata fuska yyi yace "ɗaga ni" tashi tayi shi kuma ya miƙe tare da nufar wajan deep frizeer bottle of water ya ɗauka, tare da ɓalle wa, a hankali ya manna bakinsa a gorar ruwan yyi bisimillah ya fara karatu, ya jima na karatun kafin ya gama ya rufe ruwan ya jijjiga, juyawa yyi ya ganta tayi rufda ciki, yatsarta a baki tana tsotsa a hankali..ya jima yana kallonta kafin ya ƙarasa wajanta ganin zata faɗo, ajjiye ruwan yyi, tare da sunkuyawa ya ɗauke ta gaba ɗaya ya mayar da ita tsakiyar gadon, zama yyi ya mata addu'a ya shafa mata, kana ya ja mata duvet ya rufe mata jiki baki ɗaya, remote ya ɗauka ya ƙara mata gudun a.cn daga nan ya fita daga part ɗin. Har zai je wajan Naila sai kuma ya shige nasu part ɗin ya sauya kaya zuwa na bacci ya kwanta yana sauke ajjiyar zuciya.


Masarautar Zahel.

Gimbiya Noro ce zaune, akan wani abin zama sai Sairah wacce take zaune itama, can Gimbiya Noro tace "Kinyi sake Sarki Mabus ya ganki yanzu baki da wani madafa" Sairah tace "bani ya gani ba" da mmki Gimbiya Noro tace "waya gani to?" Sairah tace "Sara"... “Sara�? Gimbiya Noro ta maimaita kafin tace "wace haka?" Sairah tace "Tare aka haifemu, mu Twins ne ai, ni ban san tana nan Bama ai" Gimbiya Noro tayi shiru can tace "Meya rabaku?" A hankali Sairah ta shiga bawa Gimbiya Noro labarin komai tace "She broke the Promise, ta gudu ta barni banyi tunanin hakan ba, ita nake kallo matsayin uba, uwa ƴan uwa amma taci amanata, me zan mata wanda ya shige na rama abinda tayi min?" Gimbiya Noro tace "me kikai mata" Sairah ta ƙara bawa Gimbiya Noro labarin komai dake faruwa tace "Idan nace nice za'a kashe ni, shiyasa nasa Sara ce ta caka masa wuƙa, tunda har ta iya rabuwa dani danme ni ba zan hakan ba?" Jinjina Kai Gimbiya Noro tayi kafin tace "Shi ke nan, tashi kije" fita tayi tana fita Sarki Mabus na shigowa yace "Kunyi mgn da Ayyana?" Gimbiya Noro tace "Kasan Ayyana wani lokacin sai a hankali, ina tunanin wannan karan zan amshi aikinta kawai" Sarki Mabus yace "Ba zaki iya Aikin da Ayyana take ba, a wajan fashin nan" shiru kawai tayi shi kuma ya juya ya fita, Sairah tafiya take zuwa wajan da Gimbiya Noro ta ɓoye ta, tazo daidai wani sashe taji ana rera wata waƙa mai daɗi, a hankali ta dinga tafiya har ta ƙarasu wani daƙi, tura kanta tayi zaune ta hango wata farar mata ƙyakƙyawa da ita, ta zagaye fuskarta da wani ƙyalle kamar buzuwa, sosai Sairah taji gabanta ya faɗi, Matar waƙa take cikin zazzaƙar muryarta mai daɗi can kuma ta fashe da kuka, Hawaye Sairah taji ya zubu mata na tausayin matar ta jima a wajan kafin ta juya ta nufi nata sashen, a Zuciyarta tana tunanin wacece wannan? Mene ya sanyata kuka har haka?. Sarki Mabus ya kalli Boka yace "Ka tabbatar cewa tana cikin gidan sarautar nan?" Boka yace "Madubin mu baya ƙarya, Tabbas tana cikin gidan sarautar nan, tana cikin Zahel, nasha faɗa maka cewa wannan yarinyar bakai ka kawo ta ba, itace ta kawo kanta zuwanta tsararre ne hakan kuma na nufin abubuwa da dama" Sarki Mabus yace "Mekake tunani da ita?" Boka yace "Zata kuɓuta kafin kuɓutar kuma sai haske ya baibaye Masarautar Zahel" Sarki Mabus yace "Haske?" Boka yace "Abinda na gani ke nan, amma ga shawara, mene ya sanya ba zaka iya hqr da aurenta ba? Domin babu rabon aure tsakanin ku, abinda nake gani cewa wannan rabon a wajan ɗan ka nake ganowa?" Sarki Mabus yace "Kana nufin ɗana SUBASH shine zai aureta..?"


Abeed ne zaune akan kujera watching TV yana kallon labarai a aljazeera,  safiyar Juma'a kuma, Naila ce ta shigowa cikin part ɗin tana faɗin "To ga duk kayan ka nan, tunda kai ma ka zama gantalalle rabamu za'ai cinka shanka duk nice shine yanzu ka dawo ko kazo inda nake" Abeed ya Shafi sumar kansa can ciki yace "Sorry matar" Naila tace "A'a ba wani sorry, kasan baka da wacce take sonka kamata sau ashirin ina dama fura ina zubarwa ko Jambar ne ya bani kuɗin ai sai haka, balle bbu ruwansa shi da dama ma cewa zai bani na kawo sa duniya ba, taro da sisi haka nake tarawa na ajjiye saboda bikinka, to wa nake dashi wanda zai taimaka min? Babu kuwa wlh kaji na faɗa maka sai dangin Allah dana ma'aiki, to daman ai dasu muka dagora, jiyan kukan duniya nayi amma ace jeki ci Kanki" Abeed yay ɗan cute smile yace "To Aure Zaki min ke nan?" Baki ta buɗe zatai magana idanunta ya sauka akan Sara wacce take laɓe jikin kujera, da sauri Naila tace "Muhammadur Rasulullah S.a.w, ita kuma wacce haufaffiyar wacce ƙasar ce? Yanzu masifar take a kawo mana aljanu cikin gida a zube?" Da mmki Abeed yake kallon Naila shi bai ma kula da Sara ba, domin rabonsa da ita tun shekaran jiya yace "Aljanu fa?" Naila wacce take zare ido da alama itama mutanan ta ke son motsawa tace "A'a wlh na rantse da Allah babu mai mana ɗiban albarka a nan, uban kuturo yyi kaɗan" domin ita tsakani da Allah ta hango aljanun jikin Sara Miƙewa Abeed yyi bayan ya lura da Sara suna haɗa ido ta zura a guje zuwa part ɗin Amma, yace "Sorry matar kiyi Addu'a" Shiru kawai Naila tayi bayan ta ɗan dawo daidai tace "Daman shofin zani, shine nace bari nazo ka kaini domin bana son naje jama'a su ɗauka ni talaka ce, to Allah na tuba mene haɗi na da wani talaka ba dangin iya balle na baba, Gwamma naje dakai na nunawa uban kowa cewa jikina mawaƙi ne wanda yake nomba ɗaya a duniya"  Zain dake shigowa parlon yace "to babu mai kaiki, daga can idan kin tafi kada ki dawo mana gida" Naila dai bata kula Zain ba, daga ƙarshe ma tashi tayi ta fita abinta. Zain yace "JUNAID zai dawo yau, idan muje masallacin juma'a zamu biya airport" nan da nan Abeed ya haɗe fuska yace "Ba zani ba" Zain yace "Meyasa? Kusan shekarunsa goma bayan ƙasar nan baka farin ciki da dawowarsa ne?" Ka faɗa Abeed ya ɗaga tare da Miƙewa, Zain yabi bayansa da kallo....Bayan sakkowa masallaci Abeed na zaune idanunsa akan Sara wacce ta shigo yace "Kee" ta ɗaga idanu ta kallesa yace "Kinci abinci?" Ta ɗaga masa kai yace "zo nan" ta ƙarasa wajansa Murya can ƙasa tace "Gani" hannunsa ya ɗura a cikinta yaji cikin shafal kamar zai haɗe da bayanta yace "Ƙarya kike" tayi ƙasa da kanta yace "Zane maki jiki zannayi ƙazama mara wanka" kwaɓe fuska tayi idanunta na cikowa da hawaye tace "Twin" yace "Daina kirana" tayi shiru yana ƙoƙarin magana yaji Sallamar Zain idanunsa ya ɗaga a hankali, yaga Junaid a bayan Zain yana ɗan sakin tattausan Murmushi, Junaid nada tsayi amma ba fari bane chocolate color ne, ƙyakƙyawa wanda yake kama da Dad Waziri sak, hannun Junaid zube cikin Aljihu idanunsa ƙuri akan Sara hakan yasa Abeed yace "Kee shige ciki" da sauri ta miƙe ta koma part ɗin ta, Junaid kuma ya bita da kallo a ransa yana cewa "What a beautiful young lady...


A can Masarautar Zahel kowa, Sairah ce ke tafiya a hankali ita kanta bata san inda zata ba, a haka ta ƙarasa cikin wani waje mai kama da lambu amma ba lambu bane, jikinta na rawa tayi baya ganin ƴan mata a cikin wani babban keji a kulle su sai ihu suke, Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un baya ta fara yi tana ƙoƙarin juyawa taji tayi karo da Mutum juya tayi suka haɗa idanu da SUBASH, Jibgegen saurayi ƙato dashi, fuskarsa babu alamar yasan wani abu imani amma yana da sahihin kyau, hasken Muslunci ne kawai babu a fuskarsa, baki ta buɗe zata kira sunan Allah yayi saurin sanya hannunsa tare da ɗaukar Cak ya nufi wani daƙi, Ihu Sairah take tana Dukansa amma ko a jikinsa, shi tunda yake bai taɓa jin wani abu game da mace ba, amma yana ganin Sairah yaji mazantakarsa ta motsa. Yana zuwa ɗakin ya kwantar da ita tare da cire kayan jikinsa yyi tsirara wani uban ihu Sairah ta ƙwarara lokacin da idanunta ya sauka akan Gaban SUBASH da ya wani irin Miƙewa har rawa yake.....



*Ƙarshen free pages, last free pages* _A nan na kawo ƙarshen free pages, dan girman Allah kada ki karanta min littafi kyauta, ina son litattafan sarauta idan gsky ne ki fitar da �?500 a baki Zain Abeed, bana Allah ya isa a littafi ba zan fara a wannan ba, kawai nasan haƙƙi na ne🧏🏾‍♀️_


*Zain Abeed it's �?500 via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank, shaidar biya....08119237616 dan Allah idan baki da banki akwai P.O.S kaca kaca a gari ki bada 50 a tura maki ki tura min 450 ma, ƴan Niger kuyi min Mgn na, na gaya maku yadda zaku biya Nimcyluv lover's You❤️*


_Jama'ar Abu Maleek, mutunan Tsintacciya, masu jiran Kwaila ce, tawagar Sirrin mu duk kuzo mu haɗe a gidan Zain Abeed, muji daɗi tare ai karatu cikin kwanciyar hankali, Bayan na gama Zain Abeed zanyi muku littafin *MIJIN MALAMA* Wanda zai zo kyauta, amma idan har kunci amanata kun fitar min da Zain Abeed na fasa yi a Free_


_Su waye Sara?_

_Su waye Zain Abeed?_

_Waye Junaid?_

_Abeed zai samu lafiya?_

_Wa Sara zata aura, Zain? Abeed? Ko Junaid?_

_Abeed zai auri Riya?_

_Wacece Ayyana?_

_Mene makomar Sairah wajan SUBASH? Waye zai kawo ƙarshen Zahel? Zasu amshi musulunci ko kuma a'a?_


*MU HAƊU A BOOK 2 A NAN NA KAWO ƘARSHEN BOOK 1 DUK MAI SON CI GABA YA BIYA YA KARANTA AKWAI NUMBER JIKI DA ACCT NUMBER, BANA SON KIRA KUMA BANI DA COMPLETE ZAIN ABEED, KO NA GAMA BA ZAN DUCOMENT BA A AREWABOOKS ZAN ƊURA👌🏾*



3:11pm

Sat/may/ 2022

Na'ima Sulaiman sarauta

Nimcyluv

Sarautar marubuta✍�?

Thank you for choosing Nimcy's library👏🏻

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *12 Nimcyluv*

Subash ya miƙe da sauri yana dafe kansa lokacin da yaji Sairah na cewa "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" bai tsaya noticing abinda tace ba, ya ɗauki  abinda yake jikinsa ya mayar tare da rufe tsaraicin sa, numfashi Subash ya shiga saukewa, trying to control his temper, ya jima a haka Zuciyarsa na tsananin harbawa, ga wani irin ciwo da yaji cikinsa na masa, can kuma ya ɗago kansa ya kalli Sairah, kallonta yake kamar bai taɓa ganin ko wacce mace a duniya ba, gata fara ƙyakƙyawa, ƴar duguwa bata da wani age sosai, baza ta shige 16 to 17yrs ba, ganin yadda jikinta ke rawa ya sanya Subash cikin gurɓatacciyar hausarsa yace "hawaye ke??? Me kike nan? Kin san nan ɗin ina ne?" Sairah tana sakin kuka tace "A'a ban sani ba, amma kayi hqr dan Allah" kallonta yake wlh kamar wanda ya samu t.v shi bai taɓa ganin mutum mai kyan Sairah ba, akaf faɗin Zahel, yace "A ina kike zaune a nan? A hankali tace "Wajan Gimbiya Noro" ɓakar fuskarsa mai madaidaicin kyau ya shafa yace "Sarki Mabus fa? Ina nufin Ubana?" Ta watsa hannunta tana cewa "ban san shi ba" da mmki yake kallonta, ke nan waya kawota cikin Masarautar Zahel? Yasan har abada babu wata mace budurwa wacce zata iya shigowa  Masarautar Zahel haka kurum, sai dai wani ya kawota, ko matsayin baiwa wacce aka siya, ko kuma wacce aka kama a hanya, Idanuna ya ɗauke daga kan ƙafarta ya maida su fuskarta yace "baki san Sarkin ba?" Gently ta ɗaga masa kai yace "To tashi ki tafi, kada ki kuskura yasan da zamanki ko ya san inda kike zaune" miƙewa tayi jikinta ko ina rawa yake, more especially ƙafafuwan ta, bayanta yabi da kallo can kuma ya saki wata Mahaukaciyar dry yana faɗin "Saini Subash Mabus, wankakke a wajan abin bauta kabas, wanda dodo ya sahalewa" ya faɗa yana jan gashin bakinsa tare da murzawa kafin ya ɗauki Burkutu ya shiga ɗaɗɗakawa cikinsa. Sairah ikon Allah ne kawai ya kaita sashen da Gimbiya Noro ta ɓoye ta, tana zuwa ta zauna akan gado idanunta cike da hawaye tace "Twin kin jefa rayuwarmu cikin masifa, da baki yaudare ni kin gudu kin barni ba, da tuni muna rayuwa tare da juna ko kuma mun mutu a jikin juna, wacce iriyar rayuwar ce nake ciki haka? Ubangiji ka fitar dani ka kawo min ɗauki, Albarkacin Annabi Muhammad s.a.w" ta faɗa tana ƙara sakin wani kukan, ta jima a haka kafin ta miƙe ta nufi can bayan gidan inda take samun ruwa, alwala tayi ta koma cikin sashen tai sallah wacce ita kanta bata san ko sallar me tayi ba, domin bata gane lokacin, amma sai tana sallah biyar ɗin nan a rana. Idanunta ta rufe sai a lokacin Daddynsu ya faɗo mata a rai, me sukai masa da zafi har haka? Ko dai da gaske su ɗin ba ƴar ƴansa bane? Shiru tayi da sauri kuma ta miƙe tsaye kamar wacce ta tuna wani abu, kai tsaye direction ɗin da zai kaita sashen Ayyana ta nufa, kamar yadda tayi tunani haka ne, waƙa ta sameta tana rerawa cikin wani sauti me daɗi, ta jima tana kallon ta hawaye na fita daga cikin idanunta. Ayyana wacce ke zaune tana duba wani abu taji a jikinta kamar ana kallonta, juyowa tayi amma ba taga kowa ba, domin tasan babu mai shigowa wannan sashen sai Sarki Mabus shima sai aiki ya taso, Sairah wacce ta laɓe ta share waye idanunta Murya can ƙasa tace "Ko wace ita?" Juyawa tayi ta nufi sashen ta, tana zuwa ta samu Gimbiya Noro zaune haɗa ido sukai, Gimbiya Noro tace "fita kikai?" Sairah tace "nayi sallah" Ba ƙara cewa komai ba, sai wani kwano data nuna mata na gashasshen naman talotalo, Sairah taja kwanon tare da yin bisimillah, Gimbiya Noro dake kallon komai tace "Meye wannan da kikai?" Sairah tace "Na nemi albarkar Ubangiji ne" Miƙewa tayi tace "Ki kula, ki daina fitowa" kai kawai Sairah ta ɗaga fita Gimbiya Noro tayi Zuciyarta cike da wasi wasi.


A hankali Dr Junaid ya ɗauke idanunsa da suke cikin farin Glass daga kallon Sara, bayan ta ɓacewa ganinsa, kasa zama yyi sai kawai ya nufi wajan deep frizeer dake haɗaɗɗan parlon, bottle of water ya ɗauka mai sanyi tare da ɓalle murfin gorar ya shiga sha, sai da ya shanye ya dawo cikin parlon hannunsa ɗaya cikin aljihunsa ɗaya kuma yana ɗan danna Wayarsa, zama yyi kan 1seater, Zain yace "wato ko likitoci ayi aiki da shawararku kawai, banda aiki da halinku kalli ruwan da kke sha?" Dr Junaid yyi ɗan cute smile mai kyau, yana jan  fine beard ɗinsa, inside of ya bada amsa sai yace "Is she the gril, Mai martaba told about..?" Zain yace "Sure, kunyi mgnar ke nan?" Dr Junaid yace "She looks so learn..bata da lafiya?" Gently Abeed dake zaune yana jin duk abinda suke faɗa ya miƙe tsaye, sai a lokacin Junaid ya ɗan kalli Abeed tace "How are you?" Abeed na tafiya cikin part ɗin su yace "Good" da idanu Zain yabi bayan Biyuninsa, yana mmkin hali irin nasa, shiru ne ya biyo baya Idanun Junaid akan Wayarsa ba tare da yace komai ba, ihun da Zain yyi shine ya sanya Dr Junaid ware idanunsa a ɗan tsorace, Zain yace "Yes! We made it, Daman nasan dole Madrid za taci Liverpool, i knw that." Junaid ya ɗan ja tsaki yace "fasha ce kawai" Zain yace "Ba wani fasha, ka dubi wasan kaga" Junaid can ƙasa yace "bani da time na kallon wani Madrid, kune kuke sanya mata shirme yarinyar da bata san mene match ba, amma tana ihu wai Madrid, she doesn't know about anything, even names na player's, what noisess" Zain yana dry still he's watching the t.v yace "kaga mun samu supporters, mata ai ba abin wasa bane" shiru kawai Junaid yyi can yace "Amma fa?" Zain yace "may be she's in the kitchen" kafin Junaid yyi mgn Amma ta shigo cikin parlon, tana sanye cikin wani haɗaɗɗan farin lace ta ɗura Alkyabba a kan lace ɗin, zama tayi tana Murmushi tace "A'a kaga likitan likitoci, sai yanzu aka waiwaye mu?" Junaid ya ɗan rufe ido kana ya buɗe kafin yace "Amma wlh da ƙyar na dawo, bayan na gama haɗa karatun suka riƙeni ganin nafi kowa iya dashen Ƙuda, amma na taɓa shigowa 9ja wani operation ba dai ku sani ba" Amma tace "how was the journey?" Yace "Allahamdulillah" Amma tace "Abeed fa? Naga baya nan" Zain yace "ya shiga part ɗin mu just now." Tace "Ok bari a kawowa baƙin waje abinci" Junaid ya miƙe yace "I'm full.." tace "daman you're always full,ka gaida mutun gidan" yace "I'll spead my night to you" Zain yace "bari nai maka rakiya" jerawa sukai zuwa waje Hannun Junaid saƙale a wuyan Zain yana sauraran abinda yake faɗa masa, duk inda sukai bayi na zubewa suna gaida su, har suka kawo sashen gidan su Dr Junaid Zain yace "sai kazo night ɗin" Junaid yace "owk". Tsaki Abeed yyi lokacin daya shiga part ɗin su, kai tsaye kuma bedroom ya nufa, yana jin zuciyarsa sam bbu daɗi, ji yyi kowa yana jin haushinsa, kai tsaye toilet ya nufa yana ɓalle makulin gaban rigarsa a hankali yake tafiya, cike da nutsuwa kamala da kuma tarin haiba, lokaci zuwa lokaci yana ɗan ya motsa fuskarsa yana jin dai bbu dɗi a jikinsa, shower ya sakarwa kansa, a hankali kuma ya dafe duka hannayensa a jikin bangon toilet ɗin ruwa na dukan tsakiyar kansa yana sauka a bayansa, shaf yama mance da ciwon da yake jikinsa, jin na Numfashinsa na neman ɗaukewa ya sanya ya janye jikinsa da ƙyar, idanunsa yyi jajur almar ruwa ya shige su, bathrube ya saka jikinsa ganin da sauran lokaci kafin magrib, ya sanya ya fita zuwa bedroom,  da ɗan sauri ya shiga sanya wasu jajayen ƙana nan kaya, wanda ake musu ado da zanan jiter, white ɗin p.cap ya ɗauka ya saka a saman sumar kansa wacce take zubar da ruwan, gaban p.cap ɗin an rubuta _“Star”_ (tauraro) yyi wani irin kyau, baka ganin komai sai jajayen laɓɓansa wanda suke jiƙe da ruwa, walking slowly yake tafiya fuskar nan babu walwala, ya nufi wata ƙofa dake cikin bedroom ɗin su, yana fita kuma ƙofar ya fitar dashi wani haɗaɗɗan part, tun a parlon farko zaka san shashen mawaƙi ne, domin photon jiter da ko'ina, ga pictures nasa birjik, sai wani ƙaton photon sa, wanda yake tsaye a bakin ruwa, da alama wajan beach ne, hannuna riƙe da jiater, yyi wani kalar cute smile tare da ɗaga hannayensa sama, da alama irin slow song ɗin nan yake rerawa aka ɗauke sa, a saman photon an saka _“Rock star”_ fita yyi daga parlon zuwa wani parlon, a nan kuma gaba awards ɗin daya samu ne da dukkan awarded ɗin da akai, har na best Singer 2021. Daga nan kuma ya shiga wani ɗakin Wow! Ashe studio ne, komai na waƙarsa a nan yake. Zama yyi kan kujera,  bayan ya saita abar ɗaukan murya cikin wata zazzaƙar murya mai tsananin daɗi da amsa kowa yace.


_“WHY I'M ENAMORED..”_

shiru yyi wanda da alama wannan sunan shine tittle ɗin waƙar kafin slowly ya lumshe idanunsa yana sauke ajjiyar zuciya ya fara jero baitin waƙar kamar haka;


_Why I'm enamored at a glance,_

_Eyes failed to picture a dimpled face._


_If not for the daunting of the blowing wind,_

_I would domicile you on my pterygoid._


_I saw my blood on your cheek,_

_Your eyes failed to contend._


_I'm jealous of cup, debar it,_ 

_Never allow it to touch your lips._


_My heart asked for_ _clemency,_

_How aggrieved will i be after you set forth?._


_Which kind of look is attached to your eyes,_

_That is neither tiring nor satisfying._


_I sent my sight to repel your picture,_

_But you were absconded so it turned desolated._


_I beseech you not to castigate,_

_Because my love is a living proof of your life._


_Whenever I smell the roses of life,_

_Everything ceases except your cravenness._


_Don't leave me unsympathetically,_

_Like my expression is not sounding to you._


_My heart sheds tears,_

_But you refuse to_ _embrace._


_You enclose my heart,_

_It is neither crook nor_ _forsaken_


Wani numfashi Abeed ya sauke, bayan kammala ƙana nan baitocin daya haɗa yanzu, sometimes sai ransa ya ɓaci wata ideas na waƙa yake zuwar masa, lumshe idanunsa yyi dan wlh bai ma san yaya akai yyi wannan luv song ɗin ba, shi dai ya samo kansa kawai dayi ne, gently ya miƙe tsaye ganin amma yi kiran sallah yanzu, cike da jarumta yake tafiya har zuwa asalin part ɗin su, yana zuwa yaga Zain ya fito daga toilet alamar alwala yyi, idanu suka haɗa shi dai Zain bai ce komai ba, domin kwana biyu baya gane kan Biyunin nasa, can ya nisa yace "Uhm, lokaci kayi alwala" kai kawai Abeed ya ɗaga ya nufi toilet ɗin kafin ya fito daga toilet ɗin Zain ya ɗauko masa wata Arabian jallabiya mai santsi da taushi irin tasu ta masu sarauta, fitowa yyi ya saka jallabiyar, nan da nan suka rikiɗe zuwa identical twins ɗin su, waje sukai nan suka samu Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas a tsaye cikin kayansa masu kyau shima zai shiga nan masjid ɗin wanda aka keɓe na masu sarautar, Abba ya ɗago kansa ya kalli Tagwayen nasa, ya jima yana kallonsu Zain na kallon Abba, Abeed kuma kansa a ƙasa hannunsa cikin Aljihu, ɗauke kai Abba yyi tare da yin gaba suka bisa a baya. Bayan an idar da sallah, Abba ya kalli Zain yace "Dadynku Waziri bai ji dɗi ba, ko laƙa ko gaida sa" Zain yace "To Abba" Abeed dai yana tsaye domin a yanzu ko yaya ya fara Mgn wani irin ciwo ya keji a ƙirjinsa, zuciyarsa sam bbu daɗi how long zai kasance cikin haka ne? Sallama Zain yyi cikin parlon Ummi ce a parlon ita da Riya suna shira, Riya ta miƙe da sauri domin batai tunanin ganin Abeed ɗin ba, tasha wahala na rashin kullum sai tayi yunƙurin zuwa Ummi ta hanata, fuskarta ɗauke da Murmushi tace "Wlcm" Zain ya nemi waje ya zauna, Abeed kuma ya ɗan zauna a Arms chair, Ummi ta kalli Zain tace "Allahamdulillah, ya Amma?" Zain yace "she's fine" sai a lokacin Abeed ya ɗan shafi kansa kafin Calmy yace "Daddy fa?" Kallonsa Ummi tayi tace "he's in the bedroom" Miƙewa yyi ya nufi part ɗin Daddy Waziri, da sauri Riya ta miƙe tabi bayan Abeed, Zain dai na zaune suna shira da Ummi. Gently Abeed ya tura ƙofar parlon Daddy Waziri bakin ɗauke da sallama a nutse, Waziri ne zaune gabansa kuma Junaid suna mgn a hankali, Shima Junaid ɗin wata blue black ɗin jallabiya ne jikinsa mai ƙaramin hannu, yana zaune idanunsa cikin glass kamar ko yaushe yana duba drip ɗin daya sawa mahaifin nasa, Abeed ya zauna gaban Waziri Murya kamar kullum a kamalance yace "Daddy ya jiki?" Waziri yace "Allahamdulillah, shalelen Naila ne ko Zain?" Junaid ya juya ka ɗan, yadda yaga Abeed ya ɗan haɗe fuska kaɗan da suka haɗa ido yasan cewa ba Zain bane, infact yyi musu mugun sani amma duk da hakan wani time ɗin sai a hankali baya ganewa, Abeed ya shafa kansa yace "Nine Daddy, Abba yace baka ji daɗi ba"  Waziri yace "Wlh ciwon kai da zazzaɓi ɗazo sai ciwon ciki, kamar ba zanyi rai ba" Abeed ya numfasa yace "Oops, Allah yasa kaffara ne" Daddy yace "Amin" Riya ce ta shigo sbd neman suna kusa da Abeed ta zauna har tana ɗan ɗura hannunta akan nasa tace "Daman Abeed yace zaizo nine na manta ban faɗa ba" Junaid ya cillawa Riya harara sam yarinya ba aji,ko a gidan ubanta yace mata zaizo Ohhu, mutumin da ko call nata baya picking tayaya zai kirata, Kafin kowa yyi mgn Zain ya shigo fuska ɗauke da Murmushi sai a lokacin Junaid ya miƙe yana sakin nasa Murmushin yace "late comer" Zain yace "Na tsaya wajan Ummi shi Abeed baya Shira shiyasa ya rigani zuwa" Junaid yace "Ok, sai kun fito" Zain yace "Dinner fa?" Junaid yace "Zanzo" yana faɗin hakan ya fita, Zain ya gaida Waziri, Daddy Waziri dai Riya da Abeed yake kallo, inama Abeed zai so ƴarsa, yana da tabbaci za tafi ko wacce mace Sa'a, Abeed nagartaccen mutum ne, sanin ya kamata bashi da sabgar mata saɓanin wasu mazan musamman yadda zamani ya lalace, amma bashi da iko da hakan abinda Allah yyi shine daidai. Abeed ya miƙe fuska ɗan sake yace "Allah ya ƙara sauƙi" Riya ta miƙe tace "Tafiya zakai Baby?" Kallonta yyi ba yabo ba fallasa yace "Yap" tace "Na raka ka?" Kai ya ɗaga, cikin farin ciki Riya ta kama hannun Abeed sukai waje, da idanu Zain da Waziri suka bisu abin ya zame masu sabo ga Abeed. Babu kowa a Parlo har suka fita waje, zuciyar Abeed har wani ta fasa yake, suna zuwa waje ya zame hannunsa daga nata yana harɗewa a ƙirjinsa kallo up and down yyi mata, shifa wlh duk abinda ake buƙata jikin mace bai gansa jikin Riya ba, Calmy yace "Yaushe zaki hankali? Ke dole sai kin lalata ni? Riya wlh ba zan iya aurenki ba, ki rubuta ki ajjiye" Riya tai Murmushi mai ciwo tace "Ni kuma idan har baka aure ni ba, ka tabbatar ni da kai zamu zama lalatatto yaran da Ubangiji ya ƙaddara zamu samu a aure sai mu same su a titi" Abeed yace "Au ke nan har mafarkin zamu samu yara kike? Ji hauka dani kuma? Mtwss" ya faɗa yana gaba abinsa, binsa tayi da idanu hawaye na zubo mata. Babu kowa a parlon a haka Abeed ya shiga, har ya nufi part ɗin su, sai ya juya zuwa part ɗin Sara, shiru parlon har bedroom ɗin ga kan bed nan tayi kaca kaca dashi, taci cake duk ta zubar ga wani ƙarin Teddy daya gani saman mirror juyawa yyi yaga tufin da yyi mata sam ta daina sha, ƙugo ya riƙe yace "Shekarar Yarinyar nan nawa ne?" Ya faɗa yana mmkin yadda gaba ɗaya bedroom ɗin nata ya zama kamar na mahaukata, har zai fita ya jiyo sautin Dryarta a bathroom, kai tsaye kuma ya nufi toilet ɗin a hankali tare da ɗura hannunsa saman handle ya murɗa tare da turawa ciki, tsaye ya ganta gaban shower ruwa na sauka a jikinta, sai tsalle take tana rawa tana sanye cikin wasu pech ɗin nightwear jikinta, gaba ɗaya duguwar rigar bata shige gwiwar ta ba, fararan cinyoyinta duk a waje, sai wani bathroom slippers a farar ƙafarta, gashin kanta duk ya manne jikinta banda dry babu abinda Sara take ruwan kuma sosai yake sauka jikinta, harɗe hannayensa kawai Abeed yyi ya zuba mata fararan idanunsa, ya jima a haka ganin yarinyar ba saiti ne da ita ba ruwan zai iya yi mata illa ya sanya a hankali ya shiga cikin bathroom ɗin tare da rufe ƙofar without making any sounds ya nufi inda take fuska babu walwala...




*ZAIN ABEED* na kuɗi ne, kiji tsoran Allah kada kifitar min dashi kada ki karanta ba tare da kin biya ba, akwai free book kaca kaca a gari suka gantali.

It's �?500 👌🏾special grp double posting in the day 1k via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank Evidence...08119237616.




Sarautar marubuta✍�?

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *13 Nimcyluv*

Ya kusa zuwa dab da ita, yaja ya tsaya yana noticing ɗinta, tsaki yaja a ransa yace "Gayyar aljanu" kafin a fili cikin tsawa yace "Keee" da sauri ta tsaya da rawar da take a cikin ruwan, tare da juyawa suka haɗa ido da Abeed dake tsaye, jiki na rawa ta sukuyar da kanta ƙasa tare da ƙanƙame jikinta saboda sanyin daya fara ratsa mata kofofin jikinta, frm head to toe yake ƙarewa jikin Sara kallo, kafin gently ya juya Murya can ƙasa yace "fito" bayansa ta biyo ta ƙarewa kwatacciyar sumar kansa idanu, wacce ta matuƙar ɗauke hankalinta, fitowa tayi daga cikin bathroom ɗin ta samesa zaune kan mirror ya harɗe hannayensa a ƙirji kamar yadda ya zame masa jiki, cikin jin haushin yadda take abu kamar mahaukaciya yaja tsaki yace "come here" maƙale masa kafaɗa tayi tana turo baki gaba, ƙaramin bakin Sara Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas yabi da kallo, kafin ya ɗauke idanunsa ya mayar zuwa kan bed ɗin yace "Zo nan" Shiru tayi masa domin bata mance bulalar daya zirara mata ba, cikin wata tsawa tare da harguwa wacce ta sanya Sara saurin ƙarasa wa wajansa tare da ƙanƙame jikinta domin sallah bata ɗauka shine yyi tsaiwar ba, ganinta kusa dashi ya sanya ya ɗaga hannunsa tare da sakar mata ranƙwashi yace "Ubanwa yyi haka da ɗakin nan?" Idanunta ta ɗaga wanda ya cika da hawaye ta shiga kallonsa, domin sosai taji zafin ranƙwashin haɗe rai yyi yace "matsa sai wari kike" gefe taja ta tsaya yace "Maza na daina ganin kayan haukan nan akan bed ɗinki" jikinta na rawa ta motsa baki tace "ban iya ba" ya ware fararen idanunsa wanda suke narkar da zuciyar mace ganin yadda yyi ya sanya Sara ware idanunta itama, haɗe fuska yyi yace "To Allah baki gyara ba sai na zaneki ki bari na dawo kiga" yana faɗin hakan ya miƙe tsaye cikin sauri tace "Zanyi" bai ƙara kallon inda take ba, yyi waje abinsa da idanu ta bisa tana murguɗa masa baki, tuni jikinsa ya basa baki da murguɗa masa, domin yaga sararta ke nan. Fita yyi zuwa part ɗin su yana ƙoƙarin shiga Zain yace "Ohh,kana ciki ke nan time ɗin Issha yyi" kai kawai ya ɗaga ya shige cikin part ɗin, yana zuwa ya faɗa saman bed yana sauke numfashi tare da dafe ƙirjinsa dake masa wani zafi, ga wani nauyi da ƙirjin yyi masa. Ya jima a haka kafin ya shiga toilet ya sake Alwala ya fita, yana fita Zain ya miƙe suka nufi masjid. Ummi ta kalli Riya sosai cike da takaici tace "Wlh ke dai haihuwar asara ce, ban taɓa sanin cewa baki da hankali ba sai yanzu, ace namiji guda ɗaya kin gagara jawo hankalin sa? Ki sami auren Abeed shine zai bamu damar samun abinda muke so, infact yafi Mai martaba kuɗi, kina nufin duk da haka zuba ido za mu yi ya auri wata? Get back to your right sense Riya! Ko mutuwa Mai martaba yyi Abeed shine zai zama sarki" Riya ta buɗe rinannun idanunta ta kalli mahaifiyarta tace "Sarki kuma Ummi? Zain ɗin fa?" Ummi ta watsa mata harara tace "Ke dallah can Shasha, Wlh kawai asarar kuɗin makaranta mukai duk iliminki da hawayewarki a banza, abinda baki sani ba Abeed shine ya fara shaƙar iskar duniya, hakan yana nufin shine gaba da Zain" Shiru Riya tayi kafin can tace "So what am I supposed to do now?" Ummi tace "First, calm down, dole ne duk yadda za'ai Abeed ya zama mijinki for now dai keep trying wajan jawo hankalinsa" Junaid dake tsaye bakin ƙofa ya ɗan jingina kaɗan yace "Uhm, is better ta nemi wanda ke sonta Ummi" Ummi tace "Ni bana haɗa sabga dakai, domin ka fifita uwar data haifeka akan Amma, nidai nasan Ni nayi dakwan cikinka na haifeka, amma duk wani magana da Za'ai na gidan su Zain baka ƙwauna" Riya tace "Ummi kuma.....," “Keeee Shut up wlh ko na ɗauke ki da mari stupid gal kawai" Junaid ya faɗa har yana zare glass ɗin idanunsa domin shima baya ɗaukan raini, Ummi tace "To ba sai dai kaci kanka ba, a doke dai ni ba zan doku ba, gsky ba zan fasa faɗa ba" Junaid yace "Ke tashi fita a nan" Riya na kumbura baki tabar parlon, Zama Junaid yyi tare da ƙasa da kansa, yana sauke numfashi can kuma ya ɗaga idanunsa ya kalli Ummi Calmy yace "Ummi mai Amma tai maki ne?" Ummi ta kallesa tace "Ban sani ba Abubakar" sunan babanta ke nan, Miƙewa yyi yace "Am sorry" ya Faɗi hakan yana yin waje abinsa zuciyarsa bbu daɗi sam, yadda mahaifiyarsa ke nuna tsana ga Amma for no reason, kai tsaye shashen Gidan Amma yyi kamar yadda yace a can zaiyi dinner... A Parlo ya samesu hadda Mai martaba amma babu Abeed wajan, Murmushi Abba yyi yace "Dr Junaid.." Junaid yace "Barka da tare Abba, Allah ya ƙara girma" jinjina kai Abba yyi, Amma tace "I was thinking ko baza kazo ba" Ya ɗan shafa kansa yace "Nazo yanzu" tace "Am glnd" Miƙewa tayi tsaye tace "the dinner is ready Olrdy.." Mai martaba yace "Bari na shiga ciki" tace "To, Mai martaba Allah ya ƙara sayin rai" Zain yace "Shall we..?" Junaid ya miƙe yana shafa kansa tare da juya idanunsa zuwa parlon kamar me neman wani abu, a haka suka ƙarasa dinning area, not too long da zaman su Abeddeen ya ƙaraso cikin parlon yana zabga ƙamshi, yana sanye da wando  3gauter sai Gymashark sports t.shirt sai wata farar bandaner a gaban sumar kansa, ƙamshin perfume duk ya cika wajan, bakinsa yana fidda ƙamshin Spraymintt mouth freshener. Zama yyi kan kujerar dake zagaye da dinning idanunsa a ɗan lumshe kafin ya kalli Amma yace "Ammaa.." ya kira sunanta a taushashe kallonsa tayi tace "Ya akai" Girgiza kai yyi ba tare da yace komai ba, yaja idanunsa ya rufe, Abinci Junaid ya fara ci ba tare daya kalli Abeed ba, kamar yadda shima Abeed ɗin bai kalli  Junaid ba, kowa girman kai na cinsa. A hankali Sara ke ɗan leƙo kanta tana son fitowa waje amma tsoro ya hanata sbd bata son cin karo da Abeed balle ya ƙara dukanta, Junaid ya ɗan runtse idanunsa sbd zuciyarsa da yaji tana bugawa, spoon ɗin hannunsa ya ajjiye tare da daukan ruwa ya sha, gently ya buɗe idanunsa kai tsaye ganinsa ya sauka akan Sara, buɗe idanunsa yyi sosai, sai kuma ya ɗan janye ya kalli Abeed ganinsa yyi shima Sara yake kallo, idanu suka haɗa da Abeed da Junaid, miƙewa Abeed yyi ya koma Parlo tare da kwanciya kam 4seater ya miƙe ƙafafuwan sa, Zain ne ya kalli Sara data ƙaraso wajan yace "Sai yanzu Mamana?" Kai ta ɗaga tana ɗan washe bakinta yace "Zauna kici abinci" ya faɗa yana ja mata kujera, zama tayi tana ƙarewa abincin kallo, idanunta ya sauka akan farfesun naman rago wanda yaji kayan ƙamshi sai tiriri yake, Hannunta zata saka cikin kwanon Junaid dake kallon ta yace "Why not spoon?"  Ya faɗa yana goge bakinsa da tissue, kallon Junaid tayi suka haɗa idanu sai kawai ta ɗauki spoon ɗin ta fara ci, Zain ya miƙe tsaye yace "Bari naje,ina da meeting gobe by 9 zan kwata bacci" Junaid yace "all the best" ya faɗa yana danna Wayarsa, ya ɗan jima a haka Sara kuma na cin Naman ta hankali kwance, slowly Junaid ya kalli Sara bayan ya rufe Wayarsa kamar ba zai mgn ba sai kuma yace "What's your name?" Cikin siririyar muryarta tace "Saraa." Ya jinjina kai yace "Ok, can we be friends Saraa?" Ya faɗa yana miƙa hannunsa, dry tayi tace "Friends?" Ta faɗa tana ware idanunta kamar yadda taga Abeed nayi yace "Yap" shima ya faɗa yana ɗaga mata gira ɗaya tare da miƙa mata hannunsa, tana ƙoƙarin miƙa masa nata hannun Abeed ya ƙaraso wajan tare da zama saman kujera ba tare daya kalleta yace "jeki ɗauko min ruwa" ya faɗa yana jan basket ɗin fruit, tare da ɗaukan Apple bawai dan yana jin daɗin ta ba, ya shiga taunawa a hankali yana ɓata fuska, Junaid yyi Murmushi yace "How was your body, ance baka da lfy, U looks so learn" Abeed yace "Allhamdulillah" Sara ta ɗauki bottle water ta kawowa Abeed tana shirin zama yace "Jeki, idan na bar parlon kya dawo" ya faɗa ba tare daya kalleta ba, Sara tana tura baki gaba kamar zatai kuka tace "To" suka haɗa ido da Junaid shima ya ɗauke kai tare da Miƙewa yyi waje abinsa daman yyiwa Amma night tun ɗazo, ganin fitar Junaid yasa Abeed ya sauke Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya a hankali ya juya kalli Sara dake tafiya yace "Saaa" juyawa tayi suna haɗa ido tayi ƙasa da kanta, yace "Zo nan" inda yake ta ƙarasa tana zuwa ya kama kunnanta yace "Ke how old are you?" Tayi masa shiru tuni hawaye ya far sauka idanunta, yace "Ba nace ki daina barin kai buɗe ba? Allah zan mammareki" ya faɗa yana murɗe kunnan tare da ranƙwashi ta, baki ta buɗe zata saki kuka yayi saurin rufe mata bakin yace "shittt" shiru tayi ta shiga jan ajjiyar zuciya, Abeed Apple ɗinsa yaci gaba daci sai da yaci guda huɗu ya sha ruwa, ya miƙe tsaye ganinta yyi tsaye da mmki ya ware idanunsa yace "Are You still crying?" Tayi shiru ya ɗago fuskarta da hannunsa hawaye ya gani kwance saman idanunta, a hankali ya share mata hawayen yace "Muje" gaba tayi yana binta a baya, time to time sai ta juya suna haɗa ido yake ware mata manyan idanunsa masu kaifi, har bedroom ɗin ta ya shiga ta gyara ba sosai ba, yace "kwanta" ta kwanta zama yyi a gefen bed ɗin domin meeting ne dashi a zoom, link ɗin meeting ɗin yabi na zoom ɗin ya saka code nan da nan jama'ar dake zoom ɗin suka bayyana, bai wani saka Camera ba kawai yabarta iya audio ya fara sauraran abinda ake cewa, sai wajan 1:30 aka gama meeting ɗin ya juya yaga tuni tayi bacci, ta ƙanƙame pillow gashi ya rufe mata fuska,  durƙosawa yayi ya ɗauki ruwan addu'ar ya shafa mata a fuska zuwa tafin ƙafarta, kana yyi mata addu'a tare da ja mata duvet, a.c ya ƙaro ya fita daga cikin ɗakin a ransa yana jinjina yanayin da take ciki, he just help her daga matsalar aljanun da suke damunta, da kuma ganin ya jawo hankalinta zuwa ga addinin Musulunci. Da wannan tunanin shima ya shirya ya kwanta.

Washegari tun 8:30 Zain ya shirya cikin Suit ya ɗauki briefcase ya ɗauka,  har zai tashi Abeed yace masa goodbye sai kuma kawai ya shige baya son takura masa. 11:00 duk suna kan dinning area dake weekend ne, daman duk weekend a gidan Abba ake breakfast, lunch dinner. Waziri, Ummi, Riya, Junaid da Uncle AY duk suna zaune sai Mai martaba da Amma da kuma Sara wacce take wani iri, ga duk sanda zata ɗaga ido sai sun haɗa ido da Junaid ko Riya, yanayin kallon kowa ya bambanta. Daga bakin kofa sukaji ance "Yaya kamar ana yaƙi sai kace an daina sarrafa shinkafa a duniya, tun fa kafin nazo ake ta shela zan zo ko ba kuji bane? Wlh fa sai da aka Sanarwa" Naila ta faɗa tana ƙarasa shigowa cikin parlon, Junaid yace "Wace ke da za'a sanar?" Naila tace "A'a aikai ba wani imani ne dakai ba, duk wanda zai saka wuƙa babu tsoran Allah ya yanka mutum ai Wlh abin tsoro ne, nan nan naga wani likita ya yanka cikin mutum babu kunya babu tsoran Allah" sai kuma ta fashe da kuka tace "Kai dai Ubanka ya cucemu, ya rasa wanne karatu zaka sai na likitoci? Yanzu fa lalle ace akwai ɗigon tausayi a zuciyarka ba ko Juwal?" Junaid yace "Daman, na ɗauka kin mutu ai?" Da sauri tace "A'a wlh da Uwarka kke gata nan a kusa dakai, daka gani baƙin halinta kwaso" Waziri yace "Junaid zaka bar wajan nan" shiru Junaid yayi, Naila tace "Daman fa ina zaune naji ana sanyawa Mai martaba albarka wai yana da hankali, nace nidai bawai rashin kirki ba, ba wani hankalinsa na gani tunda ƙiriƙiri ya saka baki a auren yaran nan yaƙi, to dai ba ance hannunka baya ruɓewa ka yarba da nace wani, amma dai wlh duk duniya da kuma Nijeriya sun shaida ban taɓa haihuwar banza ba, wankakkun yara nake haifa, shiyasa duniya ake ta shela tun safe ba yar yanzu wai na iya haihuwa" dry taso kama Junaid amma ya dake, wai ta iya haihuwa kamar wata akuya. Riya tace "Amma Abeed fa?" Tace "Yana part ɗin su" Tace "Bari naje" sauri Naila tace "A'a ke kuma awa? Babu dangin iya balle na baba dan Allah? Yarinyar nan kowa lafiya kike? Sai bushewa kike kamar wacce cutar yunwa ta kama? Muhammadur Rasulullah s.a.w nafa ɗauka Jakadiya Abar ce,kuji na faɗa maku to Allah ya tsare mana imaninmu" ta faɗa tana jan kujera. Mai martaba taba ya numfasa a hankali tare da cewa "Ina tinani this week ya dace a ɗaura Abeed da Riya aure, I'll talk to Zain naji wacce yake so, kai ma Junaid kafin ranar ka fito da matar aure" Naila tace "To, to! Yanzu na san na iya haihuwa da wlh na ɗauka ƙarya ƴan gidan rediyon suka shuka, yanzu kuma dan Allah nace mutum ne ke Wannan surutun ko kuma dai matar cikin sailola ce?" Amma tayi Murmushi tace "Mutum ne" Naila tace "To idan yana da hankali Allah ya tsine..." Da yamma Abeed na kwance saman kujera a parlonsu tunda ya samu Maganar aurensa da Riya zuciyarsa ta cunkushe,yaya zaiyi yanzu? Idanunsa ya rufe sosai zuciyarsa na bugawa yama rasa mafita baki ɗaya, a sanyaye ya miƙe tsaye tare da nufar Kofar main Parlo tun daga nesa yaji Mai martaba na cewa "Junaid yace bashi da wacce yake so i think zan haɗasa da wannan yarinyar Sara......



Zain Abeed isn't free, if you read for free🤷🏾‍♀️🤷🏾‍♀️🤷🏾‍♀️🤷🏾‍♀️🤷🏾‍♀�? it's 500 masu son double posting mrng and night 1k via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank evidence of payment 08119237616





Sarautar marubuta

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *14 Nimcyluv*

Abeed bai tsaya jin Abinda Mai martaba zai ƙarasa faɗa ba, ya juya a hankali ya nufi part ɗin da Sara ke ciki, kallo guda zakai masa ka fahimci how sad he's. Shi a gobe ma zai bar 9ja sai yaga yadda za'ai ya zauna da wata mace, macan ma wai Riya? Tura ƙofar parlon yyi ya sameta zaune tana kallon hannunta riƙe da ice cream, a nan bakin ƙofar yaja ya tsaya shi bai ma san mene ya kawo sa ba, Sara jin motsi a kanta ya sanya ta ɗan ɗaga kanta haɗa sukai da Abeed, tayi saurin ƙasa da kanta ta kasa ci gaba da shan ice cream ɗin. Can ƙasa yace "Na gaisheki ne?" Ta ɗago kai da sauri sai ba tace komai ba, domin wlh idanunsa tsoro suke mata, tsaki yana yace "Tashi ki ɗauki hijab kizo" ta miƙe da sauri har taje bakin ƙofa tace "Me zan ɗauka?" Ya haɗe fuska yace "Nii" dry ta kyalkyale da ita wanda kuma shine first time daya kalli fararen teeths a waje dasu, jere gwanin sha'awa, tace "Ai ƙato ne kai ban iyawa" fuska ɗaure yace "Ai haba?" Da ɗaga kai tace "Eh" ganin zata sake mgn yasa ya ɗan zare mata firgitattun idanuna yace "go and carry ur Vail" juyawa tayi shi kuma yabi bayanta da kallo, wando da riga ne jikinta light blue wanda suka ɗan kama jikinta, sai blue ɗin ribbon daya haska dugun gashin ta. "Mtwss" ya ƙara jan gajeren tsaki, Sara kai tsaye inda Amma ta ajjiye mata kayan ta nufa, ta buɗe wardrobe ɗin, a hankali take bin kayan da kallo Ita dai ba taga wani abu hijab ba, infact ma bata gane mene hijab ɗin ba. Juyawa tayi jiki a sanyaye ta nufi Parlo samunsa tayi waya manne a kunnansa yana magana a hankali, kallo ɗaya yyi mata ya ɗauke kansa, ya jima na magana wacce gaba ɗaya abinda yake faɗa bai shige "Uhm, ok, yeah" ba shine reply ɗinsa. Kashe wayar yyi ya miƙe a hankali ba tare da yabi ta kanta ba, cikin bedroom ɗin nata ya shiga, har wajan wardrobe ya nufa yana ya taɓe bakinsa, tarin kayan nata ya fara ƙare wa kallo, gaba ɗaya kayanta ƴan kanti ne, riga da wando, riga da skert sai short duguwar riga, ya jima a haka kafin ya ɗauki wani milk ɗin wani baby hijab, bata yyi yana rufe wardrobe ɗin tana kallon Hijab ɗin tace "Twin" shiru yyi mata domin baya son surutu, Kallonsa tayi taga ya juya mata baya ta juya direction ɗin da yake suka haɗa ido tace "Shine Hijab ɗin?" Banza yyi mata ta ɗan kwaɓe fuska tace "To ban iya sawa ba ai" amsa yyi yace "Matso" matsawa tayi ya saka mata hijab ɗin sam bai yarda ya taɓa jikinta ba, domin for now yaga ta fara ɗan dawowa hankalinta, bayan ya gama saka mata ya kalli round face ɗinta hijab ɗin yyi mugun mata kyau, slippers ya nuna mata ta saka yana yin gaba yace "follow me" bayansa tabi tana Murmushi Allah yasa unguwa zashi da ita. Babu kowa Main Parlo a haka suke tafiya har suka isa compound, wata mota ya shiga itama ta shiga gaba bayan ya buɗe mata, a hankali yyi mata key idanunsa ya ɗan lumshe kaɗan kafin yaja motar da wani irin gudu yabar cikin Masarautar.


A wani butik ya tsaya, tare da kashe motar ya fito, Sara ma fitowa tayi tana shaƙar fresh air ta waje, kallonta yyi yaga take Murmushi ita ɗaya alamar fitar yyi mata daɗi, suna haɗa ido ya haɗe rai yace "Muje" gaba tayi yana biye da ita a baya, har suka isa wata mata tayi musu wlcm, wajan abayas ya nufa tare da neman kujera ya zauna, Sara kuma ta tsaya daga gefensa, bai ce mata komai idan ƙafar ta sage ta nemi abun zama. Wata Ma'aikaciya tazo tace "Wlcm Mrs, what the you want?" Idanunsa a ƙasa yana danna waya yace "Some abayas haka" tace "Ok can i help you?" Shiru yyi can yace "sure" tace "Ok number fa?" Sai a lokacin ya ɗaga kansa tare da kallon matar na few seconds ya kalli Saraa wacce hankalinta ke kan wani ƙaton Teddy yace "check her" matar ta kalli Sara kai tsaye ta gane number da zai mata, tace "Ok, after Abaya than what? No shoe's, bags, inners, bar" ware idanunsa yyi jin tace bar, sai kuma ya juya ya kalli Sara daga sama har ƙasa, wani irin danne cute smile yyi yace "Anything na mata, pech, blue, black, and maroon colors" matar ta jinjina tace "Ok sir" juyawa tayi shi kuma yana zaune yana kallon Mutanan da suke wajan, bai ƙara kallon inda Sara take baya, bayan after 45mnts matar tazo da wasu haɗaɗɗun kaya very unique haka, masu azabar kyau da tsada, Abeed ya harɗe ƙafarsa tare da ɗura ta akan ɗaya, ya shiga duban kayan da shanyayyun idanunsa masu kyau, tun daga kan abayas ɗin zuwa bags underwears, harda su necklace, idanunsa ya sauka akan bar masu kyau taɓe bakinsa yyi ya ɗauki wani shoe kamar na makaranta ya bawa ma'aikaciyar yace "Baida wannan" matar tace "bai maka kyau bane? Latest shoe ne na ƴan mata?" Abeed ya kalli matar yace "color zaki sauya" tace "wacce?" Yace "White" Tace "Ok sir" ba jimawa ta dawo ɗauke ta kalmin, aka haɗa komai zuwa Booth ɗin motarsa, ya bada atm aka ciri kuɗi. Miƙewa yyi sai a lokacin ya lura Saraa bata wajan, da mmki ya dinga dubawa amma babu ita with shock yake tafiya a wajan yana dubawa, amma babu Sara hankalinsa ya ɗan fara tashi kamar daga sama ya hango ta kusa da wani ƙaton Teddy ga wani magidancin mutum a kusa da ita ya juya mata baya, hannunsa zube cikin Aljihu da alama yana duba mata wani Teddy ɗin. Juyawa Sara tayi suka haɗa ido da Abeed ta ware idanunta tace "Twin" fuskarsa ba yabo ba fallasa kafin kuma ya ɗaga kansa magidancin mutumin tuni yabar wajan. Abeed ya ƙare mata kallo yace "waye wanda kuke tare?" Ta watsa hannunta alamar bata sani ba, ya kalleta yace "muje" ta marairaice fuska sosai tace "Twin Teddy" yace "bazan siya ba" maƙale kafaɗa tayi tace "Uhm nidai" ganin mutane a wajan gashi kowa daman kallansa yake irin anga celebratie ɗin nan, yasa kawai a ƙufule ya fisgi hannunta ya shiga janta tana turjewa a haka ya ƙarasa mota da ita, bayan ya sakata a mota ya shiga yyiwa motar key yaja da ƙarfi har yana buge mata kai, kuka sosai Sara take harda shassheƙa Allah yana kallo tana mutuwar son Teddy, hakan kuma ya samo a sali tun tana yarinya. Sai da sukai nisa Abeed ya kalleta yace "Shiru a nan" ƙin shiru tayi sai ma ƙara sautin kukanta da tayi, jin kukan yake har tsakiyar kansa ga zuciyarsa dake bugawa time to time baya son ganin mace na kuka, kukan mace shine rauninsa. A haka suka ƙarasa gida har lokacin kuka take, mota ya buɗe ya fita da hannu yyiwa wasu hadimai nuni da sukwaso masa kayansa, Bai ƙara bin takan Sara ba, yyi shigewarsa, Sara da gudu tabi bayansa domin mutanan da suke wajan sun firgitar da ita. Yana shiga Main Parlo ana kiran sallar Magrib a kuma Main Parlo ɗin ya sami Zain da Junaid suna kallo, Sallama kawai yyi Suka amsa Zain yace "frm where?" Shiru yyi kai tsaye yyi shigewarsa cikin part ɗin su, ganin kayan da ake shigowa dasu yasa kawai Zain yin Murmushi yace "ko ajjiye a nan" suka zube tare da juyawa, Junaid dake jin kuka sama sama ya ɗaga kansa a tsaye yaga Sara tana goge hawayen da sukaƙi tsaya mata, da mamki yace "Saraa" taƙi ɗagowa Zain yace "Ƴar rigima ce ƙilan ita da mutumin nata ne" Shiru Junaid yyi bai ce komai ba, Zain ya miƙe yace "bari nayi alwala" Junaid yace "Ok" Zain na barin wajan Junaid ya miƙe gently ya ƙarasa inda Sara take murya a taushashe yace "what's wrong?" Ƙara sautin kukanta tayi hadda buga, Junaid duk ya diriri ce shi wlh mmkin kukan yake, baiyi tunanin zatai shagwaɓa ba, yace "Me akai maki?" Tayi shiru ya ɗan durƙosawa daidai tsayinta tare da kama hannayenta ya riƙe a nasa yace "Abeed ne right?"  Kai ta ɗaga masa yace "Ok Stop cry, big girls basa kuka" sai a lokacin tace "To zaka bani Teddy ƙatowa haka" ta faɗa tana ɗaga hannunta sama sama, alamar ita dai babba take so, Junaid ya ɗan ja numfashi yace "Ok akan Teddy kike kuka?" Tace "Eh, kuma da yawa nayi kukan fa" ya ɗan saki Murmushi yana share mata hawayen fuskarta yace "to zan kawo maki ƙatuwa like you sai me?" Tai shiru can kuma sai tace "Twin zani" a zahiri Sara tana nufin wajan Sairah take son zuwa, Junaid kuma bai ɗauka wani abu bane yace "Jeki sallah yanzu zan kawo maki" Tai shiru Zain dake fitowa yace "Bata sallah ai, ta zama dangin su Zahel sai ta sake karɓar musulunci" da mmki Junaid yace "Are You sure..? This is wonderful" Zain yace "Za kaji lokaci zuwa lokaci yana cewa Abin bauta kabas, which means shi take bautawa a can, amma dai ko yayane ita ɗin Musulma ce before" Junaid yace "Allah ya kyauta, ba tare da ya sake magana ba yyi waje abinsa" Zain ya kalli Sara yace "jeki Amma na kira" yana faɗin hakan yyi waje, suna fita Abeed ya fito domin daman yyi tunanin  Junaid zai iya zama, kallo ɗaya yyi mata ya ɗauke kai ita kuma ta bisa da ido. Bayan idar da sallah Abeed ya nufi part ɗin Naila  zaune ya sameta yana zuwa ta fashe da kuka tace "Ai na ɗauka an rabamu dakai, nace to idan na yarda Allah ya tsine, wakake dashi duk duniya? Sai fa niɗin yaro da ya lalace ga wata masifar da ake son haɗaka da ita, yoo koni da nake mace mai zan da wata Rariya balle kai wankakken namiji" Zama yyi yace "Hadda ke za'a haɗu aimin auren dole?" Naila ta zare ido tace inji Uban wa? Muhammadur Rasulullah s.a.w to Allah ya tsine duk mai son raba mu, nifa kaji na faɗa maka bani da labarin komai daga tsakiya na samu zan can" Shiru yyi mata domin shi ko zai rasa komai nasa wlh ba zai auri Riya ba, kuma shi a yanzu farin ciki yake so, domin rayuwarsa a yanzu taƙi ce auren Riya kuma zai iya sawa ya mutu tun kafin wata biyar ɗin ya ƙarasa gashi dai yanzu wata huɗu sauransa wata ɗaya tak. Numfashi yaja yace "Furar fa?" Naila tace Ubanka bai kawo ba" Miƙewa yyi bai ce komai ba ya juya zai fita da sauri ta miƙe tana fashewa da kuka tace "Au yanzu saboda bani da imani duk abinda Ubanka yake min a wannan duniyar sai na hanaka fura? Mece fura Allah na tuba, ba dangin iya balle na baba" Abeed yace "Na ɗauka ƴar uwarki ce ai" tace "A'a ban san lokacin da lalacewa ta sameka ba, Allah ya yafe maka" bai ƙara magna ba ya fita abinsa. Abeed bai koma gidan ba sai da aka yi sallar Issha, yana zuwa Main Parlo ya samu Dr Adyan da Zain a zaune, Dr Adyan yace "Sannu singer ya jiki" Idanun Abeed akan tv yace "kaji labarin bani da lafiya ne?" Dr Adyan yace "Ohh haka kace?" Zain yyi dry domin kwana biyu ya rasa Meke damun Biyunin nasa, kafin yyi mgn Wayarsa ta fara ringing ganin sunan Du'a yasa Zain Miƙewa tare da cewa "Excuse me" Dr Adyan yace "Go Ahead" Zain yyi answering tun kafin yyi mgn yaji Du'a na kuka sosai kamar ranta zai fita tace "Am sorry dear, i knew i made a mistake, amma sonka da nake shine dalili, Mai martaba told i should find a husband kafin ƙarshen wata, dats why na maka maganar, ina sonka kai nake buri da muradin aure kullum hira chat, ko inda nake baka taɓa zuwa ba, idan na maka maganar aure sai kace tare da Abeed za kuyi Aure kace ko kuma even budurwa Abeed bai da kowa ita, hakan na nufi aure na daki babu wanda ya san ranarsa, i love You Zain ba zan iya auren wani ba kana nan" Du'a ta faɗa cikin shassheƙar kuka,jikin Zain yyi sanyi sosai yace "Ok stop crying Beb" shiru tayi yace "Listen, Abeed shine komai nawa, yayinda nayi aure bai ba hakan yana nufin zai shiga damuwa da kaɗai ci amma idan mukai aure lokaci ɗaya kowa da matarsa kinga babu batun kaɗai ci ko? Amma I'll try my best ganin ya amince da auren Riya" Du'a tace "Idan bai amince ba fa?" Zain yace "common Beb, Kiyi addu'a" Du'a tace "When za kazo?" Yace "Zan zo soon" tace "Ok" shiru sukai can Dua tace "I love You sweetheart" Zain yace "Love u too Beb, bye" tace "zaka kirani vid call?" Yace "Ok letter" 

A can Main Parlo Dr Adyan yace "Meka yanke akai Yarima?" Abeed yace "About?" Dr Adyan yace "please ka daina wannan, wlh Abeed a raina nake jinka damuwarka na damu na, abinda kke nema shekara da shekaru yanzu ka samesa shine zakai wasa da damarka? Rayuwa da mutuwa duk a hannun Allah suke, dan mun bincika mu likitoci munce wani ba zai rayu ba shi ke nan sai hakan ya kasance?" Wani numfashi mai zafi Abeed ya fesar kafin ya miƙe zaune daga kwanciyar da yake yace "Naje Mascow, naje Chaina, naje Dubai, naje India gaba ɗaya result ɗin ɗaya ne cewa ba zan rayu ba" Zain dake shigowa yace "Waye ba zai rayu ba ɗin?" Domin iya rayuwar kawai yaji, cikin tsoro da fargaba Abeed yace "No wani mara lafiya ne" Zain yace "Ayyah, Ubangiji ya bashi lafiya, nima Monday zanyi wata Shari'a to daga nan zamu tattauna akan ranar da za'a aikawa da Sarki Mabus takardar sammaci kana a fara Shari'a" Abeed yace "Owk" Dr Adyan yace "Gobe Sunday jirgina zai landing zuwa Cairo" Zain yace "tafiyar tazo ke nan?" Dr Adyan yace "In sha Allah sai after 1yrs zan dawo" Abeed ya miƙe tsaye yace "ka kirani idan ka sauka" daga haka suka ɗan rakasa waje suka dawo. Abeed har washegari ya kama Sunday bai ƙara saka Sara a idanunsa ba. Suna zaune a parlo dake weekend ne wayar Zain yyi ƙara ganin sunan Amma ya saka ya ɗaga bayan ya gaisheta tace "Kuzo sashen Mai martaba yana son ganinku" Zain yace "Ok Amma" miƙewa sukai Zain na gaba Abeed na baya zuciyarsa na bugawa tsoro duk ya kamasa, a haka suka ƙarasa haɗaɗɗan parlon Mai martaba wanda ya gaji da haɗuwa, zaunawa sukai saman carpet "Allahamdulillah" Mai martaba ya amsa musu kafin can ya nisa tare da kallon Abeed yace "Ɗazo aka kai kuɗin auren ka, dana sa rana sati mai zuwa Riya zata tare a gidan ka.....




Zain Abeed na kuɗi ne, It's 500, masu son double posting zasu biya 1k via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank....a tura Evidence 08119237616.




Sarautar marubuta

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *15 Nimcyluv*

Da sauri Abeed ya ɗaga kansa tare da kallon Abba, da alamar maganar ta shigesa duk da hqr da kawaici na Abeed bai hana shi cewa "But bana son auren.." Amma dai ta kalli Abeed ba tare da tace komai ba, domin bata da iko da Mgnar a hakan ma, mahaifiyar Riya nayi mata rashin mutunci ina ga ta goyawa Abeed baya? Wajan hanasa auren Riya tunda ya nuna baya so baya ƙauna? Abba ya kalli Abeed fuska babu walwala yace "Baka da lafiya ne?" Abeed ya girgiza kai Abba ya ƙara cewa "To zama da mace ne ba zaka iya ba?" Still Abeed ya kuma girgiza kai kallonsa kawai Abba yyi kaifin yace "Ok haƙƙin mace ne ba zaka iya saukewa ba?" A wannan gaɓar hatta Zain sai daya kalli Abba, gently Abeed ya girgiza, Mai martaba Abdul-Jabbar ya gyara zama yace "To mene dalili?" Abeed ya kwaɓe fuska tare da marairaicewa Calmy yace "Isn't like that Abba, ina da dalili duk sanda na buƙaci aure zan faɗa" Abba yace "To yanzu  halin riƙe mata ne baka dashi ke nan idan na fahimta?" Shiru Abeed yyi Zain ya buɗe baki zai Mgna Abba ya ɗaga masa hannu yana kallon Abeed yace "To ni idan har ni na haifeka aurenka da Riya babu fashi" Abeed ya girgiza kai tare da matsawa wajan Abba idanunsa yyi jajir har jijiyoyin kansa sun miƙe yace "Am sorry Abba, wlh ba zan iya zama da Riya As my wife ba, ka ga farceni Abba please" ya ƙare Mgnar a raunace fuskar Abba a ɗaure yace "Na baka lokacin kayi tunani, bana magana biyu duk abinda ka yanke kazo ka faɗa min gobe Monday before I leaving.." Zain yace "Abba to a barshi ya samo wacce yake so Zaifi" Abba yace "Ko?" Zain yace "haka nake gani" Abba yace "To Riya naga damar bashi, kaima ba barinka nayi ba, yarinyar nan Du'a ƴar gidan sarkin Zazzau zan bawa, tunda gaba ɗaya baku da hankali, 32 to 34 na barku a tunani zaku neman da cewa za kuyi aure, ashe duk ban san gaibu nake ba, yaci ace duk kuna da yara wajan uku uku, shima Junaid na kirasa gaba ɗaya tattaraku za mu yi kuyi aure duk wanda yaga bazai iya ba, bayan auren ya saki matar idan ya cika tantiri" a sanyaye Zain yace "Kayi hqr Abba" Abba yace "hqrn ke nan" Ita dai Amma na zaune tunda taji Mai martaba ya zage yana magana tasan ransa yyi matuƙar ɓaci, ana ganin kamar shine baya ƙaunar Abeed ya auri Riya. Abeed kansa a ƙasa jikinsa har ya ɗauki zafi sosai, duk yanayin da yake ciki Amma na kula da hakan, tana son Abeed fiye da Zain domin halin Abeed dab ne ba kowa zai gane hakan ba. Duk suna zaune Junaid ya turo ƙofar bakinsa ɗauke da sallama, a ciki Abba ya amsa Zain da Abeed kasa mgn sukai. Junaid ya shigo yana sanye da wani tattausan farin yadi mai kyau hannunsa zube cikin Aljihu, zama yyi yace "Abba gani" Abba ya dubi Junaid yace "naji saƙon ka, gaba ɗaya yaushe kaga Sara balle kace kuna son juna? And duk wanda ya auri Sara a yanzu shirme ya aura, kuma ka sani yarinya ce bata kai minzalin wasu abubuwan ba" Junaid ya sunkuyar da kai yace "Abba daman dai kawai ayi auren ne, zan iya barinta a nan harta samu nutsuwa ta ɗura da karatu" Abba yace "Ta dinga gantali da aurenka a kanta?" Junaid yace "to sai na tafi da ita idan ka amince" Kafin kowa yyi Mgna Abeed ya miƙe Abba yace "Ina zaka?" Yace "Fita zan" kasancewar kowa yasan Abeed baya ƙarya kuma iya gskyarsa ya faɗa yasa Abba faɗin "Zauna to" komawa yyi can jikin kujera ya zauna tare da sanya hannunsu ya dafe kansa dake wani irin sara masa tamkar zai rabe gida biyu. Gyara zama Abba yyi ya kallesu duk yace "Zan fara dakai Junaid, Sara kasan yarinya ce, bamu san wace ita ba, su waye danginta, amma zan mata dukkan abinda iyaye ya dace suyiwa yaransu, sannan kasan ita a yanzu ba musulma bace, domin kayi hqr da yadda take har zuwa lokacin da komai zai daidai ta, bayan ɗaurin aure ka ɗauki matarka zuwa can inda zaka" Abeed yaji wani tari yazo masa sai kawai ya dafe ƙirjinsa, yana runtse idanunsa. A hankali Junaid yace "In sha Allah Abba... Allah ya ƙara girma" Abba yace "Zain, kai kuma gobe Daddynmu Waziri da Uncle AY (Choroma) zasu Zazzau kai kuɗin yarinyar, nama fasa this coming Friday za'a ɗaura auren, Abeed ina jiran amsarka" duk shiru sukai suna sauraren sa, kafin yace "U can leave" kamar jira Abeed yake ya miƙe tsaye jiri na neman ɗaukan sa ya fita daga cikin sashen baki, ji yyi gidan yyi masa zafi sai kawai ya fita zuwa ƙawataccen lambunsa. Junaid kuma ya koma gida Zain yyi part ɗinsu shi yama kasa tantance halinda yake ciki, of course yana son Du'a amma mai yasa baya farin ciki da auren? Ko saboda Abeed baya farin ciki. Rasa abinyi Zain yyi kawai ya ɗauki Wayarsa tare da kiran number Riya, answering tayi tace "Bro ykk" shiru yyi sai kuma yace "kizo gida ki saman" yana faɗin hakan ya kashe wayar yana sauke numfashi. 

Riya dake tare da Ummi tace "Zain ke kira na" Ummi taja tsaki tace "Je kiji mene" Miƙewa tsaye tayi har ta tafi ta dawo ta fesa perfume jiki na alanƙwashe ta nufi babban sashen dake cikin Masarautar, Zain na Parlon su yyi shiru yyi nisa a tunani yaji Riya na sallama yace "In" shigowa tayi ta zauna bayan ta kallesa tace "gani" kallonta yyi yace "Riya dole ne ki auri Abeeu? I mean bayan shi baki da wasu saurayin?" Riya tace "Ina da samari mana, kawai shi nake so, dashi nake son yin rayuwar aure?" Zain yace "ke nan idan baki same sa bafa?" Tace "Wlh ina iya shiga wani halin, kuma ba Abba ya tabbatar zai aure min shi" da mmki Zain yake kallon Riya wai za'a aure mata shi? Kamar namijin dake son mace. Yace "to idan baki auri Abeed zaki iya mutuwa, shi kuma idan ya aure ki zai iya mutuwa, a madadinsa nake cewa dan Allah kiyi hqr ki cewa Abba kin fasa auren Abeed zaki nemi wani ki aura" Riya ta miƙe tace "Akan me zan faɗa? Bayan ina sonsa idan Wannan maganar tasa ka kirani kaga tafiya ta" Zain ya kusa wanke ta da mari sai kawai ya bita da idanu sam kansa ya toshe ya rasa ta inda zai fara.

Abeed ya ƙurawa kwantaccen ruwan dake cikin lambun yana kallon yadda ɗawisu da talotalo ta tattabraro suke yawo wajan, ganinsa kuma yasa gaba ɗaya suka dawo inda yake, ajjiyar zuciya kawai ya shiga saukewa babu adadi tun yana jin ƙirjinsa nayi masa nauyi harya daidaita. Wayarsa ya ɗauka ya kira wata number babu jimawa aka ɗauka magana kaɗan yyi kafin ya kashe wayar. Tsuntsayen nasa ya bawa abinci. Har aka kira sallar Zhur yana ciki, daga nan kuma ya nufi Masjid. Har dare yyi bai koma gida ba, hankalin Zain yyi masifar tashi, ya kira Wayarsa yaƙi picking ya duba duk inda yake tunanin zai kansa baya nan. Misalin 10 ya shigo cikin gidan babu kowa a Parlo sai Sara kwance kan kujera tana bacci ta ƙanƙame jikinta waje guda, tunda ya shigo yake binta da kallo kamar wanda bai santa ba, har ya ƙarasa inda take, zama yyi kan kujera ya rufe idanunsa yunwa yake ji sosai amma baya tunanin zai iya cin wani abun. Ganin ya gaji da yawa kawai ya kwanta akan 4seater dake parlon bbu jimawa bacci ya ɗauke sa. Kiran sallar farko na Subhi ya farkar da Abeed jikinsa duk ciwo yake, da ƙyar ya miƙe har zai shige idanunsa ya sauka akan Sara wacce take rawar sanyi ɗan bubbuga ƙafarta yyi ta farka a tsorace tana ƙwalla ƙara tare da faɗin "Abin bauta kabas ka taimake ni" wani irin ihu take ta ƙanƙame idanunta jikinta duk rawa yake ihun kuma ya jawo hankalin Zain dake kwance ya fito da sauri, daidai nan kuma Amma da Mai martaba suka fito da sauri suma, lokacin tuni Abeed ya koma ya kwanta pretending cewa bacci yake. Amma tace "Saraa, mene zo nan" Amma ina ihu Sara take tana cewa "Zai kamani Twin" Mai martaba ya ƙarasa wajanta yace "Saratu buɗe idanunki" mai makon tayi abinda yace sai ta kuma saka wani ihun, Zain ma yyi mata mgn amma babu wanda ya kula, gaba ta firgita tamkar wacce aka bawa tsoro cikin bacci. Amma ta zabga tagumi tace "Wacce rayuwace wannan yarinyar take ciki ne ni Saratu" Zain yace "Amma dole sai dai Abeed zata kula fa" Amma tace "Yadda yake jin haushin kowa ɗin nan tayaya kake tunanin zai kulata" Zain ya ƙarasa wajan Abeed ya shiga tashinsa, Abeed ya ware idanu yace "Lafiya?" Zain yace "Sara ce ba lafiya" Abeed ya ware idanunsa yace "And then?" Zain yace "Please" kafin kowa yyi Mgna ba, sukaji Sallmar Junaid yana sanye da kayan bacci wanda sukai masa kyau, Abba yace "Ywwa Junaid kazo a daidai" ashe Abba ne ya kira Junaid ɗin, Shi kam Junaid ɗin kasa cewa komai yyi ya rasa mema zai mata. Abeed ya miƙe tsaye yana ƙoƙarin shigewa part ɗin su yaji Sara ta ƙanƙamesa tana kiran "Twin... wayyooo" Cak Junaid ya tsaya dake ƙoƙarin riƙe hannunta. Wani irin Murmushi Abeed yyi sai kawai ya sunkuya tare da ɗaukan Sara yyi part ɗinta da ita. Junaid yabi Abeed da wani irin kallo kafin ya girgiza kai tare da juyawa ya fita. Yana shiga ya ajjiye kan bed zumbur ta miƙe tana sakin kuka, Abeed ya haɗe fuska yace "Kee" taƙi motsawa ya daka mata tsawa wacce ta sanya Sara kusan salon fitsari a wando, Banda kallonsa babu abinda Sara take fuska ba walwala yace "Jeki kwanta" baya tayi ta zauna kan bed ɗin yace "kwanta" ta kwanta tana Kallonsa tana sauke ajjiyar zuciya yace "Close your eyes"  Sara ta rufe idanunta, Abeed ya miƙe tsaye tare da kashe hasken ɗakin, da sauri Sara ta miƙe tace "tsoro inaji" yace "To dodo ya kamaki" ta fashe da kuka tace "A'a kaji" yace "banji ba" tace "To ai kana da kunne" yace "Au haba?" Tace "Eh gashi nan, dashi ake jin mgn" yace "To ni bana ji" tace "Kum kke mgn?" Shiru yyi mata bayan ya ɗauki ruwa yyi addu'a ya dawo inda take yace "kwanta" kwanciya tayi tana kulle idanunta, tana rufe idanu sai kuma ta buɗe. Ruwan addu'a ya ɗiba ya shiga shafa mata a fuska tana sauke ajjiyar zuciya a hankali, kana ya kamata hannunta ya shiga shafa mata a tafin hannunta, ya jima yana kallon yatsun hannunta ta hasken da yyi raguwa, kafin yyi mata addu'a numfashinta yaji yana sauka a hankali ta ƙanƙame hannunsu tana tura baki gaba. Fararan idanunsa ya rufe zuciyarsa na bugawa kamar yadda yaji nata zuciyar na bugawa, a hankali ya zame hannunsa ya gyara mata kwanciya, kana ya fita waje.


Masarautar Zahel.

Sairah na zaune idar da sallar ta ke nan, kamar wacce aka sikara ta miƙe da sauri,  a hankali ta shiga tafiya Zuciyarta na bugawa, a haka ta Ƙarasa sashen da Ayyana ke ciki, kamar kullum waƙar data zame mata jiki take, Sairah ta ɗan maƙale bakin ƙofa tana leƙa ayyana wacce har Yanzu bata taɓa ganin fuskarta, hawayen da suka zubu mata ta goge, kamar daga sama taji Muryar Ayyana tana faɗin "Ki daina zuwa idan kin san zaki kuka?" Zare ido Sairah tayi daman ta san tana zuwa ne? Tayaya akai tasan da hakan, Ayyana dake zaune ta miƙe tsaye duguwar mata ce, mai ƙyakƙyawar sura, kallon Sairah take babu ko ƙiftawa can tace "Wace ke? Daga ina kin san illar dake cikin waje na da kike? Maza fita a nan?" Hawaye na zubuwa Sairah tace "Ni ba kowa bace, amma dan Allah wace ke? Me kike kullum a nan mene yasa kike rera waƙa haka?" Ayyana ta kalli Sairah sai kawai ta juya ta koma ciki, Sairah tace "Kiyi magana, wace ke dan Allah? Meyesa kike zaune a nan bkya fita?" Shiru Ayyana tayi bata sake magana ba, Sairah tai ta mgn ita ɗaya amma babu reply, gajiya tayi ta juya a hankali zuciyarta na bugawa, tana ƙoƙarin shigewa taji an kama hannunta tare da faɗin "Kee" da sauri ta ɗaga kai suka haɗa idanu da Subash yana tsaye kamar kullum fuskar nan babu walwala yace "me kike nan?" Jikinta na rawa tace "ba komai" yace "Bani labari daga ina kike?" Sairah tace "Sunana Sairah Abdullatib, kawai ina tafiya ne naga na shigo nan shi ne aka riƙe ne dan Allah dan darajar Annabi ka..." Da sauri ya ɗaga mata kai yace "Bana son wannan kalaman, kice ke Musulma ce?" Da sauri tace "Eh" yace "Lalle, eh fa naga Allah hhhhhh wai musulma" Sairah ta kalli Subash tace "Musulunci ai gsky ne, kuma shine turba mai kyau, da zaku mance ɓata ku dawo kan hanya ƙila da kun rabauta" Subash yyi dry yace "Ke nan mune ɓatattu? To waye ya faɗa maki mu zamu mutu?" Tace "Babu wanda zai dauwama a wannan Duniyar,kowa ga Allah yake kuma garesa zamu koma, shine ya halicce mu a cikin mahaifa tun muna Mani, muka zama gudan jini kafin mu zama tsoka, sannan Ubangiji ya fasallata mana sura, Ubangiji shine ya samar mana da iskar daza muna shaƙa, ya samar da ƙasar da muke takawa, ya halicci sama kana ya samar mana da tsirrai, duk saboda mutum ɗaya Ubangiji ya samar da hakan" Subash ya buɗe ido yace "Kina nufin kice duk faɗin duniyar nan saboda mutum ɗaya aka yi ta?" Saidai tace "Eh" yace "to waye?" Ta kallesa sosai Zuciyarta na buge tace "Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama. Cikamakin Annabawa da Manzanni, shine Annabin ƙarshen zamani, kuma shine yazo da addini na gsky, zuwan Alkur'ani ya sanya littafin Injila ya zama tarihi, duk jama'ar da basu yarda da Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama a matsayin Annabi ba, to za suyi taɓewa irinta Fir'auna, zasu halaka, halaka irinta mutunan Annabi Luɗ,kuma....." Tsawa Subash ya daka mata yace "Yimin shiru a nan kafin na sanya maki wuƙa a nan" Duk da tsoran dake cin Sairah bai hanata cewa "Raina fansa ne ga Annabi Muhammad s.a.w idan ka shirya nima na shirya" hannunsu ya sanya ya ɗauke ta da mari ya ƙara sakar mata mari kafin ya ja hannunta keeee ya nufi gidan kurkuku da ita.... Ranar Monday a can cikin gidan Su Zain Abeed, Zain ya fito cikin shirin fita Court sbd shari'ar da zai gabatar, lokacin Amma na zaune a Parlo Cikin ƙyakkyawar shigar ta, Zama yyi yace "Mrng Amma" tace "Mrng har ka fito?", Zain yace "Eh, daman by 9 zamu zauna meeting zuwa 10, mu fara shari'ar" Amma tace "To ina Mahaɗin naka?" Ya shafa kai yace "Bai fa tashi ba" Amma tace "Ok, naga kamar rabonsa da abinci tun breakfast ɗin Jiya" Zain ya ware idanunsa da mmki sai kuma yace "Amma ki bashi mana please" Amma tana haɗe rai tace "Tunda Yaro ne ko?" Miƙewa yyi yace "Na tafi" tace "Allah ya kiyaye"  Misalin 11:30 Abeed ya fito cikin wasu haɗaɗɗan Suit irin na jikin Zain, domin kafin ya fita sai da ya ajjiye masa komai na sawa, a hankali yake tafiya kamar wanda baya ƙaunar takawa, sai ƙamshi yake bazawa hannunsa riƙe da key car, still Amma na zaune ya samu waje ya zauna yana jan numfashi kafin yace "Good morning Amma" Amma tana Miƙewa tsaye tace "Ykk" ya ɗan saci kallonta yace "Allhamdulillah" ya faɗa yana kokarin Miƙewa tace "Ka jira ina zuwa" komawa yyi ya zauna tare da rufe idanunsa, ba jimawa Amma ta dawo hannunta riƙe da basket na breakfast, ta ajjiye gabansa tace "Gashi nan" Abeed ya ware idanunsa sosai kafin yace "Am full ni" tace "Kaji nace kaci ne? Ajjiya ɗan uwanka ya bani kuma yace ka tabbatar kaci, nida ba cikina bane" kallon Amma kawai Abeed yyi yasan sarai itace, bai san mene yasa take nuna masa halin ɗan fari ba,tea ya haɗa ya fara sha a hankali yana ya motsa fuska can kuma ya shiga haɗawa da dankali. Yana cikin ci Sara ta fito sanye da kayan baccin da sukai mata kyau, riga da wando ne milk yau dai anci Sa'a da ɗura baby hijab a kanta, kallo ɗaya yyi mata yyi ƙasa da kansa, Amma tace "Har kin tashi Saraa?" Sara ta ɗaga kai tana marairaicewa tare da langwaɓewa jikin Amma tace "Yunwa na keji" Amma tace "To kinyi brush ne?" Sara tace "Eh" tace "Ok me za kici?" Sara tace "Amma nama zanci" Abeed bai san lokacin da yace "Mayya" ba, Sara ta kwaɓe fuska tace "Amma nine Mayya wai" Amma tace "Wai injiwa" Tace "Wanan, ban san sunansa ba, sai ya dinga buɗe min ido haka" ta faɗa tana zare idanunta, dry ta kusa kama Abeed dake bata layinsa sai ya haɗe rai sosai, Amma tace "Manta dashi, duk sanda ya kuma yi maki zanesa zan" Sara ta zare ido tace "Babba ne fa" Amma tace "Babban fa" Dry Sara ta fara har dimples ɗinta na lomawa shi dai Abeed da idanu kawai yake kallonta, yana gamawa ya miƙe tsaye tare da ficewa. Da daddare bayan sallar Issha duk suna parlo, Abeed daga shi sai vest da 3gauter Abba ya kira su, Gaban Abeed na faɗuwa ya miƙe yabi bayan Biyuninsa har zuwa sashen Abba, gaisuwar su ya amsa can ciki kafin ya kalli Abeed yace "Me yanke akan aurenka da Riya? Wanda za'ai ɗaura a wannan juma'ar ka amince ko a'a?" Abeed yyi ƙasa da kansa, zuciyarsa na tsananin harbawa kasa bada amsa yyi shi dai ya san ko me za'ai wlh ba zai iya zama da Riya a matsayin mata ba, Abba yace "Dakai nake, ina da abinyi Ni" Abeed ya ɗaga idanunsa yace "Abba dan Allah kayi hqr ka fahimce ni Abba" Abba ya ɗaga masa hannu yace "Tambayarka kawai nayi, Eh ko a'a?" Abeddeen jikinsa a matuƙar sanyaye bai san lokacin daya buɗe baki yace "Abba bana sonta ba zan iya zama da ita ba" Abba ya ɗanyi Murmushi mai ciwo kafin yace "Ok then, ka tattara komai naka everything ka barmin gida, before that duk wata dukiya daka san tawa ce a hannunka ka ajjiye min abata, key cars, key house's, atms, everything daya shafeni kada ka kuskura na ƙara ganin fuskarka ko da wasa....



Zain Abeed na kuɗi ne, it's 500 via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank evidence of payment 08119237616.

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *17 Nimcyluv*

Baki Sara ta buɗe zata saki ihu, Gaza yyi saurin sanya hannunsa tare da rufe mata baki ya ɗauke ta cak zuwa cikin motar yana faɗin "Don't scream, calm down" Gaza ya faɗa bayan ya sakata a motar, suka ja motar da gudu tare da barin wajan. She can't cry sbd  har yanzo bakinta yake a rufe, tsoro da fargaba sun cika mata ciki, tunani ne a ranta, domin a hankali nutsuwar ta ke dawowa jikinta, sbd ƙarfin addu'a da ruwan da take sha wanda Abeed ya bata, shiru tayi cikin motar tana sauke ajjiyar zuciya, bayan ta zame jikinta daga hannun Gaza, tunani ta fara da Zuciyarta, _Listen to your breathing Sara, Easy. Don't force it, Just concentrate. Listen_ wata ƙyakkyawar ajjiyar zuciya ta sauke Zuciyarta na bugawa da ɗan ƙarfi _What am i going to do now? How am i going to survive? Will i ever see Twin Again? What used to be my real life back in Nasarawa?_ Jin wasu tunani na zuwar mata ka wanda ya jima bata yisa ba, ya sanya tayi shiru dalilin sarawar da kanta yake mata, a haka har bacci ya ɗauke ta cikin motar suna sharara gudu. Wayar Gaza ta ringing da sauri ya ɗauka yace "Hello!" Shiru yyi can yace "Owk, we are on our way...." Kashe wayar yyi ya kalli driver yace "Heyyy, driver faster.." .  Zain bai shigo gidan ba sai wajan 1:4 na dare, gidan shiru babu motsin komai har lokacin babu wanda yasan cewa Sara bata ciki, part ɗinsu ya shiga yay shower, kana ya shirya cikin kayan bacci, har ya kwanta yaji gaba ɗaya ɗakin yyi masa girma sosai, Miƙewa yyi gently ya fito Main Parlo ya kwanta, ya jima a haka kafin bacci ya ɗauke sa, Kiran Assalatu ya sanya Zain buɗe idanuna a hankali, ya miƙe bakinsa ɗauke da addu'a, part ɗinsu ya shiga yyi alwala, kana ya sauya kaya zuwa Jallabiya, a can mosque ya haɗu da Junaid da Dad Waziri sai Abba, ana idar da sallah bayan ya gaishe su, yayi tafiyarsa zuwa part ɗin Naila, domin ya ɗauke mata kewar Abeed, domin Abba yace kada wanda ya sake ya faɗa mata cewa baya gidan. Misalin 10 na safe Amma ta fito zuwa part ɗin Sara ganin har yanzu bata fito ba, tura ƙofar tayi shiru babu komawa a hankali cikin nutsuwa ta shiga kiran sunanta "Sara! Sara! Sara!" Shiru, ƙarasa shiga tayi sosai tayi mamakin rashin ganinta ciki, fita tayi ta gama zaga babban sashen nasu amma babu Sara, da sauri ta kira Jakadiya Abar, Jakadiya na zuwa ta zube bayan ta gaisar da Amma, tace "Uwar ɗaki na, naji kira na amsa" Amma tace "Ba kiga motsin Sara ba?" Jakadiya Abar na ƙara yin ƙasa da kanta tace "Allah ya ƙara girma Fulanin Bilhira rabona da Sara Tun shekaran jiya" Dafe goshi Amma tayi cikin kaɗuwa tace "Ya Salam, please ki duba ko ina ki sanya hadimai da fadawa su duba ta..." Tana faɗin hakan ta juya da sauri da ƙyar take kallon hanya sbd ciwon da kanta ke mata, hawan jininta na neman tashi, Amma nada hqr sosai, shiyasa hawan jini ya kamata in one time. Part ɗin su Zain ta nufa, bata tsaya jiran iso ba ta shiga bakinta ɗauke da sallama, time ɗin Zain na zaune akan kujera idanunsa akan system, amma zuciyarsa babu daɗi, ganin Amma ya sanya ya ajjiye system ɗin yace "Amma lafiya?" Amma ta kallesa kana ta kalli parlon tace "kaga Sara?" Ware idanunsa yyi yace "Sara?" Tace "Eh, i was looking for her, amma kakaf gidan babu ita wlh" Miƙewa yyi tsaye yace "Subuhanallahi, gaba ɗaya na mance da ita, kin san kanta ba saiti zata iya yin wani wajan" Amma wace take cikin tashin hankali tace "Dan Allah Zunaiddeen kada na rasa Sara please, ita nake gani ma dadin ɗan uwanka" kallon Amma Zain yyi, this is the first time da take Mgn akan Abeed, hakan na nufin she missed him irin sosai ɗin nan, ajjiyar zuciya ya sauke yace "In sha Allah,tana nan Amma" gaba Amma tayi tace "I hope so..." Ta faɗi hakan yana dafe kanta, baya tayi zata faɗi sbd jirin da take gani da sauri Zain ya sanya hannunsa ya riƙeta yana faɗin "Be careful Amma" Hannunta ya kama zuwa Main Parlo ganin yadda take ɗan ya motsa fuska, daidai nan Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas ya fito sbd tuni ya samu labari wajan Jakadiya Abar, Amma na ganin Abba tayi saurin juyawa zuwa part ɗinta, da kallo kawai ya bita, yasan haushinsa ta keji, shi kansa bai san lokacin da ya furta hakan ga Abeed ba, Abba yace "Ka ganta?" Zain yace "Yanzu zan duba Abba" juyawa Abba yyi zuwa sashinsa, Zain kuma yyi waje, duk inda ake tunanin ganin Sara amma babu ita, kowa kuma aka tambaya zai ce bai ga fitar ta ba, Zain cikin tashin hankali ya koma kai tsaye ya nufi wajan Amma samunta yyi kwance akan bed jikinta na rawa, da alama zazzaɓi,abin yyiwa Zain yawa, fita yyi ya ɗauki wayarsu tare da yin dailing number Junaid. Junaid na zaune saman kujera yana sauraran abinda Dad Waziri yake ce masa, shafa kai yyi yace "Dad, mene yasa za'a zubawa yarinyar nan idanu? Wait wama yace tana da ciwon zuciya? Haka masu ciwon zuciya suke, duk wani sign na masu ciwon babu tattare da yarinyar nan" Ummi dake shigowa Parlo tace "Ke nan ni zan maka ƙarya? Tunda baki na dana likitan yake shaida min ciwon zuciya ne da yarinyar nan, haba Bama dole ciwon zuciya ya kamata ba, Wannan tsana da kke nuna mata tame ce, nina haifi ƴarta dan haka ka saurara mata haka nan, daman kai tuntuni ai na sallamawa Saratu kai, tun ta fini a wajanka" Junaid ya kalli Ummi yama rasa me zai ce, Dad Waziri yace "Mene yasa kika haka ke Sadiya? Junaid fa shine babba idan Bama raye waye zai kula da Riya?" Ummi tace "Duk al'ummar duniyar nan sai na rasa wanda zai kula da ita sai Junaid, a'a wlh wannan ma zance ne" Junaid yyi ƙasa da kansa yana mai jin takaicin abinda Ummi keyi, yana ƙoƙarin Mgna Wayarsa ta fara ringing, zaro wayar yyi daga aljihunsa ganin sunan Zain ya sanya ya miƙe da sauri, a tunaninsa zai ce masa Abeed ya dawo, yana picking yaji Zain yace "Where are you, Junaid?" Junaid yana ɗan satar kallon Ummi yace "At home, something new?" Zain yace "Sara, is missing" Da sauri Junaid har yana ƙoƙarin yarda wayar yace "What? Sara missing? When? How?" Ya jera tambayar yana waje, tashin hankali na bayyana akan fuskarsa, Zain yace "Kazo dai, wannan dalilin yasa hawan jinin Amma ya tashi" kashe wayar Junaid yyi ya nufi babban sashen dake cikin Masarautar Bilhira, Ruwa da drip Junaid ya sakawa Amma, Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas na zaune gefen bed ɗin Amma, ya kama hannunta ita dai tana jinsa ba tace komai ba, har su Junaid suka fita, Abba yana riƙe da hannun Amma yace "It's all my fault Hajiya Sarah, akan all these kike son kashe Kanki? Ni ya kamata kiyi punishing ba kanki ba, I'm the reason behind anything" Shiru Amma tayi masa, domin a wannan karan kawaicinta ya ƙare, hawayen dake sauka  akan fuskar Amma, Abba ya sanya hannunsa kai taushi ya share mata yana ɗan share mata zufar goshinsa yace "I'm sorry wify, i hate your silence is hurting me" juyawa tayi ta kallesa suka haɗa idanu Mgn take sonyi amma ta kasa, da ƙyar tace "My Own child..." Sai kuma tayi shiru sharrr hawaye ya zubu mata, hawayen Mai martaba ya goge mata yace "It's okay, sleep" ya faɗa yana da shafa kanta idanunta ta rufe tana jinsa ya sumbaci goshinta..... Tafiya kawai Junaid yake cikin mota for almost 45 minutes not knowing that party direction she's heading to...He just can believe Sara is gone, ina zata? Wata sani a faɗin garin nan? Parking yyi a gefen titi lokacin kusan dab da magrib ne, kansa ya kifa akan string motar yana sauke numfashi, kafin a hankali yace "A karo na biyu na sake rasata..." Bayan sallar Issha Abeed ne zaune cikin Room ɗin daya kama a Tahir hotel, ya faɗa lokacin ɗaya idanuna ya fito sai kuma ya ƙara kyau, yana zaune akan kujera hannunsa riƙe da bottle water, tun ɗazo ya ɗauko zai sha amma ya kasa, damuwa tayi masa yawa, korar iyaye masifa ce, ace uban daya haifesa shine zai koresa daga cikin gidansa, ji yyi zuciyata tayi zafi tare dayi masa nauyi, idanunsa yaja ya rufe kafin a hankali ya ɗan sha ruwa, Wayarsa mai ƙirar iphone 13 pro max ta fara haske, ganin sunan Dr Adyan ya sanya yaja tsaki, wajan kira biyar yyi masa bai ɗauka ba, notification ne ya shigo wayar gently ya miƙa hannunsa message ne Dr Adyan yyi masa yace _Please Yariman Bilhira pic the call.....I went talk to you_ yana gama karantawa kiran Dr Adyan ya shigo, answering yyi tare da mannawa a kunansa yace "Uhm" Dr Adyan yace "Yarima try to understand abinda kke son aikatawa ba daidai bane..." Da sauri Abeed ya tsayar Dr Adyan cikin tsawa yace "Shut up, Adyan! I asked your advice because I respect your intelligent. I can't believe you're talking like one of those old Guy's....Uhm" yama kasa ƙarasa Mgnar sai ɗan cije bakinsa da yyi kawai, Dr Adyan yyi ƙasa da murya yace "Yarima kana tunanin zan cuceka?" Abeed na ɗan jan numfashi yace "Especially If someone's trying to run you over" Dr Adyan yace "But kasan ba zan maka haka ba, ina zaune dakai da zuciya ne ɗaya ne Yarima Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas, kawai ina faɗa maka gsky ne" Tsaki Abeed yaja yace "Bye..." Yana faɗin hakan ya kashe kiran baki ɗaya, Wayarsa ya duba yaga 10:45 ajjiyar zuciya ya sauke, zuciyata take samun nutsuwa ji yake kamar yyi ta ihu, idanuna ya rufe dif! dif! Haka zuciyarsa ke bugawa a haka bacci ya ɗauke sa ba tare daya shirya ba. Washegari da safe bayan Riya tayi breakfast ta ɗauki mayafin ɗinta ta saka, iso ta nema wajan Mai martaba, yana zaune saman darduma gabansa cike da kayan marmari yana sha, fuskarsa shima ta ɗan faɗa, ya ɗan saki Murmushi yace "How the you feeling now?" Riya tace "Feeling much better Abba" shiru tayi tana tunanin abinda za tace, Abba dai kallonta yake bai magana ba, can tace "Abba daman na fasa auren Abeed ɗin ne, akwai wani wanda ke sona shi nake son aura" da mamaki Abba ke kallon ta, ya daɗe a haka kafin yace "What made you change your mind?" Riya tana sakin kuka tace "Abba, ina son Abeed amma na fahimci baya sona, kona auresa ba zan farin ciki ba, gashi dalili na ka kore sa hakan bai min daɗi ba, yanzu idan ya faɗa wani mugun hali ba? Ba zan yafewa kaina ba Abba, bana son zumunci ya samu rauni saboda ni" Abba yyi ta kallon Riya wlh bai san tana da hankali har haka ba, yace "Abeed zai dawo, na san ba zai wuce Dubai, ko U.k ba ko Mascow daina kuka" Riya tace "Abba dan Allah kace ya dawo" kai kawai ya ɗaga mata kafin ta miƙe tsaye tayi waje. A Main Parlo taga Zain zaune ya gama shirin office damunsa tayi yana waya yana faɗin "Don't worry, calm down Sweetheart. Give me a minute to think ok" Du'a ta ɗan shagwaɓe fuska tace "Gaba ɗaya saura kwana uku bikin mu, amma baka taɓa zuwa inda nake ba" ta faɗa kamar zatai masa kuka, shi kam sbd kada ya kula Riya yace "Oh! Sweetheart ba dai rigima ba, ke da zaki zama tawa" Murmushi tayi masa tace "Ok I love you my man..." Yace "Love u too cute" tsaki Riya tayi domin sai taga Zain tamkar Abeed. Amma ce ta shigo jikinta duk a sanyaye tace "Yauma haka zaka fita baka ƙarya ba?" Zain yace "Amma bana jin daɗin komai, idan zan abu dana tuna cewa tare muke da Abeed yake fita a raina" Amma tace "Shi Abeed ai ba yaro bane, kuma zai dawo me, am sure ko bai nemi kowa ba definitely zai neme ka" Zain yace "Haka ne, Bye ina da meeting a watan nan zamu garin Zahel" tace "Ok then..Allah ya tsare. Riya na zuwa cikin gidan su ga saki ihu tace "Ummi shawararki tayi yanzu idan muka samu labarin inda Abeed yake fa?" Ummi tace "aiki zan saka ai masa, a sanya shi neman mata da shaye-shaye, da zarar kuma kinje yake zaiyi expecting naki, kinga idan muka samu kika haihu dashi dole zai amince da aurenki domin ba zai so sunansa ya ɓaci ba" Riya tace "Kai Ummi, you're the best mother in the world wlh" Ummi tace "Abeed millionaire ne, idan muka rasa shi munyi asara" Naila dake shigowa parlo tace "Asara tawa nawa kuma Sadiya? A'a Wlh mu a zamanin mu ba'a zaka, Wannan ai ɓakar rashin kunya ce ka zauna da ɗanka kana Shira, a lalace dai zamani ya lalace sai dai kowa yayi harkar gabansa, to daman Meye haɗina dake Sadiya? Zumunci ne fa kawai, Bawai nono na kika sha ba" Ummi dai ba tace komai ba, Can dai Naila tace "To gidan talauci kuke nan? Da banji ƙashin komai ba? A'a wlh wannan dai bayi bane rowa kuma sam bata da wani amfani ba sai kici Kanki ba? Allah ya bamu alkairi daman nazo naji ya Audillahi ya kwana da jiki kada ya kullaceni" tana faɗin hakan tayi waje abinta.. wata baƙar mota ce ta shigo cikin airport ɗin da masifar gudu, lokacin jirgi yana dab da tashi, Gaza ne ya fito fuska rufe, sai kuma driver, bayan motar su kaje tare da buɗe murfin motar, Gaza yace "Keeee" Sara dake zaune ta kifa fuskarta a tsakanin cinyoyinta, rabonta da abinci tun jiya, yunwa ta keji sosai, haka kurum kuma yau tashi kanta a sake, tana ganin yanayin garin kamar ta san shi, lokaci zuwa lokaci take tuna jejin Zahel da kuma ƴar uwarta Sairah, kanta ta ɗago a hankali tare da ware manyan idanunta tayiwa Gaza kallo guda ta ɗauke kai, tana ya taɓe baki, Gaza yace "fito Malama, banda Oga ya nace ba tun a Nijeriya zai aiwatar da abinda muke buƙata ba, ido ne kawai ga za'a ƙwaƙwole" ɗayan yace "A'a Gwamma muje su ganta, su kalli idanunta ko irinsa ake buƙata" Gaza yace "Wlh shine ma, ba gasu nan farare ta tas ba, kuma manya wlh kuɗi za'a samu da yawa" dam! Gaban Sara ya faɗi, ke nan idanunta suke buƙata, tsoro ne ya kamata sai bata nuna ma, a zuciyarta kuma duk yadda tayi ƙoƙarin faɗin sunan Allah kasawa tayi, sai dai tace "Abin bauta kabas ka taimake ni" fitowa tayi ko kayan jikinta bata sauya ba, idanunta yyi jajur sbd kukan data kwana ta nayi. Tana tsaye suka gama komai, kafin Gaza yace "Muje jirgi" binsu tayi kamar wacce aka ja, kasancewar basa buƙatar ta faɗawa wani ya sanya suka kama mata vip, su kuma suka zauna a nrml waje, ƙirjin Sara na bugawa sosai, ta buɗe ƙofar vip ɗin ta shiga tunda ta shiga taji kanta ya tsara, ƙara sawa tayi wajan  kujera ta zauna this is the first time data shiga jirgi, zama tayi ta ƙankame jikinta tare da kifa kanta a tsakiyar cibiyoyin ta,  wajan 20 minutes da zamanta, aka buɗe ƙofar vip ɗin a hankali aka shigo, hannunsa riƙe da wayarsa ɗaya hannun kuma yana cikin aljihu, ƙana nan kaya ne a jikinsa wanda sukai masa kyau sosai, dugun Mutum mai faɗin ƙirji, sam bai kula da Sara ba, domin already shi kaɗai ya buƙaci zama cikin vip, kujerar kusa da Sara yaje na nema ya zauna, idanunsa ya lumshe ya jima a haka kafin a sanar kowa ya saka belet, Sara na jin Announcement ɗin ta ɗago kai, tsoro ya kamata juyawa tayi ta kalli mutumin dake kusa da ita ganin ko fuskarsa bata ta iya gani, yasa ta ɗauke kanta ta ɗaura belet ɗin kamar yadda taga yayi, a hankali jirgin ya fara tafiya a ƙasa alamar dai ya shirya tashi, Sara ta ƙanƙame jikinta tana ƙoƙarin cire belet ɗin sbd jirin dake kwasar ta, ga aman dake shirin zobu mata, Shi dai yana jinta duk abinda take, ko ɗaga kansa bai ɗago ba, balle yasan wace kusa dashi, Sara gani take tamkar kayan jikinta zai zube hakan yasa ta zare belet ɗin da sauri ta miƙe tsaye, tana Miƙewa jirgi na ɗagawa zuwa sama gaba ɗaya tayi baya tare da faɗawa kansa, jinta jikin mutum yasa gaba ɗaya ta ƙanƙamesa tare da sakin kuka, sai a lokacin ya ware idanunsa dake rufe kallon yadda ta ƙanƙamesa yyi, bai ce komai ba har jirgi ya samu daidaito a saman gajimare, idan ransa yyi dubu ya ɓaci domin baya ƙaunar mace mara aji, jirgi na fara gudu ya sanya hannunsa tare da ture ta, a gigice Sara ta saki ihu tana riƙe kanta tare da kallon mutumin wani irin zare ido tayi tace "Twin...



Masu karanta littafi na as free.... Kada ku damu ba zan Allah ya isa ba, amma nasan akwai haƙƙi na akan ku...... It's 500 via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank...08119237616

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *16 Nimcyluv*

Zain cikin tashin hankali yace "Abba kayi tunani" Abba yace "I can't... Truly I can't  think of anything." He said dismissively. Zain ya kasa jurewa yace "Abba, kace yabar gidan fa? Kana nufin ka cire shi Matsayin ɗa?" Abba fuska a sake yace "Uhm, tsuntsun daya ja ruwa, shi kan doka, ni dana haifesa bai saurari magana ta ba, bare kuma shi da yake ɗa a waje na? Ban masa baki ba kawai dai yaje can wata uwa duniyar" Amma ta kalli Abba Zuciyarta na bugawa, babu abinda yafi ɗaga mata hankali irin kalmar da Abba ya faɗa, wai yaje can uwa duniya? Me hakan ke nufi?. Abeddeen da tunaninsa ya gama tsayawa yama rasa me zai ce, sai ajjiyar zuciya yake Saukewa, akan wata banza can mahaifinsa zai kure shi? Bayan duk abinda yyi yayine domin gudarwa yarinyar wahala? Ke nan ko mutuwa yyi akan titi babu abinda ya shafi Abba, Muryar Abba yaji yace "Ina jiranka,ka kawo min komai nawa" Abeed da idanuna yyi masifar ja, ga wasu jiyoyin kansa da suka firfito waje, ga wani headache da fever daya kama sa a yanzu, cikin Muryar rauni kamar zai kuka yace. "Abba banda nasan tare Amma ta haife mu da Zain da nace kai ba mahaifina bane, akan yarinyar da baka gama tabbatar da tarbiyyarta ba zaka kure Ni......" Tassss!! Abba ya ɗauke Abeed da wani ƙyakƙyawan mari yace "Well-done, Well-done Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas, how dare you talk to me like that? Kasan me kke cewa, kana nufin ɗan uwana shine bai iya tarbiyya ba? Or what? I think ko mahaukaciya nace ka aura zaka iya aura kace Thank you Abba, amma kalli abinda kake, nine yaron nan yake faɗawa magna kai tsaye"  ƙwalla tuni ta cika idanun  Zain, Abeed aka mara amma shine da jin ciwon marin da zafinsa. This time her long silence was believable Amma tace "Give him sometimes ya fito da wacce yake so Mai martaba, ina tunanin forcing marriage isn't a solution, we're all mature, Abeed knows what is right and what's wrong, tunda yace bai so is better a rabu dashi ya samu wacce yake so.." Abba ya kalli Amma yace "Ok, na barshi yaƙi auren Riya? Yarinyar da aka tabbatar ciwon zuciya ne da ita, at anytime Zuciyarta zata iya bugawa, firstly ma umarnin mahaifiyata kike son na karya? To! I can't" Calmy Amma tace "I don' means that, amma kayi hqr duk yadda kaga zakai da Abeed zaka iya kai ka haifa" Abba yace "Good! Saratu, kiyi shiru to" Abba ya kalli Abeed yace "Tashi kabar min waje tunda haka ka zaɓarwa kanka" Gently Abeed ya miƙe kamar wani statue baya gane komai, face maganganun Abba, da kuma marin da yyi masa, da sauri Zain yace "Abba zan bisa" Kallon Zain Abba yyi yace "Kaga ban tsinewa Abeed ba, cos i love my son, i love him alot nayi masa hakan ne, domin ya amince da auren Riya, amma kai zan iya tsine maka idan ka sake saka baki cikin maganar, get lost my friend.." Zain zuciyarsa a cunkushe ya marawa Abeed baya. Samun Abeed yyi yana haɗa kayansa a trly sai da ya ɗauki abinda zai ɗauka, sannan ya kwashe atms nasa guda wajan 10 ya ware na Abba guda huɗu, sai all keys na abubuwan da yake using, da ducoment da files na property. A fusace Zain yace "Ka auren Riya ne ba zaka iya ba? Ko kuma wata matsala ce dakai da ban sani ba?" Shiru Abeed yyi yaci gaba da haɗa kayansa, hawaye na sauka a idanun Zain yace "Oh! Duba nine wanda Abeed yake sharewa, kai Abba ya mara nine da jin zafin marin, kai Abba ya faɗawa Mgn nine da jin zafin Maganar, Stop all this rubbish, stay with us ka amince da auren Riya" Abeed daya gama haɗa komai sai Wayarsa dake Aljihu, bai saurari maganar Zain ba ya nufi wajan ƙofa, cikin wani sabon tashin hankali da firgici Zain ya fisgo Abeed tare da cakumesa yace "Ok go!! Nine baka damu dani ba, domin rashinka nine zan fi shan wahala fiye dasu Abba, nine zan shiga cikin kaɗaici da kuma kewar Biyunina, Please Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas stay with me ko ni ɗaya ka auri Riya sbd dani?" Abeed ya gyara tsaiwar sa baka iya tantance halinda yake ciki a yanzu,ya jima yana Kallon Zain kafin a hankali yace "A yanzu na auri Riya, a gobe zan mutu, domin tunda nace ba zan aureta to wlh bana so, karabu da Abba tunda ya bambanta ni da wacce bai haifa ba, it's over...And you duk sanda kaso gani na zaka iya a dai cikin gidanku ne ba zaka ganni ba" ya faɗa yana jan jakar kayansa, bat! bat! Haka sautin bugun zuciyar Abeed yake badawa. Zain yace "Ok bari na kira maka wacce zata hanaka tafiya" yana faɗin hakan yyi waje abinsa, Abeed kuma ya fita zuwa Main Parlo domin a tunaninsa Naila zai kirawo masa, yana fita tsakiyar Main Parlo yaji tace "Twin" Cak ya tsaya ba tare daya juya ya kalleta ba, tana tafiya a hankali domin bacci take ma dare tuni ya fara, tazo ɗan kusa dashi tace "Tafiya za kayi? Wai ba zaka sake dawowa ba?" Ta faɗa a sanyaye ƙwalla na tarowa cikin idanunta. Shiru yyi mata ganin bazai juyo ba yasa ta juya inda yake cikin Sa'a suka haɗa idanu, ƙwallar idanunta ta silalo tace "To zan bika" idanunsa da sukai ja ya tsira mata, yana kallon yadda hawaye ke sauka akan ƙyakkyawar fuskar ta, ya jima a haka yana Kallon ta ita kuma kanta a ƙasa kafin ya ɗan ɗaga ƙafa zai bar wajan tayi saurin riƙe hannunsa taje "Ka tsaya ni na ɗauko Hijab" ɗan dubawa yyi yaga ba kowa a wajan sai Zain, durƙosawa yayi daidai tsayinta domin gaba ɗaya ba tafi ƙirjinsa ba, Bama ta ƙarasa ba, hannunsa data riƙe ya zame ya kama nata yace "shekara nawa kike son nayi na dawo?" Tayi shiru can tace "A'a kwana dai" yana kallon idanunta yace "Ok how many days?" Yatsun hannunta ta shiga irgawa kafin tace "5days.. kaji twin" 5days ya tashi kamar ranar Alhamis ana kwana ɗaya ɗaurin auren ta ke nan?" Ya miƙe a hankali yace "Owk, waiting for me..." Tana ɗan turo baki tace "To zaka kawo min chocolate?" Wlh da ƙyar yake mata reply sbd yanayin yadda gudun zuciyarsa daya ƙaro yana dafe ƙirjinsa yace "Ok" yana faɗin hakan ya zame hannunsa a saurin da yake ga yadda ta riƙe masa hannu ya sanya ƙaramin ring ɗin dake ƙaramin hannunsu ya zame zuwa tafin hannunta, da sauri ya shige zuwa sashen Mai martaba,yana zuwa Amma ta miƙe tsaye ganinsa da kaya a hannunsa, kasa cewa komai tayi sai idanu da take binsa dashi, Abeed ya durƙosawa ya zube komai gaban Abba kafin yace "Gashi nan Abba, nasan akwai lokacin da zaka fahimci ba da gangan naƙi yi maka biyayya ba....Am sorry" zuciyar Abba ta buga da ƙarfi, kafin yyi wata mgn Abeed yyi gaba zuwa compound hannunsa riƙe da jaka yana ja, ɗayan kuma yana riƙe da jiater sa, wajan motarsa ya nufa yana zuwa ya shiga ciki, tare da yi mata key ya jata a guje, daidai lokacin da Zain ke ƙara sawa, cikin rashin Sa'a bai samu Abeed ɗin ba sai ƙurar motarsa, hawaye ne suke sauka akan fuskar Zain babu tsayawa, yaji shima gidan yyi masa girma tare da zafi. Sashen su Riya ya nufa zuciyarsa na tafasa, yana zuwa ya fisgi Riya tare da wanke ta da mari, yace "Riya kin cutar da rayuwar Wanda bai ji ba bai gani ba, Riya kin zalunci Abeed, shi kaɗai ne namiji a duniya daba zaki iya auren wani ba zai shi? Riya kin zalunci soyayyar da aka daɗe da gina wa, Riya kin raba tsakanin uba da ɗan sa" ya ƙare Mgnar yana kuka, Dad Waziri ya fito yace "Ban gane me kke nufi ba? Me Riya tayi naga tun shekaran jiya da muka dawo daga asibiti bata fita ko'ina ba" Zain ya kalli Dad Waziri yace "Abba ya kuri Abeed daga gidan sa, saboda yace bai amince da auran Riya ba, yace kada ya sake ya ƙara ganin fuskarsa" Junaid dake zaune ya ɗaga idanunsa domin Mgnar ta girgiza sa da sauri yace "Yanzu ina Abeed ɗin?"... "He's alrdy left, nasan tunda Abeed yaƙi biyayya ga auren nan, akwai dalilinsa ba, babban dalili ne zai saka Abeed yin haka, Abeed baya ƙara shiyasa tun farko yace baya sonta, yanzu kiyi farin ciki Riya babu auren Abeed babu Abeed ɗin gaba ɗaya" ya a faɗin hakan yyi waje abinsa. Cikin haushin Riya Junaid yace. "I don't know ko aljanu sun shafeki, sau nawa nace ki hqr da Mgnar auren Abeed? Yanzu duk abinda ya faru kece sila, you're the reason behind anything dake faruwa, kin sanya Abba ya kuri ɗan daya haifa Just because of you, anya kin san hakkin dake tsakanin soyayyar iyaye kowa?" Riya wacce jikinta yyi sanyi tace "mene laifina dan nace ina son Abeed?" Junaid bai wata wata ba ya ɗauke Riya da wani irin mari, zai ƙara mata Ummi tayi saurin riƙe hannun Junaid cikin tsawa tace "Wlh ina maka Allah ya isa ka sake taɓa yarinyar nan, gaba ɗaya Riya ɗin nawa take? Mai makon aji tausayin ta shine za'a na mata ihu aka? Sai taje tace Mai martaba ya kuri Abeed?" Junaid yyi ƙwafa sbd takaici ma kasa mgn yyi sai kawai ya fita tare da ɗaukan motarsa yyi waje a tunaninsa ko zai samu Abeed a hanya. Dad Waziri ya kalli Riya kana ya kalli Ummi yace "Did she ever have anyone else?" Ummi tace "Of course not, She loved him completely." Dad Waziri ya dafe kansa yana kiran sunan Allah, kafin gently ya miƙe tare da yin waje. Mai martaba dake sauraran yadda Amma ke kuka kamar ranta zai fita yace "Ban tsammaci Abeed zan yanke shawarar barin gidan nan ba." Amma ta ɗago kai tace "Me kace? Kai fa ka bashi zaɓi kai ne wanda ka sanya ya bar gidan nan, Abeed ya faɗi iya kar gskyarsa ne, akan baya sonta bazai iya zama da ita ba, kasan halinsa baya ƙarya Zain shine maƙaryaci" Abba yace "Yes. He lies all the time" yyi shiru Kafin yace "I cannot tell you how many times da yake ƙarya, sometimes he says Yes, sometimes he swears it's the truth, he Knowing I'm aware of him lying never makes him stop." Amma ta miƙe tace "Yanzu dai ka banbanta ɗan cikinka da wata ko? Ka kuri Abeed daga cikin gidanka? Ban nunawa Abeed soyayya ba, bawai dan bana son sa ba, kawai ina ɗauke kai na daga kansa ne, na ɗauke sa tamkar ɗan fari ina masa kawaici, amma baka duba yadda uwa za taji zafin rashin ɗan ta ba ka kuri Abeed? Kasan yadda nake ji a Zuciyata kowa? Kasan ina Abeed zai nufa?" Abba ya ɗaga mata hannu yace "Stop it Saratu, kina nufin bana son Abeddeen ne? Ko kuma haka kurum na yanke wannan hukuncin? Kamar yadda kika haifesa nima nina haifesa ai bake kaɗai kike cikinsa ba" Amma tace "Ok haka kace?" Ta faɗa tana goge hawayen idanunta ficewa tayi daga part ɗin Mai martaba, tana fita Mai martaba ya dafe kansa dake sara masa wlh bai san mene ya sanya ya akaita hakan ba, what wrong with him? Har haka mene ya aikesa kurar ɗan sa? Miƙewa yyi ya shiga zagaye ƙawataccen parlon nasa, yana tsaye yaji Sallamar Amintacciyar kuyangarsa tana nemawa Dad Waziri da Uncle AY iso, kasa magana yyi can ya nisa yace "kece ina hutawa ne" yana faɗin hakan ya shige bedroom. Amma na shiga part ɗin ta, ta haɗe kai da gwiwa ta shiga rera kuka kamar yarinya, ita kam wace zata tara da wannan mgnar? Ko Anuty Zulfa zata kira? Ko kuma ta kira Rooma? Wlh ta shiga uku wajansu idan ta kira, Zulfa ba taƙi ta tashi jet yanzu ta sauka a 9ja ba. Har kusan Subhi tana zaune bayan tayi sallah ta dinga addu'a Ubangiji ya kare mata ɗan ta ya zaɓa masa abinda yafi masa alkairi a rayuwarsa. Washegari da safe tun wuri Zain ya shirya yabar gidan, domin gidan yyi masa zafi sosai, he can't believe cewa yau baya tare da Biyuninsa, tsanar Riya ya ninku cikin zuciyarsa. Sara na part ɗin ta sai ta gaji da zaman ta ɗan leƙo wai taga ko Abeed ya dawo. Abeddeen na fita kai tsaye airport ya nufa, yaso ya samu jirgin da zai tashi a daran zuwa anywhere na country amma babu, dole ya nufi Tahir hotel ya amshi key ɗin room, kowa na mamakin ganin Abeed, domin sun ɗauka ɗa ɗaya ne da Mai martaba ba, ba'a taɓa saka photon Abeed da Zain su biyu a media ba, abu ɗaya suka sani duk Acct ɗin da suke using suna saka ZAIN ABEED. Rufda ciki yyi akan bed tare da rufe idanunsa yana sauke numfashi a hankali, gaba ɗaya baya samun iska wadatacciya tamkar wanda Numfashinsa ya cushe haka ya keji. Miƙewa yyi ya nufi wajan window tare da tsayawa ya shiga shaƙar fresh air dake kaɗawa, har lokacin idanunsa jajir suke, sai ajjiyar zuciya yake Saukewa. Yana tsaye a wajan har Subhi kana ya shiga bedroom yyi wanka tare da yin alwala, bai iya shiga Masjid ba, a nan yyi sallah ya zauna, yana jiran gari yyi ya sake ya duba Flight ɗin da zai tashi. Naila ce zaune ita da wata tsohuwa mai shekarunta tace "Ai Hanne ban san lalacewar ki takai haka ba, sam babu zumunci acikin lamarinki, dan kina talaka ai ba cewa nayi bazan ƙawance dake ba" Hanne dake fama da naman kaza tace "A'a, ai kana zaune ne kawai da mutum baka san zuciyarsa ba, Lalacewa dai a lalace bai kai ki ba" Naila tace "Niba wannan ba, ko ki tambayeni shalele" Hanne tace "Ai tunda Allah ya nufa naman nan ya ɗauken hankali na manta komai kiji na faɗa maki, yana ina ne? Nasan yanzu ya zama zabgege" Naila tace "Ai kiji na faɗa maki, ya zama babban mawaƙi a Kano, kin san Kano tafi duniya girma fa, to babu wanda bai san shi ba" Hanne ta riƙe baƙi tace "Kice Allah? waƙa dai wacce ake ji a rediyo ake gani a talabijin?" Naila tace "To ai ban zama gantalalliya ba, har yanzu da raguwar imani na, bare na fara ƙarya"Hanne tace "Ikon Allah, kuma bama yafi kowa iya waƙa a kano bama a duniya ba? Kin san girman da kano take dashi duniya bata dashi fa" Naila tace "Daman, ai duk masifar daza kiji anyi a Kano da Nijeriya ai Ba'ayi a duniya, ita duniya ai mutanan cikinta ka ɗan ne, shiyasa burin kowa yazo Kano fa" Hanne tace "Bawai, ke dai kakarki ta yanke ƙaga, ɗanki sarki jikanki mawaƙi a kano ki gode Allah wlh ina faɗa maki" Naila ta ɗauki nama ta saka a baki tace "To ai zuciyar ce a tsarkake bana nufin kowa da sharri, imani ne ai ba duk musulmi ba shiyasa ai har yanzu mutuwa ta gagara ɗauka ta" Hanne tace "To yanzu yana ina,kira mana shi mana" Naila ta ɗauki sanda ta miƙe tace "Biyoni muje" Bayanta Hanne tabi hannunta riƙe da nama. Sashen Amma shiru babu kowa sai ƙarar t.v da Sara ta kunna, shigowa gidan Naila tace  "A'a ya naga wayam? Ina mutunan gidan suka bar tangamemen gida haka a buɗe" Sara ta ɗan leƙo da kanta daga wajan dining room, Naila tace "Algunguma ashe kina ji, kike zare ido, ina jama'ar gidan" Sara da tayi raurau da idanu tace "Kowa yana part ɗin sa" Naila tace "Bawai, ƙila shalele na opis, to ina faɗa maki wannan ita ce matar da Junaidu zai aura, to ba sai dai muce Allah ya kaɗai fitina ba" Hanne tace "Alkur'an ƙyakƙyawa da ita, kamar ita tai kanta" Naila tace "Sai dai kyan ɗan macici, dan dai bana gulma dana cewa maki ita arniya ce" Hanne ta dafe ƙirji tace "Arniya fa? Bata sallah" Naila tana yin gaba tace "A'a bana son gulma kowa bada ƙaddararsa ba, to wlh bata Sallah masifa ce kawai Junaidu ya ɗauko mana" haka sukai gaba Hanne hadda juyawa ta sake kallon Sara tana faɗin "Bawai shiyasa gata nan jajurr wlh" Suna fita ta fito daga dining room ɗin hannunta riƙe da Apple, gaba ɗaya zaman gidan ya isheta, duk kowa ya shige Amma haushin Mai martaba ta keji, Mai martaba kuma fama yake da ciwon kai, yayinda Zain yyi ficewarsa. Tana sanye da duguwar riga Abaya blue wacce tayi mata kyau, ƙafarta sanye cikin flat show, tafiya ta keyi harta bar sashen su Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas ta zagaya can baya gidan sarautar, wata ƙofa ta gani da alama ba'a fiya shigewa ta cikinta ba, samun kanta tayi da fita ƙofar, sosai tayi mamakin ganin wani kwantaccen titi mai masifar kyau, ga wasu red ɗin fitilo dake duhu ya fara, kamar daga sama taji ƙarar tsayawar wata baƙar mota a gabanta, baya tayi da ɗan sauri tana dafe ƙirji, buɗe motar akai aka fito wani dugun Mutum ne ya fito, fuskarsa rufe baƙi ne sosai, aka ƙara buɗe motar aka fito gaba ɗaya mutanan suka kalli Sara ɗaya yace "Ina tunanin itace wacce muke nema" Ɗayan Mai suna Gaza yace "Bari mu ƙara tabbatarwa" Wayarsa ya buɗe photon Saraa ya bayyana, ya kalli photon ya kalli Sara yace "Billahi itace, Kutumar uba duk wahalar nan da muka sha ashe tana garin Kano" Ɗayan yace "Gaza ma lokacin ɗauko ta muje kawai" jin hakan yasa Sara sakin kuka tare da yin baya ta rasa sunan waye zata kira can ta ƙwalla ƙara tare da faɗin "Twin......




_Zain Abeed isn't free.... Kiji tsoran Allah ki sani ba haƙƙin ki bane.....zamu haɗu wata rana..08119237616 for more information_


Barka da juma'a❤️❤️ai weekend lafiya😍

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *18 Nimcyluv*

Idanunsa dake rufe ya buɗe da ɗan sauri, jin kamar ya san mallakin mai Muryar, kallonsa ne ya sauka akan ta lokacin kuma tuni Sara ta sunkuyar da kanta sbd ciwon data keji, bai iya kallon fuskarta ba sai kanta dake sunkuye ya jima yana kallonta a haka, kafin gently ya ɗauke idanunsa yana ɗan taɓe bakinsa, Numfashi Abeed ya sauke yana tunanin yadda Muryar tayi masa kala data “Saaa...�? Miƙewa Sara tayi tsaye tana riƙe da kanta matsawa tayi kusa dashi kaɗan kamar zatai kuka tace "Uhm..Amm..." A wannan lokaci bugawa zuciyar Abeed tayi da ƙarfi domin ya gaba tabbatar wa Muryar Sara ce, idan itace mene ya kawo ta nan? Tayaya tabar masarautar Bilhira tazo nan? Ko har an ɗaura aurenta da Junaid ne ya taho tare da ita? Kasa ɗago kansa yyi sai ci gaba da sauke ajjiyar zuciya da yyi, Sara dake tsaye cikinta na juyawa ta fashe da kuka tana ƙanƙame jikinta, ganin ko inda take Abeed bai kalla ba, amai take son yi amma bata san inda zatai aman ba, gently ya buɗe idanunsa ya kalleta suka haɗa ido, suna kallon juna ta ƙara sakin kuka, was shock Abeed ya bita da kallo frm head to toe, gaba ɗaya tayi datti ga yunwar dake damunta wacce duk a lokaci ɗaya ya fahimci hakan, kasa magana yyi sbd mamki juyawa yyi ya fara kallon vip ɗin bbu kowa sai su ɗaya, Sara ta buɗe baki da ƙyar tace "Aman zanyi" Abeed ya ware idanunsa sosai a kanta da ƙyar ya buɗe baki yace "Yi akai na" ba musu ta matso kusa dashi tana riƙe ciki, haɗe fuska yyi sosai kafin yace "Ashe ba hankali?" Turo baki tayi tace "cikina ciwo fa" yana daga zaune ya nuna mata wani waje, da sauri ta tafi wajan ya bita da ido, not too long ta fito fuskarta duk jiƙe da ruwa, kallo ɗaya yyi mata ya ɗauke kansa tsaye tayi kansa tamkar shine ya kawota jirgin, tsaki yaja yace "Matsa kai na" matsawa tayi zuwa kujerar data tashi tana maida numfashi, shiru wajan yyi babu wanda ya sake mgn, sai da Sara ta gaji tace "I'm  hungry" bai kalleta ba yace "Cinye Ni" kwaɓe fuska tayi tace "Olser na zai tashi, idan ya tashi ji nake kamar zan mutu kuma ance yaci ƙarfi na fa, ya kusa taɓa hanjin cikina" gabansa ne ya faɗi sai bai nuna ba, kawai ya tura mata abincin da aka kawo masa, kamar wacce ta shekara da yunwa haka ta fara cin abincin sai da ta cinye tass, ta sha ruwa ta kallesa tace "Na cinye" yace "Owk" ta marairaice tace "I'm sorry.." shiru yyi sai kuma yace "For..?" Duk abinda yake idanuna a rufe yake tace "Na cinye maka Abinci, kuma kai baka ci ba" banza yyi mata, lokacin da take cin abinci bata tuna baici ba sai yanzu data cinye komai, sunkuyar da kai tayi hawaye na sakko mata, yanzu shi ke nan idanunta za'a cire? Kuma ta san ba lallai Twin yyi komai ba, tunda ko kallon ta baya son yi, kuka ta saki tana faɗin "Wayyo Idanuna" sai a lokacin ya buɗe idanunsa ya kalleta ganin yadda take kuka da dukkan ƙarfin ta ya sanya yace "Keee" ƙin ɗagowa tayi taci gaba da kuka abinta, tsaki ya saki yace "Tashi kibar nan wajan, Mtwss ban son ihuu hk nan for no reason ok" sai a lokacin ta ɗaga kanta suna haɗa idanu tayi ƙasa da nata kan tace "Ba wasu ne suka ce zasu cire min idanu ba" hannunsu ya sanya ya harɗe ƙirjinsa yana kallon ta, kafin Calmy yace "Su waye?" Tace "A can gida ne, ina fitowa suka ɗauke ni a mota suka kaini wani gida a can ma na kwana" ya ware idanunsa domin bai ɗauka da gske take fa yace "kika kwana tare dasu?" Ta girgiza kai tace "A'a" yace "to yane?" Tace "A bedroom na kwana" Abeed na haɗe fuska yace "na ɗauka kitchen ne" ta kallesa taga ita ɗin yake kallo, shiru tayi ganin ba zatai mgn ba yasa yace "Uhm inaji gantali kike a can gida ke nan?" Ta girgiza kai hawaye na zubo mata tace "A'a, shine gari na wayewa fa suka kawo ni wajan jirgi naji suna waya da wani wai idanuna zaiyi tsada gashi nan manya" Yace "To suna ina?" Tace "A nan waje suka zauna" shiru kawai yyi kafin can yace "To kowa ai idanun naki za su yi kuɗi" ta zare ido tace "Idon nawa" yace "A'a nawa, ai gwamma su siyar kowa ya huta ko?" Tana sakin kuka tace "To dame zanna gani?" Banza yyi mata baice komai ba, yana jinta tayi ta kuka sai can bacci ya ɗauke ta, Abeed kam mmki ne ya kamasa dama har yanzu a duniya akwai masu satar mutane su cire masa wani abu?. Ma'aikaciyar jirgin ta shigo ta tambayi Abeed me za'a kawo masa hannunsa riƙe da jarida yace "fruits.." tace "And what..." Ya ɗan sha kuno yace "Just" tace "Ok Sir" har ta juya ya tuna da sarkin ci yace "Wait..." Tsayawa tayi yace "Ki haɗa da wani mara nauyi haka" tace "Ok Sir" fita tayi ba jimawa ta dawo ɗauke da try, lokacin Sara ta farka daga baccin har wani zazzaɓi taji yana kamata,  Abincin tabi da kallo kafin ta kallesa taga ko inda take baya kallo yama sauya kujera, shiru tayi tai masa ƙuri da idanunta, har ya kama shan oranges ya fara shan watermelon bai kalleta ba, sai da yasha duk fruits ɗin Banana kawai ya bari, juyawa yyi yana goge bakinsa da tissue suna haɗa ido ta ɗauke kanta yace "Zo nan" Miƙewa tayi tana zuwa tayi baya zata faɗi yyi saurin riƙe hannunta, yace "Ke kina hauka?" Girgiza kai kawai tayi, ya saki hannunta yana faɗin "take this.." ya nuna mata plate ɗin chips da egg, ɗauka tayi ta koma inda take, bata wani ci da yawa ba ta ajjiye ta sha ruwa, juyawa Abeed ya ɗauke kansa da sauri yana taɓe fuska, Miƙewa tsaye yyi ya nufi toilet, wajan 5mnts ya fito yana goge hannu lokacin ana sanarwar a saka belet jirgi zai sauka, wajansa ya dawo ya zauna ya ɗaura belet, Sara kuma tayi raurau da idanu kamar zatai kuka tace "I'm scared,zanyi amai" fuska ɗaure yace "Tsoro kike?" Ta ɗaga masa kai yace "To Allah ya ƙara" kuka ta saki tace "Please na riƙe ka" ya ware idanunsa waje yace "Sai kin riƙe ni zaki daina jin tsoran?" Ta ɗaga masa kai, kallonta yyi can yace "To bisimillah" ya faɗa da wasa Sara da sauri ta sanya hannunta cikin tafin hannunsu tare da maƙale fuskarta a shoulder ɗin tana wani sakin numfashi na tsoro. Kallonta yyi sai kuma ya ɗauke kai yana faɗin "Saura kimin hauka, duk abinda ki kaji nace kawai Kice eh, understand?" Tana maƙale dashi Zuciyarta na bugawa kamar yadda tasa take ta ɗaga masa kai, shiru yyi mata yana jin yadda take fidda numfashin tsoro.


 

Jirgin su ne ya sauka a Newark Liberty International Airport. Dake New York, rufe idanuna yyi yana jin yadda jirgin ke sauka a hankali ya ɗan jijjiga, kafin ya fara tafiya a ƙasan titin da aka samar domin shi, Ƙara ƙanƙame hannunsa Sara tayi tana sakin kuka ji tayi gaba ɗaya abincin da taci yana neman dawowa, baice mata komai ba har jirgin ya gama samun daidaito a ƙasa, kafin a hankali ya sauke ajjiyar zuciya yace "Mun kawo sake ni" girgiza masa kai tayi tace "Wlh tsoro na keji" haɗe fuska yyi yana tallafo fuskarta da tafin hannunsa ɗaya, ya nuna mata ƙofar windown jirgin yace "Look! Middle class" kallon sauran jiragen da suke wajan tayi kafin tace "Soma suna tashi?" Yace "A'a kwanciya suke" zame jikinta tayi daga kusa dashi, ya miƙe tsaye yana gyara zaman p.cap ɗinsa ya sanya mars ya rufe fuskarsa, ganin yana shirin fita domin tuni an fara fita, ta miƙe da sauri ta biyo bayansa, a ƙofar vip su kaci karo da Gaza yana faɗin "Come out young lady" haɗa idanun da sukai da Abeed ya sanya Gaza yin baya yana faɗin "Ohh! Sorry" juyawa Abeed yyi ya kalli Sara kana ya kama hannunta ya fara tafiya, Gaza yace "Hello ina zaka da ita Malam?" Abeed ya ware idanunsa kamar ba zai Mgna ba sai kuma yace "Kai ka Kawo ta ne?" Gaza yace "Of course Yes! Tare muke ai" Abeed yace "Ohh really" Ya faɗa yana kallon Sara yace "Saaaa, d u knw him?" Sara tace "I don't even know him" da mmki yake kallonta Ke nan hankalinta ya fara dawowa gashi na masa English, Gaza da mmki ya cika masa zuciya yace "Ke ba tare muka shigo jirgin nan dake ba? Waye wannan ɗin?" Securities ɗin jirgin da suke ƙoƙarin fita suka tsaya suna faɗin "What's going on here?" Abeed ya ɗaga kafaɗa, Gaza yace "I don't understand, tare muka shigo jirgi da ita, sbd bana son a takura ta na kaita vip, yanzu kuma ta fito tare da wani" wani mai suna Sunday yace "Is she your sister?" Gasa yyi shiru bai Mgn ba, Abeed da surutun ya ishesa yasan kuma dan basu ga fuskarsa bane yace "She's my wife, right wify?" Ya faɗa yana kallon Saraa, Sara dai tasan wife na nufin mata, kuma yace duk abinda yace tace haka ne, Ta buɗe baki cikin golden voice nata tace "he's my husband too" hancinta Abeed yaja, Sunday yace "what a perfect couple...." Abeed yace "arrest him, ya faɗi inda ya san matata" Wanda suke tare da Gaza yyi saurin barin wajan, Abeed kuma ya zaro card ɗinsa ya bawa Sunday, kana ya kama hannun Sara zuwa fita daga cikin jirgin yana riƙe da hannunta ɗaya hannun yana jan trolly bag ɗinsa, suna fita yyi saurin sakin hannunta tare da yin gaba zuwa wajan wata haɗaɗɗiyar mota datai parking gabansa, drivern mai suna Khabeer yace "Wlcm sir, ban samu ticket na zuwa Albany County ba, har a Online sbd hazon da ake da zubar snow, Typically, it starts to snow in New York in December and the snow season stops in early March. January and February are the two most likely months to have snow in New York. Amma haka nan yanayin ya fara sauyawa, jinjina kai kawai Abeed yyi ya shiga motar Sara ta shiga Khabeer yaja motar da sauri zuwa Albany County.

Amma ce zaune akan kujera tun ɗazo ake kiranta ta kasa picking call ɗin sbd tsoro, wani kiran ne ya sake shigowa a hankali tayi picking tace "Assalamu alaikum.... Anuty Zulfa" cikin faɗa tare da masifa Anuty Zulfa tace "Ba shakka Saratu, dole kiƙi picking call nawa, how dare you ehhh? Har ina kiranki kina sharewa" A sanyaye Amma tace "I'm sorry Anuty Zulfa, ina bacci ne" Anuty Zulfa tace "you're lying, bakya bacci a wannan time ɗin" Amma tace "Bana jin daɗi ne" Anuty Zulfa tace "And so what? Look Saratu ke baki da iko ne da gidanki? Har akan wata banza ki zubawa Mai martaba idanu ya kore ɗan da kika haifa? Kin san illar koran yaro daga gidan iyayensa kowa? Kin san me hakan ke nufi ehhh? Ciwo da baƙin ciki da kuma rashin kulawar iyaye zai iya sawa Abeed ya faɗa wani irin mugun hali, idan ɗan shaye-shaye Abeddeen ya zama kune, idan macinaci ya zama kune, idan ɗan fashi ya zama or kidnapper kone, billahi kada kiyi kuka da kowa Saratu, kiyi kuka da kanki mu dai ƴan uwanki mune komai naki banda Zain ya faɗa min da ko mutuwa Abeed yyi ba zaki faɗa ba, kin baida miji uwarki Ubanki banda faccala data saki gaba, akan banzar ƴarta, mu ba muna da yara mata ba muce ya aura mana? Amma auren yanzu ba'a haka musamman namiji ba'a masa auren dole, ni nasan har abada Abeed ba zai zo New York ba, domin yasan a can nake da zama" Kuka Amma ta sakawa Zulfa tace "What should I do Anuty Zulfa? Ƙirjina zafi yake nima ina buƙatar ɗana, da sanya hannu kin san ba zan taɓa cewa a kori Abeed ba, yana da naci, zuciya da lafiya haɗi da taurin kai abu ɗaya na sani ba zai taɓa ƙarya ba, no matter how worries he's, ban san ina zan samesa ba" Anuty Zulfa dake amsa gaisuwar Autar ta BIYA tace "Uhm, kuka yanzu kika fara sai kinga wani abu ya samu Abeed ma, so save ur tears" tana faɗin hakan ta kashe wayar duk da cewa tausayin Amma ya kamata amma  idan ba haka tayiwa Saratu ba, b zata gane Allah ya fako ba, Zain dake tsaye yace "Amma ki daina kuka, kawai kiyi addu'a Ubangiji zai karesa Abeed baya layin mazan da zasu bi mata am sure" Tace "I hope so...., When zaku shige Zazzau ɗin?" Yace "Yau daddare a can zamu kwana Friday a ɗaura auren sai mu dawo" Amma tace "Har ita matar taka" yace "Ai mata zama matar ba Amma" harararsa Amma tayi tace "Ko? An gama gyara part ɗin maka an saka komai ba sai sunyi dakon kaya ba" Yace "Thank you Amma, amma ki daina damuwa idan kina damuwa ban san yaya zan ba, ina son nayi achieving goal ɗina musamman kane wancan azzalumin" tayi ƙasa da kanta tace "It's okay, Allah ya maka albarka a rayuwar auren ka" Ya shafa kai yace "Amma Abeed fa?" Tace "Allah yayi masa albarka ya kuma karesa" daɗi yaji sosai yace "Amin, you're a darling Amma" ya faɗa yana fita, Junaid ya samu a Main Parlo tsaye yana jiransa yana sanye cikin wasu fararen kaya masu kyau, yyi fresh dashi amma ya ɗan faɗa yace "Shall we.." Zain yace "Junaid ina kke son muje neman Sara? Bbu inda ba'a cigiya ta ba" Junaid yace "Ok bari naje hospital kafin time yyi mu shige gidan sirikan naka"  yana faɗin haka ya nufi wajan motarsa tunani fal a ransa da yaji Ummi na cewa zasu Katsina me zasu yi a Katsina? Key yyiwa motar yyi waje yana addu'ar Allah yasa yaga ko mai kama da Sara ne. A can Albany County misalin 12:54 Abeed ne zaune a cikin babban gidansa dake New York, babu wanda ya san da zaman gidan, gida ne mai kyan gaske wanda kaf unguwar babu mai kyan sa, yana zaune kan kujera daga shiga sai 3Qauter ko riga babu jikansa, sai ƙirjinsa mai faɗi wanda yake da kwantaccen gashi mai kyau, hannunsa ya miƙa ya ɗauki chocolate ɗin dake gefensa ya sanya cikin bakinsa, operating system ɗin sa yake yana creating sabuwar waƙarsa  Mai suna DEPRESSION.... Ajjiye system ɗin yyi baya da kayan aiki da a yanzu zai buga waƙar, idanunsa ya lumshe yana tauna chocolate ɗin wacce zaƙinta ke ratsa masa zuciya a fili kuma cikin daddaɗar muryarsa yace.


_I was tortured by the one_

_I love deeply on the globe_

_Feeling like I'm in my grave_

_Nl haven, safety or fortune_

_My life ornamented with a grief._

Shiru yyi domin anan ya tsaya da haɗa baitocin, ganin 1:15 ya sanya gently ya miƙe tsaye yana daukan system ɗin da raguwar chocolate ɗin, walking slowly ya nufi bedroom ɗin dake farcing na Sara, har zai shiga sai kuma ya nufi bedroom ɗin ta ya tura ƙofar bedroom ɗin, kwance ya sameta tana bacci ta takure waje guda alamar sanyi ya keji, domin sanyi ake sosai a garin windown ɗakin ya kalla yaga duk snow, heater ya kunna mata, kana ya kashe a.c kafin a hankali ya ƙarasa inda take kwance, kallonta yyi yaga gaba ɗaya ta zama wata kala irin bebies ɗin nan na turai shagwaɓaɓɓu, hannunta cikin baki, addu'a yyi mata ya shafa mata a kanta zuwa tafin ƙafarta, da sauri ta shigar da ƙafarta cikin duvet lokacin da yaji yaja mata yatsar ƙafarta. Fuskarsa ya shafa zuwa gemunsa kafin ya miƙe ya nufi bedroom ɗin, alwala yyi ya sanya kayan bacci yyi addu'a kana ya kashe wutar ɗakin ya kwanta, Can cikin dare wajan 3:20 yaji zazzafan numfashi na sauka a hankali kan ƙirjinsa, gashi gaba ɗaya an sanya hannu an riƙe masa waist, buɗe idanunsa yyi kaɗan ware idon ya ƙarasa yi sbd ganin Sara kwance kusa dashi koma a jikinsa kanta a kan ƙirjinsa....



_🤔🤔🤔 Lalacewa dai ta samu Sara.... A'a wlh mu dai babu ruwan mu musulmai dai basa haka wlh...._


Zain Abeed isn't free contact to subscribe...08119237616

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *19 Nimcyluv*

Hannunsa ya sanya tare da zame ta a jikinsa, tare da mayar da kanta saman pillow, yana kallon yadda take motsi da baki alamar ba taji daɗin abinda yyi mata ba, hannunsa ya miƙa tare da kunna hasken bedroom ɗin, fuskarta ya kalla bacci take sosai, irin baccin nan wanda ta jima ba tayi irinsa ba, tsaki yaja a hankali yana mai ɗauke fuskarsa daga kallonta. takaicin ya kama Abeed na yadda harta baro bedroom ɗinta tazo nasa, Miƙewa yyi yana duba lokaci ganin da saura kafin Subhi, ya sanya ya fita daga cikin bedroom ɗin tare da kashe mata wutar ɗakin, Parlo ya koma ya zauna kan 3seater a hankali ya rufe idanunsa trying to force his self to sleep, amma baccin ya ɗauke a idanunsa, Yaya zai yi da Sara? Baya jin zama da ita cikin gidan nan daidai ne, amma to ina zai kai ta? Ko dai sai sakata a jirgi ne zuwa 9ja? A fili yace "Kai i can't.." ya faɗa yana dafe kansa dake wani irin ciwo, har ya manta when last daya ɗauki maganinsa ya sha, kwanciya yyi saman kujerar duk yadda yaso yyi bacci kasawa yyi, yana nan zaune har aka fara kiran sallah, gently ya miƙe tsaye zuwa bedroom ɗin sa, har lokacin ɗakin duhu babu haske, bathroom ya shiga ya sakarwa kansa shower mai ɗan zafi, numfashi Abeed yake saukewa a hankali sbd Yadda ruwan yyi masa daɗi a jiki, daman sanyin garin yayi mafitar yawa, kashe showern yyi ya ɗaura toilet, ruwa ya zuba daga cikin sumar kansa yyi waje, sai a lokacin ya kunna hasken bedroom ɗin, juyawa yyi a hankali ya kalleta, ta mirgina can ƙarshen bed ɗin ta tattare waje guda, gaba ɗaya rigar baccin daya bata jiya ta dawo cinya, ajjiyar zuciya ya sauke kaɗan ya juya zuwa wajan mirror, cream ya shafawa skin ɗinsa, kana ya ɗauki jallabiya mai kyau ya sanya jikinsa, pra mat ya ɗauka ya nufi mosque bayan ya rufe mata ƙofar part ɗin baki ɗaya. Mosque ɗin dake kusa da gidansa ya nufa, sai da yyi raka'atul fajr kafin a tayar da sallah, ana idarwa ya dawo cikin gida, bai shiga part ɗinsa ba ya tsaya nan a Main Parlo na farko, deep frizeer yaje ya ɗauki wata fresh milk kai ɗan sanyi yana zame jallabiyar jikinsa yana shan milk ɗin, cup ɗin ya ajjiye ya rage daga shi sai 3gauter da sport t.shirt, ya ɗauki bandana ya saka a sumar kansa, kafin ya ɗauki bottle of water guda biyu. Part ɗin Gym ɗinsa dake cikin gidan, gasu nan kala kala sai wanda kkeso zaka za kayi, wajan the muscle Bar ya nufa, kunnawa yyi ya shiga yi da ɗan sauri yana jin abin na saukar masa a ƙirji, few minutes ya haɗa zufa sosai, kusan 30mnts da farawar sa ya tsaya ya ɗauki bottle water ya shanye ta tas, kafin ya sauya injin zuwa six pack sai wajan 8:20 ya kammala jikinsa ko ina ya murmurɗe zufa na yanko masa, yana tafe yana shan ruwa, kai tsaye kuma part ɗin sa ya koma dan a lokacin ya mance da Sara wlh, bayan ya ajjiye komai nasa ya nufi bathroom ya saki ruwa a kansa, sai da yaji Numfashinsa na ɗan ɗaukewa kafin ya kashe showern, bakinsa ya wanke nan da nan ya shiga ƙamshi colgate Red hot mouth spray, ga wani ƙamshin shower gel dake tashi a jikin nasa, wajan kayansa yaje ya shiga dubawa, wata vest ya ɗauka mai ɗan kauri sai trousers ya saka, ya fesa perfume, bacci ya keji sosai, Wayarsa ya sanya jikin chaji, kana ya dawo kan bed ɗin zai kwanta idanunsa ya sauka kansa, ware idanunsa yay waje da mmki yake binta da kallo ta wani ƙanƙame pillow, tsaki yaja ya sanya tattausan softness hands ɗinsa akan tafin ƙafarta, ya jawo ta tun daga kan gadon zuwa ƙarshen sa, amma ko motsi Sara ba tayi ba, mmkin nauyin baccin ta yake, ganin zata bashi wahala ya ɗaga ta Cak ya dire a ƙasa, da sauri ta riƙe masa waist tana buɗe idanunta jin zata faɗi ƙasa, suna haɗa idanu ya galla mata harara ita kuma ta Turo masa baki gaba, fuska ɗauke yace "sake ni" sai lokacin ta lura da yadda ta riƙe masa waist, da sauri ta sakesa tana ƙasa da kansa, hannunsu ya ɗura saman waist ɗinsa yana Kallonta yace "who gave you permission na zuwa bedroom ɗina?" Shiru tayi masa taƙi ko kallansa, fuskarta ya leƙa yaga a hakan ma bacci take, hannunsa ya sanya ya bugi shoulder ta yace "kee" kuka ta sanya masa tace "To ba tsoro naji ba, naji kamar akwai dodo a ɗakin" kallonta yake frm head to toe kafin yace "Eh akwai ai" zare ido tayi tace "dodon?" Yace "shifa, but iya bedroom ɗina yake" ta ware hannayenta tace "to ai ban jisa a nan ba" yana harɗe hannayensa yace "Daman, to shine yasa na gudun ma" kamar zata saka kuka tace "To daya kamani fa" yace "shi ke nan mun huta ai, ohya out of my room" kallonsa tayi zatai magana ya harareta yace "Saura ki koma bacci ai, kiyi wanka da brush akwai kaya ki saka" kai ta ɗaga masa ta nufi waje shi kuma ya zauna gefen gadon, yana maida numfashi ya jima bai mgn haka ba, idanunsa ya buɗe zai Mgna ya kanta tana Kallonsa ya zaro mata ido ta kwaɓe fuska tace "To bana jin bacci" yace "To" tace "Abinci fa?" Dafe kai yayi yace "wayyooo Amma, ke wacce yarinya ce nan, baki na za kisa yyi tsini da safe, Wlh na sake mki Mgn sai na dake ki" ya faɗa yana jan tsaki tare da kwanciya ya rufe idanunsa numfashinta na sauka a hankali.


 Bedroom ɗinta ta shige da sauri tsoran sa ya kamata, tana zuwa bedroom ɗin ta saki kuka tana faɗin "ƙatoto kawai"  sai da tayi kuka mai isarta sosai, kafin ta shige bathroom tayi wanka sosai tai brush, tare da wanke sumar kanta, jikinta sai ƙamshin shower gel yake, ko'ina na fatarta ruwa yake zubarwa ga wasu gashi sun kwanta saman skin ɗinta, wajan mirror ta nufa, ta zauna tare da zabga uban tagumi tace "Idan na shirya me zanci to?" Ita harga Allah yunwa ta keji sosai, cream ta ɗauka ta shafa a skin ɗinta, tana gamawa ta ɗauki body spray ta saka, cump ta saka ta taje kanta ba wani sosai ta iya ba, amma ya sauka har bayanta, Miƙewa tayi zuwa inda yace ya ajjiye mata kaya, gaba ɗaya abayas ne sai ƴan kanti, wani  Applique logo detail T.shirt ta saka mai ɗan faɗin wuya, red colour, sai Teyana wide-leg trousers, bandana ta gani irin tasa amma ta mata, wacce aka rubuta his Queen ta ɗauka ta saka ita kuma black kalan wandon jikinta, gashin nata ya sauka har baya, sosai tayi kyau, zama tayi ta sabga tagumi, can kuma ta miƙe ta buɗe fridge taga babu komai sai fresh milk, ɗauka tayi yyi sanyi ma da yawa, ga Olser ta, domin har wani tiriri ta keji, tana fara shan fresh milk ɗin ta ajjiye sbd wani irin kartawa da cikinta yyi mata, tashi tayi ta dawo Parlo ta zauna lokacin 11 na safe, tun tana kwaɓe fuska harta fara kuka daga ƙarshe kuma bacci ya ɗauke ta ƙasan carpet. 12:30 ya fito cikin wasu haɗaɗɗun suit masu bala'in  kyau, nevy blue sai ƙamshi yake idanunsa sanye cikin baƙin glass, hannunsa ɗaya zube cikin Aljihu ɗaya kuma Wayarsa ce, sumar kansa sai kyalli take  taji Ginger Geminal Oil-hair ga wani Luxury Beard oil daya sanya gemunsa da beard ɗinsa sukai wani kyau, bluetooth ne kunansa ya gyara masa zama, da alama tunda ya fito waya ya keyi a hankali, numfashi ya sauke yace "Ok, Danish see you later" yana faɗin hakan ya kashe wayar, ashe tunda ya fito ya kula da ita, bushasshen hawayen fuskarta yabi da kallo, yana daga tsaye ya sanya hannunsa akan shoulder ɗinta ya ɗan daga, da sauri ta buɗe idanunta tana ganinsa ta Turo baki tare da ɗauke kanta, tsora mata shanyayyun idanunsa yyi kafin can yace "jeki wanke fuskar karki, Miƙewa tayi ta nufi bedroom ɗin babu jimawa ta fito kayan jikinta yabi da kallo kafin yace "jeki sauya kaya" kallonsa tayi taga ita yake kallo tace "me sukai wannan?" Yana ɗauke idanunsa yace "kada na sake Mgn" juyawa tayi tana murguɗa masa baki, yana Kallonta yyi mata banza, blue black ɗin abaya ta saka, ta ɗaura ɗan kwalin a kanta, Miƙewa yyi yana nufar inda take, juyawa zatai yace "kee" tsayawa tayi kanta ƙasa, matso ta yyi zuwa gabansa ya kunce ɗan kwalin, gashinta ya bayyana ɗan shanshana gashin yyi ya ɗauke hancinta, rolling ɗin veil ɗin yyi mata kafin yaja baya yana ƙare mata kallo, baice komai ba ya nufi waje, bayansa tabi tana ƙarewa tafiyarsa kallo mai cike da ƙasaita, kamar baya son takawa, wata Mercedes benz iya motar ta haɗu, zama yyi yana saita komai ya shiga danna Horn, Sara ta buɗe gaban motar ta shiga, tana shiga yaja da gudu aledy gatekeeper ya buɗe masa gate, kai tsaye ya fita tunda suka fita babu wanda yyi mgn Sara sai ta kure jikinta waje Guda take sbd sanyi, snow Duk da maƙale jikin glasses ɗin motar, Abeed kam yasan yanayin garin shiyasa ya sanya kaya masu ɗan nauyi, driving yake cike da ƙwarewa motar kamar zata tashi sama a haka suka kawo wani Restaurant mai kyau da tsari few people ke zuwa cikinsa sbd tsada.


 Katsina/ Zazzau

Motoci ne masu azabar kyau wajan guda goma suke fitowa daga cikin harabar airport ɗin da jirgin ya sauke su, a hankali motocin ke tafiya gwanin sha'awa, motar farko tasu Uncle AY (Choroma) shi da Choroman Zazzau, sai ta biyu tasu Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas da kuma Sarki Al'khasim Abubakar Wahab, sune zaune bayan mota kowa yana sanye cikin adon su na tamfarin ko wacce masarautar, Shira suke ƙasa ƙasa, mota ta uku kuma Dad Waziri ne, da Yarima Yashim Al'khasim Abubakar Wahab, sai Junaid a gaban motar shima yana sanye cikin kayan sarauta, mota da huɗu kuma Yarima Zunaiddeen Abdul-Jabbar Abbas ne a ciki, sai kuma Amaryar sa Du'a Al'khasim Abubakar Wahab, wacce take sanye cikin wata haɗaɗɗan jallabiya ta masu sarauta fara tas da ita, ƙyakƙyawa ce sosai kamarta ɗaya sak data Sarki Al'khasim Abubakar Wahab, farin cikin ganin Zain ya kasa ɓoyewa a fuskarta, juya yyi a hankali ya kalleta suna haɗa ido tayi ƙasa da kanta, Murmushi yyi yaja hancinta yace "Kamar bake kike kuka nazo ba ko?" Sai na koma ai" marairaicewa tayi tace "I'm sorry Kalb, kawai farin ciki yasa na kasa mgn" hannunta ya kama ya riƙe tare da tsorawa zanan henna ɗinta idanu, kafin yace "Yyi kyau mene sunan wannan abun?" Du'a tayi Murmushi tace "We call it Henna" yace "Henna?" Tace "In sha Allah" ya jinjina kai yace "It's Expensive, i lyk it" Ɗan Murmushi Du'a tayi tana da kunya sosai duk wannan taɓarar da take masa iya waya ne, tace "Daman kai nayiwa" Zain yace "Sure??" Tace "In sha Allah" ya lura sunan Allah baya barin bakinta yajin daɗin hakan, hannunta ya miƙa bakinsa ya sumbata ka ɗan yace "Thank you Sweetheart" tace "It's my pleasure, babu labarin ɗan uwanmu till now?" Shiru yyi kafin can yace "Babu, Amma nasan yana nan lafiya ki tayani yi masa addu'a" tace "In sha Allah" shiru sukai yana riƙe da hannunta har suka isa masarautar Zazzau, sosai masarautar ta haɗu komai cikin tsari suke yinsa, amma duk da haka masarautar Bilhira tafi da Zazzau haɗuwa da komai, suna shiga aka saki tambarin masarautar,da kuma algaita ana yiwa su Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas Barka da zuwa, domin wannan shine karo na farko da Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas ya ziyarci masarautar Zazzau, wani haɗaɗɗan waje aka basu suna zama aka fara ajjiye musu kayan motsa baki, Zain kuma wani bedroom ya shige yana buƙatar hutawa ihu yyi yawa a masarautar, har dare Du'a na jiran zuwan Zain shiru shi kam bacci ma yake, kuma a washegari ne za'a ɗaura arewa, da daddare matan Sarki Al'khasim Abubakar Wahab suka zo gaida Mai martaba Abdul-Jabbar, Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas ya dubi Funali Bilkisu yace "Ya labarin Yarima?" Tayi ƙasa da kanta tace "Sai addu'a,babu labarinsa har yanzu" Mai martaba ya jinjina kai yace "Allah ya kyauta,ya dawo dashi cikin aminci" Sarki Al'khasim Abubakar Wahab yace "Uhm, bana tunanin yana raye har yanzu" Fulani Kilishi tace "Allah ya taimaki Sarki, muna sanya ran yana lafiya tunda ace ƙuruciya akai masa" miƙewa Fulani Bilkisu tayi domin har bata son jin zan can... Yarima Yashim ne a gaba sai kuma Junaid da Zain a baya, sun dawo daga gaida sirikan Zain ne, inda sukaji wai bayan ɗaura aure har kilisa za'ai, shikam Zain rabonsa da hawa doki ma ya manta. Masarautar Zahel.

Sarki Mabus ne zaune idanunsa akan Ayyana wacce har yanzu fuskarta ke cikin abu a rufe, ya kalleta yace "A wannan karan bana son kiyi kuskure, abin harin da muke nema a yanzu yana can New York, kuma can muke buƙatar zuwa" Ayyana dai kallonsa take yasan ba lallai tayi magana ba sai yace "ki lura, koda yake babu buƙata ma domin tare dani za'a zan bar komai a hannun Subash kafin na dawo" a wannan karan kai kawai ta ɗaga masa yana barin wajan ta bisa da kallo, juyawa tayi taci gaba da abinda take tana rera wakokin ta kamar yadda ta saba, Subash ne ke tafiya da sauri zuwa can kurkuku domin yama mance yyi ajjiya a cikinta, yana zuwa ya samu Sairah nayin sallah, cikin ɓacin rai ya nufi inda take bayan an buɗe masa kurkukun ya shiga da niyyar dokanta sai kuma kawai yaji ya kasa taɓa ta, yana tsaye harta idar da sallah kafin ya kalleta yace "Meye Wannan kikai?" Tace "Sallah" yace "To meye amfanin ta?" Gyara zama tayi ta rame sosai tayi duhu kafin tace "Sallah ("bauta", larabci صلاة; jam'i. Larabci صلوات ṣalawāt; ko kuma salat), ko Namāz (نَماز) a wasu haraunan, yana daya daga cikin Rukunnan Musulunci biyar na imani a Islam kuma aikin addini na wajibi akan ko wane musulmi, (Mace & Namiji) Taqwa. Aiki ne na Zahiri, mental, da kuma spiritual act na bauta wanda akayin su sau biyar a rana a wadansu kayyadaddun lokuta prescribed times. Lokacin yinsa dole mutum ya fuskanci kasar Makkah. A aika ce, mai bautan zai tsaya, zaiyi ruku'u, kuma zaiyi sujada, sannan ya kammala yayin da yake zaune a kasa.A yayin ko wacce raka'a, mai bautar zai karanta wasu ayoyi daga cikin Qur'ani, da yabon Allah da kuma addu'o'i. Kalmar Sallah dai ana fassara ta da bauta, amma Kalmar na nufin addu'a ne, shiyasa ma'anar keda rikitarwa. Musulmai na amfani da Kalmar "du'a" "ambato" wurin ma'anar Kalmar addu'a wanda roko ne akeyi ko nema a wajen Allah" shiru kawai Subash yyi kafin ya juya ya fita daga cikin kurkukun har yayi nisa ya dawo yace "A buɗe ta"..... Parking Abeed yyi a harabar gidansa, lokacin ya duba yaga 9:30 idanunsa ya rufe, gaba ɗaya ya gaji Allah yasa ya gama komai yau, waƙar da zai yi ita ta ke ta cinsa a rai duk abinda yake buƙata ya zuba, fitowa yyi daga cikin motar hannunsa riƙe da rigar suit ɗinsa da ɗan sauri yake tafiya sbd dosar ƙanƙarar dake zubo masa a jiki, yana zuwa Main Parlo yaja ya tsaya sbd warin gas da yaji ga kuma ihu da kukan Sara da yake jiyo wa, da sauri ya saki rigar hannunsa yama rasa yadda akai aka samo gas a gidan, idan ya shiga Wannan part ɗin sai ya fito, yana ƙoƙarin shiga wani ya hango wani part ya hango kitchen hayaƙi na fitowa daga cikin kitchen ɗin ga warin gas da ko'ina, innalillahi wa'inna ilaihir raji'un jikinsa har ɓari yake ya shiga kitchen ɗin yana faɗin "Saaaaa..." Shiru da ɗan ƙarfi yace "Saraaarh.. Where are, I'm here to save you.." Sara da taji maganar Abeed ta fito daga inda ta ɓoya jikinta gaba ɗaya rawa yake sbd tsoro, tana ganinsa ta nufi wajansa da sauri shima wajanta yyi yana zuwa yace "Saaaaaa..." Ya faɗa yana buɗe hannayensa tare da....



Zain Abeed.... Isn't free contact to subscribe....08119237616


Sarautar marubuta

Nimcyluv

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *20 Nimcyluv*

Zamewa yyi zuwa ƙasa yana faɗin "Thank God" ya faɗi hakan yana ƙarewa Sara kallo wacce ta tsaya gabansa jikinta na rawa, ta ƙanƙame idanunta sbd tsananin tsoro, hannunsa ya ɗura a fuskarta ya kalleta kafin ya juyata zuwa baya babu ciwo ko kaɗan a jikinta, wata Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke yana hamdala a zuciyarsa, he can't take it.. if something happened to his Sara, miƙewa yyi tare da kama hannunta zai fita sai a lokacin ya tuna da warin gas ɗin wanda ya ɗan fara ƙara alamar zai fashe, da sauri ya sake ta yana faɗin "Out...." Ƙin tafiya tayi ya juya yana kallonta yaga hawaye na sakko mata a fuska yace "what again?" Marairaicewa tayi tace "what about you,idan na fita?" Waro idanunsa waje yyi kamar ba zai mgn ba sai kuma yace "U don't hve any problem with me...." Tana sakin kuka tace "To zaka ƙone ai" a fusace ya juya kamar zai daketa ta saki ƙara tare da ƙanƙame jikinta, numfashi ya sauke yace "Saaaaa, Leave..." Fita tayi tana sakin kuka shi kuma ya nufi wajan gas ɗin, yana zuwa yyi saurin kashewa kafin ya buɗe duk windows ɗin kitchen, da sauri ya hayaƙin ke fita ya rufe hancinsa da hannunsa sbd warin gas, ga kuma hayaƙi, idanunsa ne ya sauka akan indomie wacce ta ɗauko da alama dafawa zatai shine tayi wannan haukan, hannunsa ya zame daga hancinsa tare da matsawa kusa da jinin daya gani, ga wuƙa ga albasa ke nan ita ta yanke ko mene? Baki ya buɗe zai Mgna cikin rashin Sa'a ya shaƙi wani mugun hayaƙi da baka da hanci, hakan ya sanya Numfashinsa tsayawa, ya zama kamar wani wanda ake ƙoƙarin zarewa rai, in few minutes idanunsa sukai jajir, suka ɗan fito waje sbd sosai Abeed ya shaƙi hayaƙi, daman kuma yau gaba ɗaya sanyin garin a kansa ya ƙare, Baya yayi kaɗan tare da jingina da sink, a hankali ya kama ƙirjinsa ya riƙe wata kalar azaba ya keji mara misaltuwa, ya jima a haka kafin ya samu damar fisgar Numfashinsa da ƙyar wanda ya sanya idanunsa fitowa waje sbd tsananin azaba, Sunan Allah kawai yake kira a cikin ransa, yasan da Zain na tare dashi da tuni ya bashi inhaler, shi yanzu bai ma san inda take ba, idanunsa har ruwan azaba ke fitarwa, da ƙyar yaja jikinsa zuwa waje yana ƙanƙame ƙirjinsa dake ɗagawa yana wani irin harbawa, amma duk da haka Numfashinsa baya fita bare ya shaƙi wani, yana zuwa parlon ya zubewa ƙasan carpet tare da kifa kansa a ƙasa, har jijiyoyin kansa sai da suka fito, Sara dake maƙale baƙin ƙofa ta tsora masa idanunta wanda suke cike da hawaye, ita dai shi kawai ta sani bata san komai ya taɓa sa, ganin abinda yake kamar zai mutu yasa ta fasa kuka tare da ƙarasa wa wajansa, ta zauna tana leƙa fuskarsa, fuskarsa ta yi jajur abinka da farin mutum, idanuna sun kumbura a tsorace tace "Uhm...Am...Are You alright?" Shiru bai kulata ba, bawai dan baya jin abinda tace ba, sai dan shi kansa bai san makomarsa a yanzu ba, kukanta ya ƙaro tace "Baka da lafiya, are you sick?" Ta faɗa tana taɓa wuyansa ko za taji Fever amma babu, tashi tayi tsaye ita wlh bata san me zatai ba, danma Allah ya nufa a kullum ƙara nutsuwa take, waje ta nufa tana zuwa taga ƙofar gaba ɗaya a rufe, da gudu ta dawo lokacin a kwance ta samesa idanunsa rufe ga wani karkarwa da jikinsa yake ƙirjinsa na sama da ƙasa, zubewa tayi gabansa tana kallon yadda yake kokawa da breathing nasa, jikinta na rawa tace "Twin...open your eyes,nine nake Mgn" ta faɗa tana taɓa ƙirjinsa kamar jira yake ya kamata tafin hannunta ya riƙe cikin nasa gam, wani irin ɗumi Sara taji a hannunsa ga wani gumi dake tsastsafowa, idanunsa da suka kumbura sosai ya buɗe a wahale tare da Kallonta dasu, idan ya buɗe baki zai Mgna sai idanunsa su wani kafe kamar zai suma, gaba ɗaya ƙirjinsa a takure yake (chest tightness) Numfashinsa na wani whistling alamar yana matuƙar shan wahala, wasu Asthma na tashar musu ne ta hanyoyi daban daban kamar, Exercise-induced asthma, Occupational asthma,Allergy-induced asthma. Abeed tsora mata idanunsa yyi kawai, yasan it's difficult ta fahimci ciwonsa bare tasan mene zatai masa, yarinyar ba kai, idanunsa ya mayar ya rufe numfashin na ƙoƙarin ɗauke masa baki ɗaya, gefe guda kuma still ya riƙe hannunta jikinsa sai rawa yake, Sara zama ta gyara gaba ɗaya hawaye ya cika mata fuska, itama nata fuskar yyi jaaa, yana jin sanda ta miƙar da ƙafafuwan ta, hakan ya sanya ya ɗaga kansa kaɗan ya ɗura saman cinyarta, Sara ganin fuskarsa na kallon sama, taji yaja wani numfashi da ƙyar wanda ya fita tare da zubuwar wasu hawaye, ya san ta saki wani irin kuka tare da jijjiga shi tana faɗin "Twin..Twin... bacci zakai to ka buɗe ido mana.... Are you crying ciwo kke sosai ko? Me zan maka ko nai tayi kuka?" Ta faɗa tana ƙoƙarin zame hannunta dake cikin nasa amma ya riƙe gam, sunkuyar da fuskarta tayi zata cire veil ɗin kansa, taji Abeed ya ɗura ɗaya hannunsa a saman wuyanta, tare da kifa fuskarta a saman nashi fuskar, idanunsa rufe har lokacin, jikinsa kuma bai bar rawa ba, gyara fuskarsa yyi, ya saita bakinta a daidai nasa bakin, kafin gently ya buɗe bakinsa hakan yasa ɗan ƙaramin bakinta shigewa cikin nasa ba sosai ba, idanunta ta zaro waje sbd tsoro this is the first time da hakan ya kasance da ita, duk da bata ɗauki hakan a Something serious ba, kawai ai rashin kunya ce kuma babu kyau, sun jima a haka a tunanin Abeed zata iya sakin numfashi ko kaɗan ne a cikin bakinsa ya samu ya shaƙa, ko Numfashinsa zaiyi daidai, amma batai hakan ba, hannunsa daya riƙe nata ya saka ya ɗura a cikinta tare da kama gefen cikinta ya matsa da ƙarfi, hakan yasa Sara sakin ƙara tare da fitar da wani mahaukaciya Numfashi a cikin bakin Abeed, hakan yyi daidai da ɗagawar ƙirjinsa alamar ya shaƙi nata numfashi har yaje inda ake buƙata, nan da nan kuma zufa ta shiga yanko masa, Sara da cikinta yyi mata wani irin murɗawa a tsorace ta fara ƙoƙarin zare bakinta da sauri shima Abeed ya datse bakinsa ya hanata cire nata, a hankali ya ƙara matsa cikinta ta ƙara sakin numfashi, ƙirjinsa ya ƙara ɗagawa, Sara wahalar da taji yasa ta fara sakin numfashi da sauri da sauri, hakan kuma ba ƙaramin taimakawa Abeed yyi ba, idanunsa rufe gam yana jin yadda numfashinta ke shiga cikin bakinsa yana taimakawa wajan bawa hunhunsa iska, sun jima a haka har jikinsa ya daina rawa, slowly ya shiga buɗe idanunsa akan fuskarta da ke kan nasa fuskar, yaga ta rufe idanunta hawayen dake fita daga idanunta yana sauka akan nasa face ɗin, ya daɗe a haka yana Kallonta kafin ya mayar da idanunsa ya rufe a haka baccin wahala ya ɗauke sa, saukar Numfashinsa yasa Sara buɗe idanunta kana ta ɗauke fuskarta, tare da zuba masa idanu tausayinsa ya kamata, tana nan zaune bacci ya ɗauke ta itama.. Kiran sallar farko na Subhi ya sanya Abeed motsawa tare da dafe kansa dake masa ciwo sosai, kafin slowly ya shiga buɗe gajiyayyun idanunsa wanda sukai masa nauyi, bakinsa ɗauke da addu'a ya motsa, sosai yyi mamakin ganinsa a kwance saman carpet abinda bai taɓa yi ba in all his life, hannunsa ya miƙa zuwa ƙirjinsa zai taɓa yaji hannunsa ya sauka akan nata, juyawa yyi kaɗan ya ganta kwance kusa dashi ta kifa kanta a gefen shoulder ɗinsa, hannunta kuma akan ƙirjinsa, rufe idonsa yyi kafin ya buɗe ya ƙara kallonta,  without making any sounds ya janye ta kaɗan, kana ya miƙe zaune jikinsa duk ciwo yake, ya ɗan daɗe a haka kafin ya miƙe tsaye, Kallon ta yyi harya juya sai kuma ya dawo ya saka hannunsa yana ya motsa fuska ya ɗaga ta zuwa saman kujure tare da janye mata gashin daya rufe mata fuska, bedroom ya shige yana tafiya a hankali yana zuwa ya zame duk kayan jikinsa ya nufi bathroom ya sakarwa kansa ruwa, ajjiyar zuciya ya sauke yana daɗi sosai ga Numfashinsa dake fita a nutse, ya daɗe a haka kafin ya koma ya saka warm water, domim yaji ƙarfin jikinsa, brush yyi ya wanke sumar kansa ta tas, kafin ya daka bathrube ya fito, shiryawa yyi cikin jallabiya mai santsi, kafin ya shimfiɗa pra mat ya tayar da raka'atul fajr kana yyi Subhi, azkar yyi ya miƙe, ya ɗauki Wayarsa yana duba abu can ya kashe, tare da ɗaukan remote ya kashe a.c ya kunna heater, jallabiyar ya cire ya zama daga shi sai boxer, kwanciya yyi ya rufe jikinsa da wani duvet dake bata ɗumi yana jin yadda zafin ke ratsa masa jiki, tunanin Zain ya faɗo masa, gobe ɗaurin auren Biyunina amma wai baya wajan? Wacce kalar rayuwa ce wannan, Abba ya faɗo masa a rai da sauri ya ɗauke tunanin a ransa jin kansa na masa ciwo, not too long bacci ya ɗauke sa. Wajan 8 Sara ta farka tana tashi ta shiga dube dube bata gansa ba, tagumi tayi tace "Uhm, yau ma tafiya yyi ya barni" idanunta yyi rau rau zatai kuka, can dai ta miƙe ta nufi nata bedroom ɗin wanka tayi ta shafe jikinta na cream, ta fesa dukkan perfume ɗin data gani, kafin taje wajan kayanta wata tie-front T.shirt ta saka mai kyau wacce dake da net a sama, hannun rigar babba, sai cropped trousers mai belet, wanda yake da faɗi daga ƙasa gaba ɗaya sky blue ne, ta ɗauki bandana white ta saka, she doesn't know how to cook, garin haka ta kusa saka gas yyi bindiga jiya, ta jima a haka yunwa ta keji domin rabonta da abinci tun jiya da yamma, Miƙewa tayi ta nufi Parlo harta shige ta dawo ta leƙa bedroom ɗin sa data gani a buɗe, kwance ta gansa yana bacci sosai ya rungome pillow a jikinsa, he looks so sick and learn... Tana zaune a parlo ta rungome hannunta a ƙirji tai shiru kamari mai tunani taji motsi a  samanta, kanta ta ɗaga suka haɗa idanu yana sanye cikin wata Armless da wando dark blue iya gwiwa, hannunsu ɗaya cikin aljihunsa ɗaya kuma Wayarsa ce, sai ƙamshi yake ƙafarsa cikin Scuff faux-shearling slippers, zama yyi kan 3seater ba tare da yace komai ba, suna zaune kanta a ƙasa shi kuma yana Kallonta bai dai ce komai ba, Wayarsa ya fara ringing ganin sunan Danish yasa ya miƙe a hankali yake tafiya cike da kuzari da kuma tarin haiba, ƙofar part ɗin ya nufa ya buɗe ƙofar, wani matashin saurayi ne tsaya, tsaye hannunsa riƙe da leder Restaurant, Danish yace "Evening sir" kai kawai Abeed ya jinjina tare da amsar ledar, kana ya ƙara amsar wata ledar pharmacy, da ƙyar ya buɗe baki yace "Thanks, Danish." Danish yace "It's my pleasure, someone came to see you" Abeed ya ware idanunsa da mmki bai dai ce komai ba ya juy bayan ya rufe ƙofar, parlon ya dawo ya zaun bayan ya ajjiye ledar, wajan deep frizeer yaje ya ɗauki fresh milk da cup ya dawo ya zauna, a cup ɗin ya tsiyaya idanunsa akan t.v yana kallonta news, juyawa yyi suka haɗa ido da Sara, kamar ba zai mgn ba sai kuma yace "eat.." ƙasa ta sakko tare da buɗe takeaway ɗin, wani lafiyayyan gashasshen kifi ne, sai kuma yankakken tomato's da onion, ɗaya takeaway ɗin ta buɗe taga Irish sai kuma meat shawarma da lemo mai sanyi, abincin tabi da kallo a hankali Abeed dake watching TV yace "Fish.." kallonsa tayi jin kamar yyi Mgna, ai kuwa kifin ta fara ci a hankali a fili Abeed yace "I knw.." ƙara kallonsa tayi tace "Me kace"  bai kalleta ba bare yyi Mgna, kaɗan bayan taci kifin taji cikinta ya murɗe yana mata zafi, ta ajjiye ya ɗauki lemon gashi mai gas kaɗan tasha ta ajjiye, miƙewa tayi zata ɗauki kayan still not looking at her yace "Me Zaki?" Tace "Ajjiyewa" yace "sauran ni zan ci?" Tace "Eh, kai ma kana jin yunwa ai" juyawa yyi gaba ɗaya ya zuba mata idanunsa kafin yace "Nine nace?" Tai shiru yace "To cinye ta tass kafin na ƙwarfe siraran ƙafar nan" ware idanunta tayi tana Shagwaɓewa tace "Idan naci kina zafi yake, Allah ba kaji ba" yace "A ina zanji?" Ya faɗa yana kallon cikinta da yadda take langwaɓar da kai, idanunsa ya ɗauke ita kuma ta nufi kitchen ya bita da kallo...


 Shigowar su ke nan, daga wajan ɗaurin auren, suna zaune a wani haɗaɗɗan parlo mai kyau da tsari, Sarki Al'khasim Abubakar Wahab da Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas, sai matan Sarki Al'khasim, sai kuma Zain a ƙasa kusa da Abba, Du'a can kusa da Kilishi da alamar kamar nasiha ake musu, Kilishi ta buɗe baki zatai mgn daga bakin ƙofa taji ance "To Allah na tuba Zazzau gidan uban kowa kuma, ka kaff Duniya waye bai Sanni ba bare kuma wata Zazzau, shima munafukin ai bai faɗa min nan za su zo ba, da shalale ne sam ba zai ci amanata ba, kaga dai yadda Uban nasa ya mai dani wata ƴar iska, balle kuma Zaif da babu dangi iya balle na baba Allah na tuba, ban da dai lalacewa ta samu Audillahi ai bazai biye musu ba, to shima Ƙasimun ai ba'a san zuciyarsa ba, da yace a bani babban jirgi ya ɗago ni zuwa Zazzau Allah ya sanya ba su kaɗai bane ƴar ƴar...." Yarima Yashim dai na biye da ita riƙe da ƙatuwar jakarta, kallon ta kawai Abba yyi ya ɗauke kansa, Zain kam bai ba ɗago ba, shigowa tayi tana faɗin "A'a ya duk aka zuba min ido haka, nice fa Naila uwar Jafar, wanda ake ta faɗa a gidan rediyo, kakar shelale ba kuga kamar ba ne?" Funali Bilkisu tayi Murmushi tace "A'a mungane ki,sannu da zuwa" ta faɗa tana Miƙewa ta nuna mata waje, zama Naila tayi tace "Ai nace na zama sallamammiya idan banzo bikin ba, ko ƴar alawar ɗaurin auren na samu, kinga ai jama'ar Zazzau basa killace ni ba" Babu dai wanda yace komai idanun Naila ya sauka akan Kilishi ta dafe ƙirji tana faɗin "Muhammadur Rasulullah s.a.w,  ashe mutum ce nafa ɗauka irin kayan nanne, ke kowa ya mai ya damu ranki kike zuƙe haka kamar kuɗin gurizi, kuma shi Sarkin yana kallon ki bai ɗauki wani ma taki ba, to Allah ya kyauta ya tsare imanin mu, amma dai ba kyau ki daina sunkuyar da kai sai a ɗauka munafuka ce ke wlh.." Miƙewa Kilishi tayi tana ƙaƙaro Murmushi tace "bari a kawo maki ruwa" Naila ta zaro idanu tace "Wa ɗin? Bayan ba'a gama tantance abinda ke damunki ba, salon ko jawo min masifa ba, a'a wlh na gode Allah ya bada ladan niyya" Naila ta kalli Fulani Bilkisu tace "Naga ke kamar kinfi lafiya, maza kawo min ruwan amma warcan ai sai dai a nema mata kaffara" Miƙewa Fulani Bilkisu tayi tace "Bari a gyara maki wancan parlon" Naila ta bita da ido tace "Ikon Allah, Ubangiji yyi halitta a nan, amma dai kai mai garin Zazzau kana nema mata maganin baki ko? To ai duniya babu gaskiya ne, kana zaune da mutum baka san mene a zuciyarsa ba, sai dai aita hailala da salatin fati wlh" Sarki Al'khasim Abubakar Wahab yyi Murmushi yace "Barka da zuwa, ya hanya?" Naila ta washe baki tace "lafiya, sai jinkirin jirgi ina ga dai gosilo aka samu a saman" duk kallon ta sukai, a nutse Abba ya kalli Zain da Du'a yace "Kuje Allah ya sanya muku albarka, zuwa anjima zamu shige" Zain ya fara Miƙewa sai Du'a duk suka bisu da ido, Abba har ransa yaji inama Abeed na tare dasu shima da matarsa, Zain ne gaba sai Du'a wani part suka shiga kanta a ƙasa ya kalleta sosai, farin lace ne jikinta sai golden ɗin Alkyabba a hankali yace "Remove the cover... please Mrs Zunaiddeen Abdul-Jabbar Abbas" ya faɗa a hankali, Du'a ta zame hular Alkyabbar kana ta cire Alkyabbar baki ɗaya ta ajjiye saman kujera, Zain ya bita da idanunsa fitted gown ce jikinta na lace ɗin, wanda yabi shape ɗin jikinta sosai, sai goal a wuyanta da hannunta, anyi mata simple make up, Murmushi yyi yana buɗe hannunsa yace "Wlcm to the family Mrs Zunaiddeen Abdul-Jabbar Abbas, now you're my wife please come closer" ya faɗa yana ƙara buɗe hannunsa, gently take tafiya duk jikinta na motsawa harta ƙaraso gabansa ta tsaya, Murmushi yyi ya sumbaci goshinta kafin a hankali ya jawota cikin jikinsa yana sauke ajjiyar zuciya tare dayi mata cover da Alkyabbar jikinsa...



Zain Abeed isn't free.... Contact to subscribe 08119237616


Sorry for the errors........

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *22 Nimcyluv*

Da sauri Abeed ya saki hannun  rigar yana rufe idanunsa, bai yi tunanin zaici karo da abinda ya gani ba, Wata ajjiyar zuciya ya sauke yana dafe kansa dake sara masa tamkar zai rabe gida biyu, he can't believe what he saw, ƴar ƙaramar yarinya da haka, gently ya juya ya kalli fuskarta wacce take fresh sai numfashi take saukewa, numfashi ya fesar da ƙyar kafin a hankali ya maida idanunsa ya rufe slowly ya shiga shafa mata ruwan addu'ar har zuwa tafin ƙafarta yana jin yadda take sauke ajjiyar zuciya tana ɗan zabura kaɗan, duk abinda yake bai bari hannunsa ya sauka inda bai dace ba, yana gama shafa mata ya mayar mata da rigar zuwa jikinta, Motsi Sara tayi tana mirgina wa zuwa gefe, ganin zata faɗi ƙasa ya sanya Abeed sanya ƙafarsa ya tare ta, tare da mayar da ita kan bed ɗin, cikin bacci Sara ta kwaɓe fuska tana dafe kanta can can ƙasan Zuciyarta ta shiga faɗin "Aucchhh, ban so ku daina ban so" ƙuri yyi mata da idanu ganin bakinta na motsawa kamar zai juya sai kuma ya ƙara haurawa saman bed ɗin tare da kara kunansa a fuskarta ji yayi tana cewa "I hate you Daddy, na tsaneka ban sonka....I hate you Papa" da mmki yake sauraran abinda take faɗa wanne Daddy ta tsana? Me yyi mata, ƙara mayar da kunansa yyi yaji tace "Uhm, Ina son...Ina Son Twin, I love you Twin, where are you" taɓe baki Abeed yyi yasan shi kaɗai take kira da Twin shi take so or what ko duk shirman aljanun ne? Yana ta zaune harta gama surutun ya gyara mata kwanciya tare da rufe jikinta Wayarsa ya ɗauka ya danna Suratul Yasin tare da ajjiye wayar a gefen bed, walking slowly yabar ɗakin, yana zuwa bedroom ɗin sa, ya zauna kan kujerar dake gefen bed ɗin, idanunsa ya rufe sai a lokacin mgnar Dr ke dawo masa "Few days suka rage maka Abeed, duk da haka kana da dama wajan bautawa Ubangiji" isakar bakinsa ya fesar tare da wani irin ya motsa fuska, Ya ƙara tuna wata maganar da Dr ke faɗin "Rayuwa da mutuwa daga suke, amma ina da tabbacin rayuwarka gaf take da zuwa ƙarshe, few days sukai reaming cikin kwanakin da suka rage maka, ko wanne asibiti ko wanne Dr haka zai faɗa maka, batun mgnin ciwonka we still searching..." Abeed ya buɗe ido yana jin tamkar ya sanya hannunsa ya kira mahaifinsa ya bashi hqr ya kuma ce yyi accepting auren Riya, amma he can't kamar wanda aka cirewa wani abu dan gane da Mahaifin nasa hk ya keji, Wayarsa ya ɗauka ya jima yana kallon Number Ammi kafin a hankali yyi dailing number cikin Sa'a ta fara ringing......Daga can ɓangaren Ammi na zaune a bedroom ɗinta tana duba wani littafi na Azkar taji wayarta na ƙara kamar ba zata ɗauka ba domin tunanin ta Anuty Zulfa ce, sai kuma taji haka nan jikinta yyi sanyi, wayar ta ɗauka ganin baƙuwar number yasa ta jima tana kallon wayar kafin can tayi picking call ɗin, shiru tayi sbd yadda taji Numfashinsa na sauka a hankali ta cikin wayar, she couldn't remember when last ta kira Abeed a waya ko ya kira ta,amma haka nan jikinta ya bata cewa shi ne domin tuni bugun zuciyarta ya sauya, Abeddeen ya rufe idanunsa yana jin yadda numfashin Amma ke fita, Amma ta daure da ƙyar tace "How are you?" Shiru yyi mata sbd yadda yaji muryarta yasan tana cikin tashin hankali ba haka yasan muryarta ba, tashi yyi daga kan kujerar ya kwanta rufda ciki yana jan pillow bai dai ce komai ba, Amma ta miƙe tsaye tana faɗin "Are You Okay?" Still shiru yyi baya jin zai iya mgn cikin tsoro da fargaba Amma tace "Talk to me Abeddeen, Fell free what happened to you what the you want, I'm your Mama ur father" ta faɗa a ruɗe ta ƙoƙarin barin part ɗin ta zuwa na Abba, a hankali murya bata fita sosai Abeed ya buɗe baki yace "Mom..." Amma tace "Uhm, speak up dear" tunda yake bai taɓa ji tace Abeed ba bare kuma dear sai dai kawai kallo idan ya zama lallai ta kirasa sai dai tace Kai, ko ba kaji ba, ko kuma nace, calmly yana jan numfashi yace "Amma... Uhm" shiru yyi da sauri Amma tace "where are you now ina kke? I'll come and pick you up dear" Murmushi yyi har dimples ɗinsa suka loma kamar na mace yace "Forgive me Amma....ki yafe min" da rashin fahimta tace "baka min komai ba, stop all this and listen to me ok" idanunsa yyi jajur kamar ba zai mgn sai kuma yace "Kice ma Zain yyi min Addu'a, And his Dua, I love you Mom i gonna miss you bye.." yana faɗin hakan ya kashe kiran, Amma da jininta har rawa yake tace "Abeed, Abeed My son wait.... listen to me dear" amma ina tuni ya kashe kiran ƙoƙarin kira tayi nan take aka sanar mata an daina amfani da layin, daɓas ta zauna kan bed tana faɗin "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un... What happened to my child, mene ya sameka Abeed?" Miƙewa tayi ta nufi waje a Main Parlo taci karo da Zain yana shigowa da alama fita zai tunda, kallon yadda idanunta ya cika da hawaye yyi kafin yace "Amma..." Kafin ya ƙarasa tace "Ya kiraka?" Da mmki yace "Wa?" Tace "Biyuninka, he called me few minutes left.." Yace "What, Abeed ɗin bai kirani ba mene yace?" Har zata faɗa masa sai kuma tayi tunanin kada ya shiga tashin hankali a hankali tace "No, yana ƙoƙarin mgn sai network ya bada matsala, nama yi ko ya kiraka" Zain ya girgiza kai yace "A'a, amma nasan zai kira" tana ɓoye damuwarta tace "In sha Allah, fita zakai?" Yace "Eh Amma, ina da case ne, kuma akwai meeting a week ɗin nan zamu je Zahel da wasu jami'an state Cid" ta jinjina kai tace "Ok, Allah ya kiyaye ya bada Sa'a" Yana Murmushi yace "Thank you Amma, I love you" harararsa tayi tace "See you, kayi aure baka daina cewa U love me ƙilan sai kayi raya" ya marairaice yace "Kai Amma, yara fa to wanda zan cewa ina sonsa baya nan dole ke zan faɗawa ai" tace "Ehmn, kamar yau ne" Yana yin gaba yace "To Allah yasa muna raye" yana faɗin hakan yyi waje Amma kuma ta zube a wajan tana dafe kan jiri na kwasar ta, A compound Abeed yaga Du'a na tsaye tana jiransa ta baya ya rungome ta yace "Ƴan mata" Murmushi tayi tace "Sai yaushe zaka dawo?" Yace "By 5pm" ta ware ido yace "What?" Tace "Zanyi kewarka" yana mata wasa yace "kewa yanzu kika fara ai, come dear" matsawa tayi kusa dashi ya rungome ta sosai a jikinsa, kafin yyi haɗe fuskar su waje guda yace "Du'a my wife" Murmushi tayi tace "My Yarima ina tsananin sonka" bai Mgn ba sai bakinsa daya ɗura a nata a hankali ya kama lip's ɗinta ya shiga tsotsa yana sauke numfashi tare da ƙanƙame ta a jikinsa, kissing nasa back Du'a tayi kafin a hankali ta kwance fuskarta tace "Heee My man kada kayi latti fa" ƙuri yyi mata da idanu can yace "Ok, ki kula da kanki sweetheart" tana rungomesa tace "In sha Allah, Allah ya tsare ya kiyaye ya baka abinda kke nema" wani daɗi yaji a ransa yace "Thank you, Thank Beb maza shige ciki" ya faɗi hakan yana shiga mota sbd da saurin da yake ko driver bai jira ba yyi bisimillah ya bar gidan da wani irin gudu.


 Misalin 7 na safe Sara ta buɗe idanunta wanda sukai mata nauyi, da ƙyar ta miƙe tare da sakkowa ƙasa tana miƙa, bathroom ta shige tayi wanka tare da yin brush, fitowa tayi  ta nufi gaban mirror wasu haɗaɗɗun Mai da Abeed ya kawo mata jiya ta ɗauka ta fara shafawa, haka nan ta tashi ba walwala kallon komai take sama sama, gaba shafawa tayi ta saka wata duguwar riga mai kyau wacce ta ƙara haska skin ɗinta ta saka perfume, flat shoe ta saka ta nufi waje kanta a ƙasa babu mganr sallah babu ma sallah cikin lamarin ta, tana fita ga mmkinta ta gansa kwance kan duguwar kujerar, ya kifa kansa akan arm chair ɗin, hannunsa riƙe da wani magani, ta jima tana Kallonsa kafin ta shige kitchen, raguwar cake ɗin jiya taci ta lemo, kana ta wanke bakinta a nan kitchen ɗin, kanta a ƙasa ta nufi bedroom ɗinta har  zata shiga sai kuma ta tsaya tare da juyawa ta kallesa, a wannan karan kansa ya ɗan zame tare da langwaɓewa gefe guda, da mmki take kallonsa jikinta yyi sanyi ta ko bashi da lafiya ne? Juyawa tayi zata shige bedroom ɗin nata, taji ƙarar abu da sauri ta juya gaba ɗaya maganin hannunsa ne ya ƙwace tare da faɗuwa ƙasa, jikinta a sanyaye ta nufi wajan Abeed domin ɗauke masa maganin, tana zuwa wajan ta sunkuya tare da ɗaukan magani kamar daga sama taga jini ya ɗigo a tafin hannunta, a razane ta ɗaga kanta idanunta ya sauka akan fuskarsa da tayi wani irin fari ga nini ga fitowa daga cikin hancinsa baya ko tsayawa.......



Surprised update🥰🥰🥰🥰🥰🤘🏼🤘🏼🤘🏼........ I'm so sorry😥

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *21 Nimcyluv*

Numfashi Du'a ta sauke tana jin yadda daddaɗan ƙamshin turaren Zain na Arabian ohud ke ratsa mata zuciya, bata taɓa shaƙar ƙamshi mai daɗin hakan ba, ɗago da kanta ta yi a hankali ta kalli Zain suka haɗa ido, Murmushi yyi mata yana ƙarewa fuskarta kallo har lokacin yana riƙe da ita, Murmushi tayi tana jin wani daɗi na ratsa Zuciyarta, bata taɓa tunanin a rayuwa Yarima Zunaiddeen Abdul-Jabbar Abbas zai zama mijinta ba, sai gashi Ubangiji ya nufa yau ita ce a jikin Zain a matsayin matarsa ta sunna, bata san lokacin data sanya hannayenta a bayansa ba tai hugging nasa back tace "Thank you Yarima" Murmushi yyi shi dai Zain ba sawa ba hanawa yana riƙe tafin hannunta yace "For what???" Tana kwantar da kanta a shoulder ɗinsa tace "For married me, banyi tunanin hk ba, na ɗauka baka so na ne" Kallonta yake har sai shiru sai yace "Yanzu fa" tana masa dry tace "Now u're my husband" Zain yace "Eyee, nima naji daɗi da aure na" Murmushi tayi tace "Allah dai ya Sanya mana albarka ya kaɗe fitina, Allah yasa babu kishiya" ware manyan idanunsa yyi waje yace "To fa, ke kishiya kike tsoro?" Tace "Ehmn, ko zaka ƙara aure ne?" Ya ɗaga mata ka faɗa irin i don't know ɗin nan, ta marairaice tace "U most....kawai faɗa min na shirya" ganin da gaske take kuma rigima ta keji da ita yasa Zain matse ta jikinsa yace "Ok come kawo kunnan" ya faɗa yana riƙe fuskarta, ganin bakinta yake lalube yasa ta kwance jikinta ta juya da sauri tabar wajan dry yyi yana faɗin "Come back Du'a" ita dai bata kulasa ba, zama yyi yana sauke numfashi yace "Wai kishiya....Lol" idanunsa ya rufe tunanin Abeed ya faɗo masa kullum dashi yake kwana yake tashi, Wayarsa ya ɗauka tare da kiran number Abeed kamar kullum switch up, a fili yace "Ya Rabbi, Ubangiji kayi gaggawar haɗani da Biyunina, ka ƙaddara saduwar mu" Junaid ne ya shigo hannunsu riƙe da gorar ruwa, sai Yarima Yashim a bayansa zama duk sukai, Zain yyi Murmushi yace "Yayan mu har kayi shiri ne?" Yarima Yashim ya buɗe idanunsa yana shafa fuskarsa a hankali yace "A'a, i think I'll follow you zuwa Kano...." Zain yace "Ok, tafiyar fa?" Calmly Yisham yace "this week in sha Allah, daman bikin ya dawo dani" Zain yace "Allah ya taimaka" Junaid na zaune idanunsa rufe baice komai ba, Yisham ya kalli Junaid ya miƙe ba tare da yyi masa mgn ba... Fulani Bilkisu ta kalli Du'a dake kusa da ita tana kukan rabuwa da ita, kamar yadda ko wacce amarya take idan za'a kaita gidan miji, Kilishi tace "Yau naga ikon Allah, kamar wacce za'a kaita bauta ba biyayyar aure ba, wanne irin kuka ne haka Du'a? Ai aure ya gaji haka zaki saba in sha Allah, yi nayi bari na bari, baki da matsala da sirikarki kowa yana faɗin halinta, sai dai kiyaye gidan sarauta sai a hankali" Ita dai Fulani Bilkisu kallon su kawai take ba tace komai ba, mace mai kara da hqr, ƙafa kawai take jijjigawa daga ƙarshe ma Miƙewa tayi ta fita, tana fita Kilishi tabi bayanta da kallo kafin tace "Yawwa Du'a, Amminki babu ruwanta da sabgar ki, shiyasa na tsaya kai da fata a kanki riƙe wannan maganin kullum kina wanka, wannan kuma kina sha idan zaki kwanta bacci" ta faɗa tana bata wani daban a leda, amsa Du'a tayi tace "Thank you Anuty.." Kilishi tace "A'a ba wani thank you, idan ban baki ba waye zai maki?" Kafin Du'a tayi mgn Fulani Bilkisu ta shigo, zama tayi tace "Abban Du'a na jiran ku" Kilishi tace "Ok, taso Du'a muje ƙilan jirgi ya kusa tashi ne, Mahaifinki yace babu wanda zashi a cikinmu, yama bari a haɗaki da Kuyangin ki sam yaƙi" Du'a na share hawaye tace "Gani nan Anuty bari na ɗauki abu" kallon ta Kilishi tayi tace "Abu kuma?" Sai kuma tace "To kada ki jima" tana faɗin haka ta fita, ajjiyar zuciya Fulani Bilkisu ta sauke tana kallon Du'a kafin tace "bani abin hannunki" Du'a tace "Anuty ta bani" Fulani tace "Na sani,ki bani nace"  bata tayi hawaye na sakko mata tace "Ammi na tafi to?" Ammi tace "Zo nan?" Wajan Ammi ta ƙarasa Ammi (Fulani Bilkisu)" ta kama hannunta tace "As you know kece Auta ta, hakan ba zai sanya na sangarta ki ba, Du'a gidan aure zaki, ki kau da dukkan wata huɗuba ki saurari mijinki Du'a, Allah yyi maki albarka ya baku zama lafiya duk abinda zan ce maki an faɗa, hqr zaki shi aure ɗan Hqr ne"  kuka Du'a ta sanya wa Ammi tace "To, In sha Allah Ammi" ɗauke kai Ammi tayi tace "Shige ana jiranki" kamar ba zata tafi ba sai kuma ta shige, hadda Sarki Al'khasim Abubakar Wahab ayi musu rakiya zuwa airport, da ƙyar Yarima Yashim ya zare Du'a daga jikin Sarki Al'khasim, ya daƙawa Zain hannunta suka shige cikin jirgi, kuka kawai take Zain dai baice mata komai ba sai bayanta dake bubbugawa a haka jirgi ya tashi zuwa Kano. Abeed ne zaune a Main Parlon gidan sa, a hankali yake jinjina kai yana sauraran abinda Danish ke faɗa masa, Idanuna ya buɗe ya kalli Danish can yace "Bana waƙar siyasa U knw?", Danish yyi ƙasa dakai yace "But.." hannu Abeed ya ɗaga masa yace "Ina tunanin san sauya p.a Danish" Danish ya waro ido yace "Am...Am sorry sir" kallonsa Abeed yyi daga sama har ƙasa kafin yace "Nawa suka baka?" Danish yace "142.1m.." taɓe baki Abeed yyi yace "Baida musu?" Danish da mmki ya cika masa zuciya yace "Ok" Abeed na Miƙewa tsaye bayan ya ɗauki system ɗinsa da park cin chocolate ɗin yace "U can leave Danish..." Fita Danish yyi yana yiwa Abeed Good night, Abeed bai ce komai ba ya nufi part ɗin sa bayan ya rufe gaba ɗaya gidan, kayan jikinsa ya cire ya nufi bathroom yyi wanka tare da yin alwala, yana fitowa ya sanya wasu fararen Tartan check print pyjamas masu kyau da laushi, turare ya fesa yana lumshe kafin har ya kwanta ya miƙe tsaye, bayan ya saka slippers ya nufi bedroom ɗin ta, tura ƙofar yyi a hankali yana shiga yaga haske fau, da sauri ya rufe idanunsa tare da ƙarasa shiga ciki, a kwance ya ganta ta tattare waje guda sumar kanta duk ta rufe mata fuska, fatarta ta ƙara haske sosai ko'ina sai sheƙi yake, zama yyi gefen gadon, idanunsa akan farar ƙafarta wacce take ɗauke da kwantattun gashi, a hankali ya janye idanunsa tare da kama hannunta yana duba yatsar data yanke, wajan yyi jaa taɓa daidai gurin yyi da sauri ta wani zabura cikin baccin tana motsi da bakinta, a ɗan fili yace "Oh! Oh..." Ya faɗa yana hura mata isakar bakinsa a wajan yana jin yadda ta saki ajjiyar zuciya, wani cream mai sanyi ya shafa mata gudun kada ta goge maganin ya riƙe hannun yana kallon yadda pattern nightdress ɗin sukai mata kyau...kiran sallah ya sanya ya buɗe idanuna da sauri bakinsa ɗauke da addu'a, jin abu a hannunsu ya ware idanunsa, da mmki yake bin bedroom ɗin da kallo yaya akai yyi bacci a nan, juyawa yyi yana Kallonta gaba ɗaya ta baro inda take kwance, kanta yana cinyarsa, taɓe baki yyi kafin ya janye ta zuwa tsakiyar gadon ya gyara mata kwanciya tare da rufe mata jiki, bedroom ɗin sa ya koma yyi wanka tare da alwala ya fita zuwa mosque, kamar yadda ya saba wajan gym y nufa sai 9daidai ya shigo cikin part ɗin hannunsa riƙe da ƙaramin showel yana goge zufa, idanunsa a kanta tana sanye da Abaya sky blue mai kyau, idanunta akan t.v, zama yyi kan kujerar yana ɓalle murfin gorar tare da kai ruwan bakinsa, satar Kallonta yyi yaga gaba ɗaya hankalin ta naga t.v bama ta san ta shigo ba, juyawa yyi ya kalli t.vn wani irin ware idanunsa yyi waje, zee world take kallo ana haska film ɗin This is fate na karan da preeta, suna wani irin abu da sauri ya ɗauki remote ya sauya channel zuwa ta cartoon, da sauri tace "Kassh" kamar daga sama yace "Iskancin kike son gani?" Cikin sauri ta juya suka haɗa ido tace "Kai kai ne" ya haɗe rai yace "A'a bani bane" tayi shiru ita dai tana Kallonsa yace "Daina kallo na" ta Turo baki gaba, yana miƙewa tsaye zuwa inda take tayi saurin tashi zata guda tafiya ɗaya ya sanya hannunsu ya riƙe ta, ƙanƙame jikinta tayi tace "Please kada ka dake ni?" Yace "Ohh! Abinda kike ke nan idan kinga sararin gidan?" Tana sakin kuka tace "To ba tafiya kke naji ni shiru ba" yace "Ok, shine kike kallon film ɗin iskanci?" Ta ware idanunta tace "Mene iskanci kuma?" Yace "Au baki sani?" Ta ɗaga masa kai tace "Eh" ƙare mata kallo yyi sosai, girman ne kawai amma ba Shekaru bare hankali ga tarin aljanu dole hauka yyi yawa... Wani irin cije bakinsa Abeed yyi yace "Ok muje na nuna mki" tace "To" yace "Au so kike?" Ta ɗaga masa kai a ransa yace "Tofa, na haɗu da mahaukaciya yau" yasan da gske bata gane me yake nufi ba, ranƙwashin yyi a kanta, ta saki ƙara tana faɗin "Aucchhh" yana zaunar da ita ƙasan carpet ya zauna saman kujera, tare da harɗe hannayensa a ƙirji looking directly into her face, ya jima yana kallonta kafin yace "What's your name?" Ta kallesa tana sakin kuka tace "Sara" ta faɗa cikin ƙaramar muryarta, idanunsa ya lumshe a ransa yace "Uhm, Mamana" a fili kuma ya taɓe baki yana ɗan juya idanuna yace "Ur father name? I mean Sara wa?" Hannayenta ta watsa alamar bata sani ba, ya gyara zama sosai yana buɗe gaban vest ɗinsa yace "Kince aure kike so?" Ware ido tace "Aure kuma?" Yana tsare gira yace "Yanzu kika faɗa fa, kin amince na aurar dake?" Kai kawai ta ɗaga masa domin bata fahimta da sauri tace "Amma ba kai ba?" Kallon ta yyi mgnar ta tsaya masa a rai kafin yace "To yaushe nace zan aure ki? Nayi me dake na sakaki a ina? Gayyar aljanun zan aura ko mene, kwaila dake Mtwss tashi kiban waje dalla Malama" ya faɗa cikin tsawa Miƙewa tayi hawaye na sakko mata tace "breakfast fa?", Banza yyi mata daga ƙarshe barin parlon yyi, tunda ya shiga bedroom har wajan 2hr bai fito ba, sai da aka danna bell" fitowa yyi yana zabga ƙamshi wata black Armless ce a jikinsa wacce aka rubuta Rockstar a gaban rigar, sai wando 3Qauter mai kyau, yana tafiya a hankali fuskar nan babu walwala sam a cikinta, yana buɗe ƙofar yaga Danish tsaye da Leda hannu amsa yyi, bai tsaya jin mene zai ce ba ya rufe ƙofar, zama yyi a parlon ya buɗe ledar ya ciro takeaway guda ɗaya, buɗewa yyi yaga Egg Sandwich ne, ɗayan kuma pancakes sai nrml gashasshen kifi, Egg Sandwich yaci, bai wani ci sosai ba,  ya ture tare da ɗaukan ruwa ya sha, a ɗan hasale yace "Keee!" Ya faɗa da ƙarfi,  Sara kwance tana kuka ta miƙe da sauri ko kanta bata rufe ba, ta nufi Parlo kafin tazo tuni yabar wajan sai breakfast ɗin ta gani, baki da murguɗa tace "ƙatoto kawai" zama tayi taci irin abinda yaci itama ba sosai ba, data fara ci za taji cikinta ya fara zafi, kwashe kayan tayi ya zuba a fridge bata yarda ta zauna a parlon ba... Abeddeen dake zaune a studio ɗinsa na gidan daya tsara ya gyara zamansa yana saita muryarsa, cikin golden voice ɗinsa yace.

ƘIRAR KALANGU hakan ke nufin shine tittle na waƙar.....Yyi shiru yana barin irin sounds ɗin nan kafin ya ɗura da.


Tai tsaye riƙe da ƙugu

Ƙirarta kalar kalangu.


Ta ci adonta ba shi ragu

Kayan jikinta gogaggu.


Ina bin ta kamar gurgu

A gurin mutane na zagu.


Garin kallonta nai zugu

Wani ya dube ta na tsargu.


Tana matso ni nai dungu

Numfashina yai rugugu.


Kalamaina sun ƙirgu

Bakina kuma ya ƙagu.


Tai fari ta kaɗa ƙugu

Ta rushe ni ya katangu.


Ga ni ga ta a lungu

Na yi kama da ƙurungu.


Bar ni dalla can mugu

Ka shiga layin kuregu.

Haka ya wanzu yana jero baitocin waƙar, harya kammala yyi playing nata, nan take studio ɗin ya ɗauki sautin muryarsa waƙar ta hau fiye da yadda yake tsammani, bai taɓa waƙa ba ingausa ba sai yanzu, ashe da wasar ma muryarsa kamar tafi dɗi, waƙar ya tura zuwa Wayarsa, daga nan kuma ficewa yyi zuwa hospital kwana biyu ciwon nason dawo masa, daman ai lokacin tafiyarsa ya kusa baƙin cikinsa ace ya mutu ba gidan iyayensa ba. Har dare yyi bai dawo ba, domin abinda Dr ya faɗa masa yyi matuƙar girgiza masa kai, da ƙyar yyi driving zuwa gida, lokacin ya duba yaga 12 na dare, tafiya ya fara a hankali gaba ɗaya yyi weak, rigar suit ɗinsa a hannunsa sai Wayarsa da key car, a haka ya shigo cikin part ɗin, shiru babu kowa yana shiga ya nufi toilet yyi wanka sosai, sannan ya sanya wasu pyjamas masu kyau, ya fesa turare, wani rubutu ya ɗauka da addu'ar da yyi ya nufi part ɗin ta, rabona da ita tun safe, kwance ya sameta tana bacci ta riƙe pillow idanunta sun kumbura alamar kuka tayi, zama yyi kusa da ita yana tunanin yadda akace ya shafa mata rubutun duk jikinta numfashi ya sauke, zama yyi kusa da ita yana jan tsaki ya saka hannunsa tare da sulate hannun rigar baccin a ransa yana cewa mai ma zai gani gaba ɗaya nawa take, bayan ya cire ɗaya hannun ya matsa tare da ɗago ta zuwa gefensa tare da kama ɗaya hannun rigar ya zame, cak wutar kansa ta tsaya zuciyarsa ta buga da ƙarfi sbd abinda idanunsa suka gani...



Ai weekend lafiya..... Allah ya gafarta wa iyayen mu👏🏻...... Zain Abeed isn't free contact to subscribe 08119237616

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *23 Nimcyluv*

A tsorace Sara jiki na rawa ta zube kusa da kujerar tare da sanya hannunta ta girgiza sa, sbd tashin hankali ko Mgn ta kasa jikinta sai rawa yake hawaye tuni ya jiƙa mata fuska, ganin bai motsa ba ya sanya ta ɗura hannunta akan fuskarsa tare da shafo jinin da yake zuba cikin firgici tace "T... Twin kaji ciwo ne, mene wannan yake zuba, Twin ka buɗe idanunka ba'a bacci haka" Still bai motsa ba, jinin hancinsa kuma bai dai na zuba ba, wani zabura tayi da masifar ƙarfi tayi, tana zuwa bakin ƙofa taji ana danna bell na ƙofar part ɗin, rasa ina zata danna tayi can Allah ya taimake ta hannunta ya taɓa abin nan take ƙofar ya buɗe, Danish ta gani tsaye hannunsa riƙe da ledar takeaway, da mmki Danish ke bin Sara da kallo domin bai taɓa tunanin akwai mace cikin gidan ba, yana mata Murmushi yace "Madam how are you?" Sara tace "Fine.... please help me, i don wanna lose my My twin" Danish yace "Sorry Maa, wanne taimako?" Jin yana jin hausa tace "Jini ke fita hancinsa baya motsi sbd Abin bauta kabas ka taimake ni" binta yake da kallo zuciyarsu ta tsinke banda Ogan sa Acikin gidan babu kowa, ganin ya tsaya kamar yana tunani ya sanya Sara ta riƙe hannun Danish da ƙarfi tare da jansa zuwa cikin parlon, tun kafin su ƙarasa Danish ya hangi Abeed tamkar matacce yadda dukkan jikinsa yyi wani mahaukacin fari, da gudu ya ƙarasa yana faɗin "Oh Jesus, what happened to you sir" maganin dake wajan ya duba yaga maganin ciwon zuciya ne irin na wanda nasu yyi ƙarfi ɗin nan ne, Wayarsa ya ɗauka ya kira Khabeer, yana ɗagawa yace "Khabeer get a car" yana faɗin hakan ya kalli Sara sama da ƙasa yace "A nan kike?" Tana kuka kamar ranta zai fita ta ɗaga masa kai, not too long Khabeer ya shigo hankalinsa a tashe kallo guda yyiwa Abeed zuciyata ta buga da ƙarfi, sunayen Allah kawai yake kira a zuciyarsa, ɗaukan sa sukai zuwa mota, a back seat suka suka shi Sara ta shiga ta ɗauki kansa ta ɗura saman cinyarta tana faɗin "Twin ka tashi...ba kai ka ɗai na sani ba, please say something" Da Khabeer da Danish ba su iya magana ba, har lokacin kuma Abeed baya ko motsi, a haka suka isa hospital ɗin da Khabeer yaga Abeed na yawan zuwa, suna isa aka amshe zuwa emergency, cikin ikon Allah Dr dake lura da al'amarin Abeed na nan, yana ganin haka ya kira sauran Doctors ɗin da suke duty, tun safe suke abu ɗaya wajan ganin sun ceto ran Abeed amma abin ya gagara, Dr Haris ya fito daga cikin room ɗin yana goge zufa idanunsa sunyi jajir, Sara na ganinsa ta miƙe tace "Ya tashi ko? I knw bacci yake kace masa yunwa na keji yazo ya bani breakfast" wani irin tausayin Sara ya kama Dr Haris ya kalleta yace "Ke sister ɗinsa ce?" Ta girgiza masa kai, yace "To wacece ke a wajansa?" Shiru tayi da sauri kuma tace "He's My husband Mijina ne" Dr Haris ya kalli Sara daga sama har ƙasa yana mmki yaushe Abeed yyi aure, numfashi ya sauke yace "Ok pray for him ok" kanta a ƙasa tace "Ban iya ba" ya ware mata idanu yace "sai yace Ok" gaba yyi zuwa office nasa, Wayarsa ya ɗauka ya kira wata number ya daɗe yana kira kafin a ɗaga da girmamawa yace "Dr Zulfa kina gida ne?" Wacce aka kira da Dr Zulfa ta ɗan gyara zama hannunta riƙe da bowl tace "Ya akai?" Dr Haris yace "Mara lafiya ne damu, sai iya rasa a ko wanne hali please kizo ki taimaka aikin ki ne" Cikin nutsuwa tace "Sau nawa nace maka na ɗauki hutu Dr Haris?" Yana ƙoƙarin Mgna wani likita ya fito da sauri Dr Haris yace "Yaya?" Likitan ce "Mun shawo kan lamarin, yanzu jini muke buƙata" ajjiyar zuciya Dr Haris ya sauke yace "Abeed tun ba yanzu baya ƙaunar jinin kowa" Dake tsaye tana kuka kamar me wata hankali tace "A ɗauki nawa" Dr Haris yace "follow me" bayansa tabi zuwa lab bayan an gwada komai aka ɗauki nata Dr Haris nata kallon Sara domin yaga itama cikin matsala take......Suna zaune ward ɗin har lokacin Sara bata bar kuka ba, an bata abinci taƙi ci Dr Haris ya buɗe ƙofa ya fito yace "Sara" da sauri ta miƙe ba tare data amsa ba yace "Ur husband is calling you" har rawa jikinta yake wajan ture Dr Haris ta nufi cikin room ɗin, a hankali ta tura ƙofar shiga ciki ƙirjinta na bugawa, tsoro da fargaba da rashin makomar Twin ɗin nata ya gama ratsa mata zuciya, duk irin ciwon da kanta ke mata ta haɗiye ciwon Murmushi kawai take son ganin a fuskar Abeed ko da faɗan daya saba yi mata ne, gently ta ɗaga kanta zuwa direction ɗin da take ganin gado, yana kwance flat idanunsa a rufe, sai oxgeyng da take ta aiki a jikinsa wacce aka maƙala masa a hanci domin samun daidaitowar numfashin sa, an sauya masa riga zuwa green irinta asibiti, hatta yatsun hannunsa na hagu wata na'ura ce, fuskarsa tayi wani irin fari ta kumbura ba sosai ba, haka ma tafin ƙafarsa ya kumbura, ɗit ɗit ɗin haka na'ura dake kula da tafiyar numfashinta ke bada sauti, sharrr hawaye ya silalo mata, kasa ƙara sawa wajan tayi ta zube a inda take tare da sakin kuka, duk kukan da take a cikin kunnuwansa daman yyi tunanin hakan, ta jima tana kuka kafin ta ɗaga kanta zuwa garesa, hannun damarsa taga yana ɗan ɗaga mata alamar tazo garesa, Miƙewa tayi jikinta duk rawa yake ta nufi wajansa, right side ɗinsa taje inda hannunsa ke motsawa, jajayen idanunta ta zuba masa ganin ƙirjinsa na ɗagawa a hankali, cikin kuka tace "To ba ance kaji sauƙi ba? Mene yasa kke kwance, ehee mene all this a jikinka Twin?" Ta faɗa tana ƙara saka kuka, Abeed zuciyarsa yaji ta tsinke tunda ya fara ciwon nan Zain ne kawai ke sawa yaji raunin ciwon ya dame sa, gashi Sara ta zama ta biyu, idanuna ya buɗe da ƙyar wanda sukai masa nauyi daman alrdy side ɗinta fuskarsa ke kallo, idanu suka haɗa daidai lokacin hawayen idanunta ya sauka akan nasa fuskar, kasa cewa komai yyi sbd oxgeyng ɗin dake riƙe dashi, hannunsa ya miƙa ya kamo nata hannunta da idanu kuma yyi mata alama data zauna nan kusa dashi, kasancewar bed ɗin babba ne yasa Sara hawa kan bed ɗin tana ƙara ƙanƙame hannunsa, Abeed kam kamar wanda akace masa ga t.v nan haka yake binta da kallo duk inda ta juya, irin kallon nan wanda yake nuni da cewa kallon ƙarshe ne, ganin zufa na yanko masa a tsakiyar goshinsa yasa Sara ɗura tafin hannunta a saman goshin tana faɗin "Na goge maka? Kana jin zafi ko?" Gently ya rufe mata idanunsa kana ya sake buɗe su alamar eh, a hankali kamar me tsoran taɓa jikinsa ta shiga goge masa zufar tana jin yadda yake ɗan girgiza kansa alamar yana jin daɗin abinda take masa ɗin, Sara ganin yadda yake kallon ta ya sanya ta janye idanunta daga kansa tare da tura yatsun hannunta cikin sumar kansa, da sauri Abeed ya rufe idanunsa yana fidda huci hakan ya taimakawa oxgeyng ɗin wajan ƙara bata damar daidaita numfashi, Zamewa Sara ke ƙoƙarin yin daga kusa dashi ya sanya dukkan ƙarfinsa ya jawota kusa dashi kai tsaye kuma gaba ɗayanta ta samu masauki a ƙirjinsa hannunta ɗaya a ƙirjinsa ɗayan kuma da riƙe masa waist sbd tsoro, kanta zata ɗaga ta kallesa yaƙi bari tayi hakan ya sanya hannunsa tare da kwantar da kan nasa a ƙirjinsa, yyi hakan ne kuma gudun kada taga jinin daya gangaro zuwa gefen fuskarsa, Ajjiyar zuciya Sara ta sauke tare da faɗin "To idan kayi bacci zaka tashi ko? Ko bayanka baya ciwo idan ka daɗe a kwanc" shiru yyi mata duk yadda yake son yace mata "stop cry Saaa, am ok" ka sawa yyi sai kanta kawai da yake shafawa, yana jin sanda ta gama kukan ta shiga sauke ajjiyar zuciya daga haka kuma bacci ya ɗauke ta, idanunsa ya buɗe ya kalleta kafin a hankali ya sanya hannunsu ya zame oxgeyng ɗin daga hancinsa, jinin dake zubo masa ya shafa kaɗan da sauri ya runtse idanunsa sbd jin yadda ƙirjinsa ke ɗagawa, jikinsa ya hau rawa, nan take na'urar ɗakin ta fara ihun neman agaji, a guje Dr Haris da wasu Doctors suka shigo room ɗin, suna shigowa suka samu ilahirin jikin Abeed rawa yake fuskarsa ta ƙara kumbura fiye da baya, a gurguje suka shiga bashi taimakon gaggawa, Dr Haris ne yazo zai janye Sara dake bacci, Abeed yyi saurin riƙe masa hannu, sosai Dr Haris yasha wahala kafin su shawo kan al'amarin wani baccin wahala ya ɗauke sa yana riƙe da Sara. Zama Dr Haris yyi Shida Danish suna ƙare musu kallo mai cike da tausayi, sun jima a haka kafin subar Room ɗin. Cikin dare wajan 3 na dare Abeed ya shiga buɗe idanunsa yana jin yadda ƙirjinsa ke zafi zuciyarsa na wani irin tafiya da gudu, cikin ransa yake addu'a kana gently ya ɗan yunƙura kaɗan tare da zame oxgeyng ɗin ya shiga sauke numfashi, bai san cewa ciwon yaci ƙarfinsa ba sai yanzu, bai taɓa tunanin mutuwar da ake cewa zaiyi ba zai kasance ba, sai yanzu yana ji a jikina ba lallai ya tashi ba, Sara dake gefensa ya kalla kafin cikin ƙarfin hali da juriya ya miƙe tsaye, walking slowly yake tafiya cikin dauriya ya nufi toilet, shower yyi tare da yin alwala, yana dawowa cikin room ɗin yaga Dr Haris zaune kan kujera ganinsa ya sanya Dr Haris Miƙewa yana faɗin "How the you feel now?" Kallonsa kawai Abeed ba tare da yace komai, fita Dr Haris yyi babu jimawa ya dawo ɗauke da jallabiya da pra mat, shimfiɗa masa yyi tare da ware masa jallabiyar, amsa Abeddeen yyi tare da sanyawa jikinsa, duk yadda ya keji a jikinsa haka ya daure ya rama sallar da ake binsa, zama yyi idanunsa rufe yana ta tunani shi ɗaya kafin can yaji Dr Haris yace "The you need something to eat?" Idanunsa ya buɗe ya kalli Dr Haris na few seconds can ya numfasa yace "Coffee"......"Ok" Dr Haris ya faɗa har yaje bakin ƙofa yaji Abeed yace "Da simple food" fita yyi, Not too long ya dawo dauke da tray na jiddo ɗin, Coffee ɗin ya bashi a cup kana ya fita, a hankali yake shan coffee ɗin, bai wani sha da yawa ba ya ajjiye gefe guda Sara ya kalla har ya ɗauke kai sai kuma ya sanya hannunsa akan ƙafarta ya shiga jan yatsun ƙafafuwan ta, duk yadda take da nauyin bacci amma yau ga mmkinsa sai yaga ta farka da sauri tana faɗin "Kaji sauƙi,ka daina ciwo ko?" Kallonta yyi sai a lokacin ta lura dashi a ƙasa saman pra mat sakkowa tayi tare da zama kusa dashi, idanunsa ya zaro mata kamar yadda ya saba, inside of ta kwaɓe fuska sai yaga ta yi dry fararan haƙoranta a waje ba tace komai ba, can can ciki yace "Go and wash your mouth" babu musu ta miƙe da hannu ya nuna mata toilet ta shiga, bata daɗe ba ta fito yana ganinta ya rufe idanunsa yana goge hancinsa da tissue, zama tayi tace "Gida zamu ko?" Shiru yyi mata tace "To bakinka ciwo yake ne?" Nan ma shiru yyi mata ta kwaɓe fuska tace "To bacci kuma ka koma?" Ware idanunsa yyi cikin wata kasalalliyar Murya yace "Saaaaa... stop" ya faɗa yana marairaice fuska kamar yaro, shiru tayi tare da sunkuyar da kanta ƙasa ganin haka yasa a hankali ya riƙe haɓarta taƙi Kallonsa Calmy yace "Eat your food, u never eat since...." A hankali tace "na ƙoshi" baice komai ba ya sanya hannunsa cikin Egg ɗin tare da cirowa ya nufi bakinta Kallonsa tayi ya ɗaga mata gira Hawaye na zubu mata ta buɗe baki ta amsa, ta naci tana kuka har taci da yawa tace "Na ƙoshi" sakin fuskarta yyi ya nuna mata ruwa sha tayi tace "Hannunka ya ɓaci" bashi da kuzarin tashi sai kawai ya miƙa mata hannun tissue ta ɗauka ta riƙe hannunsa a hankali ta goge masa tass ta ajjiye hannun, tagumi tayi tana kallon sa ido ya buɗe suna haɗa ido ya zare mata ido yace "Uhm, go and sleep" zatai Mgn ya ɗaga mata hannu, tashi ta nufi bed ɗin tayi lamo kamar jira ake bacci ya ɗauke ta. Abeed ya jima a wajan kafin ya miƙe ya nufi bed ɗin, wata paper da piro ya ɗauka hannunsa yana rawa ya shiga rubutu cikin handwriting ɗinsa mai kyau ya jima yana rubutu ya nayi yana kallon Sara dake motsi har ya gama, ninke paper yyi tare da zirawa cikin aljihun wandon dake jikin Sara, kwanciya yyi idanunsa na kallon sama a haka bacci ya ɗauke sa.


Wajan Subhi Dr Haris na zaune a office ɗin sa yana duba wasu files da wani bayani da aka tura masa ta e-mail, ajjiyar zuciya ya sauke yana gamawa ya miƙe zuwa mosque, tare da Khabeer ya dawo cikin ward ɗin yana ta so ya tambayi Khabeer family na Abeed amma ya kasa, suna shigowa ward ɗin na'urar dake room ɗin Abeed ya fara ƙara da wani irin sauri, gaba ɗaya ya cika ward ɗin kusan likitoci goma ne suka fito time guda suna tafe suna magana da juna a gurguje, room ɗin Abeed suka shiga lokacin har ya gangaro ƙasa bai idda faɗuwa daga bed ɗin ba, hannunsa riƙe dana Sara wacce ke bacci, gaba ɗaya yyi aman jini akan bed ɗin ya ɓata jikinsa dana Sara, jikinsa na rawa yana wani irin mimmiƙewa Numfashinsa na fuska fuskar nan tai wani irin fari tas, gaba ɗaya likitocin tsayawa sukai suna kallon yadda computer dake kula da Numfashinsa ke tafiya daga 100 zuwa ƙasa, Abeed Sara yake son tashi amma ya ƙasa wlh duk wanda ya kallesa a lokacin sai yyi kuka domin duk wani ƙwararran likitan yasan Abeed lokaci kawai ake jira, Dr Haris ne ya share  zufa tare da ƙara sawa wajan ya shiga tashin Sara da sauri ta buɗe ido tana tashi taji muryan Abeed na faɗin "Saaaaa, Saraaarh" zumbur ta miƙe zaune a rikice tace "U..... Uncle...." Bama tasan kalmar ya fito mata ba, kuka ta sanya Abeed kuwa ganin ta farka ya Sanya ya riƙe ta a jikinsa ƙam ƙam tamkar zai tafi lahira da ita, wata irin runguma yyi mata wanda duk mai hankali zai gane cewa baya cikin hankalinsa yana tare da Mala'iku masu yiwa ransa mara ba, fita Dr Haris yyi da gudu ganin alrdy Numfashin daga 100 ya dawo 76, yana zuwa waje Dr Zulfa na shigowa yiwa wata mata operation, da sauri Dr Haris ya ƙarasa wajan Dr Zulfa zatai magana yaja hannunta da sauri zuwa  room ɗin, tun daga bakin ƙofa zuciyar Zulfa ke bugawa bin Dr Haris take kawai, zuwa tai wani irin zare ido waje tace "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Abeddeen.." da wani irin sauri ta ƙara sawa ciki tare da cewa "Get ready Dr Haris zamu shiga theater yanzu" tana faɗa  ta nufi wajan Abeddeen Sara tabi da kallo wacce take kuka tana faɗin "Uncle, Twin ka tashi.... Uncle nima zan bika ka buɗe idanunka..." Wani irin zabura da Abeed yyi ya sanya Anuty Zulfa zubewa kan kujerar kusa da bed ɗin Abeed lokacin kuma Numfashinsa yana 23 gaba ɗaya likitocin suka rufe Abeed har lokacin kuma Abeed yana rungome da Sara duk jinin dake fita a jikinsa ya wanke mata shi, Hawaye na fita a idanun Anuty Zulfa ta shiga faɗin "La'iha ilillah Muhammadur ya s.a.w" kamar jira ake Abeed ya shiga nanata "La'iha ilillah Muhammadur Rasulullah s.a.w" idanunsa na wani irin sama yana cikin faɗa suka ji shiru ya daina faɗa Na'urar cak ta tsaya da aiki, da sauri Anuty Zulfa ta duba jikin Computer taga 0... Miƙewa tayi ta kama hannun Abeed amma ina baya tayi zata faɗi Dr Haris yyi saurin tare ta, yace "Aikin za'ai masa?" Hawaye na gudu a fuskarta kuka na son kwance mata cikin wata iriyar Murya tace "He's gone... Abeed die Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Abeddeen ya mutu.....



😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un......


Zain Abeed isn't free contact to subscribe dan Allah 08119237616

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *24 Nimcyluv*

Ɗit! Ɗit! Ɗit! Na'urar ta dawo da ƙara da sauri jikin Dr Haris har rawa yake Wajan faɗin "he still alive.." Miƙewa Anuty Zulfa tayi wani irin Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya ta sauke lokacin da taga yatsun hannunsa na motsawa numfashi na sauka a ƙirjinsa, Sara tunda taji Anuty Zulfa ta ambaci mutuwa ta wani ja ajjiyar zuciya da ƙarfi tare da kwanciya kan Abeddeen ɗin a sume, a gurguje Anuty Zulfa ta shiga haɗa kayan theater tana kallon Dr Haris tace "Take her into another room....." Dr Haris da wata likata suka sauyawa Sara gado tare da tura ta zuwa wani room ɗin, likitan da wasu likitoci mata suka rufu a kanta, Anuty Zulfa na sanya riga jikinta tace "Follow zuwa Theater Room" gadon da Abeed yake kai suka tura tare da bin bayanta, Khabeer da yaci kuka ya ƙoshi ya nufi Mosque domin yiwa Abeed addu'a, Danish kuwa kaiwa da komowa yake yana faɗin "Oh, Jesus" likitoci wajan goma ne akan Abeddeen babu wanda yake magana cikin su, sai dai kawai aiki su, gefe guda na zuciyar Anuty Zulfa tana addu'ar Ubangiji ya sanya tayi aikin nan a Sa'a duk dauriyarta jikinta rawa yake, suna aikin wata likita mace na ɗan bubbuga bayan Anuty Zulfa alamar rarrashi...... Fitowa Amma tayi daga kitchen hannunta riƙe wani glass cup sai bottle water, tana zuwa tsakiyar Main Parlo taji jiri ya kwashe ta kafin taji Zuciyarta ta buga gaba ɗaya ruwan da glass ɗin suka zube a ƙasa hakan yyi daidai ta faɗuwar wani photon Abeed dake maƙale jikin bango shima a nan wajan ya tarwatse, hannu Amma ta sanya ta dafe kanta tare da cewa "Abeddeen? What happened to my son, Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" ta faɗa tana zubewa a wajan tare da ɗaukan photon Zain da Abba dake shigowa daga sallar Asr suka kalleta kafin Zain yace "Amma lafiya?" Ya faɗa a sanyaye domin shima yau gaba ɗaya wani iri ya tashi, ga mafarkin Abeed da yake ga kuma faɗuwar gaba, Amma tace "Zain Biyuninka....Zain look?" Kasa Mgn tayi sai nuna masa photon Abeddeen da tayi wajanta ya ƙarasa yace "Mene Amma? Ya kira ki ne?" Amma na kuka tana faɗin "Wani Abu ya faru da Abeed ɗina, Zain wlh Abeed baya cikin kwanciyar hankali jikina ya daɗe da faɗin haka, kaje ka nemo Abeed ya dawo gareni ko wani abune zai faru dashi ya kasance yana kusa dani" Abba ya riƙe ta yace "Zain go and call Junaid for me.." Amma ta kalli Abba tace "Abeed ɗina wani abu ya faru dashi, jikina ya bani haka dan Allah ka dawo min dashi kace ka yafe masa i donno wanna lose him, i love my son" riƙeta Abba yyi sosai ganin da gaske bata hayyacinta kuka take sosai har lokacin Zain ya shigo yana gaba Junaid na binsa sanye da fararen kaya, Abba yace "Junaid ina injection ɗin da kke ma Saratu?" A hankali Junaid yace "gata Abba" Abba yace "Ok zo kayi mata" haɗa infection ɗin yyi Amma na jikin Abba yyi mata allurar, nan take idanunta ya fara rufewa tace "Abeed come back to me son...am where mother zan kula dakai please come back" A hankali Abba ya kwantar da ita kan Kujera yana jan numfashi kafin ya kalli Junaid da Zain yace "Wacce ƙasa kuke tunanin Abeed zashi?" Zain da zuciyarsa ke tsananin bugawa yace "Paris, Mascow" Junaid dai baice komai ba, Abba yace "New York fa?" Kafin Zain yyi mgn Junaid yace "I don't think zai je can sbd Anuty Zulfa" Abba yace "Extly......zan saka SPIDER ya duba min domin ya gware wajan bincike" shiru duk sukai kafin Zain yace "Abba" Abba ya kalli Zain alamar yana sauraran sa Zain yace "If something bad happing to my Biyuni..." Kasa Mgn kawai yyi sai ya juya zuwa part ɗin sa, Junaid ma fita yyi domin kwanaki kaɗan suka rage ya koma aikinsa, Abba kallon Amma yyi dake bacci tana sauke ajjiyar zuciya...Zain na shiga part ɗin sa ya samu Du'a zaune tana kallo ganin yanayinsa ya sauya tace "Mene ya taɓa ran mijina" zama yyi kan sofa ta zauna saman cinyarsa tace "Mene ya faru yanayinka ya sanya bana son naga kana shiga damuwa haka" Zain da idanunsa sukai ja yace "Du'a wani abu ya samu Abeed, idan na rasa Abeed I'll never forgive my father, ba zan ya fewa Abb..." Da sauri ta rufe bakinsa tace "Subuhanallahi, haba kasan me kke son cewa kuwa? Kasan darajar iyaye ka rufa min asiri karabu dasu Abba, duk abinda Abba zai maka har abada kada ka sake cewa komai, yana da iko da kai but kai baka da iko dashi, zai iya yanke ko wanne hukunci a kanka amma kai ba zaka iya ba, baka da abinda zaka saka musu duk duniya, hukuncin da Abba yyi nadan cikin fushi da ƙunar zuciya yyi, babu yadda za'ai ka haifi ɗa a cikinka amma kace yyi kaza yace ba zai ba, dole ransa ya ɓaci yana ganin ya isa da Abeed tunda shine ya haifesa,mu bar komai wajan Allah in sha Allah komai zai daidai in sha Allah, nasan dole amma yyi ladamar yanke hukunci cikin fushi come closer.." ta faɗa tana rungome Zain tare da ɗan bubbuga bayansa alamar yyi hqe everything I'll be fine, shiru yyi yana jin yadda take shafa ƙirjinsa zuwa fuskarsa duk dan ya mance da komai, Murya can ƙasa Dua tace "pray for him, idan kai ma ka shiga damuwa yaya Amma Zatai? Kai da take gani ta ɗauka shine, Kai Naila ke gani ta ɗauka Abeed ne please be strong my man" kansa ya ɗaga ya kalleta kafin yace "Thank you wify... thank you alot Allah yyi maki albarka" Murmushi tayi tana haɗe bakinsa da nata Duk yadda Zain ke kaucewa sai da Dua ta jashi janta yyi sosai ya shiga kissing ɗinta yana sakin numfashi, ganin yana ƙoƙarin shigarta a nan ya sanya ta shagwaɓe tace "No please muje bedroom" Murmushi yyi ya ɗauke ta zuwa cikin bedroom... Lokacin da Junaid ya isa part ɗin su a parlo ya samu Riya da Ummi suna ganinsa sukai shiru baice musu komai ba ya shige part ɗin sa, Ummi ta bisa da harara tace "Gulmamme, ai tunda Saratu ta rabani dakai wlh itama ta rabu da ɗan ta ke nan har abada" Riya tace "Ummi yaya kukai dashi?" Ummi tace "Uhm, Malamin nan ai ɗan iska ne, yace kafin aikin ya shiga jikin Abeed dole ne a samu damar da za'a shagalar tare dashi kona shekara ne, amma idan har yana kwana da Alwala aikin ba zai ba" Riya tace "With don't have any prblm with dat kawai yyi aikin" Ummi tace "Eh, amma ai da matsala" Riya tace "tame Ummi?" Ummi tace "Yace dole ne ya kwanta dake, kuma dole ne sai yyi rubutu jikin ki" shiru Riya tayi Ummi tace "Ni budurcin ki nake gudu" Riya a sanyaye tace "Ummi ai bana da budurcin" da wani irin mmki Ummi tace "What, Riya baki da budurcin fa, ashe ina can ma saki baki ina zagin ƴar ƴan Mutane wanda suke karuwanci bani da labarin tawa ta gama watse wa a waje" Riya tace "Am sorry Ummi, wlh wata game akai wani ban waye ba gashi bana harka da samari, nace ma friends ɗina a waye nake, shine sukace idan haka ne naje club aga tabbaci ina zuwa aka haɗani da wani ɗan class ɗin mu muka kwanta tare dashi, kuma ba Ummi ance ai yanzu ƙauyanci ne zuwa gidan miji da budurci" Naila dake shigowa tace "Hoooo! Jakar uba to wlh tun tuni kafin mala'ikunsa su rubuta maki zunubi ki tuba, wanne Algungumin ke yace maki haka? To Allah na tuba mu a zamanin mu wama yasan aure bare yyi ya faɗi wannan kalmar tsirara haka, a'a wlh babu ruwanmu shekarun baya kana gudu miji na gudu babu wanda ya damu da wani wlh, Allah na tuba wannan nono ba sai a gidan mijin yake ɗan huduwa ba Allah ya sauwaƙa amma dai wlh ba'a haka ki tuba"  Zama Naila tayi tace "Yana ganku kamar dai wasu munafukai, to wannan dai ba siffar mutanan ƙwarai bace" Ummi tayi Murmushi tace "Zuwa kikai Naila" a fusace Naila tace "Kaga masifa sai akace nida gidan ɗana ba zan zo ba, to ai ba iya mai rawanin can bane ɗana, harda Audillahi ciki ni ba dangi iya balle na baba ina ruwanki ne da zuwa? Kawai dan kina matar Audil, banda Allah ya nufa nima na saka baki da tuni ɗan garuwa kikai aure fa? To ai abin munafurci bane yarinyar da aka ɗauko da ƙyar daga gidan karuwai?" Riya tace "To ke kika ɗauko ta ko?" Naila tace "A'a Wacece ke, nidai ban saka dake ba ki rufa min asiri wlh tsoron haɗa hanya nake dake wannan ramar taki abin bincika ne" shiru kawai Ummi tayi deep down na Zuciyarta tana tsinewa Naila. 


Ana kiran magrib suna kashe wutar ɗakin theater, a hankali likitocin 1 by 1 suka shiga fitowa daga cikin room ɗin Anuty Zulfa itace ƙarshe wajan fitowa, hannunta ta sanya ta goge zufar dake yanko mata idanunta sunyi wani irin ja, numfashi kawai take ja, Khabeer dake tsaye yyi saurin nufarta yana faɗin "Ya jikin nasa?" Kallonta tayi tace can tace "Muna saka ran tashinsa" tana faɗin haka ta nufi room ɗin da Sara take tana kwance itama drip na shiga jikinta tai wani irin faɗawa, ruwan ta zare mata ta ɗauki wani daban ta saka mata tare da sanya mata wata yellow ɗin injection kana ta rufe ɗakin ta nufi office ɗin ta, tana zama Dr Haris ya shigo ya zauna fuskarta a kame domin sai yanzu ta tuna da riƙentan da yyi tace "how long ka kasance kana kula da Abeed?" Yace "Duk sanda yazo ƙasar nan nike kula dashi, duk wata ƙasa da Yake zuwa yana da likitan sa a hannu" shiru kawai Anuty Zulfa tayi tana tunani kafin taji Dr Haris yace "kaga kamar kin san shi" da ƙyar ta iya cewa "Yeah, he's my son....i mean my sister's son" Dr Haris yace Allah sarki, Allah ya bashi lafiya" yana faɗin haka kuma ya tashi yyi waje, Anuty Zulfa shiru tayi ta shiga juya kujerar da take kai ta daɗe a haka kafin ta miƙe ta nufi toilet tayi Alwala Zhur, Asar ga Magrib haka ta jera su tana istigifari tare da yiwa Abeed addu'ar samun lafiya, tana zaune har Issha, bayan ta idar da sallah taji wayarta na ringing ɗauka tayi ganin me kiran, Yusra tace "Mami naji ki shiru lafiya?" Muryar Anuty Zulfa a sake tace "Listen to me Yusra, ki kwanta tare da Auta kin san Abbanku baya nan" Yusra tace "To kefa?" Anuty Zulfa tace "Zan kwana a hospital ok, da safe ki haɗa breakfast mai ɗan ruwa ruwa ki saka driver ya kawo min please sweetheart kuyi addu'a ok" Yusra a sanyaye tace "Bye Mami" kashe wayar tayi gently ta miƙe ta nufi ɗakin hutawar da aka kaisa, yana kwance flat idanunsa rufe sai green riga dake jikinsa kumburin fuskar dana ƙafar ya saɓe, Numfashinsa ya daidaita amma har yanzu oxygen ɗin yana bakinsa, fita tayi ta nufi room ɗin Sara tana zuwa ta samu Dr Haris a wajanta daga inda take bata ƙarasa ba tace "Ya nata jikin?" Yace "Allahamdulillah, amma ta shiga duguwar suma anytime zata iya tashi" kai ta ɗaga masa da sauri tana barin wajan... Ranar Anuty Zulfa a wajan Abeed ta kwana cirr bata runtsa ba, wani irin so da ƙaunar sa take tun ba yanzu ba, balle yanzu data san meke damunsa, da Subhi tayi sallah a nan room ɗin kana ta ɗauki wayarta dake ƙara ta nufi waje tana faɗin "I want to talk to you Abban Yusra.... serious talking" yana daga can ƙasar da yake zai shiga airport yace "Am on my way yau zan dawo" tace "Ok luv Allah ya tsare ya kiyaye sai kazo" Yace "Ok My lady be strong, ko dan ciwon ɗan ki ne Shine zaki zama raguwa" tana ɗan Murmushi tace " Is not like that.... wlh he's critical condition Saratu ba zata jure ba nasan yadda take son Abeed fiye da komai na nan duniya, komai nasu ɗaya ne da Zain amma son da take ma a Zuciyarta special ne" Yace "Owk, ok My lady zan shiga jirgi bye luv u" kashe wayar tayi tasan idan plan ɗinta ya samu shiga har abada ba zatai ladama ba hakan kuma shine daidai ga duk su biyun.....Masarautar Zahel Sairah ce ta kalli Subash tace "Me yasa kuke dake sani ne?" Da mmki yace "Wanne sani? Akwai wanda ya sanar damu wani abu ne?" Kallonsa tayi tace "Baka san Littafin ku ba ke nan? Baibul ko a ciki ba'a faɗa muku cewa Allah ɗaya bane bashi da abokin tarayya bai haifa ba, ba'a haifa masa ba, Sannan Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama shine Manzon Allah na gsky, wanda Allah ya turo sa da Littafin Alkur'an kafin kuma Isra'il da mi'iraji su bashi damar zuwa amsar sallah?" Shiru Subash yyi kafin yace "kina nufin Mu ɗin nan yinmu akai?" Was so surprised Sairah ke bin Subash da kallo kafin tace "To waye yyi ku?" Ya ɗaga mata kafaɗa tare da wargatsa hannunsa alamar waya sani, can kuma yace "kawai a haka na ganni, Mabus yace babu abin bautawa sai Abin bauta kabas da dodo, sune suke bamu abinci ruwa, iskar shaƙa da komai?" Miƙewa Sairah tayi tana hange hange tace "Akwai ƙwayar wake kota masara" shiru yyi can kuma yace "Ban sani ba" tace "Addinin Musulunci ya zo ne daga Allah ta hannun Annabi Muhammad(SAW) tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi, shi ne manzo wanda Allah ya aiko shi zuwa ga mutane baki daya kuma na karshen annabawa a duniya domin ya sake jaddada addinin Allah, a yi imani da Allah wanda Ya halicci kowa da komai. Addinin musulunci na da mabiya a duk fadin Duniya kuma mafiya yawan su na zaune ne a yankin gabas ta tsakiya da yankin Afirka ta Arewa wadanda mafi yawansu Larabawa ne masu bin addinin musulunci, sai dai akwai dunbin mabiya addinin musulunci a ko'ina a fadin Duniyarmu.Ma'anar Addinin Musulunci shi ne " Yarda da Mika wuya ga kwadaituwan Allah Madaukakin Sarki, wato Shaidawa babu abin bautawa da Gaskiya sai Allah kuma Muhammad Manzonsa ne (Ma'aikinsa ne), bayan haka ka yarda da dukkan abubuwan da ya umarci al'umarsa haka kuma da wadanda ya kebanta da su, da mika wuya ga umarnin Allah Ubangijin talikai, tare da tsarkaka daga kafirci (sanya kishiya wa Allah) da kafirai"Allah Madaukakin Sarki shi ya aiko Manzonsa Annabi Muhammadu (tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi) da Al Kur'ani Mai Girma domin ya zamo shiriya da Rahma ga Halittu baki daya, an bayyana musulunci a matsayin addinin dake da saurin karin yawa a duniya a kullum wanda ke da Adadin musulmai na Duniya sun kai kusan kashi 24.1% na dukkan mutanen Duniya, wato fiye da Musulmai Biliyan Daya da Miliyan dubu dari takwas (1,800,000,000) a fadin duniya" Miƙewa shima Subash yyi yace "To mu namu mene sunansa? Waye kuma ya halicci duniya da ake ta faɗa?" Sairah ta dubesa cikin nutsuwa tace "Allah shine ya halicci duniya da abinda yake cikinta, yyi sama ya halicci ƙasa, Allati lamshiii alayya....ya bamu rai da lafiya da kuma isar da muke shaƙa, kana da labarin fir'auna da ƙaruna? Kana da Labarin Mutanan Annabi Luɗ? Kasan yadda ƙarshen su ya kasance, kasan dame aka halicce mu aka halicci Mala'iku, komai na nan duniya Allah ya halicce sa, akwai adadin kwanakin ya ɗauka...." Subash dake sauraran Sairah cikin wani irin yanayi yace "Idan Allah ne ya hallice mu yyi duk abinda ya faɗa shi kuma Allah waye ya halicce sa?" Wani ƙyakƙyawan mari Sairah ta masa yana shirin yin mgn ta ƙara zabga masa wani marin, tana sakin kuka tace " brother! It's not a weird question, it's a stupid question.....ALLAH is the creator And no one can create the creator or else  he would not be God!" Zubewa Subash yyi a gabanta idanuna jajir kafin ya saki kuka yace "Zaki aure ni Sairah?"....... After 5days Hannunsa ya sanya a kan handle ɗin ƙofar room tare da fitowa a hankali yake tafiya sbd ɗinkin dake jikinsa, yana sanye da wata Armless wacce take da zif hakan ya sanya ya buɗe gaban rigar baki ɗaya faffaɗan ƙirjinsa ya bayyana ga wajan aikin da akai masa rufe, sai kuma 3Qauter jikinsa hannunsa ɗaya cikin aljihunsa, kai tsaye wani room ya nufa yana shiga yaga babu kowa a ciki kai tsaye idanunsa suka sauka akan Sara wacce har lokacin bata farka ba sbd kwanaki wajan 6, shi kansa da yake cikin wani hali gashi harya fara tafiya lallai mutuwa bata san inda ciwo yake ba, rufe ƙofar room ɗin yyi walking slowly yake tafiya ya dawo Abeed ɗinsa sosai kamar ba shi ba, tsaye yyi a kanta kafin yaja Kujera ya zauna kusa da inda kanta yake, ya jima zaune yana kallonta zuciyarsa duk wani irin wacce kalar suma ce haka? Almost 20mnts yaji computer na ɗittttttttt, sai kuma yaga hannunta na motsawa da ɗan sauri ya riƙe hannunta, Sara wacce take jin kamar bacci tayi ta fargaba ta shiga faɗin "Uncle.... Uncle Twin zamu gida ko? Ai ba mutuwa kayi ba ka tashi su gani Uncle kana jina?" Gam Abeed ya matse hannunta dake cikin nasa, kafin ya ɗura ɗaya hannun saman kanta ya shafa sumar kanta yama rasa me zai ce wani irin tausayin ta ya kama shi, duk a sbd dashi ta shiga cikin wannan halin kafin yyi Mgna yaga ta saki kuka tare da zabura tana wani irin kalar ihu tare da faɗin "Wayyooo Uncle baka mutu ba kace kana nan Twin...zan bika zan" yama riga ya mance ciwon jikinsa da wani irin sauri ya hau bed ɗin tare da sanya hannunsa gaba ɗaya ya jawota jikinsa ya ƙanƙame ta yana sakin ajjiyar zuciya murya, fisge fisge ta fara alamar mutanan kanta kuma na son motsawa tana wani kalar ihu tana cewa "Ba zan yarda ba sun kashe min Uncle....Twin kana ka tashi zan bika" gaba ɗaya ya rufe ta da ƙirjinsa yana jin yadda take Dukansa tana cizonsa tare da ihu tana Uncle ka tashi amma ya rungome ta tsam a jikinsa daidai kunnanta ya ɗura bakinsa yace "Shiiiittt..... I'm here just for you Saaaaaaa open your eyes look at me ga Uncle kusa dake..." Anuty Zulfa dake shigowa cikin room ɗin tana waya tare da faɗin "Har an ɗaura? To ma sha Allah Ubangiji ya tabbatar da alkairin naji daɗin auren nan hankali na ya kwanta....



Zain Abeed isn't free kiji tsoran Allah wlh bana bacci sbd rubutu...... Contact to subscribe 08119237616




Sarautar marubuta

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *_25 Nimcyluv_* 

Juyawa waje Anuty Zulfa tayi hannunta riƙe da key car tace "U have know idea how happy d nke ciki" shiru tayi tana tafiya zuwa office ɗin ta tace "Sure...Ita yarinyar zata samu nutsuwa, kuma Rahila ai bata da wani mugun abu, kawai cutar ta yaso yi" shiru ta sake yi tace "You're right, tunda an ɗaura auren shima Bilyamin hankalinsa zai kwanta bye" kashe wayar tayi lokacin da take shiga office ɗin nata, zama tayi saman kujerar looking directly zuwa kan matar dake jiranta tace "Kika ce me?" Matar tace "An gama Mgnar auren, sai bayan anyi Genotype aka samu saurayin da As, I really love him, i decided to marry him" Zulfa na kallon ta tana girgiza ƙafa tace "So where are you here? Tunda U alrdy make a decision na auren nasa" Matar wacce ba zata shige shekaru 25 tace "Sorry Maah" shiru Anuty Zulfa ta yi can tace "Can AA Genotype marry AA?" Gently Budurwar tace "Eh" Zulfa tace "What's AA Genotype?" Budurwar tace "The term “homozygous�? is used to describe the pairs “AA�? and “aa�? because the alleles in the pair are the same, i.e. both dominant or both recessive. In contrast, the term “heterozygous�? is used to describe the allelic pair, “Aa�?... Da mmki Anuty Zulfa tace "Menene jinin AA, AS,SS...?" Budurwar mai suna Noha tace "Typically, there are five (5) distinct types of blood genotype. They are AA, AS, AC, SS, and SC. While the first 2 pairs (AA & AS) are normal, AC is rare and the latter two (SS, SC) are irregular and anomalous, commonly causing sickle cell disease, and kowa yasan As da Ss Sikila ne" Tsaki Anuty Zulfa taja domin bata son rainin hankali yarinyar tasan all this take tunanin auren As bayan ita Ss ce tace "Can As marry  As?" Calmly Noha tace "A'a" Anuty Zulfa tace "Why, i mean mene ya sanya they can't marry?" Shiru Noha tayi Anuty Zulfa ta gyara zama tana zare glass ɗin idanunta tace "Look at into my eyes Noha, A wannan rayuwar abinda kke so ba shine kke samu ba, U love him ba matsala, U can love him till the end of your life, amma kin fara tunanin halin da zaki shiga when you'll marry him har kuka haihuwa, AS ya auri AS double sickle ya samu, wani kariya wani zallar Sickle, Subuhanallahi bare kuma aure tsakanin AS da SS, dan me ake Aure Noha tell me? Badan samun farin ciki da kwanciyar hankali da samun ƙyakkyawar zuri'a ba, akwai Sickle mai shan jini, akwai mai karya mutum, akwai mai taɓa ɓargo ke kanki ina tunanin Mamanki ke kula da lamarinki, idan kikai aure ke ciwo yaro ciwo miji ciwo, waye zai kula da wani? U hve to think very carefully, kina Sickle is does means baki da ƴan cin samun mijin da kike so ko kike fata ba, kiyi hqr ki rabu dashi ki jira rabonki yana nan zuwa let him go.... Wlh Noha you deceive yourself Allah" Noha zatai mgn Anuty Zulfa a tsawace tace "Get out please.... U hve nothing nothing to say" fita Noha tayi tana goge hawaye, tace baki ƙofa Anuty Zulfa tace "U can marry him b ruwana, Am just advice you ne. Shiru kawai Noha tayi har ta fice daga office ɗin, Anuty Zulfa ta bita da kallon tausayi.... Gently Abeed ya zame Sara daga jikinsa idanunsa ya buɗe a kanta ganin yadda take kallonsa ya ɗan kame fuska Murya can ciki yace "U are sick,daina kuka" kai ta ɗaga masa kafin tace "Promise me Uncle" Kallonta yyi bai dai ce komai ba tace "U never sick again, ka daina kwanciya hk" kai ya ɗaga mata yn mmkin yadda ta damu da ciwon nasa, Sara ta marairaice fuska tace "To mu ƙulla mn" fuska a kame Murya can ƙasa yace "Stop acting like a baby Saaaaaa" turo baki tayi ba tare da tace komai ba ta ɗauke kanta zuwa gefe guda, wani ɗan cute smile yyi yana ya motsa fuska a lokaci ɗaya yace "Ok i promise" juyowa tayi ta kallesa tana washe bakinta kamar yarinya har manyan dimples ɗinta na lomawa tace "Thanks" idanunsa ya ɗauke ya mayar zuwa kan ƙofa kallo guda yyi musu ya ɗauke kansa tare da rufe idanunsa ya shiga kaɗa ƙafa kaɗan kaɗan Dr Haris dake biye da Anuty Zulfa da kuma Autar ta yace "Sai dai yana zuwa scanning time to time" Anuty Zulfa idanunta akan Sara tace "bbu matsala, zamu shige dashi ne ng jikin allahamdulillah" Dr Haris yace "Allah ya ƙara lfy bari na koma" kujera Anuty Zulfa taja ta zauna tana faɗin "Ya jikin Sara?" Kanta ƙasa ba tare data ɗago ba tace "Ai lou nake" Zulfa tace "I see" direction ɗinta ta juya kan Abeed da bai ma kalleta ba gudun masifa tace "Ka shirya zamu shige" da sauri ya buɗe idanuna ya kalli Anuty Zulfa tana haɗe fuska bbu alamun wasa tace "Mene ka tsare ni da ido ko zuwa ne ba zakai ba" ya motsa fuska yyi kamar ba zai mgn ba sai yace "Ina za'a Mami...." Kai tsaye tace "My house" yace "Ohh! zan shige nawa gidan" ba tare data kallesa ba tace "To ƙaruna nasan da gidan naka nace nawa, kana iya ƙin zuwa idan kaga ban isa ba" shiru kawai yyi tare da Miƙewa zai fita da sauri Sara ta sakko daga kan bed ɗin tana riƙesa tace "Twin zani" bai tsaya ba ya nufi waje Sara na biye dashi, Anuty Zulfa dai ƙafa take kaɗawa idanunta akan wayarta, ganin da gske Sara binsa zatai yasa tace "Sara come back" maƙale ka faɗa tayi tace "Zani Twin" a tsawace ce Anuty Zulfa tace "I said come back.." jikin Sara har wani rawa yake sbd firgita, da wani irin sauri kuma ya fice domin ba zai jure jin tsawar ba, yana fita Sara ta saka kuka ƙasa ƙasa, sai da ta gaji dan kanta tayi shiru Anuty Zulfa dai ba tace komai ba, Autar ta tace "she's cry Mami" harara Anuty Zulfa ta cillawa Autar ta, sai da ta gama duba abinda zatai a waya kafin gently ta kalli Sara tace "Zonan, ƙanwata" maƙale kafaɗa tayi Anuty Zulfa ta miƙe tare da kama hannunta suka zauna tace "Yi Shiru Kinji" Sara tace "Ya tafi" tace "zai dawo,kina jina Sara?" Kallonta kawai Sara tayi tace "Ina Mamanki?" Hannunta ta watsa mata alamar bata sani ba, Murmushi Anuty Zulfa tayi tace "Am your mother Sara, i was looking for you since, ban ganki fa zaki farin ciki da zama tare da Mamanki ki zama big and classes beb, Zaki daina wannan shirman ki koma University and start your study, Zaki zama babbar mace did you like it?" Sara tace "Zaki bani mota?" Zulfa Kallonta tayi kawai wato Yarinyar nan kassarata aljanun suka suyi, su sukai ta zama kamar ƙaramar yarinya dole ta nema mata mgn, sbd duk zurfin cikin Abeed sai ta takura masa ya faɗi komai itama ya ɓoye mata cewa ita ta caka masa wuƙa, kanta Zulfa ta shafa tace "Zan baki mota babba latest car in new York" Sara cikin ƙaramar muryarta tace "To Zani, shima Twin zashi?" ikon Allah kawai Anuty Zulfa tace a ranta kai kawai ta ɗaga mata, kafin ta kalli Auta tace "Raka ta bathroom tai wanka tai brush taci abinci mu tafi" Bathroom suka nufa Anuty Zulfa mmki da girman Sara take amma gata nan sai a hankali, tana zaune ta fito daga wanka a bathroom ta sauya kaya zuwa white-collared t.shirts  da Cropped trousers sai Ƙamshin shower gel take, Zama tayi skin ɗinta na wani glowing sosai, breakfast aka bata taci kaɗan tana faraci ta ajjiye tana riƙe ciki, Anuty Zulfa ta fahimci abinda yake damunta tace "Ina zuwa" fita tayi zuwa office ɗin ta, not too long ta dawo ɗauke da injection zatai mata, wani irin zare idanu Sara tayi nan da nan idanunta ya kawo ruwa tace "Mami banso" Mami tace "Zaki daina jin ciwo" girgiza kai tayi tana yarfe hannu..A hankali Abeed ya turo ƙofar ya shigo ƙamshin Thierry mungler ne ya fara musu sallama, yana sanye cikin Modern Fit Suit sai ƙafarsa dake cikin Chalsea-style Boots, hannunsa ɗaya zube cikin Aljihun suit ɗin, sumar kannan nasa sai ƙyalli yake da alama ba a nan ya shirya ba, Cak ya tsaya daga inda yake tsigar jikinsa na tashi sbd ganin allurar nan take hankalinsa ya tashi, juya yyi zai fita Anuty Zulfa tace "jira ni" kansa ya sunkuyar ya shiga danna Wayarsa ba tare daya san abinda yake ba, wani ihu Sara tayi lokacin da Zulfa tayi mata allurar tana kiran sunan Abeed, Abeed runtse idanunsa yana wani irin taune bakinsa, Murmushi Zulfa tayi tace "Sorry Sara, muje" ƙin motsawa Sara tayi kanta a ƙasa jikinta na rawa nan da nan idanunta sukai jajir, Zulfa tace "Saraaa" amma bata motsa ba ta juya taga Abeed waya kawai yake dannawa tace "Is she alright?" Idanunsa ya ɗaga irin bai gane ba tace "Kalli Saraa" ya jima da fahimtar bata ita kaɗai bace a yanzu sai kawai yace "Ban sani ba" yana faɗin hakan ya fita daga room ɗin, Anuty Zulfa ta kalli Auta tace "kwashe kayan ki kai mota" ta faɗi hakan tana kama hannun Sara ta ɗura mata kinomo a saman kayan kana ta jata zuwa waje, suna tafe tana turjewa a haka suka isa wajan motar, a entrance ɗin asibitin ta samu Abeed waya manne a kunnansa da alama mgn yake, Sara ta saka a baya ita da Auta ita kuma ta nufi wajan driver ta zauna, tana jiran Abeed ya gama, Abeed ba wata waya da yake, baya son binta ne ba zai jure yawan surutu ba, Horn ta danna masa  hakan yasa ya nufi wajan motar yana tafiya a hankali, yana ƙarasa wa ya kalli Zulfa yace "Zan amshi abu" kallonsa tayi kafin tace "Abeddeen yaushe na fara wasa dakai?" Ya shafa kansa idanunsa a ƙasa yace "Zan zo Mami" motar ta rufe ba tare data ƙara ce masa komai ba, ya saci kallon Sara dake zaune a baya jikinta duk rawa yake juyawa yyi zuwa cikin ward ɗin yana kiran Khabeer.. Anuty Zulfa taja motar ta wani irin gudu tabar hospital ɗin, tana fita wata mota ƙirar Chevrolet Silverado wacce bata da baya nan ta manyan yara ta shigo cikin asibitin, Parking Khabeer yyi Abeed na tsaye yaga kiran Khabeer ɗaga ba walking slowly ya nufi motar da sauri Khabeer ya buɗe masa motar yana zuwa ya shiga ya rufe, key yyiwa motar ya fita suna kan hanyar zuwa Khabeer ya saci kallon Abeed yace "Sir ya jiki?"  Idanun Abeed a rufe yana sauke numfashi a hankali ya ɗan ɗaga kansa, Khabeer yace "Ma sha Allah, Allah ya ƙara afuwa" nan ma kai kawai ya ɗaga masa, har suka isa babban gidan nasa idanunsa rufe, ƙofa Khabeer ya buɗe masa, ya fito a hankali cike da nutsuwa da kamala yana fitowa ya zare jacket ɗin Suit tare da riƙewa a hannunsa, kallon Khabeer kawai yyi Khabeer yace "Ok zan faɗawa Danish" ciki ya shige yana dafe kansa, yana zuwa part ɗinsa an gyara komai direct bathroom ya shiga yana zare kayan jikinsa, shower ya sakarwa kansa yana fidda numfashi, ya san dole Anuty Zulfa ta nemesa sbd Sara dan kanta za tace yazo ya tafi da ita, kamar ita ta Kawo ta ƙasar, kashe showern yyi ya sanya bathrube jikinsa  sai ƙamshin MUD BEGIN Natural Shower Gel yake, wajan mirror ya nufa ya ɗauki SFT's peppermint coated fennel seeds ya saka a bakinsa, Remote ya ɗauka ya ƙure gudun ac kafin ya kwanta kan bed tare da jan duvet ya rufe jikinsa, ya jima idanunsa a buɗe kafin can ya rufe idanunsa bacci ya ɗauke sa. har bayan sallar asr yana bacci, slowly ya shiga buɗe idanunsa da sukai masa nauyi, da sauri ya runtse idanunsa sbd wani irin abu ya zaki tsakiyar kansa, ga wani abu da yazo mararsa ya tokare, can ƙasan ransa yake cewa "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" ya jima kafin ya miƙe tsaye kansa tuni yyi masa nauyi, shower yyi ya ɗaura alwala kafin ya Sanya jallabiya, a nan yyi sallar tare da istigifari na makarar da yyi, yana zaune Wayarsa tayi ƙara ganin sunan Anuty Zulfa yasa yaƙi ɗaga kiran, ya jima zaune gently ya miƙe ya sauya kaya zuwa  wata red ɗin Armless mai babbar hula da zif, sai wando 3Qauter sai ƙamshin Bois elite yake, sumar kansa data fuskarsa suna wani sheƙi, Main Parlo ya fito bayan ya zuge gaban rigar nasa ƙirjinsa duk a waje, zama yyi a Main Parlo bayan ya ɗauki madara da cup sai chocolate, haka nan ya samu kansa cikin damuwa da son manta wani abu wanda yake da tsananin muhimmanci a gunsa, a hankali yake shan Madarar  ya nayi yana danna system ɗin sa, G-mail ɗinsa ya shiga nan ya fara ganin saƙwanni ana haka wani saƙon Abba ya shigo, fararan idanunsa ya lumshe yana jan numfashi kafin ya buɗe idanun tare da shiga cikin message wata ƙyakkyawar bugawa zuciyarsa tayi abinda ya gani ba ƙaramin girgiza sa yyi, al'amarin daya saya sarawar kansa, abinda ya zama tubalin ruguza dukkan wani farin ciki da jin daɗi haɗi da kwanciyar hankalin da Abeed yake ciki, saƙon Abba ya zama silar faɗawarsa dukkan wani abu bai taɓa tsammani a rayuwa ba..... Rufe system ɗin yyi domin baya fata ya sake ganin koda kalma guda na saƙon, yana zaune shiru kamar wani zautacce har aka kira magrib ƙin tashi yyi maimakon ya gabatar da sallar sai kawai ya kwanta kan kujerar nan take bacci ya ɗauke sa, baccin da bai san dalilin faruwar sa ba, yana jin yana gab da barin wani muhimmin abu a cikin rayuwarsa.



Zain Abeed isn't free contact to subscribe dan darajar Allah👏🏻........08119237616

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *27 Nimcyluv*

Juyawa sukai domin ganin mai mgnar, Auta tai murmushi tace "Mami, where are you here?" Mami dake rufe mota ta ƙarasu wajan idanunta akan Yarima Yashim daya ɗan sunkuyar da kansa ƙasa, Kallonta ta bayar kana Auta tace "Kun gama lectures ne?" Auta tana amsar bag ɗin hannun Mami tace "Eh, Mami me kikazo yi?" Kafin Anuty Zulfa tayi mgn Yarima Yashim yace "Barka Mami" Anuty Zulfa tace "Kana lafiya?" Yana shafa kai yace "Allahamdulilla, bari naje" kallon gefe tayi sai kuma ta kalli Sara wacce take gaban mota wajan driver tace "Oh! Sorry na ƙatse ka" yace "Babu komai" ya faɗi hakan yana satar kallon Sara yaga ita kanta a ƙasa take tana duba wani littafin turanci na _Past perfect_ Juyawa Yarima Yashim yyi zuwa wajan motarsa, yana tafiya gently Sara ta ɗaga kanta tare da juya fararan idanunta a hankali kuma ta zuro fararen ƙafarta dake cikin wani takalmi hill, jikinta sanye cikin wata sky blue ɗin Abaya tayi rolling kanta da veil ɗin kamar wata balarabiya, fuskarta ɗauke da wani kwantaccen Murmushi daya sanya manyan dimples ɗinta lomawa, ta ƙarasa wajan Anuty Zulfa tana ɗan Shagwaɓewa sai ka rantse ita ce Autar Anuty Zulfa tace "Wlcm Mami...Mami kin siyo min Chocolate ɗin?" Anuty Zulfa tace "Jama'a na shiga uku, Sara bakya girma ne?" Murmushin kawai Sara ta yi bata ƙara cewa komai ba, Auta tace "Mami ni kuma perfumes ɗina sun ƙare i need more..." Anuty Zulfa tana kama hannun Sara tace "Oh..Ok yanzu dai akwai wanda nazo gani we will take idan na dawo gida ok, waye zai driving naku?" Auta tace "Mami na gaji ni dai" Anuty Zulfa ta kalli Sara da key ɗin key hannunta tace "Ayi driving a hankali my dear" idanunta kawai Sara ta lumshe tare da buɗewa, kana ta nufi wajan driver, Auta ta shiga tana having na Anuty Zulfa, suna shiga motar Sara ta ɗan ya motsa fuska kafin tayiwa motar key, a hankali ta fara juya string motar driving ta fara cikin nutsuwa suna haurawa saman titi Sara ta warware rolling na kanta ta ajjiye vail ɗin can gefe kalbar dake kanta ta sauka har bayanta da gefen fuskarta, Auta tace "Daman kasan saikin cire, mene yasa baki son rufe kai ne?" Murmushi kawai Sara ta yi ba tace komai ba, Auta tace "Saura ɗayan" Sara na kunna wata slow song mai daɗi ba tare data kalli Auta ba cikin kamilalliyar muryarta tace "Uhm... Gulma" Auta tace "yanzu ba gashi Kinyi mgn ba, nikam ina son tambayar ki Sara" sai a wannan karan Sara ta juya tare da kallon Auta na few seconds kana ta maida kanta zuwa kan titi, Auta tace "Mene yasa kike son waƙa?" Wani cute smile Sara tayi tana juya idanunta sosai akan titi muryarta na fita sbd waƙar da take bi, ita dai bata kula Auta ba, har suka kawo gaban haɗaɗɗan gidan nasu, Horn tayi gatekeeper ya buɗe musu gate ɗin, bayan sunyi parking a parking space Auta ta fara sauka kafin Sara ta ɗauki kayanta Vail ɗin ta riƙe a hannunta, tana wani irin tafiya mai cike da nutsuwa idan ka ganta sai ka ɗauka iyayi ne but babu iyayi ita ɗin ce a haka.... Misalin 10 na dare jirgi ya sauka a airport, a hankali mutane ke fitowa daga cikin jirgin, wajan 10 minutes da saukar jirgin kafin a hankali ya miƙe daga kan kujerar da yake, yana sanye da Slim Fit Suit ga wani ƙamshin Hugo boss dake tashi a jikinsa, sumar kansa ta ƙara yawa sosai, domin har kusan rufe masa ido take daga baya kuma har lilo take kamar ta mace, yana fitowa Danish ya fito ɗauke da kayansa, a hankali yake tafiya yana jan numfashi rabonsa da New York wata goma ke nan, ya tafi cikin fushi da ƙunci wanda bai san na mene ne ba, gaban wata Chevrolet Silverado ya tsaya fuskarsa kame yana kallon Khabeer, jikin Khabeer har rawa yake wajan bawa Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas key ɗin motar, amsa kawai Abeed yyi ba tare da yace komai ba, ya buɗe murfin motar ya shiga da wani irin gudu yaja motar da ƙarfi yabar cikin airport ɗin, da kallo kawai Danish yabi bayan Abeed baya jin daɗin halayyar sa a yanzu. A gudu yake sosai a motar yana tafe yana cire jacket ɗin jikinsa, yabar singlet ɗin ciki, idanunsa jajurr yana jan wani irin numfashi a haka ya ƙarasa wani Paul’s Casablanca, lokacin daya isa wajan 11 saura, a entrance ɗin club ɗin yaga wasu zafafan motoci duk haɗuwar su bata kai tasa ba, ko a kuɗi kashe motar yyi shi kansa bai san meke damunsa bai san wanne kalar abu ke jan ragamar rayuwarsa ba, wani lokacin ji yake kamar yyi kuka sbd ƙunci da baƙin cikin yadda rayuwa ta juya masa salon ƙaddararsa, fesar da numfashi yyi mai zafi kafin gently ya buɗe murfin motar ya zura da ƙyakkyawar farar ƙafarsa zuwa waje, ƙarasa fitowa yyi yana kame fuska key ɗin motar ya sanya cikin Aljihu tare da ɗaukan Wayarsa walking slowly yake nufar cikin hotel ɗin, wanda gaba ɗaya sautin kiɗa ya sanya ba'a jin Mgnar Mutane, iya haɗuwa ya haɗu matane kala kala masu ajin gske yawancin su da skirt iya gwiwa, sai wata riga wacce bata shige half vest ba, rabin ƙirjinsu duk a waje, yana shiga gaba ɗaya maza ta matan wajan suka miƙe suna Kallonsa tare da nunasa da mmki, domin babu wanda ya tsammaci ganinsa a yanzu, kansa a ƙasa tunda yyi musu kallon farko ya ɗauke kai, can ciki ya shige waje mai kyau mara hayaniya yana zuwa ya zauna saman Kujera idanunsa a lumshe kafin ya buɗe ya shiga danna Wayarsa ringing wayar ya fara yaga sunan Dr Adyan kamar ba zai picking ba sai kuma ya ɗaga yana saita bluetooth ɗin kunansa, daga can ɓangaren Dr Adyan yace "Akan na faɗa maka Gsky kaji haushi ko? Nasan ba kai tunanin ganina a Cairo ba, wlh Abeed idan wani yace min kai ne kake abinda kake yanzu sai na kaishi ƙara" shiru Abeed yyi yana ɗagawa wani ma'aikacin wajan hannu tare da yi masa alama ya kawo masa abin sha, Dr Adyan yace "Tunda baza kaji ba, zan kira Zain na faɗa masa komai tare da inda kke zaune" Calmly cikin kamewa fuska Abeed yace "idan kayi hk babu ni bbu kai har abada Adyan..." Yana faɗin hakan ya kashe wayar, ma'aikacin yana cikin shiryawa Abeed abin sha Nusy ta ƙarasa wajansa tace "Hi" Ma'aikacin yace "Hi Ms Nusy" da hannunta wanda yasha farce tace "Me yace ka kawo masa?" Yace "Galaxy Mini Wine Rack" Murmushi tayi tace "ka kai masa Whiskey" da mmki Ma'aikacin yace "sorry Maaah, i can't do it.." jakarta ta buɗe ta ɗauko kuɗi mai yawa ta ajjiye masa, cikin sauri ya ɗauke kuɗin yana sauya abin shan Abeed zuwa Whiskey (Alcohol). Wajanta ta koma cikin friends ɗinta, Abeed na zaune Ma'aikacin ya kawo masa Whiskey ɗin wacce bai tunanin ita bace, ya jima kafin ya ɗauka yana ƙare mata kallo yana juyata a hannunsa, a hankali ya nufi bakinsa da ita nan take ya ajjiye sbd warinta daya daki hancinsa, runtse idanunsa yyi sosai da sauri kuma ya kifa kansa yana jan numfashi, a hankali daga samansa akace "Hy Singer" shiru bai ɗago ba Nusy ta zauna kusa dashi tana ɗura hannunta akan cinyarsa Abeed da wani kalar sauri ya ɗaga kasa sbd wani masifaffan abu daya ratsa masa zuciya abinda bai taɓa jinsa ba ke nan iya kacin rayuwarsa, ya jima yana kallon Nusy frm head to toe kafin ya wani kalar sanya hannunsa ya ɗauke ta mari yana huci kuma ya tashi kamar walkiya yabar cikin wajan bayan ya ajjiye kuɗi mai yawa, gaba ɗaya guys ɗin suka fara mata dry baƙin cikin duniya ya kamata itane ne gayan nan zai mata haka? Wlh idan har tana raye sai ta rama abinda yyi mata. Abeed na fita ya shiga motarsa tare da barin wajan kamar zai tashi sama, sam bai ba lura da wata mota dake bin bayansa ba har ya shiga cikin gidansa, da ɗan sauri yake tafiya yana zuwa ya nufi bathroom ya sakarwa kansa ruwa sai numfashi yake fitarwa ga wata azaba daya keji a mararsa ya rasa mene yake so mene kuma yake buƙata, baya iya bacci sai ya haɗa da maganin bacci, kwanciya yyi abin tausayi tare da yin lamo saman bed, jin mararsa ta ƙara murɗawa har Abeed ɗinsa na ƙoƙarin Miƙewa ya sanya ta sauri ya miƙe ya nufi bathroom ya ƙara sakarwa kansa shower, ga Asthma bata son sanyi data takura abin duniya duk ya damesa sai wajan 3 bacci ya ɗauke sa, yana ji ana sallar Subhi amma bai iya tashi ba...


Zain ya kalli wani ɗaya ɗaya daga cikin state Cid ɗin da suke tsaye a ƙofar shiga Masarautar Zahel, yace "Sau uku ke nan muna zuwa prvt  investigator ɗin mu na shaida mana Sarkin baya nan" Jabir yace "Ba zamu saki mu shiga ba" Zain a hankali cikin nutsuwa yace "But Why?" Jabir yace "Mutanan Masarautar Zahel basu da imani suna iya yanka mutum ba, kafin shiga dole mu tabbatar Sarki Mabus yana nan idan sunga shi muka kama da kansa babu abinda suka isa suyi mn" Zain yana ware idanunsa sosai yace "You're right.." har zai juya sai kuma tsaya domin kamar daga sama yake ganin wata kamar Sara,  Subash ya kalli Sairah yace "Ba zaki iya aure na ba?" Girgiza kai Sairah tayi tace "Ba zan iya rayuwa a nan ba, ina buƙatar barin Masarautar nan" shiru yyi mata kafin can yace "Ok yanzu Sarki baya nan zamu fita ai" tace "Har kai?" Yace "Zan biki, domin rabauta kince idan har sbd ina son na aureki na keson musulunta Gwamma ban musulunta ba, idan na biki kuma zanta ganin yadda kike wannan dunguran har Abin ya zauna a Zuciyata" Cikin nutsuwa Sairah ta kalli Subash tace "Salla ake cewa" yace "Ohh, afuwa" tace "Never mind" ɗago kan da zatai idanunta ya sauka Zain wanda take tunanin Abeed ne, da wani irin sauri tayi bayan subash hankali tashe a Zuciyarta tana tunanin ko Sara ce ta gudu yazo zai kamata? Ko ita tace masa ba ita ta caka masa wuƙar ba?" A karo na farko Subash da yaji mace ta riƙe masa jiki da kansa ba shine ya nemi hakan ba,sai hakan ya haifar masa da wani irin sabon yanayi a jikinsa, sakinsa tayi yace "Menene?" Girgiza kai tayi tana ƙara kallon ƙofar ga mmkinta bbu kowa, to ko gizo yake mata ne? Subash yace "Na rantse da abin bauta kabas babu wanda ya isa ya cutar dake" Sairah tace "Abin bauta kabas ɗin banza? Dukkan wata kariya tana wajan Ubangiji, shine yake da ikon bani kariya a lokacin da yaso, iko,isa, mulki ta ƙama duk tana wajan Ubangijin talikai Ubangijin daya hallici mutum da aljan, yayi duniya da abin ƙawa haka kuma ya halicce lahira da abin ƙi" da mmki Subash yace "Kamar ya duniya da abin ƙawa lahira da abin ƙi?" Murmushi tayi tace "Akwai lokaci zan faɗa maka" tana faɗin hakan tayi gaba da sauri zuwa sashin da take, Subash kuma ya fita da kallo so dana ƙauna... A rikice Zain yace "Bana ko tantanma Sara ce wannan, ke nan aljanun nan suka dawo da ita? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un yaya zanyi yanzu, Wlh ba zan iya barinta a nan ba"  Jabir yace "Look Zain, zamanka a nan hatsari ne ka bari muyi shiri baki ɗaya sai muzo kawai" shiru kawai Zain yay can kuma yace "Ok" mota suka shiga tare da barin Zahel baki ɗaya....... Kasancewar yau weekend ne babu shcl yasa duk suna gida, Sara na zaune  bedroom ɗin ta daga ita sai vest da wanda 3Qauter hannunta riƙe da ice cream tana sha, sai kuma game ɗin da take jikin system, Mami ce ta Turo ƙofar bedroom ɗin ta shigo Sara ta ɗaga fararan idanunta ta kalli Anuty Zulfa, Anuty Zulfa tace "Sara ba zaki shopping ɗin ba?" Kai kawai Sara ta ɗaga tare da yin Murmushi alamar Eh ba zata ba, Anuty Zulfa tace "Ok ki fito Parlo,kafin mu dawo zuwa anjima" A hankali cikin nutsuwar ta Sara tace "A dawo lfy Mami" Murmushi Anuty Zulfa tayi tace "A tawo maki da chocolate da kuma Ice cream?" Sara ta miƙe tsaye Anuty Zulfa tana mmkin yadda kullum jikin Sara ƙara buɗewa yake, Tace "You're right Mami..." Juyawa Anuty Zulfa tayi ta fita tana faɗin "Ok dear Kada ki zauna da yunwa" kai ta ɗaga bayan Anuty ta fita Sara ta shige bathroom shower tayi har lokacin kuma bata sallah, da Anyi mata Maganar ranar babu wanda zata kula har dare, wanka tayi daman ta safe sukaje wajan Saloon aka maita wata sabuwar kalbar manya masu kyau aka saka bit, fitowa tayi tana Ƙamshin shower gel, wani Body oil ta shafa kafin ta ɗauki Teyana wide-leg trousers da Silk short robe wacce ta kama ta, amma tana da faɗin wuya da siririyin hannu, jikinta na Ƙamshin Valentino,  slippers ta saka kanta babu komai ta nufi Main Parlo, jikinta na wani irin motsawa, tana zuwa parlon taji ƙamshin Bois elite yana shiga cikin hancinta babu wanda yake amfani da perfume ɗin a gidan hakan yasa ta shiga ware idanunta, a zaune ta gansa kan kujera sanye da Paisley tank top, da Tracksuit trousers ya ɗura ƙafa ɗaya kan table idanunsa akan Wayarsa dake dannawa, Jikin Sara ne ya ɗauki rawa domin duk ƙarfin zuciyar mutum taga Abeed sai Zuciyarta ta buga, da ƙyar ta haɗiye wani abu, kafin a fili kuma ta ɗan taɓe baki ta juya zuwa wajan Deep frizeer sai a lokacin ya ɗaga idanunsa ya bita da kallon mmki, na sauyin da yaga tayi bakinsa ya taɓe har lokacin idanunsa a kanta Apple ta ɗauka da inibi sai bottle water, zata shige ke nan taji yace "Saaaaa" ya faɗa a taushashe cikin wata kalar golden voice mai ratsa zuciya, sbd bugawar da Zuciyarta keyi kasa tsayawa tayi ta nufi part ɗin su, ganin hakan yasa gently Abeed ya miƙe tsaye tare da bin bayanta tana ƙoƙarin rufe ƙofa taji ya Turo sakin ƙofar tayi ta juya da sauri zata shige bathroom yyi saurin sanya hannunsa duk biyun ya riƙe faffaɗan waist ɗinta.........



Zain Abeed isn't free contact to subscribe....08119237616 kiji tsoran Allah......ki biya kafin karantawa.

7/25/22, 13:51 - Asma Ungwarmu: *26 Nimcyluv*

Ya manta when last daya daɗe bai bacci kamar haka ba, idanunsa ya buɗe kaɗan yana dafe kansa da hannayensa duk biyun, kafin gently ya miƙe yana tafiya kamar mai irga foot steps ɗinsa, bedroom ya nufa cikin tariyar nan nashi a nutse mai cike da ƙasaita da tarin haiba, yana shiga bathroom ɗin ya zame Armless ɗin jikinsa tare da sakarwa kansa shower wata ƙyakkyawar ajjiyar zuciya ya sauke lokacin da ruwan ya sauka a tsakiyar kansa ya daɗe ruwa na Dukansa kafin ya kashe showern wani irin ƙamshin Nivea men active clean shower gel na tashi a jikinsa, yana fitowa ya shafa wani body oil sama sama kafin ya ɗauki Double Breasted Suit ya saka a jikinsa, bayan ya gama shiryawa yyi sallah ya ɗauki key car time ɗin wajan 10 na dare, entrance ɗin gidan nasa ya nufa, Khabeer na ganinsa ya tashi da sauri yana faɗin "Sir fita zakai ne? Da wacce motar" shiru Abeed yyi har ya nufi wajan wata Toyota Rav 4, ganin Khabeer na biye dashi yasa fuska a kame cike da kwarjini ya juya tare da kallon Khabeer ɗin, bai ce komai ba ya buɗe murfin motar tare da shiga mazaunin driver ko addu'ar daya saba ya nayi ne zamu zarafin yi ba, key yyiwa motar ya fita da wani irin sauri kamar zai tashi sama, wata waƙarsa ya sanya cikin motar yana tafe yana ji yana ɗan lumshe idanunsa, har ya isa wani da alama peach ne, parking yyi ta cikin motar yake hango Mutane ka ɗan kaɗan kowa yana harkar gabansa, kashe motar yyi tare da fitowa a hankali yana kame fuska, gaba ɗaya idanun matan wajan suka dawo kansa, they can't believe cewa Singer ɗin nan suke gani a gabansu, domin ba kowa ke ganinsa face to face ba, taɓe baki yyi gently ya nufi wajan wata ƴar ƙaramar rumfa mai ɗauke da tsuntsaye ga ruwa na sauka a hankali a wajan wasu different colours na sauyawa, kan Kujera yaje ya zauna tare da ɗura ƙafarsa ɗaya akan ɗaya ya fara danna Wayarsa, daga can ɓangaren wasu ƴan mata ne zaune su biyu gaba ɗaya hankalinsu yana kan Abeed ɗaya tace "He's so handsome and extra ordinary, see the way everyone is looking at him, i just like his style" ta faɗa tana ƙara kallon Abeed dake zaune yana kallon ruwan dake zuba a wajan, ɗaya budurwar tace "He's very arrogant.." Miƙewa tayi tsaye tare da nufar inda Abeed yake tana zuwa taje kujera ta zauna tace "Hi, my name is Nusaiba some people call me Nusy" ta faɗa tana masa fari, Cork ɗin daya sanya a kawo masa ya kalla, Miƙewa yyi tsaye tare da zube kuɗi ko shan Cork ɗin bai ba, Nusy kam ko inda take bai kalla ba, ya juya tare da ficewa daga cikin  wajan, da kallo Nusy ta bisa tace "Finally nasan zaka sake zuwa na jima ina nemanka. Gidansa ya koma ya rasa Meke masa daɗi zuciyarsa duk a cunkushe ga wani abu dake damunsa wanda bai san ko menene ba, kasa bacci yyi sai ruwa da yake ta sakarwa kansa. Washegari Da yamma Anuty Zulfa ta fito daga cikin bedroom ɗin ta hannunta riƙe da wani cup tana zuwa ta kalli Auta tace "Kira min Sara" Auta tace "Mami idan naje sai naga tana ta kallo na kamar bata taɓa gani na ba" Anuty Zulfa tace "Ko? To tashi" Miƙewa tsaye tayi tana zuwa bedroom ɗin ta samu Sara zaune tsakiyar bed ta haɗa kai da gwiwa gumi na yanko mata, duk jininta rawa yake, Auta tace "Saraa Mami na kira" Shiru bata ɗago ba Ta sake cewa "Sara" gently ta ɗago da kanta tana ɗan ya motsa fuska cikin rashin sakewa da son nuna ko ina kula tace "Who are you? Meyesa nake na ehee? Ina Sairah fa? Where's my sister?" Auta ta ware idanunta ganin yadda Sara tai mata kwarjini ya sanya ta fita da sauri tace "Mami, Sara tana tambaya wai wacece ni nan ina ne i think ta dawo hayyacinta" Mami tace "Are You sure Sara ce tace haka?" Auta tace "Eh Mami" ajjiye wayar hannunta tayi ta miƙe cike da ƙasaita ta nufi bedroom ɗin tana shiga taga Sara tsaye tana kalle kalle, wani irin Murmushi Anuty Zulfa tayi tace "Allhamdulillah, akwai inda ke maki ciwo ne?" Shiru Sara tayi kanta a ƙasa Anuty Zulfa tace "kina son wani abu ne Sara?" Fararen idanunta ta buɗe tare da kallon Anuty tace "Wace ke? Ina ne nan, ina Sairah" Anuty Zulfa ta kama hannunta zuwa Main Parlo tare da zaunar da ita tace "Auta ɗauko min ruwa mai sanyi" Auta wajan deep frizeer tace ta ɗauko bottle water tare da cup, amsa Anuty Zulfa tayi ta zuba ruwan ciki ta bawa Sara tace "drink" ba musu ta amshi ruwan ta sha, ajjiyar zuciya ta shiga saukewa tana jin sanyin ruwan na ratsa mata zuciya ganin ta fara dawo nutsuwar ta tace "Sara ki kwantar da hankalin ki Nima kamar uwa nake wajanki, abubuwa sun faru wasu zaki iya tunawa wasu kuma a'a, Amma allahamdulillah accepted Yourself the way you're be kind yourself ok" kai kawai Sara ta ɗaga tana rufe idanunta domin samawa kanta nutsuwa, jin kiran Sallah yasa Sara ta miƙe Anuty Zulfa tace "ina zaki?" Murya a sanyaye tace "bacci zan" shiru Anuty Zulfa tayi kafin tace "Ki bari zuwa anjima sallar Asr ta kusa" jin an ambaci sallah yasa kan Sara ya buga, kafin kowa yyi mgn Anuty Zulfa tace "Yaushe misturation period yazo maki?" Da mmki Sara ta kalli jikinta wani irin runtse idanunta tayi gam sbd kunya ita bata sanin wannan abun ba, sbd bata taɓa yi ba a rayuwarta ki shine yasa tun safe take jin ciwon ciki da kuma amai? Anuty Zulfa tace "Muje ki wanke jikinki" shiru kawai tayi tabi bayan Anuty Zulfa ruwa ta haɗa mata tayi wanka kana ta gyara jikinta, tana fitowa kuma zazzaɓi ya kamata dauriya kawai tayi ta fito parlon kowa kallonsa kawai take, tana zaune ita ɗaya a parlon taji shigowar mutum cikin parlon ga wani ƙamshin Hugo boss daya daki hancinta, idanunta ta rufe tana jin Ƙamshin har ƙasan Zuciyarta, Abeddeen dake tsaye bakin door way ya ware fararen idanunsa akan Sara wacce yyi mmkin sauyawarta, jin ana tsaye ba'a shigo ba ga kuma alamun idanun mutum a kanta yasa Sara ɗaga kanta kaɗan ciki Sa'a suka haɗa ido yana tsaye cikin wani voyel mai masifar kyau gashi fari tass, mai manyan zane sumar kansa a kwance da sauri ta ɗauke idanunta tana mayar wa kan t.v tana wani kame fuska, taɓe bakinsa yyi kana walking slowly ya ƙarasa cikin parlon tare da zama kan kujerar dake farcing na Sara, ita dai tunda ya zaune kanta yake ƙasa shima bai ƙara kallon inda take ba, a haka Anuty Zulfa ta fito daga bedroom tana ganin Abeed ta haɗe fuska ta zauna saman kujera, ganinta yasa Abeed shafa kansa yace "Evening Mami.." banza tayi masa Calmy yace "Kina Lfy?" A fusace tace "kaji labarin nayi ciwo ne Abeddeen?" Shiru yyi mata Auta tace "Yaa Abeed wlcm" kai kawai ya ɗaga mata, a hankali Sara ta ɗaga kanta ta saci kallon Abeed ido suka haɗa ya ware mata manyan idanunsa, da sauri ta ɗauke kanta tana haɗe fuska ita ta rasa inda ta taɓa jin sunan Abeed, A hankali Anuty ta juya ta kalli Abeed ganin yadda ya ɗan faɗa tace "Kana shan maganin ka?" Kai ya ɗaga mata alamar eh, tace "To ramar tame ce?" Shiru yyi mata kame fuska yyi yace "Ke tashi muje" Anuty Zulfa tace "Ina?" Kansa ƙasa yace "Naga she's feeling much better" Anuty Zulfa tace "Ko? Zaka iya tafiya kai idan kaso daman ba wani ya kiraka ba" tana faɗin hakan tace "Sara tashi kije ki kwanta" kamar jira Sara take ta miƙe tsaye sai a lokacin ya lura da riga da wando na Gucci brkwny dake jikinta, ta ƙara hasken da kyau, a hankali take tafiya har zuwa cikin bedroom ɗin su, Auta tace "Yaa Abeed bari na kawo maka Lunch" girgiza kai yyi tare da Miƙewa yyi waje abinsa, Ta window Sara take binsa da kallo yadda yake tafiya cike da kamala, yana cikin tafiya yaji kamar ana kallonsa juyawa yyi da sauri Sara ta saki labulan windown tana jan numfashi, motarsa ya shiga yabar gidan yana jan tsaki.


Amma zaune ita da Du'a a Parlo, Daga sama sukaji ance "Ban taɓa sanin na haifawa duniya salamamme ba sai yau, wlh sai na ɗaga maka nono kowa ya huta, hooooo wannan masifa har ina? A'a wlh bari nazo naji kan zan can" Amma ta kalli Naila tace "Naila ke dawa kuma?" Naila tace "A'a ba ruwanki, wannan kass ɗin pamili ne, ke kuwa ba dangin iya balle na baba sai ba zumuncin Allah da kuma kasancewar ki matar wannan mai rawanin" Amma tace "To kiyi hqr" Naila tana zama tace "A to, ai kin nemawa Kanki lafiya wlh yanzu sai na kullaceni ki kina shiga sabgar da bbu ruwanki mu a zamanin mu babu ruwa da kowa, kiji na faɗa maki kowa harkar gabansa yake" Cike da nutsuwa da tarin kamala Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas ya fito daga shashinsa Naila na ganinsa tace "A'a kama miƙe nan ba fada bane zuwa nai ka faɗa min ina shalele yake?" Zuciyar Abba ta buga yace "Bai zo yace mki yana tafiya ba?" Tace "A'a wlh bani da labari kai bari kaji nifa ba zan lamunta ba, daman zuwa nai nace duk inda yake kada ya sake ya auri wannan Yarinyar Rariya yarinya har yanzu an rasa meke damunta kullum take a rame, to dan Allah haka kurum ta shafa masa wata muguwar cutar yarinyar da bata ganin kowa da gashi" ajjiyar zuciya Abba ya sauke yace "Ayyya, daman ke kikace ayi" afusace tace "To da nace ayi sai kuma kuka biye min? Ni baka san barkwanci ne dani ba, to idan nayi ba sai ya sake ta Alkur'an ba zan yarda ba" Amma tace "Ai ba'ai ba, tayaya za'ai baki sani ba?" Naila tace "Hoooooo, a yadda duniyar nan ta lalace ai sai ayi ban sabi ba musamman idan akwai ruɓaɓɓu a cikin Mgnar" ta ƙare zan can tana kallon tace "To ke har yanzu cikin bai samu bane? Kullum sai kuɗewa kike kamar wata kabewa to ai ba kyau irin wannan farin na kawo maki ai tagargaje" Murmushi kawai Du'a tayi. Da daddare Dua na tare da Zain da yake cewa "Beb gobe zamu tafi" marairaicewa tayi sosai tace "To wai dole ne, kai da kke  Barister mene haɗin ka da shiga cikin criminal case hk? Kaifa kawai Shari'a ce taga kabar state Cid suyi aikin su" Kallonta yayi yana jan rigarta yace "Au hb, idan ina son tara hujjoji da yawa masu amfani dole naje naga wani abun da idanu na 2days kawai zan fa" tace "To Allah ya kaimu, zanta maka addu'ar neman samun Sa'a wajan Ubangiji" hancinta yaja kafin a hankali kuma ya ɗura bakinsa kan nata ya shiga yi mata wani kiss mai tsayawa a zuciya. Ummi ce ta kalli Riya tace "Ai munsha wahala sai dai Allah ya kare" Riya tace "Uhm, Ummi na fiki shan wahala wannan malamin bashi da imani kinga abinda ya dinga yi min na ɗauka mutuwa zan, ban taɓa jin wahalar saduwa da wani namiji ba sai a kansa" Ummi tace "Ba gashi dai anyi an gaba,kuma ya tabbatar aikin ya shiga jikinsa" Riya tace "SPIDER nake jira dazarar ya gama zai faɗa min inda Abeed yake"........ After 10mnt da  Abeed ya bar ƙasar New York zuwa  Cairo, rabonsa da Sara kuma tun zuwan da yyi gidan Aunty Zulfa. Fitowar wasu ke nan daga lecture a Columbia University School of Law: New York City, Auta ce ke tafiya tana cewa "Sara wannan sabon Malamin sai kallo yake anya bbu abu a ransa" Wacce aka kira da Sara ta ɗaga manyan idanunta ta kalli Auta ba tare da tace komai ba, a haka suka isa gaban mota zasu shiga daga bayansu suka ji ance "Assalamu alaikum" Auta ta juya Sara kam ko tsayawa ba tayi ba sai ma buɗe ƙofar mota da tayi zata shiga, Auta tace "wslm sannu" yace "kun gama lectures ne?" Tace "Eh" yace "Ok, sunana Yarima Yashim Al'khasim Abubakar Wahab, may i knw your name?" Auta tace "Why not" sannan ta faɗa masa yace "Ok sister taki fa?" Auta tace "Wa?" Yarima Yashim ya ware idanunsa yace "Gata can, ng kamar haushina ta keji" Auta tayi dry tace "Ita bata sanka ba, kawai hk take bata da mgn" Yace "I see, her name please" kafin Auta tayi Mgn daga bayansu akace "Saraaarh Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas....



Zain Abeed isn't free contact to subscribe please 08119237616


Yanzu zamu fara wasan🤘🏼sannu a hankali.

7/25/22, 13:52 - Asma Ungwarmu: Idanunsa da sukai jajir ya buɗe akan Sara yana binta da wani irin kallo, ita kanta sai da yanayinsa ya bata tsoro, with a very low tune daidai kunnanta Abeed yace "I am not a drunkard....Saaaaa" ya matse shoulder ɗinta ganin yadda ta sunkuyar da kanta ƙasa, kafin cikin daga Murya yace "Who gave you permission to look after this stupid person?Ke har kin isa kula wani ke nan?" Ya faɗa yana wuci kafin cikin saurin ya saketa yana daka mata yace "Out of my car..." Sai lokacin Sara ta ɗaga kanta tare da kallonsa kaɗan, wani irin abu wanda bata taɓa gani a tattare da kowa ba shine take kallo a wajan Abeed, gaba ɗaya jijiyoyin kansa sun fito, fuskarsa tayi wani kalar jaa sai hannunsa da yake bugawa a iska, ganin bata da niyyar fitowa yace "Kada na sake mki Mgn..." Kallonsa tayi sama da kasa kafin a hankali jikin muryarta mai sanyi da ɗaukan hankali tace "Ka mai dani gida, idan kuma kai ba mashayi bane mene?" A hargitse ya juya gaba ɗayansa tare da sunya hannunsa ya wani fisgota waje, bai tsaya jiran komai ba ya shige motarsa ya jata da wani kalar azababban gudu kamar zai tashi sama, da idanu tabi bayansa Zuciyarta na bugawa, ƙilan wani shaye-shayen zai sake yi, wrist ɗin hannunta ta duba daga tuni 10 na dare ya shige, a hankali take kallon wajan da take bata taɓa zuwa nan wajan ba, gashi unguwar manyan mutane ne, Shiru babu kowa kan hanyar, a hankali take tafiya idan tayi nisa sai kuma taga hanyar ya mayar da ita wani wajan, tayi tafiya mai nisa ta nemi waje ta zauna a hankali tana dafe kanta tace "Na shiga uku ni Sara" daga samanta taji ance "Baki shiga uku ba" da sauri taga ɗaga kanta wata dattijon mutum ne tamkar buzo ya rufe fuskarsa, hannunsa riƙe da gorar ruwa, ya kalleta a hankali yace "What are you doing here? Baki duba time bane?" Murmushi kawai tayi ba tare da tace komai ba, ruwan hannunsu ya miƙa mata yace "Drink...u feel better" babu musu Sara ta amshi ruwan bashi da wani sanyi amma haka ta buɗe murfin gorar ta shiga sha tana sauke ajjiyar zuciya, wani irin zafi Zuciyarta ke mata, Dattijon mai cike da kamala yace "Ya kamata ki tashi, akwai dog's da yawa a nan area ɗin" miƙewa tayi tsaye a hankali tana ɗan Murmushi tace "Thank you" tana faɗin hakan ta fara tafiya, tayi nisa sosai lokacin maganar 12:15 ake na dare, wata motace tasha gabanta da ƙarfi, hakan yasa tayi baya tare zaro idanunta waje, Ta cikin motar ya ƙare mata kallo, kafin yaja wani breathing a hankali kana ya buɗe motar ya fito, bai tai tunanin ganinsa ba hakan yasa taja da baya taci gaba da tafiya a hankali, wannan karan ya sauya kaya wandon dake cikinsa trousers ne iya karsa qwiwa sai white kaftan, ƙafarsa cikin Scuff faux-shearling slippers sai ƙamshi yake ba kamar ɗazo ba sbd abinda ya sha, ganin yadda tayi masa nisa yasa walking slowly ya fara bin bayanta, yanayin tafiyar da take yasa ya cimmata yana zuwa fuska a haɗe yace "Keeee" banza Sara tayi masa Calmy yace "Muje ki shiga mota" Still ignored him bata kulasa gabanta yasha fuska a kame yace "magana nake?" Cak ta tsaya ba tare data kallesa ba tace "Ka bani hanya, ko duniya zan shiga Meye naka?" Ka faɗa ya ɗaga yace "Owk, bari na mai daki, sai ki shiga duniyar i don't have any prblm with dat.." idanunta ta ɗaga a hankali ta kallesa suka haɗa idanu da sauri ta janye nata idanun, ta gefensa ta shige har zai mata mgn sai ya hango wani ƙaton American dog yana zuwa wajan, baya yyi yana watsa mata hannunsa alamar taje, shi kuma ya juya zuwa wajan motarsa, haushin karan da Sara taji shine ya hanata ƙarasa tafiyar da take, zaro ido tayi ganin gaba ɗaya karan wajanta yayo, juyawa tayi da saurin Abeed na tsaye gaban motarsa yana ƙoƙarin shiga, Sara ta wani kwasa da gudu tabi bayansa nan take kuma karan ya mara mata baya, wani kalan ihu tayi tana faɗin "Uncle....Twin zai cije ni" ta faɗa ita bama ta san ta kira sunansa ba, wani irin abu Abeed yaji yadda ta kira sunan nasa, kafin yyi magana ta ƙarasa wajansa da ƙarfi ta wani irin faɗawa jikinsa ta ƙanƙamesa, tsoro duk ya kamata daidai lokacin kuma mai karan ya shiga kiran karan nasa, da gudu ya juya zuwa wajansa, Ajjiyar zuciya Abeed ya sauke domin kusan mutuwar tsaye yyi, jikinsa Sara rawa kawai yake still holding onto him, gani take tana buɗe idanunta karan zai kamata, Abeed a sanyaye murya can ƙasa yace "Sake ni" idanunta ta buɗe ganin yadda ta ƙanƙamesa fuskarta a ƙirjinsa yasa da sauri ta sakesa tana komawa baya tare da tura bakinta gaba, sai kuma shaaaa hawaye ya shiga sakko mata, bai ce mata komai ba ya buɗe matarsa ya shiga, baya ta buɗe ta shiga tana tura baki bai kulata ba yyiwa motar key yabar wajan, bata san mene ya sameta ba ita dai kawai taji kuka yazo mata, da sauri ta kifa kanta tsakanin cinyoyinta ta shiga rera kuka kamar wacce aka daka, driving kawai yake sai da yyi nisa kafin ya gangara gefen titi a hankali yyi parking, kashe motar yyi baki ɗaya kafin gently ya fito daga cikin motar kai tsaye kuma bayan motar ya nufa tarw da buɗewa ya shiga kana ya rufe motar, har lokacin Sara kuma take ya jima yana kallonta kafin, kafin cikin ƙasa da Murya yace "Keee...." Ƙin ɗago tayi ta kallesa, ya matsa kusa da ita tare da sanya hannunsu ya ɗago fuskarta da sauri ta rufe idanunta, Abeed yace "Open your eyes.....Saaaaa" shiru tayi masa tana ƙara sautin kukanta, cikin wani irin ɓacin rai ya sanya hannunsa tare da jawota gaba ɗaya ta faɗa jikinsa tana sakin wani kukan, ƙanƙame ta yyi a jikinsa idanunsa yyi wani jaaa, kukanta ya keji har tsakiyar kansa,kamar neman mafaka haka Sara ta rufe fuskarta a ƙirjinsa tana rusa masa kuka da iya ƙarfinta, shiru Abeed yyi yana sauraran yadda take kuka a hankali yake ɗan bubbuga bayanta alamar rarrashi, yana ƙara Rungome ta a jikinsa, tun tana kuka har ta dawo shassheƙa ta dawo sauke ajjiyar zuciya. almost 10 minute kafin ya saketa yana ɗago fuskarta da hannayensa, idaniya ta rufe taƙi yarda ta kallesa, Murya can ƙasa yace "Uhm...U called me ɗan shaye-shaye, i didn't do anything, ban maki komai ba, na tsani kuka shine za kizo kina min ihu akai, why baki je wajan wancan banzan ba?" Da sauri ta buɗe Idanunta tana zame jikinta can gefe guda tace "Zaka iya komai, but don't ever trying to call him with that name again" kallon ta kawai Abeed yake da mmki, har zai Mgna sai kuma ya buɗe murfin motar ya fita zuciyarsa na wani irin zafi da ciwo, key yyiwa motar tare da fara tafiya, ganin direction ɗin daya ɗauka yasa Sara faɗin "Ina zaka kaini?" Banza yyi mata a babban wani haɗaɗɗan gida ya shiga Horn gatekeeper ya buɗe masa gate, da gudu ya shigar da motar cikin entrance na gidan, buɗe ƙofar yyi ya fito, wajan side ɗinta yaje yace "Get down.." kallonsa tayi ta ɗauke kai tace "Zaka iya aramin key car ɗin?" Wani kallon sama da ƙasa yyi mata yace "Ok fito" fitowa tayi fuska a kame tana miƙa masa hannunta ya bata key ɗin, durƙosawa yyi kamar zai wani abu ya ɗauke ta Cak, tsoran da Sara taji yasa tayi saurin riƙe masa gaban riƙa tace "Meye haka?" Banza yyi mata tace "Ni ka sauke ni,ni ba ruwana da kai mene haɗina dakai?" Riƙe da ita ya shiga Main Parlo ɗin part ɗin da yake zaune, Bai tsaya ko'ina ba sai bedroom ya sauke ta akan bed not looking up yace "take a shower." Yana faɗin hakan ya juya ya fita ba tare daya sake kallon ta ba, wani bedroom ɗin ya shiga tare da nufar bathroom yyi shower, farin towel ya ɗaura jikinsa na zubar da ruwa ya fito daga cikin bathroom ɗin, shirya yyi cikin Floral lace night wear men, yana zuba ƙamshi ya nufi Parlo wajan Deep frizeer yaje ya ɗauki Apple da chocolate, saman kujera ya zauna domin abin ya zame masa jiki sam baya iya bacci da daddare, yana kwanciya zaiji tamkar wani abu ya masa mararsa ga wani abu dake taso masa, yawancin baccin sa sai rana. Wajan ƙarfe 3 na dare yana zaune idanunsa a ɗan lumshe kamar daga sama ya fara jiyo ihun ta sama sama, har ya karaɗe cikin kunnansa idanuna ya buɗe kafin gently ya miƙe tsaye hannunsa zube cikin Aljihu, yana wani kalar tafiya a kasalance, handle ɗin Ƙofar ya kama tare da turawa, haske ya mamaye bedroom ɗin daman yasa ba zata iya kwanciya ba haske ba, ya jima a haka yana kallon yadda take kuka da ihu ƙasa ƙasa tana ƙanƙame jikinta, ƙarasa shigowa cikin bedroom ɗin yyi yana rufe ƙofar, walking slowly ya Ƙarasa bakinsa bed ɗin yana ƙara ware idanunsa akanta, ganin yadda take abun kamar mai mafarki ya sanya Abeed zama kan bed tare da sanya hannuna ya jawo tafin ƙafarta, a firgice Sara ta buɗe idanunta tana faɗin "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" with so surprised Abeed yake Kallonta, jin kalmar data ambata shi dai baice komai ba, yana ta kallon fuskarta wacce tayi wani kalar fresh, Ajjiyar zuciya Sara ta sauke kafin a hankali ta ɗaga kanta suka haɗa idanu da Abeed da sauri ta janye idanunta tana sauka daga kan bed ɗin, har ta nufi ƙofa ta tsaya kanta a ƙasa tace "Zanyi alwala, na manta ban sallar Issha ba" Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya Abeed ya sauke yana jin wani sanyi a ransa, amma fuskarsa a kame still kuma baice mata komai ba, Jin shiru bai ce komai ba tayi tunanin ko baiji bane hakan yasa ta ɗago kanta suna haɗa idanu tayi saurin ɗauke kai murya can ƙasa tace "Alwala zan" Miƙewa tsaye taga yyi a hankali ya ƙarasa inda take tsaye, dab da ita yaja ya tsaya kafin ya ɗan leƙa fuskarta ganin yadda ta rufe idanunta yasa a hankali yace "Kalleni nan" ƙi tayi baya son surutu a daran nan hakan yasa ya sanya softness hands ɗinsa saman haɓarta ya ɗaga fuskarta cikin wata kalar Murya yace "Kalleni nan..." Idanunta ta buɗe suka haɗa idanu da sauri ta rufe idanunta tana ƙoƙarin ɗauke fuskarta taji yace "heeeee, hold on.." shiru bai mgn ba sai can yace "Sallah zaki?" Kamar ƙaramar yarinya ta ɗaga masa kai tana jin yadda yaja numfashi kafin yace "ki jira gobe to" da sauri tace "mene yasa? Idan kuma ban kai goben bafa?" Yana riƙe da fuskarta har lokacin kafin yace "Sbd a Yanzu sallah ta haramta a gareki, ke ba Musulma bace Saaaaaa" wani irin kallonsa take idanunta ya cika da hawaye tace "Ni ɗin ce ba Musulma ba?" Ganin ba lallai ta fahimta ba ya sanya yace "Kin san Masarautar Zahel?" Shiru tayi trying to reconnect kafin ta ɗaga masa kai alamar ta sani yace "Oops, sune suka kafirtar dake, kin san adadin da kika ɗauka baka sallah,kina ambaton sunan Abin bauta kabas?" Fuskarta ta ƙwace daga hannunsa kafin a hankali ta zube a wajan nan gabansa ta shiga rera masa wani irin kuka tamkar Shine yyi mata laifin, ɗago ta yyi tsaye yana ƙoƙarin mgn yaji tace "I hate myself Uncle....Naji bana son kai na, ina matsayin Musulma ace na ɗauki lokaci bana sallah, sun cutar dani ba zan yafe ba" ta faɗi hakan tana wani irin kuka jikinta har rawa yake kasa ce mata komai yyi, sai hannunta ɗaya kama har zuwa bakin bed ya zauna kana ya zaunar da ita, hannunsa riƙe da nata yace "Saraaarh.." kasa kallonsa tayi yace "kalle ni Saaaaa" idanunta wanda sukai jaa ta buɗe ta kallesa tana jan numfashi, kafin yace "I'm worried too.." kallonsa kawai take kamar yadda yake Kallonta Abeed licked his lips and Said "Amma zanan ƙaddarar ya shige komai, yadda Ubangiji yaso shine zai kasance dkai, accepted Yourself the way you are...ok" ya faɗa yana sanya hannunsa saman fuskarta a hankali ya goge mata hawayen fuskarta, cikin ƙasa da murya tace "Kace zaka min aure ko?" Wani kallar kallo yake binta dashi baice komai ba tace "Ina son kayi min Auren Uncle" ba zaka taɓa gane abinda yake fuskarsa ba calmly yace "How old are you?" Ƙasa tayi da kanta tace "17 or 18 na manta" da mmki yace "Kuma at this age kike son Aure?" Shiru tayi yace "Uhm, ina jinki" tace "Uncle, nifa ban san Mamana ba, gashi Abbanmu da muka yarda dashi shine gatanmu a yanzu shine ya lalata mana rayuwa, ya rabani da ƴar uwata" taɓe baki yyi irin zan can mai damesa ba kafin yace "Ƴar uwa?" Ta ɗaga masa kai, ya ranƙwashi kan nata tayi saurin cewa "Aucchhh.." yace "da baki na tambaye ki" tana tura bakinta gaba tace "Nida ita twins ne, Her name is Sairah" shiru Abeed yyi yana son tuna wani Abu kafin yyi mgn tace "Mu tunda bamu samu gatan iyaye ba, ina son gina rawa rayuwar da iyali masu albarka da basu kular dana rasa Uncle, koda banyi tsayin rai ba nasan na bar baya mai kyau shiyasa nace ina son auren a yanzu" jajir haka fuskar Abeed tayi can yace "Ke nan kin san komai na aure?" Idanunta ta juya tace "Me kace" Miƙewa yyi ba tare da yace mata komai ba, yana fita bedroom ɗin sa ya shige tare da kwanciya ya lumshe idanunsa Zuciyarsa cike da tunani, yana kwance har aka fara kiran sallah, lokacin da akai Assalatu yaji an turo ƙofar bedroom ɗin sa, mirgina wa yyi yana jan duvet domin rufe jikinsa, idanunsa akanta ganin idanunsa biyu yasa Sara cewa "Naga an kira sallah ne" ya ware mata baice komai ba ta juya tare da fita, can ya sake dawowa tace "Zaka makara" a ɗan fusace yace "Out of my room.." mai makon ta fita sai ta leƙo tace "kamarya, Sallah ake fa" banza yyi mata ganin haka ta Ƙarasa shiga ciki duk da tana shakkar sa amma bata nuna masa, har bakin bed ɗin ta ƙarasa tace "ka tashi" wani irin juyowa yyi tare da sanya hannunsa ya fisgota zuwa kan gadon saura kaɗan ta faɗa jikinsa ya matsa yace "Ke dan Allah bana son takura, lokacin da baki naki sllah ubanwa ya takura ki ne? Ko addini kika fini sani" baki ta murguɗa masa ya sanya hannunsa ya make bakin kafin ya sake ta yace "Fitar min" yana faɗin hakan ya nufi bathroom tana zaune yyi Alwala ya fito lokacin tuni an fara Sallah, bai ƙara kallon inda take ba, yana ƙoƙarin zame wandon jikinsa tayi wani irin Miƙewa tare da zabura zata bar bedroom ɗin. kafin ta fita yyi saurin riƙo hannunta tare fisgota tayi baya zata faɗi yayi saurin riƙe ta, jikinta na rawa tace "Da...daman" kasa mgn tayi ganin yadda yake binta da wani kallo kamar ba Abeed ɗin data sani ba, can ƙasa yace "ina zaki? Ai baki isa ba kina nan zan gama komai" yana faɗin hakan ya saki wandon gaba ɗaya yyi ƙasa Innalillahi da wani Irin sauri ta ƙanƙamesa tana ɓoye fuskarta a ƙirjinsa...

7/25/22, 13:52 - Asma Ungwarmu: *28 Nimcyluv*

Zuciyar Sara na wani kalar bugawa tayi saurin ɗaga fararen idanunta zuwa fuskar Abeed dake tsaye kusa da ita, kallo ɗaya kuma tayi masa ta ɗauke kanta, baki Abeed ya taɓe tare da zame hannunsu daga riƙon da yyi mata, wani irin kallo yake ma Sara frm head to toe kafin Murya can ƙasa kamar mai raɗa yana kame fuskarsa yace "Kawo min ruwa" yana faɗin hakan ya juya tare da fita daga cikin bedroom, da idanu ta bisa ganin yadda yake tafiya kamar wani sarki, ajjiyar zuciya ta sauke kafin a hankali ta nemi waje akan bed ta zauna ta shiga shan Apple ɗin data ɗauka tana rufe idanunta har lokacin kuma ƙamshin Abeed bai bar shiga cikin hancinta ba, bata wani sha Apple ɗin da yawa ba ta ajjiye tare da Miƙewa ta nufi bathroom brush tayi ta dawo cikin bedroom ɗin tare da yin kwanciyarta akan bed tana rufe idanunta domin tuni ta mance da abinda yace tayi ɗin, Abeed tsaye yyi a gaban deep frizeer ɗin kafin a hankali ya ɗauki bottle water mai ɗan sanyi ya koma kan kujera tare da zama yana jan numfashi, idanunsa kuma akan ƙofar bedroom ɗin da Sara ta shiga, daman baiyi tunanin zatai abinda yace ba, shima kuma koda ta kawo baya buƙata he just wanted be free with her, He wanted talk to her yana son yyi mata some questions haka, yana ta zaune zuciyarsa cike da tunani kafin yaji motsin fitowa a hankali take fitowa daga cikin bedroom ɗin zuwa Main Parlo a tunaninta Abeed ya jima da barin gidan saboda shirun da taji, kanta a ƙasa ko'ina na jikinta juyawa yake bata lura dashi ba, ƙamshin Hugo boss data keji ma ta ɗauka tun na ɗazo ne, tana zuwa inda yake zata shige yyi saurin sanya mata ƙafa ƙara ta saki tare da yin baya zata faɗa kansa yyi saurin Zamewa ta faɗa saman Kujera kanta ta daki Armchair, ba wani zafi taji ba amma hakan bai hana ta sakin kuka ta yarfe hannu ba, abinda bai taɓa gani tayi ba ke nan, sai lokacin da ciwonsa yyi zafi sai dai kawai hawaye ya taro idanunta, gyara zama yyi tare da ɗaukan ƙafarsa ɗaya ya ɗura kan ɗaya, narkakkun idanunsa ya zuba mata daga kan long gashinta wanda kai mata kalba aka sanya mata bit zuwa kan siririyar necklace ɗin dake wuyanta, a hankali kuma ya dawo da idanunsa kam fararan yatsun ƙafar ta wanda suke dugwaye a jere gwanin sha'awa, taɓe bakinsa yyi tare da saurin kawai da kansa zuwa kan t.v ganin zata kamasa, Sara na wani irin shagwaɓe fuska tana jan Numfashinsa tace "what have I done to thee?" Banza yyi mata ba zaka taɓa cewa yasan da zamanta ba idanunsa akan t.v yama ɗan ƙure sounds, Miƙewa tsaye tayi tana murguɗa masa baki tace "this is evil" tana faɗin hakan tayi gaba zuwa kitchen sai a lokacin ya ɗaga idanunsa yabi bayanta da kallo, yana zaune duk abinsa take yana jin ƙamshin girki bai motsa ba, babu alamun zai bar gidan ma, Yana zaune yaji shigowar su Anuty Zulfa, Auta ce farko sai Anuty Zulfa sai kuma mai gadi daya kwaso musu kaya daga Boot, ganin Abeed zaune fuska kame babu walwala yasa Auta tace "Laa, Yaa Abeed yaushe ka dawo" shiru dai bai Mgn ba har Anuty Zulfa ta shigo ta zauna tana faɗin "Sannu Isa" yace "Ba komai Hajiya" kallo ɗaya Anuty Zulfa tayiwa Abeed ta ɗauke kai, ita Mmkin yadda ya tara uwar suma take, but sumar yyi masa wani masifar kyau kamar wani ɗan India, amma ta lura da faɗawar da yyi, Abeed ya kalli Anuty Zulfa Calmy yace "Wlcm Mami..." Tana danna waya tace "A'a barshi, ai ban kai darajar da za'a gaida ni ba" kallonta kawai yyi kamar ba zai ce komai ba sai kuma yace "Sorry Mami.." harara ta wurga masa tace "Wato Abeddeen saboda na hanaka tafiya da Saraa shine ka kullaceni ko? Shine ka tattara gaba ɗaya ma kabar ƙasar ni zaka nunawa ban isa dakai ba ke nan?" Baki ya buɗe zai magana ganin Sara ta fito daga kitchen idanunta akan Anuty Zulfa yasa shi taɓe cikin wata kalar Murya yace "Who is Saraa Mami?" Hatta Sara sai da ta kalli Abeed jin rainin hankalin da yake,ko ita har abada ba zata taɓa cewa ta manta Abeed ba balle kuma shi, Anuty Zulfa tace "Uwar kace, Shasha nine zaka tambaya waye Sara Abeddeen?" Shiru kawai yyi yana ɗan shafa kwantaccen beard ɗinsa wanda yake ƙara haska fuskarsa, Sara ta jima tana kallon Abeed kafin a sanyaye ta ɗauke idanunta tace "Wlcm Mami" Anuty Zulfa tayi Murmushi tace "Yawwa Dear, me kike ne duk muke jin ƙamshi haka?" Sara na juyawa zuwa dining room tace "white rice and liver sauce" Anuty Zulfa tace "Eyeee ke kam babu mijinki da bin Restaurant wlh, ban san yaushe kika ƙware a girki ba" Cute smile kawai Sara tayi bayan ta gyara dining room ta nufi kitchen, idanun Abeed akan Auta yace "Level nawa?" Ware idanu tayi tace "Yaa Abeed yanzu zamu fara exam na first semester a level 1" taɓe baki kawai yyi baice komai ba, Anuty Zulfa ta tattara shi gefe guda ta zubar, ganin haka yasa ya miƙe tsaye hannunsa riƙe da key car ya fara tafiya a hankali zuwa barin parlon kallonsa Anuty Zulfa tayi tace "Ka tsaya kaci abinci" kai kawai ya girgiza nata alamar baya ci, cikin Murya ba wasa tace "To dani dakai aga wanda ya isa" tana faɗin hakan ta miƙe zuwa dinnig lokacin Sara ta gama haɗa komai, har Auta duk suna kan dining a hankali Sara ta shiga serving nasu, tana zuwa kan Abeed ya haɗe fuska ta mau yace "Kee banso" idanunta ta ɗaga suka haɗa idanu ya wani haɗe rai yana hurga mata harara, "Uhm" kawai tace ta zauna ta juya spoon bata san mene ya hanata cin abincin ba, kawai ta samu kanta da rashin sakewa duk wani ƙamshin turaren sa ya cika ko'ina na hancinta, ajjiye spoon ɗin hannunta Sara tayi tare da rufe idanunta ƙirjinta na ɗan bugawa kaɗan, ganin yanayinta yasa Anuty Zulfa cewa "Sara Are You Okay?" Idaniya ta buɗe kamar mai jin bacci gently kuma ta ɗagawa Anuty Zulfa kanta, taɓe baki Abeed yyi kafin ya kalli Auta yace "Idan na ƙara ganin this dress a jikinki sai na ɓallaki" Auta tace "Am sorry Yaa Abeed ban sake sawa" Anuty Zulfa dai na zaune ba tace komai ba sarai kuma ta gane zan can na Sara ne, ajjiye cup ɗin hannunta tayi ta kalli Sara tace "Na bawa Yarima Yashim iznin zuwajanki, be ready" da sauri Sara ta kalli Anuty Zulfa magana zatai amma ta kasa sbd tarin da yazo mata, kusan a tare Abeed da Sara suka miƙa hannu wajan ɗaukan ruwa, shine ya fara sauke hannunsa kan cup ɗin cikin rashin sani kuma Sara ta ɗura nata, Wani kalar abu Abeed yaji ya tsarga masa, tun daga tsakiyar kansa har zuwa tafin ƙafarsa gargasar jikinsa suka shiga buɗewa alamar amsar sabon yanayin da sukaji, wata kalar wahalalliyar ajjiyar zuciya Abeed ya sauke a hankali kuma ya zame hannunsa tare da Miƙewa, babu wanda ya ƙara kallo yyi waje abinsa, ta gefen idanu Sara ta bisa da kallo tana ɗan taune bakinta, kafin a hankali baki na rawa tace "Ma... Mami ni?" Anuty Zulfa tace "A'a Ni..." Shiru kawai Sara tayi Anuty Zulfa tace "Anjima zai zo" tana faɗin hakan ta miƙe, Auta tace "To mene kuma Sara, guy ɗin yyi wlh kuma he's unique handsome Elegant...." Miƙewa Sara tayi ba tare data kula Auta ba, tana zuwa part ɗinsu ta nufi wajan window tare da rufe idanunta tana shaƙar fresh air, kamar ance ta buɗe idanunta ta kalli wajan parking space ta hangi Abeed jin gine da motarsa ya ɗan kifa kansa a bayan motar ga wata duguwar kwalba a hannunsa, wacce bata san ko ta mece ba, tana kallon sanda ya gaji da tsaiwa kafin ya shiga motarsa ya jata da wani irin gudu yyi waje, a wahalar ce ta sauke numfashi kana ta juya tare da kwanciya kan gado tana jin wani iri a Zuciyarta,ita mene ba za tace da wani Yarima Yashim? Mutum zai shegen surutu kamar yaci naman aku.. Abeddeen gudu kawai yake saman titi idanunsa a rufe sbd wani irin mugun ja da sukai wanda kai tsaye ba zaka iya gane jan mene yyi ba, furzar da iska yyi kafin ya ware idanunsa sosai akan motar dake bin bayansa ta cikin mudubi, taɓe baki yyi yaci gaba da gudu har ya ƙarasa gidansa yana kallon motar ta tsaya daga can baya, gatekeeper ya buɗe masa gate ya shiga. Wata magidanciyar mata dake cikin motar taja numfashi tana sanye da baƙaƙen kaya gaba ɗaya ta rufe fuskarta, Sarki Mabus dake zaune yace "Shegen mutum...., Ni labarin dukiyarsa kawai na keji amma ban taɓa ganinsa ba" Ayyana dai ba tace komai ba sai kanta kawai da take girgiza wa alamar waƙa take a Zuciyarta, Sarki Mabus yace "Juya Ayyana, kafin mu samu nasara akan wannan zamu sha wahala, shigar dare za muyi masa" key tayiwa Motar ta juya zuwa hotel ɗin da suka kama, ita ce ta fara fita zuwa reception kafin Sarki Mabus ya biyo bayanta, yyi shiga ta kamala ya ɓoye a salin waye shi, yana zuwa reception ɗin ya kalli Ayyana kana ya kalli mutanan wajan yace "Ashe kema nan kika yo, da Kinyi Mgn na rage maki hanya" ya faɗa yana amsar key, kai kawai ta girgiza tace "A'a, nama ƙarasu" Sarki Mabus yace "Sai haɗuwa muke ba tare da sanin juna ba" kallonsa kawai tayi tace "Daman hk ne" ta faɗa tana nufar wani hanya daban shi kuma ya nufi wata daban, sukai pretending babu wanda ya san da wani a rayuwa... Parking Abeed yyi ya jima cikin motar kafin gently ya buɗe ya fito, walking slowly kamar wani gwamna ko shugaban ƙasa ko kuma sarki haka Abeed ke tafiya, har ya shiga ƙayataccen part ɗinsa, Zama yyi saman kujera yana zama Wayarsa ya hau ƙara ganin number Danish daman ya buƙatarsa, answering yyi idanunsa rufe cikin wata Murya bata fita yace "ka sanya a gyara min ɗaya gidan zuwa dare..." Bai tsaya jin Abinda Danish zai faɗa ba, ya kashe wayar tare da Miƙewa tsaye jirin ɗaya ɗauke sa ne ya sanya yyi saurin kama hannunsa a tunaninsa bango ne, sbd wani irin juyawa da idanunsa sukai baya gane komai baya kuma fahimta, Bai san kuma meke faruwa ba, girgiza kai yyi cikin Muryar ƙaraji da tsawa yace "How dare you, ehhhh" ya faɗa yana tura hannunsa cikin sumar kansa kafin da sauri ya ɗaga kwalbar hannunsu ya shiga shan abinda yake cikinta, sai da ya shanye tass kafin yyi cilli da kwalbar ta dagi jikin bango gaba ɗaya ta fashe a wajan, surutai ya shiga yi kafin a hankali ya yanke jiki ya faɗi saman Kujera wani irin bacci yyi gaba dashi daidai lokacin da ake kiran sallar Asr, gashi ko sallar Zhur bai ba. Ana kiran sallar Magrib yana buɗe idanunsa kansa da yyi masa wani irin nauyi ya dafe, kafin ya miƙe a hankali kamar mai lura da yadda yake tafiya haka ya nufi bathroom, shower ya sakarwa kansa hannunsa duk biyun dafe da bango sai yanzu yake jin zuciyarsa sawai ba kamar ɗazo ba, bathrube ya saka tare da yin brush ya fito a Abeed ɗinsa mai cikakkiyar nutsuwa yana wani irin fidda ƙamshin Gatsby Leather Body Shower Gel, fatar jikinsa na zubar da ruwa, mirror ya nufa ya gyara samar kansa sosai kafin ya shafa body oil, wata Arabian jallabiya ya saka kafin ya shimfiɗa pra mat ya jera salloli Zhur, Asar, Magrib yana idarwa ya zauna har akai Issha kana ya gabatar, jallabiyar ya cire ya ɗauki Shawl Lapel Suit Nevy blue ya saka a jikinsa wani irin kyansa ya fito kana ganinsa kaga singer kuma Rockstar, Derby Shoes ya saka a farar ƙafarsa kafin ya ɗauki duk abinda yake buƙata ya nufi waje yana baza ƙamshi, wata Ford F-Series ya nufa tare da shiga bai tsaya jiran Khabeer ba, key yyiwa Motar mai Gadi ya buɗe, har zai shige sai kuma ya tsaya yana ƙarewa gatekeeper ɗin kallo kamar wanda akai forcing nashi wajan mgn haka ya buɗe baki fuska a kame yace "kada ka kwana a nan" yana faɗin haka yyi gaba, meeting ne dashi akan wasu da suke buƙatar waƙa daga wajan meeting ɗin kuma ya nufi gidan Anuty Zulfa, kusan a tare motarsa data Yarima Yashim sukai parking, Yarima Yashim ne ya fara fitowa cikin wata farar shadda mai ɗaukan idanu, nutsuwarsa duk ta bayyana, ba ƙaramin kyau yyi ba, jingina yyi da jikin motar yana kiran number Auta tana ɗauka yace "Assalamu alaiki sisten mu" Auta tana dry idanunta akan Sara dake zaune gaban mirror tayi shiru tace "Wlsm bro" Murmushi Yarima Yashim yyi yace "Ykk sis, gani dai na cika al'ƙawari hope ban takura ku ba?" Auta tace "Haba dai, bari na fito" tana faɗin haka ta kashe wayar ta miƙe tana kallon Sara tace "Yazo fa" Shiru Sara tayi tana kallon Auta harta fita, ita dai bata baƙin ciki da zuwansa infact tana ganinsa a shcl taji ya kwanta mata, amma ta rasa faɗuwar gaban me take, Tana nan zaune har Auta ta dawo tace "Gashi can a Parlo" shiru Sara tayi Auta tace "Wlh zan faɗawa Mami Allah" harararta tayi tace "To gulma" Miƙewa tayi ta shirya cikin Nidha Abaya dark brown wacce ta haska fatarta, tayi rolling kanta da Vail fararan idanunta sukai wani kalar haske, wani Haute Curry shoe ta saka, har zata fita sai ta tsaya ta saka perfume mai daɗi ta ɗauki wani peach ɗin Lip balm ta shafa akan lip's ɗinta, a hankali ta shiga tafiya zuwa Main Parlo babu kowa sai ƙamshi Air-con dake tashi, Yarima Yashim na zaune yana danna waya Ƙamshin Valentino ɗin jikinta ya sanya ya ɗaga idanunsa da wani irin sauri ya miƙe yana ƙara Kallonta wata ajjiyar zuciya ya sauke kafin gently ya ƙarasa inda take cikin wata kasalalliyar Murya yace "My princess" ya faɗa a nutse, Murmushi kawai tayi masa yana kashe mata idanu ɗaya yace "You're my princess, kina da kyau Saraa U look like takeaway"  kanta dai a ƙasa ba tace komai ba, Yarima Yashim yace "Shall we....?" Kai ta ɗaga masa suka nufi kan kujera ta zauna saman 3Seater shi kuma kan 1Seater a hankali tace "Ina yini?" Idanunsa ya lumshe yace "Allahamdulilla, ya weekend naji kamar na shekara ban ganki ba, dana ƙara kwana ɗaya sai dai kizo kiga" ya faɗa yana langwaɓar da kansa gefe tare da fito da harshen sa waje ya zare ido kamar ya zama gawa, wata kalar haɗaɗɗiyar dry Sara tayi a karo na farko ganin Yadda Yarima Yashim ke da abin dry, shira suka shiga yi tun bata sakewa harta fara murya ya gyara yace "Serious Saraa, i love You ina Sonki ina son auren ki" baki ta buɗe zatai magana ƙamshin Bois elite da taji ya sanya tayi saurin ɗaga kanta tsaye taga Abeed gaban frizeer ya ɗaukan bottle water, jikinta ne ya ɗan fara rawa sai kawai ta maze ta kalli Yarima Yashim tace "Uhm" Yarima Yashim yace "Will you marry me Sara...zaki auren?" Ƙarar faɗuwar Bottle water ɗin da sukaji ya Sanya gaba ɗaya suka kalli inda Abeed yake, fuska ɗauke ya goge hannunsa sbd ruwan daya zubu masa yake ƙoƙarin tafiya hanci, kafin gently kuma walking slowly ya nufi kujerar da Sara take kai, yyi kamar bai san dasu ba, zama yyi kusa da ita ta ɗan ja baya Zuciyarta na bugawa sbd ƙamshin Bois elite da take shaƙa, Yarima Yashim daya kalli Abeed da mmki yana son yasan inda yasan fuskarsa amma ya manta can dai yace "Sannu da zuwa" Ba tare da Abeed ya kallesa ba idanunsa akan t.v. da yake kunnawa yace "Kana lafiya?" Yarima Yashim yace "Allahamdulilla" Sara ta saci kallonsa sbd wani irin kyau da yyi ga wata jelar sumarsa dake lilo a gefen fuskarsa, Yarima Yashim yace "Uhm Ina Mgn Sara ke nake saurare Will you marry me?" Sara na ƙoƙarin magana Abeddeen ya ƙaro Sounds ɗin t.v ganin haka yasa Yarima Yashim yana ja ƙwafa kafin ya miƙe yace "Bari naje sai munyi Anjima" miƙewa Sara tayi da niyyar Raka Yarima Yashim Abeed yace "jeki kawo min ruwa" kallonsa tayi da mmki ita kam mene ta tare masa banza tayi dashi ta raka Yashim tana tsaye har ya shiga mota, tana ƙoƙarin juyawa zuwa gida taci karo da Abeed dake tsaye a bayanta, fuskarsa tayi jajur zatai Mgn ya kama hannunta tare da buɗe mota ya cillata ciki da wani irin sauri yaja motar yyi waje, Sara tace "Malam waye kai? Mene ruwanka dani ne, ban sanka ba amma kabi ka wani takura ni?" Bai kulata ba yaci gaba da gudu yaji tana faɗa masa Mgn yyi mata banza daga ƙarshe ta fashe da kuka tace "Wannan zalunci ne, ɗai shaye-shaye kawai" wani irin burki yaja wanda ya sanya kan Sara ya daki jikin motar idanunsa har wani ruwa suke sbd masifa, a karo na farko ya kalleta sosai  ba tare da yace komai ba ya buɗe mota ya fita, a hankali yake tafiya akan titin yaje ya dawo yaje ya dawo trying to control his temper, da sauri kuma ya dawo wajan motar tare da buɗe ƙofar da Sara dake ya sanya hannunsa ya fisgota waje, kana ya buɗe bayan motar ya saka ta shima ya shiga ya zauna tare da rufe ƙofar, wani irin tsoro ya kama Sara amma ta dake, Calmy Abeed yace "Did i heard you correctly????" Shiru tayi masa cikin zafin nama ya fisgota tare da kama duka shoulder ɗinya ya matse yace "Speak again...." Cikin dauriya da da kuma taurin zuciya Sara tace "Nace ɗan shaye shay....." Bai bari ta ƙarasa faɗa ba ya wani irin fisgota jikinsa tare da....



Zain Abeed isn't free contact to subscribe.....08119237616 kuji tsoran Allah👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻.


Allah ya bamu alkairin dake wannan rana....Ai weekend lafiya.

7/25/22, 13:52 - Asma Ungwarmu: *_Zain Abeed Complete book 1, 2 ku shiga Arewabooks domin samun update fiye da ɗaya, kada a manta ayi following Acct nw_*

https://arewabooks.com/chapter?id=62b1e5ccf0bafa279f2af05c


Sakinta Abeed yyi ta zame da gudu ta fice daga cikin ɗakin tana sauke ajjiyar zuciya, da jajayen idanunsa ya bita da kallo kafin a hankali ya zame tare da zama kan stool yana maida numfashi boxer ɗin jikinsa yabi da kallo kafin a nutse ya fara shirya kansa cikin Milk thobe jallabiya mai santsi da taushi, samun kansa yyi da abin umarnin Sara gently ya miƙe tare da ɗaukan pra mat ya nufi wani bedroom nada ban, a nan yyi sallah ya nayin sallar kuma ya miƙe ba tare da azkar ba, sallar ma da ƙyar ya kammala ya nayi yana jin tamkar ana buga masa guduma a tsakiyar kansa, idanunsa sunyi jajir bedroom ɗinsa ya dawo tare da zame jallabiyar jikinsa, system ɗin ya ɗauka tare da zama kan wata lallausar kujera wacce take kusa da bed ɗinsa, a hankali yake operating system ɗin wata sabuwar kwangila ya amsa dake time to time yana amsar kwangila, yana gama tura information ya shiga cikin E-mail ɗin sa, ya daɗe yana kallon tarin saƙwannin da aka tura masa, a hankali ya shiga na Zain sakwaninda Zain ya tura masa babu adadin yana gama karantawa, yaja idanunsa ya rufe yana jin wani irin so da ƙaunar Biyunin nasa na ƙara ratsa masa zuciya, shine rauninsa zai iya komai domin samun farin cikin Zain, Idanunsa ya buɗe for the first time da yaji ya samu full confidence na yiwa Zain reply, a hankali ya shiga typing. _“I think of you wherever I am, I wish you take care of Mom with Abba, give Naila happiness on my behalf, Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas always loves you and misses you�?._  yana rubuta haka ya tura masa tare da kashe system ɗin, Miƙewa yyi a hankali ya fita daga bedroom ɗin zuwa parlon dake cikin part ɗin sa, wajan deep frizeer yaje ya ɗauki gorar ruwa guda biyu ya nufi wani side yana zuwa ya shiga cikin wani ƙwataccen waje gym ne kala kala, The muscle farm ya hau ya fara yana wani irin sakin numfashi few minutes ya shiga haɗa zufa ƙirjinsa ya buɗe sosai wajan 1hr ya sauka tare da ɗaukan gorar ruwa guda ya shanye tass, kana ya hau wani Bodycompworks gym shima yyi daga ƙarshe ya hau Boom fitness 9 daidai ya fito daga cikin wajan hannunsa riƙe da gorar ruwa yana sha, kamar wani basamude haka yake tafiya jikinsa duk ya Murmurɗe, akan kujera ya zauna na Main Parlo, a hankali kuma zufar jikinsa ta fara bushewa saboda sanyin a.c da kuma na garin ya jima nan zaune kafin ya ɗauki Madara mai ɗan zafi yasha, Ƙamshin da yaji ne ya sanya ya ɗaga kansa a hankali zuwa direction ɗin da take tsaye, tana tsaye sanye da Silhouette peach, sai wata kinomo data ɗura a jikinta, ƙafarta  sanye cikin Slippers ga wani ƙamshin shower gel dake tashi a jikinta, kallo ɗaya yyi mata ya ɗauke kansa tare da rufe idanunsa, Sara ganin baice mata komai ba kuma tasan ba lallai yyi Mgn ba, shiru tayi itama kowa da tunanin da yake a ransa ganin lokacin na tafiya kuma tana da text na wanda Yarima Yashim zai musu daga yau kuma zasu fara shiga karatu exam, duk abinda take yana lura da ita can dai ta numfasa tace "Ina da text fa" idanunsa ya ɗaga suka haɗa idanu tayi ƙasa da nata kan tana ɗan tura masa baki Kallonta kawai yake ba tare da yace komai ba, jin shiru yasa Sara buɗe idanunta tace "Nace ina da text by 11 time na tafiya" a wannan karan Miƙewa yyi tsaye bai ce mata komai ba ya shige bedroom ɗin daya kwana ciki, da Idanunta ta bisa wani irin abu nayi mata yawo a zuciya, Abeed na shiga cikin bedroom ɗin ya samu Wayarsa na ringing ganin sunan Anuty Zulfa yasa bai ma ɗaga kiran ba, bathroom ya shiga yyi shower, yana gama shiryawa ya ɗauki Wayarsa message ɗin Anuty Zulfa ya gani tace. _“Ba shakka, Ni zakaiwa tijara idan Saratu ce zakai mata haka? Ko bata faɗa baka tana da shcl ba”_ yana gama karantawa ya shafa sumar kansa zuwa sajansa kafin yyi mata reply da _�? Uhm, Auta ta tafi mata da kayan karatun I'll drop her”_ yana ruhutu haka ya ɗauki car key ɗinsa ya fita. Ƙamshin Hugo boss da yaji yasa ta ɗan kallesa yana sanye cikin Notch Lapel dark brown, sai Molianseng Euphoria daya sanya a ƙafarsa bakinsa na fidda ƙamshin Green cardamom (Chhoti elaichi).. kallo ɗaya yyi mata kafin a nutse fuskarsa a kame yace "Jeki shirya" kayan jikinta ta kalla tace "Na shirya ai" not looking at her yace "To zauna.." miƙewa tayi tace "To kayan bbu ai" sai a yanzu ya ɗago ya kalli fuskarta sosai kafin a miƙe tsaye yana zuwa ya fisgi hannunta zuwa bedroom ɗin data kwana ciki, har gaban wardrobe ya jata tare da buɗe wardrobe ɗin, yana buɗewa yaja baya yana zama kan bed ɗin sbd wani abu dake masa yawo a jikinsa, da mmki dake kallon kayan kana ya juya ya kallesa suna haɗa idanu ya ɓalla mata harara, turo baki tayi ba tare da tace komai ba ta ɗauki wata  VGOLD palazzo trousers ta haɗa da wata Applique logo detail t.shirt, idanunsa akan waya ta shige bathroom ta sanya kayan tana fitowa ya ɗaga idanunsa ya fara ƙare mata kallo can yace "Nan kaya ne?" Ta ware idanunta tace "Kamarya" yana kame fuska tare da Miƙewa tsaye yace "A haka zaki shcl ɗin? Look at your self" jikinta ta shiga kalla sam batai tunanin nuni yake mata da ƙirjinta ba domin ko bra bata saka ba, kuma bata sakawa sbd ciwon ƙirji. da hannu yyi mata nuni da sauri tayi ƙasa da kanta tana juya masa baya,bai kulata ba ya nufi wajan inners ɗin da suke wardrobe ɗin ya ɗauki wata white ɗin padded bra ya ɗauko ba tare daya kalleta ba, ya miƙa mata ita Mmkin yadda akai ya ajjiye duk kayan nan a gidansa take, tana Turo baki tace "Nifa baransa ba" wata ƙyakkyawar tsawa yyi mata wacce tunda ta dawo hayyacinta bai taɓa yi mata irinta ba, duk yadda taso danne tsoran dake ranta kasawa tayi ta amshi bra ɗin, tare da komawa bathroom ta saka yana fitowa ya nuna mata wata Black jallabiya mai kyau batai masa musu ba ya cire kayan jikinta ta daka jallabiyar, kallo ɗaya yyi mata yabar cikin bedroom ɗin. Yana zaune a parlo yana waya a hankali kamar me raɗa ta fito ko inda take bai kalla ba, ya miƙe tsaye walking slowly yake tafiya sumar kansa na lilo tana biye dashi tayi wani irin kyau kamar wata balarabiya, wata motarsa Nissan Rogue ya nufa tare da buɗewa, ya shiga mazaunin driver tana ganin haka ga buɗe itama ta shiga bakinta ɗauke da addu'a, yana jinta a haka yyiwa motar key gatekeeper ya buɗe musu suka fita.....kusan a tare suka shiga makarantar shi da Yarima Yashim gajeren tsaki Abeed ya saka yana duba wrist ɗin hannunsa, parking tana ƙoƙarin fita ya sawa motar key, Kallonsa tayi cikin nutsuwar ta a hankali tace "Nayi late" Maimakon ya buɗe mata sai ya shiga danna motarsa time to time yana kallon harabar Makarantar, sai da yaga shigewar Yarima Yashim Sannan gently ya juya ya kalleta a kame yana ya motsa fuska yace "Wane time zaku gama?" Kanta a ƙasa tace "By 2" bai ce komai ba ya buɗe gaban motarsa ya ɗauki ƴan 1k guda biyar ya miƙa mata, Idanunta ta ɗaga tare da kallonsa tace "Wannan fa?" Kamar ba zai mgn ba sai kuma yace "for breakfast.." tace "Auta zata zo mana dashi" kusa da ita ya matsa da sauri taja baya Kallon fuskarta yyi da yadda ta ɗura hannunta a gadon bayansa ganin kamar zai shige jikinta tsaki yana ya miƙa hannunsu ya buɗe ƙofar motar yana buɗe yace "Idan kinfa ki zubar da kuɗin" ya faɗi hakan yana komawa mazauninsa.  Fita Sara tayi daga cikin motar ta shiga tafiya a hankali ta cikin motar yake hango tafiyarta, tayi nisa ta ɗan juya tare da kallon motar ta tsorawa motar idanu, Abeed ya lumshe idanunsa kana ya buɗe a hankali ya danna mata Horn alamar ta tafi, jin Horn yasa Sara ta juya yana sakin Murmushi tare da tafiya a hankali har ta shige hall ɗin daza suyi text, a hankali ya sauke numfashi tare da yiwa motar key ya juya zuwa wani hotel. Kusa da Auta taje ta zauna kallo ɗaya Yarima Yashim yyi mata ya ɗauke kai yaci da abinda yake a nutse. Har yyi nisa da tafiya ya juya wani pack mai kyau mata da maza ne a wajan kowa yana harkar gabansa, a hankali ya fito daga cikin motar nan idanun ƴan matan wajan suka dawo kansa, kai tsaye inda yake hango wata matashiyar mace zaune ta rufe fuskarta gabanta an ajjiye mata lemon wine tana sha, gently Abeed yaja Kujera ya zauna matar dai na jinsa bata ɗago kai ba, numfashi yaja cike da nutsuwa yana ɗaukan wine ɗin da aka ajjiya masa idanunsa akanta, ganin yadda ya kafe ta da idanu yasa ta miƙe tana ƙoƙarin barin wajan A hankali Abeed yace "Ayyana..." Cak ta tsaya Zuciyarta na bugawa tare da fargabar inda ya san sunanta, domin ko a masarautar Zahel ba kowa ya san sunanta ba, wine ɗin ya ajjiye ya kaɗa ƙafa Murya a kame yace "Have a site" Zama tayi a karo na farko da tayiwa wani magana tace "Kana da wayo" Murmushi bai wani damu Abeed ba amma a wannan karan wani irin cute smile yyi yana ta kallon ta can yace "Zaku iya rainawa kowa hankali,You do not know how much wisdom I have, I despise your ingenuity" shiru yyi yana binta da kallo yace "Uhm...I am stronger than you, you can not Ayyana, nasan tunaninki zai baki zuwa nan kikai ko?" Miƙewa tsaye yyi yana ɗaukan Wayarsa tare da ajjiye kuɗi yace "Zuwanki wajan nan tsarin Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas ne" yana faɗin hakan ya juya tare da barin wajan, jin numfashinta na neman ɗaukewa tayi saurin ɗaukan ruwan wajan ta sha, tana sauke ajjiyar zuciya bata taɓa tunanin shine abin harin da suke nema ba, yaya akai ya san sunanta? Tayaya ya shirya zuwanta nan wajan bayan ita ta nemi dukkan wajan da yake yawan zuwa, motarsa tabi da kallo a hankali tace "Clever"... 1:30 suka fito daga cikin hall ɗin Auta tace "Yaa Abeed yana da matsala meye zai wani ɗauke ki?" Ita dai Sara shiru kawai tayi ba tace komai ba har suka ƙarasa wajan cin abinci, waiter ta kawo musu abinci Sara Patatoes  da meat shawarma aka kawo mata sai Green tea, Auta kuma Chips ne da Egg, suna cikin cin abinci su kaji zuwan mutum wajan ƙamshin turaren Jean paul Gaultier ya kama wajan, Cikin kasaita tasu irin ta masu mulki Yarima Yashim yyi sallama a taushashe, Auta ce ta kallesa tana Murmushi kafin ta miƙe yyi saurin cewa "No please zauna mana" ta ɗanyi dry yace "Zanyi wani abu, I'll be back" tana faɗin hakan tayi waje sai a lokacin Sara ta ajjiye spoon ɗin hannunta tare da ɗagowa ya kallesa Murmushi ya sakar mata a hankali tana ƙasa da kanta tace "Ina yine" Yana ta Kallonta jin baice komai ba yasa ta ɗaga kanta suka haɗa idanu idanu ɗaya ya kashe mata yace "Amin cin Allah ya tabbata ga ruhin Yashim Al'khasim Abubakar Wahab" Murmushi tayi yace "Kinyi kyau my princess" a hankali tace "Thank you" shiru yay can yace "Next week sai exam ko?" Kai ta ɗaga masa ya jinjina kai kafin yace "akwai bikin da Za'ai na kammala wani abu da ƴan low sukai ƴan level 3" tana wasa da yatsun hannunta tace "Naji an faɗa.." yace "Zadai kizo?" Tace "Not sure.." yace "U most come, nima ranar za'a ƙara min girma" ta juya idanunta kamar ba zatai mgn ba sai kuma tace "A nan makarantar kuma?" Ya girgiza mata kai idanunsa akan yana jin wata soyayyar ta a zuciyarsa yace "Wane yace maki ni University teacher ne?" Hannunta ta watsa masa tace "naga kana ɗaukan mu darasi ne" Murmushi yyi mai kyau yace "To ni ba Malami bane akwai dalili" kamar ta tambaye sa mene aikinsa sai kuma tayi shiru. Matsar da kujerarsa yyi sosai a hankali yace "Sarahh.." har ƙasan Zuciyarta taji kiran da yyi mata yace "Kalleni Sarahh" ƙin ɗago kanta tayi ya sanya ta tattausan farin hannunsa tare da tallafo haɓatar a hankali ya juyo da fuskarta suna fuskantar juna, Abeed dake tsaye yana kallon duk abinda Yarima Yashim keyi ya juya a hankali ya bar wajan, yana zuwa bakin motarsa yace da Auta "kice mata idan na shigo wajan zata gane bata da wayo" tsoro duk ya kama Auta ta juya da sauri zuwa cikin wajan, Calmy Yarima Yashim yace "Uhm, shy baby I love You Sarahh i am in love with you madly, Zaki auren?"  Har lokacin fuskarta na hannunsa tace "Uhm, zan tambayi Uncle" Kallonta yyi tayi kafin ya zame hannunsa yace "Ok Promise me idan har ya amince zaki auren" a hankali tace "I promise in sha Allah" hancinta yaja yace "Thank Beb.." miƙewa tayi tsaye tace "Zan tafi" yace "ok sai munyi Mgn" tana fita Auta na zuwa tace "Sara kin shiga uku Yaa Abeed yazo" Idanunta ta juya ba dai tace komai ba tayi waje, Sara na zuwa ya kalli Auta tare da ciro kuɗi ya bata yace "Ki nemi abun hawa" Sara da kanta ke ƙasa sai ji tayi ya fisgi hannunta tare da cillata mota ya rufe da wani irin sauri yyiwa motar key tare da barin cikin makarantar......... Zain ya fito daga cikin Court hannunsa riƙe da briefcase yana tafe a hankali shi da wani suna Mgn mai muhimmaci, har Zain ya isa wajan motarsa baice komai ba sai da ya buɗe motar ya shiga ya kalli Mutumin yace "Ina da cases da yawa, amma zan duba naga" yana faɗin hakan ya yyiwa motar key tare da fita daga cikin Court ɗin, driving yake a hankali amma zuciyarsa na can Masarautar Zahel kullum a zalzalarsa take akan ya koma ya ɗauko Sara, a haka har ya iso gida bayi da Kuyangi nata gaishe sa, A Main Parlo ya samu Amma ita da Amintacciyar kuyangar ta zama yyi yace "Barka da yamma Amma" Murmushi tayi masa tace "Sannu ya hanya?" Yace "Allahamdulilla" tace "Naila nata rigima tana neman shalele" ya zaro ido yace "Bari na freshen up na leƙa" ta jinjina masa kai. Part ɗinsa ya shiga Du'a na ganinsa ta miƙe da murna tare da rungome sa tace "Oyoyo gwarzona" ta faɗa tana sakar masa kiss a wuyansa idanuna ya lumshe ya riƙe ququnta tare da ƙanƙame ta yace "Ya gida wify?" Tace "Babu daɗi baka nan" yana kissing ɗin gefen kunnanta yace "Uhm Ayyah"  ya faɗa yana ɗago fuskarta a hankali ya wani haɗe bakinsu waje guda domin gani yake hakan shine zai iya mantar dashi tunanin Sairah dake damunsa a zuciya, ɗaukan ta yyi cak zuwa bedroom sai da komai ya lafa yyi wanka ya shirya cikin kayan shan iska yace "Bari naje wajan Naila" Murmushi tayi masa shi kuma ya fita zuwa sashen Naila, tana zaune ta saka furar data dama a gaba tace "Ita duniya a ba aljanna mace, daga Kano har duniya ɗai ɗaiku ne masu gsky Alkur'anin Ubangiji" Zain yyi sallama ya shigo da sauri ta ɗauki ƙwayar data dama furar ta ɓoye a bayanta tace "Ya..Ya..Ya haka kamar ana yaƙi za'a faɗo min kai ko yaƙin badar ai ba'ai wannan tijarar ba na rantse, kowa ya zama gantalalle wacce lukutar masifa ke son damun ƴan arewa ne?" Zain yace "Ke kin san yaƙin badar ke nan" ta riƙe haɓa tace "A'a ba zan kula ka wlh, ba sai dai kaci kanka ba? Kuma ka ƙaryata Uwarka Saratu" zama yyi yana faɗin "Naila ance kina kirana" ta marairaice tace "Ayya Alqur'anin Ubangiji na ɗauka wani can sallamamman ne, kayi hqr kaji kada ka kullaceni, yanzu daman na gama dama maka furar" sakkowa Zain yyi yana Murmushi yace "Ina shi yana zan wajan matarsa" Naila na basa furar tace "A to, ai kowa ta kai daman kana ganinsa kasan bashi da kunya idanunsa a tsakiyar ka yake fa? Baya ganin kowa da gashi kuma har yanzu matar taƙi yin ciki fa, Allah dai yasa basa maka gorin auren, tunda dai babu wanda kasan zuciyarsa sai dai ace li'ilafi qurash" Murmushi kawai Zain yyi har ya gama shan furar ta ɗauke ƙwaryar tana faɗin "A'a daman ai dan Allah nayi bance a gode min ba, amma dai duk ɗan halarci akai masa abu yace ya gode Allah ya sauwaƙa kamar dai mai rawanin can ne yaban kuɗin daka furar?" Shi dai Zain baice komai ba ya shiga danna Wayarsa kasancewar e-mail ɗinsa yana kan wayar yana shiga idanunsa ya sauka akan saƙon Abeed wani irin zabura yyi farin ciki a kama sa, bai taɓa tunanin zai ga wannan saƙon ba daman yasan ko mai daɗewa Abeed zai tuna dashi, da sauri ya fita daga sashen Naila tana zuwa tace "Kaga shasha tasono butulo kawai.." ta faɗa tana ajjiye Apple ɗin hannunta.....Har dare Anuty Zulfa na saka ran ganin Abeed ya dawo da Sara amma shiru ta kira Wayarsa babu adadin yaƙi ɗauka, Abeed kowa bai ma san meke damunsa ba shi kawai yaji baya so kuma baya ƙaunar Yarima Yashim idanma auren ne zai nema mata wani daban ba Yarima Yashim ba, Yana zuwa gida ya buɗe mota yace ta sauka ganin yanayinsa yasa ta shige ciki yana ganin shigarta ya rufe gidan ya fita har kusan 11 na dare bai shigo ba. Sara na zaune a parlo ta takure tsoron gidan ya kamata tayi wanka ta sauya kaya ta ɗan sha ice cream, 12 daidai taji motsin za'a shigo parlon da sauri ta miƙe tsaye Ƙafarsa ta fara shigowa cikin parlon sai kuma hannunsa dake riƙe da jacket ɗin Suit ɗinsa, kamar zai kifa haka yafe tafiya a hankali da sauri ta ja baya saboda warin abinda taji ga wata ƙatuwar kwalba a hannunsa, da ƙafa ya tura ƙofar parlon idanunsa da sukai jajur ya buɗe a kan Sara ya shiga Kallonta tun daga sama har ƙasa riga da wando ne a jikinta wando iya cinyoyinta ne, ko ɗan kwali babu a jikinsa, a hankali ya shiga takawa zuwa inda take tana ja baya yana binta juyawa tayi da gudu zata bar parlon ya sanya ƙafarsa tare da harɗe mata ƙafa gaba ɗaya tayo baya zata faɗi yyi saurin riƙe ta, bashi da wani ƙwari hakan ya sanya gaba ɗaya sukai baya tare da faɗawa saman Kujera itace a ƙasa shi kuma ya faɗa kanta tare da danne ta....



Har gobe Littafin Zain Abeed na kuɗi ne....Ki biya ki saukewa kanki bashi da dan Allah...... Contact to subscribe 08119237616

7/25/22, 13:52 - Asma Ungwarmu: *_Zain Abeed 31.... Complete book 1, 2 ku shiga Arewabooks domin samun update fiye da ɗaya_*

https://arewabooks.com/chapter?id=62b1e5ccf0bafa279f2af05c


_Follow My Acct Habibaties🥰👇🏾_

https://arewabooks.com/u/nimcyluv


Numfashi Sara ta shiga ja da ƙyar sbd yadda Abeed ya sakar mata dukkan nauyin jikinsa, ga yanayin yadda abin shaye-shayen nasa yake dukan hancinta kamar zata amayar da kayan cikinta haka ta keji, idanunta ta buɗe da ƙyar ta zuba akan ƙyakkyawar fuskarsa, idanu suka haɗa wani irin kallo yake binta dashi kallon da ba kowa zai iya gaya ma'anar sa ba, bakin Sara ya shiga rawa cikin tsoron yanayin Abeddeen tace "Uhm, bacci zan ka ɗaga ni" shiru yyi mata Banda Kallonta babu abinda yake, Sara da Idanunta tuni ya gama cika da hawaye tace "kayi min nauyi fa" sai a lokacin ya ɗan juya jajayen idanunsa wanda suka janye kafin a hankali kuma cikin mutuwar jiki ya zura hannayensa ta bayanta ya wani irin haɗa cikinta da fuskarsa yana lumshe idanunsa da sauri Sara tace "Ni ka sake ni, Allah zan faɗawa Mami" shi dai ko yana jin abinda take faɗa to ba sosai ba sbd gaba ɗaya jikinsa ya saki, a kasalance a kuma yanayi na son samawa zuciya da gangar jiki nutsuwa ya zaro hannunsa guda ɗaya tare da manna shi a shafaffan cikinta a hankali ya zame rigarta tare da ɗaga ta sama, rintse idanu Sara tayi sbd jin abinda Abeed keyi jikinta ya fara rawa na tsoro da kuma fargaba, domin gaba ɗaya taji tsigar jikinta na tashi, yunƙura tayi zata tashi ya ƙara sakar mata nauyin jikinsa, idanunsa da suke a lumshe ya buɗe kai tsaye kuma Kallonsa ya sauka a farar Cibiyarta mai kyau wacce take da ɗan zurfi ga ƙasan cibiyar wata baƙar tawadar Allah wacce ta ƙara haska fatar cikin nata, numfashi Abeed ya sauke tare da tsorawa wajan idanu kamar wanda yake neman wani abu, idanunsa yaja ya rufe ruf yana wani irin sauke ajjiyar zuciya, a hankali ya manna fuskarsa akan cikin nata bakinsa daidai wajan Cibiyarta ɗaya hannunsa kuma ya riƙe waist ɗinta ƙam! Wajan 2mnts suna haka kafin a hankali taji saukar tongue ɗinsa a cikin cibiyar nata wani ƙanƙamesa Sara tayi sbd jin abinda bata taɓa tunani ba, jikinta har rawa yake, Abeed jin riƙon da Sara tayi masa yasa shi ƙara zura tongue ɗin nasa yana ɗan juya shi tare da sakar mata wani irin numfashi mai zafi, a hankali kuma jikinsa ya ɗan fara rawa cikin wata kasalalliyar Murya mai tarin rauni damuwa baƙin ciki, buƙata, muradi ya buɗe bakinsa kaɗan daidai yadda Sara zata iya jinsa yace "Tashi a nan.." ya faɗa a kame kuma a wahalarce idanunsa yyi jajur sbd wahala da kuma abinda ya keji a gangar jikinsa, Sara ta yunƙura zata tashi taji ya ƙara ƙanƙame ta yana sakin numfashi yana ƙara manna fuskarsa a cikinta, kuka ta sanya masa tace "Dan Allah Uncle kayi hqr..." Ta faɗa tana turesa amma bai motsa ba, yana cewa ta tashi a wajan amma yana ƙara ƙanƙame ta, Sara ta shammace sa ta sakar masa cizo a gefen fuskarsa ya ɗan sassauta riƙon da yyi mata, da wani irin zafin nama ta sanya dukkan hannunta tare da turesa waje guda ta kwasa da gudu zuwa bedroom tana wani irin numfashi tare da dafe ƙirji, ƙofar ta rufe tare dayi mata key a hankali ta zube bakin ƙofar tare da saka kuka wanda ita kanta bata san dalili ba,amma har ƙasan Zuciyarta bata jin daɗin yadda take ganinsa yana shan kayan maye,ta jima a wajan kafin bacci ya ɗauke ta a wajan kuma a nan baƙin ƙofar. Abeed kuwa Sara na barin wajan yaji kamar ana zuba masa wuta a jikinsu domin har wani huci fatar jikinsa take, a hankali ya mirgina tare da jan pillown kujera ya ƙanƙamesa ko zai ji daidai, har aka kusan kiran Subhi idanunsa biyu kuma bai motsa ba, ana tsaka da kiran Assalatu bacci ya ɗauke sa.

Sara kamar a kunnanta aka kira Subhi  jiki a matuƙar mace ta shiga buɗe Idanunta har ta kammala buɗewa Idanunta sun kumbura sosai gently ta miƙe tsaye har zata shige bathroom sai kuma ta ɗan buɗe ƙofar bedroom ɗin nata a hankali ta leƙa kanta zuwa waje, fararen tafin ƙafarsa ta fara hangowa kafin kuma ta hangi hannayensa da suke riƙe da pillow, fitowa ta ƙarasa yi zuwa parlon, cike da nutsuwa take tafiya tana son taga ya tashi yyi sallah amma tana tsoran abinda zai iya yi mata, fuskarsa ta leƙa taga fess ya wani ƙara haske da kwarjini duk da bacci yake, juyawa tayi ta rasa mene Zatai sai kawai ta ɗauki Wayarsa tare da yin connecting wayar da t.v jikinsa Sa'a kuma yyi Suratul Yaásin ta kunna gaba ɗaya ƙira'ar ta karaɗe duka Parlon da sauri ta ajjiye wayar ta juya zuwa bedroom ɗin ta, Abeddeen yana cikin bacci yaji saukar karatu a kunansa duk yadda yaso ya share kasawa yyi a hankali ya shiga buɗe idanunsa wanda suka dawo kamar yadda suke, da mmki yake min parlon da kallo da kuma inda ya kwanta ɗin bai san yaya akai ya kwanta a Parlo ba, ko wanka bai ba Miƙewa yyi sai a lokacin ya kula da kwalbar dake yashe a parlon kansa ya dafe lallai yau ransa ya ɓaci da yawa, walking slowly ya nufi bedroom ɗin sa yana zuwa ya shige bathroom tare da sakarwa kansa shower yana jin gajiyar jikinsa na warware wa brush yyi bayan ya gama ya fito ɗaure da towel, a nutse ya shiru cikin farar jallabiyar yana sabga ƙamshi Hugo boss yana gama shiryawa ana tayar da sallah, zama yyi kan bed yana runtse idanunsa kamar wanda aka tsikara kuma ya miƙe tare da ɗaukan pra mat ya nufi waje, Sara na ganin ficewarsa daga cikin gidan baki ɗaya ta sauke Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya, bathroom ta shige tayi wanka itama ta shirya cikin thobe jallabiya tana zaune dai a Zuciyarta tana istigifari Tunda Abeed yace babu dama tayi sallah dole sai ta sake amsar musulunci. Ƙarfe 7 ta miƙe daga kan bed ɗin a hankali take tafiya har ta ƙarasa cikin haɗaɗɗan kitchen ɗin gidan, ga mmkinta kaya ne da yawa a deep frizeer ɗin dake kitchen ɗin, ƙilan ba'a taɓa amfani dashi Bama, dankali ta kwasa ta shiga ferayewa tana gamawa ta haɗa kayan miya iya albasa da papper, kana ta ɗauki wani bushasshen kifi mai kyau ta gyara fatan dankali tayi yaji bushasshen kifi sai tea da kuma Chips, tana gamawa ta gyara wajan ƙamshi duk ya cika wajan, fitowa tayi daga kitchen ɗin zata bedroom ƙamshin turaren sa ya shiga hancinta, kasa kallon inda yake tayi ba tare da tace komai ba ya shige bedroom ɗin ta sauya kayan jikinta zuwa Abaya mai ɗan faɗi red and black. Abeed dake zaune a Parlo watching TV na labarai ya ɗan saci Kallonta lokacin da zata shige kitchen idanunsa ya mayar kan t.v yana zaune har ta fito ɗauke da plate da cup da kuma wata ƙaramar warmer, tana zuwa wajan ya miƙe tsaye ganin haka yasa Sara tace "Mrng.." bai amsa ba ya shige cikin bedroom abinsa yana zuwa ya kwanta kan bed yana lumshe idanunsa abu ne a zuciyarsa yake masa yawa dole ya nemi ma fita ta hanyar nisa daga inda take.

Tana zaune a Parlo bayan taci abinda zata iya ci ta gyara wajan kallon t.v. take amma hankalinta na wani wajan har bata san lokacin da aka buɗe ƙofar aka shigo ba, da sauri ta miƙe tsaye tana faɗin "Mami..." Wata harara Mami ta watsa mata kafin ta zaune saman Kujera hannunta riƙe da key car fuskarta a haɗe, Sara ta sunkuyar da kanta ƙasa tare da tsugunawa tace "Ina kwana Mami.." ba tare da Mami ta kalleta ba tace "jeki kira min shi" shiru Sara tayi domin tana tsoran fushin Mami ba kaɗan ba, A fusace Mami tace "Ko ba zaki iya zuwa bane? Ki zuba min idanu Sara?" Girgiza kai Sara tayi Idanunta na cika da hawaye kafin ta miƙe tsaye tare da nufar bedroom ɗin sa, yana kwance har lokacin idanunsa a rufe jin Sallamar ta ya sanya ya juya a hankali tare da kafeta da fararen idanunsa, kanta a ƙasa tace "Mami na kira" idanuna ya ware kamar ba zai mgn ba sai kuma yace "Mami?" Kai ta ɗaga masa alamar eh, ya miƙe zaune ya zuro ƙafafuwan sa ƙasa fuskarsa a kame yace "Zo nan" ƙara sawa tayi wajansa ya haɗe fuska yace "Ba shige min nace kiyi ba" baya ta ja kaɗan yace "Ke kika kirata?" Ta girgiza masa kanta ta a haɗe fuska kamar yadda yyi yace "Ni kike haɗewa fuska?" Tai masa shiru calmly yace "Idan kika sake kika faɗawa Mami wani abu ko....uhm" ta buɗe Idanunta ta kallesa tana watsa hannunta tace "Kamarya" ya haɗe fuska yace "ban sani ba" juyawa tayi zata fita yyi saurin sanya hannunsa tare da kamo ta, kwaɓe fuska tayi cikin ƙasa da Murya tace "Ni ka sakeni mene haka wai" ƙin sakinta yyi sai ma matse hannunta da yyi tana shirin sakin kuka yyi saurin sakinta tare da Miƙewa ya shige bathroom, fita tayi zuwa Parlo Mami ta bita da kallo tana zuwa tace "Yana zuwa" harararta Mami tayi tace "Meya zaunar dake?" Kan Sara a ƙasa tace "Yana bathroom ne yanzu ya fito" Anuty Zulfa tace "Sai akace ki zauna kuma?" Shiru kawai Sara tayi kanta a ƙasa ta ɗan jima wajan, kafin ƙamshin Bois elite ya shiga karaɗe parlon, zuciyar Sara ta buga da ƙarfi yana sanye da  Ralph Lauren Kaftan st, Zama yyi kan kujera idanunsa na can wani wajan yace "Mrng Mami" Anuty Zulfa tace "Bashi ya kawo ni wajanka ba Abeddeen kullum yaran dana haifa suna gaida ni riƙe taka na gode" a hankali yace "Uhm" shima fuska ɗaure yake kallon wani wajan Anuty Zulfa ta kalli Sara tace "jeki ɗauko mayafin ki" Sara ta ɗaga Idanunta tare da kallon Anuty Zulfa ganin yadda Anuty Zulfa ta haɗe rai yasa ta miƙe ta nufi bedroom, Anuty Zulfa ta kalli Abeed da yake danna Wayarsa tace "Wato Abeed ni zakaiwa tijara, ga dai yara kaca kaca a gabana ba, so ban damu ba dan kaƙi ganin kima da daraja ta, kai ne Ruɓaɓɓe wlh, daga yau sai yau kada ka kuskura ka ƙara ɗaukan Sara zuwa wannan gidan, mene haɗin ka da ita?" Sai a lokacin ya juya ya kalli Anuty Zulfa yana Kallonta ya ɗauke kansa baice komai ba, tace "Mene dalilinka na kawo ta gidanka,ehhh Abeed? Ko kuma ita tace ta gaji da zama dani?" Shiru kawai yyiwa Anuty Zulfa idan yace zai mgn to fa iya gskyar abin zai faɗa mata, Murmushi Anuty Zulfa tayi tace "Ko son Sara kake?" Nan ma ya juya ya kalli Anuty Zulfa daidai lokacin kuma Sara ta fito daga cikin ɗakin gaba ɗaya suka zuba masa idanu suna jiran suji mene zai faɗa.


Sorry for the short typing....Ina wajan aiki yau currr, to ba sai dai hqr ba don Allah? Contact to subscribe.... 08119237616.








Da yawan masu business suna so advertisemnt ɗinsu yazo da wani salo da kai kanka zai burge ka.

*LOGO* tactics ne na janyo hankalin customer.

Now mutane da yawa will think haɗa logo na d wuya but in truth indai mutum zai dage its simple like ABC.

android phone kawai kuke buƙata da Knowledge n graphic design.


abunda ake samun kuɗi da shi yanzu shine graphics design, kuma the minium abinda ake samu per desgn 500 ne...Imagine idan a kowacce rana zaku yi aikin mutum 5...500×5=2500

to d zaman banza ba gwara ki koyi abinda ko da �?100 ne kike samu kullum b akan babu.


Students da ke zaman ASUU you can leverage on it before resuming school.

this 2500 na kullum abinda zai yi making a month is 75k. 


to ko d wannan 75k b kya ja jari ba?

now if ace kina son koya and we are ready to teach u this graphic design a kuɗi ƙalilan?


Normal Price is 2k

wanda zasu biya da wuri is 1500.

Special Class is 5k.



ƴar'uwa karki wasa da wannan damar, ki samarwa kanki sana'ar da ba sai kin dinga ƴar murya kina tambya ba kamin ki samu abin kashewa. 


domin samun damar shiga ajin graphics kan kuɗi ƙalilan tuntuɓi wannan lambar 08024976578

7/25/22, 13:52 - Asma Ungwarmu: she never thought of herself, she had never found herself in such a situation, jikinta sai rawa yake ta wani rufe idanunta sbd tsoro da fargaba,a kind of kiss kisses her, further inserting her into his body, da wani irin sauri kuma Abeed ya saki Sara yana juya mata baya tare da nufar wajan sink a hankali ya tari ruwa a hannunsu ya shiga kuskure bakinsa zuwa fuskarsa, Sara dai har lokacin bata dawo daidai ba, tana jin bakinta na mata wani irin zafi da zugi tamkar fatar wajan zata cire sbd zafi. Kallon yadda ta rufe idanu yyi hannunta akan baki sai kuma sharr hawaye ya shiga zubu mata daga cikin Idanunta, walking slowly ya nufi inda take tsaye yana zuwa ya shiga ƙare mata kallo frm head to toe, har ya juya sai kuma ya sake kallon ta fuska kame babu alamar wasa yace "Keee..." Kin buɗe ido tayi a ɗan tsawace "Open your eyes" buɗe Idanunta tayi hawaye har lokacin bai tsaya mata ba, hannunsa ya zuba cikin Aljihu kafin Murya can ciki kamar me raɗa ya ƙara matsawa inda take Numfashinsa na haɗewa waje guda har yana iya jin yadda ƙirjinta ke ɗagawa, gently ya ranƙwafa daidai fuskarta da wata kalar Murya yace "Uhm, na haɗiye ƙwaro,za kici abinci amma sai kin ɓata baki? Bani da hanky shiyasa...." Ya ƙare maganar a hankali yana manna mata kwantaccen beard ɗinsa a matar wuyanta tana ƙoƙarin mgn kuma taji saukar wani fitanan nan kiss a ƙasan ƙunanta wanda ya sanya har danshin softness lip's ɗinsa.... Wani numfashi taja da ƙarfi tana buɗe idanunta babu kowa a kitchen ɗin kamar walkiya haka yabar wajan baki ɗaya, to ! Kodai bashi bane daman? Amma ga ƙamshi turaren sa nan, ta jima a wajan daga ta shafa baki sai ta shafa ƙasan kunnanta Ita dai bata taɓa ganin Tijara irin wannan ba, fuskarta ta wanke ba tare data ɗauki pancakes ɗin ba ta nufi Parlo, nan ma babu kowa da alama tuni yabar gidan ma, bedroom ta nufa tana zuwa ta kwanta kan bed tare da ƙanƙame jikinta tai shiru data rufe idanunta sai kuma ta buɗe tana ganin kamar lokacin ne yake mata dukkan abinda yayi a yau ɗin. Abeddeen na barin kitchen ɗin ya fito Parlo bai tsaya jiran komai ba yyi waje yana haɗa hanya yana jin kansa na sara masa, a hankali kamar mai tsoron takawa haka ya nufi cikin motarsa yana zuwa ya shiga mai gadi ya buɗe masa gate yabar gidan baki ɗaya, yana tafiya kan titi ya gangara zuwa gefen titi tare da kifa kansa a string motar yana fidda numfashi yana jin wani sanyi na shigar masa jiki, idanunsa da sukai masa nauyi ya buɗe sosai kafin ya ɗauki bottle water mai sanyi tare da ɓalle murfin ya shiga tsiyayawa tsakiyar sumar kansa sai dai yaji ya samu sauƙi akan abinda ke masa yawo a jiki kafin ya tayar da motar ya nufi wani haɗaɗɗan pharmacy ya siyi magani 5 pack kana ya nufi gidansa, yana tafe mota na bin bayansa tsaki yaja a hankali kuma ya tsayar da driving da yake yana kallon motar ta cikin madubi..... Sarki Mabus dake cikin motar shi da Ayyana yace "Shige kada ki tsaya.." hakan yasa suna zuwa sukai gaba ba tare da sun tsaya ba, kasancewar Ayyana ba tafiya magana ba ya sanya ta ɗanyi shiru kafin a hankali tace "Ba'a gyara biyar ba, goma zata ɓaci"  Sarki Mabus yace "Kamar ya ya fa?" Ta ware idanunta dake cikin glass fuskarta a cikin liƙab tace "Ba'a samu Abeddeen ba, Zahel kuma zata lalace" bai gane me take nufi ba dan haka sai kawai yyi mata shiru ta kuma cewa "Samun nasara akansa abu ne mai wahala..." Sarki Mabus yace "Me muke buƙata ne? Ba kuɗin sa da dukkan abinda ya mallaka a rayuwa ba? Sai fa yaƙi bada haɗin kai sannan ne zamu kaiwa rayuwarsa hari" Calmy Ayyana tace "Uhm, gashi wani Company yake ƙoƙarin buɗewa a yanzu" da mmki Sarki Mabus yace "Wanne Company ina kika sani?" A karo na farko ta saki wani Murmushi tace "Company biyu ne, dana kayan kiɗe kiɗe wanda za'a dinga fitar dasu ƙasashe, sai kuma na haɗin gwiwa mutum zai zuba hannun jari duk shera yana ɗaukan kason sa, wanda Company ya samu riba,amma kaso mafi yawa duk na Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas ne..." Shiru Sarki Mabus yyi kafin yace "Idan haka ne muma zamu saka hannun jarin, daga ƙarshe kuma zamu ƙwace Company ya samu mallaki na baki ɗaya, zamu tura mutane biyu wanda zasu je zuwa ga Abeddeen" Ayyana ta jinjina kai alamar hakan yyi kafin su shiga hotel ɗin da suke ta tsaya Sarki Mabus ya sauka daga motar ita kuma ta shige ciki, 30 seconds da shigewarta Sarki Mabus ya shiga.....wani mutum dake tsaye kusa da hotel ɗin ya ɗauki Wayarsa sai da ta kusa tsinkewa aka ɗauka cike da girmamawa mutumin yace "Sir, zargin ka ya tabbata,ina tunanin matarsa ce amma suke pretending sbd kada a gano su" yana faɗin hakan ya kashe wayar tare da shigewa cikin hotel ɗin. Da ƙyar Abeed yaja motarsa zuwa can gidansa yana zuwa ya shiga toilet tare da sakarwa kansa ruwa ya fito yana ƙamshi shower gel kana ya shirya cikin kayan shan iska kafin gently ya fito daga cikin part ɗin sa, ya ɗauki madara mai kyau da system ɗin ya nufi cikin lambun dake cikin gidansa, yana zaune kusa da ruwa ƙafafuwan sa miƙe a hankali yake operating system ɗin yana shan Madara, ya jima a wajan kafin ya gama ya miƙe tare da komawar ciki, kwanciya yyi saman Kujera ya rufe idanunsa da sauri kuma ya buɗe idanun daga ƙarshe Miƙewa yyi ya nufi gym ɗinsa....... Bayan sallar Issha Sara na zaune sanye da wata maroon ɗin Diva Abaya mai kyau tayi rolling kanta sai Gucci shoe dake ƙafarta, sai ƙamshin take wanda yake ƙara narkar da zuciyar Yarima Yashim dake zaune kujerar dake farcing nata, a hankali yace "Kinji yadda na keji kowa Sara?" Tayi ɗan Murmushi ba tare da tace komai ba yace "Gobe zaki zo ɗin? Ta ware idanunta tace "sai na tambayi Mami" yace "Mami ba zata hana ba, please zanji daɗi idan za'a bani Award ɗin da ƙaramin matsayi na ganki kina min Murmushi" a hankali Sara tace "To zan zo" yace "Good gal" ya faɗa yana jan hancinta kaɗan kafin yace "Zan koma gida daga nan zanwa Mai martaba bayani sai a turo" ta wani kwaɓe fuska tace "To kuma tun yanzu?" Kallonta kawai Yarima Yashim yyi kafin yace "Ehmn, ko baki so na ne?" Ta girgiza masa kai yace "To mene matsalar?" Murya a shagwaɓe tace " Zan ƙarasa sclh" shiru yyi sai kuma yace "Shekara uku Sara?" A hankali duk ta wani narke masa tace "Idan na gama schl sai yafi Yaa Yashim please.." ya jinjina kai yace "A bari kawai kina last semester na level 2 Sara please don't say no...I luv u so much" Turo baki tayi tace "Bana son karatu da  Baby fa" wani kalar Murmushi Yarima Yashim yyi yace "To ba zan bari ki samu baby ba har ki gama schl" kamar wata ƙaramar yarinya tace "Da gaske?" Yace "Eh, idan kin amince zaki aure ni ba, ina tsoron rasaki sosai Sara" shiru tayi masa a hankali ya matsa kusa da ita yana ƙoƙarin kama hannunta, ƙamshin Bois elite ya cika gaba ɗaya Parlon ƙasa Sara tayi da Idanunta Yarima Yashim tuni ya fahimci waye, hakan yasa yayi baya fuska ɗaure shima, Sara da taji ba zata iya jurewa ba ta ɗaga fararen idanunta zuwa direction ɗin da yake, abinda bata taɓa gani ba ke nan, yana tsaye cikin wani tattausan farin voyel mai Manyan zane domin har farar singlet ɗin jikinsa ana gani ga wata Black half hula daya sanya sumar kansa tayi baya yyi wani irin kyau baka ganin komai sai fararen idanunsa haɗa idanu sukai dashi tayi saurin ɗauke kanta, a hankali Abeed dake tsaye ya shige zuwa cikin parlon kan kujera ya zauna yana harɗe ƙafarsa kafin ya ɗauki Wayarsa ya shiga dannawa, Yarima Yashim ya kalli Sara yace "Bari naje we'll talk tomorrow in sha Allah" ya faɗa yana Miƙewa tsaye itama Miƙewa tayi a hankali sukai waje Abeed ya bisu da kallo baka gane yanayin da yake ciki, domin idan ransa ya ɓaci ko ƙala baya iya cewa komai, suna fita waje Yarima Yashim yace "Wannan Uncle ɗin naki bai iya mu'amala ba" ta dai yi shiru yace "ko sonki yake?" Ta wani waro idanu tace "Kai tab, ba aure tsakanin mu har abada ai, shi ɗin da yake jin kansa" Calmy Yarima Yashim yace "Uhm, Allah yasa don't betray me please Sara" kanta a ƙasa tace "In sha Allah" mota ya shiga tana tsaye yabar wajan yana ɗaga mata hannu, tsayawa tayi tana tunanin shiga amma tana tsoro da ƙyar dai ta shige ciki yana ɗaure fuskarta. a Parlo ta same su Anuty Zulfa Auta sai kuma Oga da kansa, kanta a ƙasa ta kalli Anuty Zulfa tace "Good night Mami" Mami tace "Tun yanzu?" Tana shigewa tace "Mami kai na ciwo, gobe tun safe muke da exam ga walimar da Za'ai" Anuty Zulfa tace "Ayyah daughter, take your medicine before baccin" Anuty Zulfa ta kalli Abeed tace "Kai kazo sai zarewa Mutane idanu kake, nace abinci kai min banza, nace Coffee kayi shiru ko ruwa kaƙi sha" Miƙewa tsaye yyi ba tare da yace mata komai ba ya ɗauki key car ɗinsa yyi waje abinsa, Anuty Zulfa ta saki baki tace "Ji gantalalle ko fa gaisheni bai ba, ni wlh tsoran yanayinsa nake ko jikin ne? Duk ya wani rame fuska babu ɗigon fara'a" Auta tace "Mami, Amma kin faɗawa Amma da Yaa Zain, Yaa Abeed na nan?" Anuty Zulfa tace "A'a ƴar iya abinda kikace dai yanzu shi zanyi" Auta tayi dry tace "Am sorry Mami.... Abeed da ƙyar ya iya kai kansa zuwa wani haɗaɗɗan hotel tunda yaje kansa yake ƙasa hannunsa riƙe da kwalba idanunsa sunyi jajurr duk irin matan da suke kallonsa suke tattaɓasa amma babu wacce ya kalla bawai kuma dan baya buƙatar kasancewa dasu bane..... Zain na zaune akan bed abin duniya yyi masa zafi, ya rasa ta yarda zai kalli Du'a ya faɗa mata cewa duk yake daidai da rana ɗaya bai taɓa samun gamsuwa da ita ba, wani kalar infection ne da ita wanda baya jin daɗin komai sai a zaba idan ya shiga jikinta, Du'a data fito daga cikin toilet tana gyara sumar kanta tace "Meke damunka ne? Duk dare sai naga ka kasa bacci? What's up?" Murmushi ya saki tare da Miƙewa zuwa inda take yana zuwa ya wani rungome ta sosai yace "Kawai a gonna miss you Sweetheart.." ta ware idanunta tace "Kamarya U gonna miss me?" Yana warware towel ɗin jikinta yace "Kullum missing nki nake ai" ya faɗa yana jin wani irin ciwo a ƙasan cikinsa mace har mace amma bata da daɗin sha'ani" sakinta yyi ya nufi parlo kafin ya tashi ya shiga kicthen ya haɗa black tea with lemon ya shiga sha a hankali, sai da akai kiran sallah kafin ya miƙe yana zuwa ya sameta zaune tana share hawayen idanunta ya ware idanunsa yace "Are You cry Diva? For what reason?" Tana sakin kuka tace "Nasan cewa ba daɗin zama dani kake ba, amma mene amfani kayi min shiru ba zaka iya faɗa min na nemi magani ba? Kullum kaje Parlo ka kwana bayan lemon daɗin da kke sha? Eh What i have done to you? Zaman aure muke fa zama na dindin" jawota yyi jikinsa yace "Am sorry nayi laifi, gobe zamu je hospital stop cry" ƙanƙamesa tayi tana ƙara sakin kuka ƙilan shine yasa ko ɓatan wata bata taɓa yi ba.." washegari bayan sunyi breakfast sun gaida Amma da Mai martaba suka nufi asibiti....Naila na zaune a parlo yana faman cin nama aka buɗe ƙofa da sauri tace "Yau naga haihuwar Asara wacce masifa ce wannan ne,ai razana jama'a hankali tashe....," Shiru tayi lokacin da suka haɗa idanu da Junaid wanda yake sanye cikin wata  Nevy blue ɗin Alkyabba washe baki tayi tace "A'a, lale lale da Junaidu mara ba, nafa ɗauka waccar tsumammiyar yarinyar ce wace take ta zuƙewa ba gaira babu dalili, nifa ita kaɗai idan na kalla sai naji tsoran Allah ya kamani" Junaid ya cire hannayensa da suke goye a bayansa idanunsa jajurr ya ƙarasa inda Naila take ganinsa haka kuma ya sanya duk jininta yyi sanyi, kafin tayi magana Junaid ya ɗura kansa a cinyarta yana wani jan numfashi Naila tace "Jama'a na shiga uku, akawo min ɗauki Junaidu, Junaidu, Junaidu....Hoooooo! A'a wlh ba lafiya ba nifa tun dana kallesa naji tsoran Allah ya kamani wannan uwar rama ta mece, kai faɗa min uban me kake so mene ya zuƙar da naman jikinka haka?"  Ƙanƙame ƙafar Naila Junaid yyi wasu zafaffun hawaye na fitowa daga cikin idanunsa yace "I love her, ina sonta Naila zan mutu....." fitowarsu ke nan daga cikin exam hall kowa sai farin ciki yake, Sara dubawa tayi taga babu Auta a hankali ta zame ta nufi wani waje da babu mutane kanta na wani irin juya mata ga wani amai dake taso mata ciwon datai kwana biyu bai tasar mata ba shine yake ƙoƙarin kwantar da ita, zama tayi tana jan numfashi Idanunta yyi jaa da ƙyar take buɗewa, zamanta ke nan taji wani amai yazo mata kakarin aman ta fara amma yaƙi fita sai wahala take sha, gashi babu kowa a Wajan da ƙyar ta miƙe tsaye tana ƙoƙarin tafiya gaba ɗaya tayi baya zata faɗi, kusan a tare Abeddeen da Yarima Yashim suka kai hannunsu domin tare ta Yarima Yashim ta tare hannunta Abeddeen kuma ya riƙe waist ɗinta, haɗa idanu sukai Sara kam bata gane komai idanunta ruf ya rufe saboda wahala, sunkuyawa Abeed yyi tare da ɗaukan ta baki ɗaya ya nufi mota da ita....




Zain Abeed isn't free contact to subscribe 08119237616...... Kuji tsoran Allah😭👏🏻.



Ai weekend lafiya, wanda suke buƙatar ci gaba kafin Monday nu haɗe a Arewabooks👇🏾

https://arewabooks.com/u/nimcyluv

7/25/22, 13:52 - Asma Ungwarmu: “I'm not ready for this Because I don't believe true love exists..�?  kallonsa Sara tayi ba tare da tace komai ba ta nufi hanyar barin parlon domin ta basu waje, ta gefen idanu Abeed ya bita da kallo kafin ya janye idanunsa ya mayar kan Wayarsa, Anuty Zulfa tace "Tambayarka nayi kana son Sara ne? Bawai baka yarda da soyayya ba, anyway ni am done with you Abeed duk sanda ka sake ɗauke Sara sai ka gane bani da kunya Tijara ta tafi taka" tana faɗin hakan ta miƙe tsaye sai da taje baƙin ƙofa yace "Ki aurar da ita mn.." Anuty Zulfa ta juya ta kallesa sama da ƙasa tace "Ba shakka, idan aure kke mgn ai na jima da yiwa wani al'ƙawarin zan bashi Sara, lokacin kawai nake jira kuma yana nan Soon, sai ka shirya aurar da ƴar riƙon taka ko?" Idanunsa ya ɗauke ya mayar  kan Wayarsa kafin a hankali yyi answering kiran da Dr Adyan ke masa, Anuty Zulfa kuma ta fice daga cikin gidan, A entrance ta samu Sara tsaye tana kallon green flowers dake wajan gwanin sha'awa, motsin Mami yasa tayi saurin goge Idanunta, Harararta Anuty Zulfa tayi tace "Muje" kanta a ƙasa ta buɗe gaban mota tare da shiga Anuty Zulfa kuma ta shiga mazaunin driver a hankali tayi motar key gatekeeper ya buɗe mota sai data sanya motar kan titi ta ɗan kalli Sara da take ta goge Idanunta tace "Sbd na ɗauke ki daga wajansa kike kuka? Are you at of your sense Sara?" Girgiza kai Sara tayi a hankali tace "Abu ya faɗan ido Mami.." Sara said while playing with her hands.... Not looking at her Anuty Zulfa tace "Shine na kuka Sara? Why are you acting like a baby kalleki fa?" Kamar jira Sara take tace "Mami zafi fa" sai kawai ta fashe da kuka kana ganin kukan kasa bawai na abinda tace ya faɗa mata idanu bane, kukan take akan wani dalili nada ban, ita dai Anuty Zulfa ba tace komai ba driving kawai take tana ɗan sakin Murmushi ita kaɗai. A hankali Abeed ya saki labulan windown baya yaga ficewarsu kafin a nutse cikin kamewar nan tasa a kullum ya gyara Wayarsa tare da nufar wajan deep frizeer ya ɗauki Madara da Apple ya koma ya zauna yana jan numfashi yace "Kana da damuwa" ya faɗa a hankali yana shan Madarar, Dr Adyan yace "Ni Allhmd, damuwa ta ɗaya kai ne,zurfin cikin ka na son kai ka ya baro ka rasa damarka a karo na biyu but...," Before he complete his words Abeed cut him off "Adyan.." Dr Adyan yyi dry sosai yasan tunda yace Adyan ransa ya ɓaci yace "Kaga Singer stop thinking and face what your heart desires, the heart is not a barrier, you are not enough and you turn what your heart desires to hate..." Abeed yana shan Apple ɗinsa bai ce komai ba, Dr Adyan yace "You used to be determined to be connected, and now you are bound to be reunited, Allah ya ɓoye wani kyakkyawan rabo a tsakanin ku..." Ɗiff Abeed ya kashe wayar yana jan tsaki, wayar ta sake ƙara ganin sunan Dr Adyan yasa yyi banza da ita, not too long messages ya shigo dubawa yyi yaga Dr Adyan yace _please, ba zan sake cewa komai ba akai, serious talking_ yana gama dubawa wani kiran ya shigo ɗauka yyi A fusace yace "Wanne kalar maye ne kai?" Dr Adyan yyi dry yace "Babu komai, am just wanted to tell you Zain yyi aure" shiru Abeddeen yyi yana jin wani abu a ransa a kasalance yace "when?" Dr Adyan yace "Yadda dai aka saka aurenku baki ɗaya kai kuma kaƙi"..."Uhm" kawai Abeed yace tare da kashe wayar, gently ya tashi daga parlon ya nufi bedroom kayan jikinsa ya cire zuwa na shan iska kafin ya fito ya nufi studio, komai tsaf a studio ɗin ya ƙara zuba kaya latest masu kyau, akan wata kujera mai taushi ya zauna, yana saita abin ɗaukan murya, sai da ya ɗauki chocolate guda ya sanya a bakinsa kafin ya ɗauki ruwa mai sanyi ya kura cikin sautin Muryar nan nashi a kullum da yake ƙara zaƙi golden voice yace.


“SECURE NORTH�?

Yana faɗin hakan ya sauke wani breathing a hankali kana ya ja numfashi tare da ƙara saita muryarsa yace.


Rayukanmu ana ta killing

Su ko ga su suna smiling

Cikin iyalansu ana reposing

Sun bar mu muna ta dying.


Ga Sakkwato na bleeding

Can a Zamfara kidnapping

Ga Ta-Dikko suna crying

Dukiyarsu ake dividing.


Baba Shugaba ittaƙillah

Kare haƙƙinmu anta aula

Mai da tausai a ranka zilla

Gyaran da muke taƙabbala.


Kowa na tsoron mutamahhila

A gun aiki muke ko manzila

Kullum rayuwa a cikin ƙila

Gaskiya ce gairu muhawwila


Laifi idan ya zamto mif'ala

Mai maka gyara ma akɗala

Ƙoƙari ka zamo mu'ammala

Ba wai kai musu ba in Jala.

Yana kawowa nan ya tsaida kiɗan da alama baitin da zai bashi da yawa, waƙa ce kuma da take ƙara tunasar da shugabannin irin halin da jama'a suke ciki, kashe komai yyi jin waƙar tayi masa daidai Danish na zuwa zai bashi aikin gyarawa a fitar da ita a channel na komai mai sunan Zain_Abeed, akan duguwar kujera ya kwanta idanunsa a rufe a hankali kuma ya fara giɗa kansa yana faɗin.

Masoyiyata ƴar ɗagwas,

Ƙaunar ki ta yi min lalas,

Babu kuzari nai liƙis.

Kanki babu batun ragas,

Mai arziƙi ko mai karas,

Muna karo zan mai tatas.

Knocking ƙofar da akai ya sanya yyi shiru yana kame fuskarsa kamar ba shine yake waƙa yanzu ba, yana jin yadda ake knocking amma yyi shiru sai can yace “In�? a hankali Danish ya buɗe ƙofar ya shigo hannunsa riƙe da takeaway na Restaurant, zama yyi kafin gently yace "Mrng Sir" idanu Abeed ya lumshe kana ya buɗe hakan ya tabbatarwa Danish cewa ya amsa gaisuwar tasa, shiru yyi yana sauraran all abinda Danish ke faɗa kafin ya miƙe zaune fuska babu walwala yace "Yace wani abu ne akan aikin?" Danish yace "No. I don't sense he had much conversation about you when he was thinking about the job on your show. He just had you And  a couple of other people at the show checking out. Especially you. He got the okay to work, I supposed in the process, someone who knew someone heard that possibly you got a raw deal�?.... Fararen idanunsa Abeed ya lumshe lokacin daya gama sauraran abinda Danish ke faɗa, wani farin card Abeed ya bawa Danish ba tare da yace komai ba, Danish ya miƙe bayan ya ɗauki recording ɗin waƙar Secure North, har zai fita yace "Na maka laifi, na faɗawa Aunty Zulfa" Abeed ya ware idanu domin idan ransa ya ɓaci bai fiye Mgn ba, Fita Danish yyi shi kuma Abeed ya miƙe tare da ɗaukan key car ɗinsa ya fice daga cikin gidan, yana fita wata mota ta fara binsa, can kuma wasu manyan motoci guda uku suka fara binsa, number motar ya kalla ya fahimci na securities ɗin sa, wato Danish yasa suna bashi tsaro yasan komai dake faruwa, shifa baya son aita binsa kamar wani mara gsky... Ɗauke hanya yyi ya nufi wani haɗaɗɗan Club. da Yamma Anuty Zulfa ce zaune ita da Abban Auta sai wani magidancin mutum fuskarsa rufe wanda tunda ya shigo bai magana ba, Alhj Bukar ya numfasa tare da kallon Sara wacce ke zaune sanye da hijab idanunta ya cika da hawaye yace "Sara are you ready? I mean kin shirya komawa Addinin Musulunci?" Idanunta daya gama cika da hawaye ta buɗe tare da kallon Anuty Zulfa sai kuma ta kalli magidancin mutumin da ko inda take bai kalla ba, kanta ta ɗaga a hankali alamar "Eh" Alhj Bukar yace "A'a Daughter buɗe baki kiban amsa ok" muryarta na rawa sosai tace "Na amince Abba" Alhj Bukar ya kalli magidancin mutumin yace "Baba Liman bisimillah" a kamile wanda aka kira da Baba Liman ya ɗaga kansa suka haɗa idanu da Sara kana kuma a hankali yace "Zaki iya maimaita abinda nace" Shiru Sara tayi idan bata manta ba kamar shine ya bata ruwa ranar da Abeed ya tafi ya barta, Idanunta ta janye cikin nutsuwa tace "Tom" Bisimillah yyi itama tayi hawaye na sakko mata a hankali ya karanta mata kalmar shahada itama ta maimaita, ajjiyar zuciya ya sauke yace "Allhamdulillah" kasa Magana Sara tayi sai kawai ta fashe da kuka, Murmushi Alhj Bukar yyi tare da Miƙewa tsaye yace "Congratulations daughter" a tare suka fita shida Baba Liman, suna fita Anuty Zulfa ta rungome Sara tana Murmushi tace "It's okay, farin ciki za kiyi tunda baki tabbata a haka ba, ina tayaki murna sosai Sara baby" Sara ta ƙanƙame Mami tana kuka tace "Thank you Mami, Allah ya saka da alkairi" Auta na murmushi tace "Congratulations luv" Murmushi tayi tace "Thanks sis" Zamewa tayi daga jikin Anuty Zulfa tana goge hawayen idanunta, Anuty Zulfa tace "Daman kin san komai ai, no need a sake maki bayani right?" Gently ta ɗaga kanta.... Daddare Sara da Auta da Alhj Bukar da Anuty Zulfa na kan dinning area suna dinner Anuty Zulfa tace "My girls a shirya kuna gama exam zaku je gidan Rooma" Da farin ciki Auta tace "Nayi missed Mama sosai, yanzu tana ina ne?" Anuty Zulfa tace "Sun koma 9ja tana Katsina kam" Auta tace "Mami zamu gidan Amma?" Anuty Zulfa ta haɗe fuska tace "Waye zai kai ku Kano? Iya gidan Rooma nace kawai" Sara dai ba tace komai ba, tana gamawa ta miƙe Auta ma ta miƙe sukai ma su Abban Auta good night, da idanu yabi Sara yace "Madam nifa ina ganin kinyi kuskure wlh" hararar wasa tayi masa tace "A'a ba wani kuskure in sha Allah, ka tayani addu'a kawai" Sara sun jima suna waya da Yarima Yashim da daddare yana ƙara faɗa mata yadda yake sonta har ranta kuma tana jin daɗin hakan sosai.....


Masarautar Zahel. Gimbiya Noro ce zaune tana kallon Sairah a tare da ita da akwai sauran Kuyangin ta, sai kuma Subash daga can gefe, Wata Kuyanga tace "Yanzu idan muka amince kuma daka baya aka gane yaya zamuyi?" Sairah tace "Zamu iya guduwa, ko ruwan dake bayan garin zamu iya shiga domin tsira da mutuncin mu da rayukan mu, idan hakan bai ba samu tsaya ka kashe ko kashe ka akan yaɗa addinin Musulunci wannan JAHADI ne, kamar Yadda Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama ya ɓoye a bayan dutsen Jabal an-Nour" A nutse Gimbiya Noro tace "Mene Jabal an-Nour?" Sara ta juya kaɗan ta kalli Subash ya sakar mata Murmushi mai sauti kana ta kalli Gimbiya Noro tace "Jabal an-Nour wani tsauni ne da ke kusa da Makka a yankin Hejaz na Saudiyya. Dutse yana da dutsen kogo na Hira ', wanda ke da mahimmancin gaske ga Musulmai a duk duniya, kamar yadda aka ce annabin Islama, ya ɓoye a bayan dutsen lokacin da kafirai suka kawo masa hari, This is where Muhammad is said to have had his first revelation and received the first verses of the Quran, the mountain was given the title Jabal an-Nūr ("Mountain of the Light" or "Mountain of the Enlightenment"). Gaba ɗaya sukai shiru alamar yarda da zan can nata, wata tace "To ake son Allah baya ba'a ganinsa?" Miƙewa tsaye Sairah tayi ta ƙarasa har inda Kuyangar take, bata tsaya komai ba ta wanka mata wani mari, a hargitse kuyangar tace "Kika maran?" Sairah ta ware Idanunta sosai tace "Wa ni? Yaushe na mareki kuma?" Kuyangar tace "Yanzu kika mare ni a fuskata Kada ki raina min hankali" Murmushi Sairah tayi tace "Good, na mareki  amma ba kiga marin ba? Babu kuma wanda zai iya gani? Tayaya ki kaji zafin marin?" Kuyangar tace "A cikin zuciyata da ƙwaƙwalwata naji zafin mana?" Sairah tace "Wow! To haka soyayyar Allah data Manzonsa take a cikin zuciyar mu, a kullum yana tare damu yana zame mana hijabi kariya, duk mai ambaton Allah ba zai taɓa tamewa ba zai zama mai tawakkali.." wani irin Murmushi duk Mutanan wajan sukai sai a lokacin suka lura da yawan Mutanan da suke wajan da alama kuma they are ready to convert to Islam......

Rabon Sara da ganin Abeed wajan 10days tun sanda Anuty Zulfa taje ta ɗauko ta, Abeddeen nada taurin kai ga zuciya, idan har Mutum zai masa wulaƙanci akan abu zai iya barinsa har abada.  Yau weekend Anuty Zulfa da Auta sunje shopping Alhj Bukar kuma baya ƙasar baki ɗaya, tana zaune a Main Parlo tana duba last papper da zasu zana ajjiye papper ɗin tayi a hankali ta miƙe ta nufi kitchen tana zuwa ta ɗauki Honey pancakes, kayan jikinta Short pencil jeans da Ripped top designers masu kyau. Tana ɗauka ta juya da sauri pancakes ɗin ya faɗi ƙasa saboda ganin sa da tayi tsaye a baƙin ƙofar kicthen ɗin ƙamshi Hugo boss ya cika kitchen ɗin, Kallonta ya shiga yai frm head to toe kafin a hankali ya shiga takawa yana sanye da Salvatore ferragamo yyi wani kyau tare dayin fresh dashi, yana zuwa ya ja numfashi yana kallon fuskarta kamar yadda take kallonsa Zamewa tayi zata shigesa yyi saurin kamo hannunta bai tsaya kallon fuskarsa ba ya sanya hannunsa tare da kwace Pancakes ɗin hannunta Murya can ƙasa yace "Dodo na zama?" Ta girgiza masa kai yana ware idanunsa yace "Oh! Mahaukaci ne ni?" Idanunta yyi rau rau da idanu calmly yace "Shine kike gudu na?" Kafin tayi magana ya ƙara matsawa kusa da ita sukai very close da juna, fuskarsa a haɗe yace "Ina kika je jiya?" Ya faɗa yana ɗago fuskarta dab da nashi tace "Uhm..cewa yyi na rakasa Mall"..... "Uhm" ya faɗa yace shine "Hadda rungome ki?" Ta zare ido sosai tace "A'a wlh" yana haɗe fuska sosai tare da sanya hannunsa guda ɗaya zuwa bayanta ya fisgota zuwa jikinsa yace "Ba haka yyi maki ba?" Ya faɗa still holding onto her bakinta ta buɗe zata Zatai magana abinda taji ya sanya ta wani zare idanunta waje for the first time he gave her a hot kiss, which penetrated her entire brain...



Zain Abeed isn't free contact to subscribe 08119237616

7/25/22, 13:52 - Asma Ungwarmu: Da idanu Yarima yabi Abeed dake ɗauke da Sara da kallo yana jin wani irin abu a zuciyarsa mai kama da kishi, yana so ya gane inda yasan irin fuskar Abeed amma ya mance...A hankali ya nufi motarsa da Sara wacce jikinta tuni ya ɗauki zafin zazzaɓ,i da ta buɗe idanunta sai taji kamar zata faɗi ƙasa, tana ji dai ana tafiya da ita amma bata san waye ba, ina kuma zai kai ta? Motarsa ya buɗe a hankali har lokacin kuma tana riƙe a hannunsa kwantar da kujerar gaban motar yyi kafin ya kwantar da ita kana ya rufe motar shi kuma ya nufi wajan driver, key yyiwa motar a hankali tare da yin reverse cikin nutsuwa da kuma son lallaɓa jikin na Sara ya fara driving a hankali yana cilla idanunsa akan hanya, yana fara tafiya ya juya ya kalleta har lokacin idanunta a rufe yake tana sauke ajjiyar zuciya da ƙyar jikinta yyi very weak haka...Yarima Yashim ji yayi jikinsa yyi sanyi yama kasa tafiya hakan yasa ya nemi waje ya zauna yana dafe kansa dake juya masa, yana tunanin Gwamma a ɗaura auren sa da Sara dadai ya bari wani abun yazo ya kifta ta zama ba tasa ba....A babban wani hospital yyi parking kana ya kashe motar ya fito yana ƙarewa hospital ɗin kallo, Ganin babu likita mace ko guda ɗaya a harabar wajan ya sanya ya ƙara shan kunu fuska ɗaure ya juya zai shiga mota yaji ance "Oh! Da gaske kai ne dai?" Dr Adyan ya faɗa yana sakin Murmushi, a hankali Abeed ya juya yana buɗe idanunsa ganin Dr Adyan ba ƙaramin mmki ya bashi ba yaushe yazo ƙasar to? Dr Adyan yace "Me kake cikin hospital ko jikin naka ne?" Girgiza kai Abeed yyi a hankali ya buɗe murfin gaban motar a lokacin wani zazzaɓi mai zafi ya kama Sara sai rawa jikinta yake, Dr Adyan yace "Oh! God bata lafiya ne, bai kamata ana barinta hk ba sbd gudun abinda zaije ya dawo" ganin yadda take rawar jiki yasa Dr Adyan ya ƙara cewa "Shigo da ita Emergency room 12 yanzu" yana faɗin hakan ya juya, rufe murfin motar Abeed yyi cike da nutsuwa yake tafiya zuwa ɓangaren driver ya shiga tare da jan murfin motar ya rufe, idanunsa ya ware zuwa kanta yana ƙarewa kayan jikinta kallo hakan kuma ya nuna kayan jikin nata bai masa ba, gashi su kaɗai ya isa su sanyata jin sanyi, jacket ɗin jikinsa ya cire wacce take da ɗan girman domin zatai covering jikin Sara yana cire jacket ɗin ya ajjiye gefe guda, a hankali kuma ya ranƙwafa kanta yana jin yadda numfashinta ke dukan fuskarsa fararen hannayensa masu taushi ya sanya tare da tallafo fuskarta, murya can ciki kamar me raɗa daidai kunnanta yace “Saaaa...." Ya faɗa yana ɗago ta baki ɗaya zuwa jikinsa, Idanunta ta buɗe da ƙyar tana Kallonsa kafin ta kwaɓe fuska tace "Uncle..." Ƙuri yyi mata da fararen idanunsa still hannunsa yana kan fuskarta kafin a hankali ya shafi kumatun ta kaɗan yana manna fuskarsa akan nata idanunsa cikin nata yace "Uhm..meke maki ciwo Saaaa?" Hawaye ya kawo Idanunta tace "Uncle cikina.." idanunsa ya lumshe kana ya buɗe kafin gently ya kama hannayenta data riƙe cikinta ya ware su tare da mayar dasu baya, da sauri ta kama hannunsa tace "A'a,kai na ne" baice mata komai ba ya shiga zame rigar jikinta, top ɗin ta manne da jikinta sosai, yana Zamewa ya kalli Idanunta yaga bashi take kallo ba domin ta maida idanun ta rufe alamar dai sosai take jin ciwo, Numfashi Abeed ya sauke lokacin daya gama zame rigar jikinta bai yarda ya kalleta ba idanunsa akan fuskarta a karo na farko daya shiga ƙare mata kallo jacket ɗin ya ɗaga ya sanya mata saman farar t.shirt ɗin ta, kana ya mayar da top ɗin hakan kuma ba ƙaramin daɗin yyi mata ba, gently ya ƙara matsar da fuskarsa saman nata goshinsa akan nata a hankali ya shiga goga  mata kwantaccen sajansa kafin ya manna bakinsa ta ƙasan wuyanta ya sakar mata wani hot kisses daya sanya ta saki ajjiyar zuciya, so take ta buɗe idanunta amma ta kasa, ƙara shigar da hancinsa yyi sbd fitinan nan ƙamshi da yake shaƙa bai taɓa jin ƙamshi mai daɗin sa ba, bakinsa ya sanya a kunnanta tare da wura mata iska kaɗan wanda ya sanya Sara saurin fisgar numfashi a hankali tace "Uhm... please" bai ɗago ba sai daya ɗan tura bakinsa ya fesa mata wani numfashi tare da kama skin ɗin wajan ya bata wani ƙyakƙyawan sumbata mai tsayawa a zuciyar mace a hankali a taushashe cikin nutsuwa da kamewar sa wacce take shirin gudu a yanzu ya buɗe Murya with a very low tone yace "Sowwiee.....Saaaaa" ya faɗa Murya kame yana wani irin murza mata fuskarsa a wuyanta, yunƙurin aman data fara ya sanya Abeed saurin buɗe ido wanda suka fara janyewa, ganin yadda take yunƙurin aman amma baya zuba jikinta duk yyi sanyi ya sanya ya ɗago ta tare da mannata a shoulder ɗinsa kamar wata baby ya shiga shafa bayanta ba tare da yace komai iya wahala kam tana wahala, shi kuma yaƙi fita ne sbd mazan da suke wajan, kuka ta fashe masa dashi a hankali ya sakko ta zuwa cinyarsa yana kallon yadda take kuka shi ba wani iya rarrashi yyi ba, hakan yasa kawai ya jawota jikinsa sa sosai tare da rungometa kamar wani zai ƙwace masa ita,  gaba ɗaya ta jiƙa masa gaban riga da hawaye sai da yaji kukan yyi yawa ya sanya ya cirota a hankali daga jikinsa yana kallon fuskarta firr kuma taƙi buɗe idanunta, gashi dai so take ta ƙwace kanta amma bata da ƙwari, fuskarta da tayi jajur sbd zafin ciwo da kuma kukan da tayi, fuskarta ya kalla kamar wanda zai ɗauki wani abu haka ya miƙa hannunsa zuwa gaban motar bakinsa ya sauka akan goshinta a hankali ya buɗe bakin kana ya tsuke ya bata wani sauti na sakar mata light kisss da yyi a forehead "Uhm" Sara ta sauke numfashi tare da buɗe Idanunta suna haɗa idanu ya sha kunu kamar bashi ba, zame fuskarsa yyi daga nata zai fito da ita a hannunsa a hankali tace "Sake ni" ta faɗa fuska babu walwala ga zafin ciwo ga baƙin cikin abinda yyi mata, kallon ta yyi bai ce komai ba ya saketa daman kanta a rufe yake, ya fita ita kuma ta sakko ƙafarta a hankali zuwa waje da ƙyar take jan numfashi dauriya kawai take bata son abinda Abeed ɗin ke mata... tana gaba yana binta a baya hannunsa zube cikin Aljihu da tayi tafiya sai ta tsaya, tsaki yaja kawai ya sunkuya tare da ɗaukan ta yyi gaba Mutane suka bisa da kallo, Idanunta ta runtse kawai amma wannan abin kunyar har ina, bai sauke ta sai a baƙin ƙofar shiga cikin room yana sauke ta, ta murguɗa masa baki bai kulata ba ya murɗa handle ɗin ƙofar ya shiga, Dr Adyan na tsaye ya gama haɗa komai ganinsu kuma ya sanya yace "Sannu, Sara" da mmki Sara take kallonsa jikinta har rawa yake wajan ƙara sawa inda Dr Adyan yake tace "Dr ka gano inda yake? Please faɗa min dan Allah ka faɗa min ka samu labarin inda yake?" Dr Adyan ya ɗan saci kallon Abeed, kafin yace "Be patient Sara" Sara tace "Wanne irin be patient Dr? Shekara nawa? Ban taɓa tunanin zan sake ganinka ba number daka bawa Daddynmu baya tafiya dan Allah ka tausayi na ka faɗa idan kasan wani abu game dashi" Abeddeen dai na tsaye fuska ɗaure idanunsa akan Wayarsa yana dannawa, girgiza kai Dr Adyan yyi yace "Ba wani information, amma soon zamu samu nasara ina ta bincike" baya tayi ta zauna saman bed Sbd jin ciwonta na dawowa sabo, kasa magana tayi sai kawai ta kifa kanta a cinyoyinta ta shiga rera kuka ƙasa ƙasa, taɓe baki Abeed yyi tare da juyawa ya fita ya jima a waje lokacin daya dawo tana kwance tana bacci drip maƙale a hannunta, zama yyi kan kujerar dake kusa da ita idanunsa akan fuskarta data faɗa, ya daɗe yana kallonta kafin ya kama left hand ɗin ta, hannunsa ya saka cikin Aljihu ya zaro wata box mai masifar kyau, buɗe box ɗin yyi wani silver gold ring ya bayyana mai kyau sai sheƙi yake, ga wata ƴar blue ɗin danja sai kuma  rubutu da aka sanya kalmar _Absar_ yatsarta ya kama tare da sanya mata, ring ya wani kama hannun sosai yyi mata kyau sakinta yyi da sauri, shifa babu soyayya a lissafin ƙaddararsa bawai mancewa yyi ba, kawai dai ya siyi Ring ɗin zai bawa Naila sai kuma ya bata shi domin itace kusa dashi a yanzu ba Naila ba.... Sai bayan sallar Asr Sara ta motsa daga baccin daya ɗauke ta, a hankali ta shiga buɗe Idanunta ganin babu kowa room ɗin ya sanya ta mayar da Idanunta ta rufe da kuma sauri ya buɗe tana ƙoƙarin tashi ya turo ƙofar a hankali tare da shigowa sai Dr Adyan ya biyo bayansa da alama gaba ɗaya daga Mosque suke ganin yadda take ƙoƙarin tashi ya sanya Abeed nufar inda take yana zuwa ya zauna tare da sanya hannunsa akan shoulder ɗinta a hankali ya mayar da ita kwanciyar yana kallon yadda ta haɗe fuska yyi mata banza, Dr Adyan yace "Sannu, ya kike jin jikin" tana haɗe rai kamar ba zatai mgn tace "Better" ya jinjina kai yace "Ki daina zama da yunwa ok" kafin ya hankali Abeed da idanunsa ke kan waya yace "Za'ai mata injection sai ku shige" gaban Sara ya faɗi a fili tace "A'a ban so" Dr Adyan yace "Ai aman zai taso maki dole sai anyi maki" ƙoƙarin sauka take daga kan bed tana faɗin "No, thank you am feeling much better" hannunta Abeed ya riƙe yana kallon Dr Adyan yace "Bisimillah" ya faɗi hakan yana riƙe da hannunta Sara tace "Ka sake ni bana so, dole ne? Ni banso Allah" Dr Adyan dai na tsaya yana kallon ikon Allah Abeed ya fisgo hannunta gaba ɗaya tayo baya saboda bata da wani ƙwari zaunar da ita yyi akan cinyarsa, a hankali ya sanya hannunsa tare da juyo da fuskarta zuwa nasa yace "Zaki sha mmki idan baki tsaya ba" ya faɗa yana ƙara riƙe ta kafin ya kama hannunta ya riƙe idanun Sara ya cika da hawaye ta shiga turesa tace "Wlh ban so, daman kai mugu ne mene haɗi na dakai kake tayi min mugunta" ta faɗa tana dukan ƙirjinsa sakar mata nauyin sa yyi baki ɗaya yana ƙara kwantar da kanta bakinsa daidai kunnanta yace "Shiiiittt...." Da idanu yyiwa Dr Adyan mgn akan yyi mata, wani ihu Sara ta saka lokacin da Dr Adyan yyi mata allurar da sauri ya saketa tare da bar musu ɗakin, wani kalar ihu take da kuka ta shiga birgima akan bed ɗin, wani cute smile Abeed ya sauke ganin da gaske bata son allurar shima kuma ba wani so yake ba, sunkuyawa yyi ya sunkuceta tare dayi sama da ita yana sakin Murmushi yace "Shiit, am sorry Sahraah.." ya faɗa yana zama da ita akan bed ɗin bata ko kulasa ba sai kuka take tana ƙoƙarin sauka daga jikinsa, fuskarta ya kama a hankali tare da manna fuskarsa a saman nata,  saukar bakinsa da taji a a cikin nata ya sanya cak ta tsayar da kukan nata, Idanunta wanda sukai jaa sosai ta buɗe suka haɗa idanu ya lumshe mata idanu tare da buɗewa alamar _“Begen”_  gaba ɗaya Sara neman kukan tayi ta rasa sbd fargabar jin abinda Abeed ke mata,bata san mene yake damunsa a yanzu ba, gaba ɗaya ya sauya,  yatsarsa guda ɗaya ya sanya a daidai wajan allurar ya shiga murzawa kaɗan, still kissing her wani kalar kiss ya kewa lip's ɗinta, ƙoƙarin ƙwace fuskarta take amma ta kasa da sauri ta sanya hannunta tare da riƙe waist ɗinsa tana rufe idanunta tana jin yadda yake shan bakinta tamkar ya samu chocolate ɗin daya saba sha a kullum... Sara bata sare da al'amarin nasa ba sai da taji saukar tongue ɗinsa a saman Idanunta a hankali yake bi yana tsotse all hawayen dake zubu mata, sai daya shanye hawayen tass kana ya zame fuskarsa a hankali tare da ɗago ta ya zaunar da ita sosai magana ya ke son mata amma ya kasa dan haka kawai sai ya ɗauke ta baki ɗaya ya nufi waje da ita, Sara sbd kunya kamar zata zunduma ihu haka ta keji, har mota ya sanya ta kana ya zauna wajan driver yana ƙoƙarin tashin motar wani securitie ya kwankwsa musu glass ɗin motar, a hankali ya zuge glass ganin mutumin a side ɗin Sara ya sanya Abeed ya kafe securities ɗin da idanu yana jiran yaji me zaice, securitie ɗin ya kalli Sara yace "Kece Sara Salman?" Sara ta waro idanu waje sbd jin sunan daya kirata dashi,kai ta ɗaga masa ya miƙo mata wata rose mai kyau red and white sai ƙamshi take sosai, gefe guda na rose ɗin farar paper ce da zanan heart sai hoto nan mutane biyu mace da namiji suna rungome da juna, yana bata yace "Wani yace na baki" har zatai magana sai kuma ta amsa a hankali ta shiga ware paper ƙirjinta ne ya buga ganin abinda yake jikin paper.

_Zan iya bada Rayuwa ta a kanki SARAHH, ba iya kidey ba, dake nake kwana nake tashi i wish my dream to come true_

Fita tayi da sauri daga cikin motar jikinta na rawa tace da securitie "Please waye? A ina yake zaka iya gane sa, shi nake nema tsayin shekaru" securitie ya watsa hannu yace "I have no idea, kawai ya bani ya tafi fuskarsa a rufe" dafe kai tayi hawaye na neman zubu mata, Abeed dake cikin motar yaja tsaki yace "Ke zan tafi" motar ta buɗe ta shiga tana shiga ta kifa kanta a cinyarta ta shiga rera kuka, tana jin zuciyarta babu daɗi abu goma da ashirin yyi mata yawa, har suka isa gida bata daina kuka ba, a hankali Abeed yyi parking tana ƙoƙarin fita yace "Wait..." Banza tayi masa ya daka mata tsawa yace "Am i your mate? Da ina mgn zaki min banza?" Ɓata fuska tayi tace "To me zan maka?" Tsaki yaja yace "Who is he?" Ta waro idanu tace "Wa?" Yace "ban sani ba" tai shiru can kuma tace "I don't even know his name bare ganin fuskarsa" Calmy yace "kuma hadda kuka?" Kallonsa tayi tace "Shi fa ya ceci rayuwata ya bani kyautar kidney ɗinsa" yace "And so what?" Tace "Noting,kawai ina son ganinsa ne, i have looked for him babu labari Daddy na da duk ƴan gidanmu shine yazo naga Dr kuma shine yyi min aikin gashi kuma yanzu ya bani wasiƙa with rose ke nan shima nema na yake" Abeed ya taɓe baki yace "Out..." Fita tayi tana ɗaukan rose ɗin jikinta babu Kwari ga fargabar abinda zata faɗawa Anuty Zulfa, tana fita daga motar Abeed ya kifa kansa a string motar yana dafe ƙirjinsa dake masa zafi kamar zuciyarsa zata fito waje.



Author Note👇🏾

Bakwa gane yare na, but it's okay bana son wata mgn akan littafi zanyi update amma dan Allah duk ranar da ban typing ba kada wani yace ban kyauta masa👏🏻 sanin kanku ne bana posting weekend komai yana buƙatar hutu rubutun nan sai a hankali wani lokacin ma ka nayin typing zaka ajjiye ka tafi tunanin gudan kada ka rubuta abinda salo zai ƙwace maka. Inayi hutun Weekend ne ba dan komai ba sai dan samun nutsuwar brain....kuma wannan posting ɗin da nayi yau wlh tun jiya nayi sa ba yau ba, bana typing gaba ɗaya weekend babu inda ba'a son hutu....kuma Arewabooks sai wanda yake da ra'ayi kuma yake da niyya, ba'ai forcing kowa ba, ba kyau haka babu daɗi baku fahimci abu kuna mgn wata kala. I'll try my best naga na zauna da kowa lafiya wlh........... Zain Abeed contact to subscribe 08119237616

7/25/22, 13:52 - Asma Ungwarmu: Bayan barin Abeed gidan Anuty Zulfa, kai tsaye Club ya shige yana zaune kan wata haɗaɗɗiyar Kujera idanunsa lumshe, tun ɗazo yake jiran abu har yanzu m, gently ya buɗe idanuna da suke a rufe wanda sukai jajir sbd abinda yake sha, Whisky ɗin ya ajjiye jiri yana ɗan ɗaukan sa ya miƙe tsaye, yana ƙoƙarin tafiya yaji zai faɗi kafin ya zaune anyi saurin riƙe masa waist, a hankali ya juya suka haɗa idanu da Nusy wacce take sanye da wasu fitanannun kaya jikinta ya fara ƙarewa kallo yana jin wani abu na fisgarsa, cikin ƙarfin hali da jarumta haɗi da kamewa ya zame jikinsa yana ɗaukan key car ɗinsa, walking slowly tamkar zai faɗi haka yake tafiya harya gama ficewa daga club ɗin, nusy tabi bayansa da kallo, wata ƙawarta tace "Wlh baki da aji ashe ke daƙikiya ce bani da labari Wlh" Nusy tace "pardon?" Lina tace "Matse maki tayi, amma wlh ko mene zaki a rayuwa ba zaki taɓa samun Rockstar ɗin nan ba, ki tsaya ki saurari masu binki ki more rayuwa kiji daɗi" Nusy tayi Murmushi kawai tare da ɗaukan key car ɗinta tayi waje, kafin ta ƙarasa entrance ɗin club ɗin tuni Abeed yabar wajan, tafiya take a mota amma babu ko irin motarsa dole ta juya ta nufi hotel wajan guy ɗin ta..... Da ƙarfi Abeed ke danna Horn gatekeeper ya buɗe masa saura kaɗan ya takesa security yaja baya da sauri yana zare ido, yana shiga ya kashe motar ya fito a zafafe tun kafin ya ƙarasa ya fara sheƙa amai na Whisky ɗin daya sha, sai daya amayar tass yana maida numfashi wani maid ya ƙaraso wajan yana masa sannu, banza yyi masa a hankali ya shige cikin part ɗin da yake amfani dashi ko kayan jikinsa bai cire ba ya nufi bathroom tare da sakarwa kansa shower yana fidda numfashi ga wani masifaffan sanyi da ake a garin weather ya ƙara juyawa, ya jima a nan kawai sai ya shiga dukan jikin bango zuciyarsa kawai zafi take masa, sai daya farfasa komai na bathroom ɗin kafin ya sulale a wajan wani bacci ya ɗauke sa, rayuwarsa ta sauya dole yana neman mai kula dashi babu wanda yake tare dashi bare yyi masa faɗa, iyaye sune jigo na yaran su to shi nasa iyayen sunyi fatali da nashi rayuwar...


Ummi ce zaune gaban boka tace "To duk binciken duniya munyi bamu samu inda yake ba, nidai burina ace ya ajjiye ɗan shege tunda nima ƴarta take da cikik shege a yanzu" Bokan yace "kaga la'ananniya wacce bata da rabon duniya balle na lahira, tsinanniyya butulo" Ummi dai bata gane cewa da ita yake ba, ya gama abinsa kafin yace "leƙo nan yake matsiyaciya" Ummi ta leƙa cikin ƙwayar ganin Abeed yashe a bathroom yana bacci gaba ɗaya yayi kaca kaca da komai na bathroom ɗin, ya sanya ta saki Murmushi tace "Da kyau haka nake so, haka nake burin ace yadda yyi kwanciyar nan da mace kusa dashi, ni ban taɓa burin auren waziri ba Mai martaba na keso amma uwarsu tayi min shigen sauri gashi nice ƴar uwarsa amma a yanzu bare ta fini Billahil lazi ba kisa ba Saratu kinyi kaɗan" Boka yace "Itace kowa ishasshiya tunda tana tare da Allah... Yanzu me kike so?" Tace "So nake a hargitsa tunanin Abeed, a sanya masa son mace idan bai tarayya da mace ba kada ya taɓa samun sukuni a rayuwa" Boka yace "An gama, bana faɗin sharaɗi amma duk sanda asirin ya lalace zaki gani jeki anyi an gama tabbaɗaɗɗiyya.." Miƙewa Ummi tayi ta fice daga wajan.. Naila ce zaune sai kuka take tana share majina Zain kuma na riƙe da ita tace "Wlh jefesa akai, wannan iftila'in damai yyi kama, Tirrrrrr hohoho! Allah mun tuba" Wani Dr dake duba Junaid yace "Ya samu bacci, amma damuwa ce tayi masa yawa a zuciya yana da kyau a kula a bashi abinda yake so" Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas yana zaune a kame yace "In sha Allah" Dr ya fita, Zain ya kalli Junaid dake kwance ya wani rame sosai kana ganinsa kasan baya jin daɗin zuciyarsa, abinda yake so a yanzu shine ɗan uwan nasa yake muradi yaya zai? Shin zai hqr ya ceci rayuwar Junaid ne ko yaya amma a yanzu ya fisa buƙatar Sara, domin shi Zain har lokacin tunaninsa Sara ya gani a masarautar Zahel ba Sairah ba... Naila tace "Wata yarinya ce kamar Aljana,nifa tunda na ganta tsoran Allah ya shige ni wlh ba mutum bace ai wannan kyan nata na aljanu ne" Amma dai ba tace komai ba, Naila ta ƙara cewa "Gantalalliyar uwar tasa wama yasan inda tayi, nidai a zama na duniya Bello ya cuceni daya tashi mutuwa daya tafi da ƴarsa ba sai dai muyi musu addu'a ba, uban kowa ya huta yasan mutuwa tayi yanzu ta barmu hankalu a tashe komai nake hankali na a tashe, Tirrrrr ita dai batai sa'ar rayuwa ba, kuyi ta hqr Junaidu jarrabawa ce zan maku sadaƙa wlh ai ɗa na kowa ne, ba dai dangin iya balle na baba..." Ganin Junaid ɗin ya samu bacci ya Sanya Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas ya miƙe tsaye yace "Allah yasa kaffara ne, bari naje" Waziri yace "Amin Ya Rabbi" Amma ta miƙe tare dabin bayan Abba Naila ta bita da kallo tace "Algunguma, ita kullum cikin shiru Ubanwa tafi kawaici ne Allah na tuba ba sai dai ace kowa ta kai ba" Du'a ta miƙe itama ta fice nan ma Naila tace "Ita dai wannan tunda ba irin haihuwa bace wata zan samu maka Alkur'an" Zain ya kalli Waziri yace "Daddy bari naje, Allah ya bashi lafiya" wajan ya rage daga Abba waziri sai Naila Riya daman na can sashin Ummi, Suna shiga Du'a ta kalli Zain ganin bai kalleta ba tunani yake da zuciyarsa ya sanya ta ƙarasa wajansa ta rungome sa a hankali take shafa ƙirjinsa tace "banso na dinga ganinka cikin damuwa" Murmushi yyi yace "Zani Zahel gobe in sha Allah kiyi min addu'a"  ta kallesa tace "Allah ya tsare ya kuma kiyaye, nasan baka jin daɗin yadda nake nima ban san lokacin dana samu infection ba wlh" shi Yanzu wlh ko kaɗan bashi da felling da ita hqr kawai yake ganin yadda take binsa da kallo rabon daya kwanta da ita har ya manta kuma yasan buƙatarsa take a yanzu kawai sai ya kamo fuskarta tare da haɗe bakinsu waje guda. Dab da magrib Abeed ya shiga buɗe idanunsa wanda sukai masa nauyi ganinsa cikin bathroom ba ƙaramin mmki ya bashi ba, gently ya miƙe tsaye yana ƙarewa bathroom ɗin kallo ya fasa komai shower ce kawai ta rage zame kayan jikinsa yyi tare da sakarwa kansa shower ɗin kana ya ɗaura towel ya fito jikinsa na zubar da ruwa ga ƙamshin Shower Gel,  a yanzu yaji wani nauyi ya sauka a kansa amma kuma bashi da walwala ko kuma daɗin zuciya wani abu daban yake so da kuma muradin kasancewa dashi, a hankali ya saka thobe jallabiya ya fesa perfume tare da ɗaukan pra mat yyi waje, har akai sallar Issha yana mosque yana idarwa ya dawo gida, sai kuma a lokacin ya tuna da maganar Anuty Zulfa, zama yyi saman Kujera hannunsa riƙe da ruwa mai sanyi, idanunsa ya rufe yana rufewa kuma yaji Wayarsa na ringing, yana ji yyi banza da ita sai da akai kira na wajan biyar kafin yaja tsaki ya ɗauki wayar number bbu suna, shiru yyi can kuma sai yyi answering tare da saka wayar a speaker, daga can ɓangaren Sara dake kwance saman bed tana ta gwada number daya bata cikin gift har ta sare sai kuma taji an ɗauka, hakan yasa tayi shiru ta rasa mene za tace, Abeed kam jikinsa ya jima da basa cewa ita ce hakan yasa ya fara ƙoƙarin kashe wayar da sauri Sara tace "Assalamu alaika..." Wani kalar Lumshe idanun Abeed yyi tare da jan jikinsa ya lafe a jikin kujerar yana sauke wata Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya, shiru yyi mata yana jin yadda take sauke numfashi, ganin yyi shiru ya sanya Sara tace "Thank you" ta faɗa a hankali kamar me raɗa hakan yasa Abeed saurin ware idanunsa, kafin yyi motsi ta ƙara cewa "Sbd kai nake rayuwa, i was looking for you since but shiru, My Dad my sister Duk mun duba ka a hospital ɗin babu kai, thank you so much baran mance haka ba har abada" Shiru kawai Abeed yyi yana jin abinda take faɗa bai taɓa sanin muryarta yakai haka ba sai yanzu, jin har lokacin bai ce komai ba yasa tace "Uhm Good night" tana ƙoƙarin kashe wayar taji saukar muryarsa cikin kunnanta yace "Wait....Poppy" wani iri Sara taji har Zuciyarta taji sunan daya kirata da wata kalar Murya,domin kafin yyi magana sai daya saita muryarsa sosai, Shi Abeed san mene zai ce domin bai tsammaci ta duba gift ɗin ba, a hankali a kuma taushashe cikin ƙyakkyawar nutsuwarsa yana ƙara saita muryarsa yace "How was your body..?" Ya faɗa a hankali Sara data kejin ta cikin farin ciki yau tayi waya da wani ya bata kidney tace "da sauƙi" ta faɗa a shagwaɓe tana wani narke fuska, kamar ba zai mgn ba sai kuma yace "Me kike a New York Poppy?" Tace "Ban sani ba, nida Wani brother namu ne Yaa Abeed" lumshe idanunsa yyi jin yadda ta kira sunansa bai ma yi tunanin tasan sunansa ba, calmly yace "What about your family?" Rau rau tayi da idanunsa kawai sai taji ta sakar masa kuka sosai kamar wacce take jira, cikin kuka tace "Please come" ya wani waro idanunsa waje yace "I can't" ta ƙara rushe masa da kuka sosai rabuwa yyi da ita ganin ba zai jure ba yasa yace "Stop cry Peanut" tana shassheƙar kuka tace "All this gift na mene? Ni kai nake son gani I'm just want to say thank you"  kamar ba zai magana ba sai yace "Idan brother naki.." ta gane me yake nufi dan sai kawai tace "Ni mene ruwana dashi, bashi da kirki kullum fuska a haɗe har fa shaye-shaye yake" Abeed ya runtse idanunsa sosai yace "Gashi muna kama dashi, wasu ma idan suka ganni sai su ɗauka shine, ni kawai ina da zanan tattoo a hannuna da gefen wuya" Sara tai shiru trying to understand tace "Shifa fari ne yana da gashi a fuska ga kuma ƙaton ƙirji kai ma haka kke?" Murmushi yyi wanda ya sanya fuskarsa lomawa yana shafa sajen data faɗa zuwa ƙirjinsa ba tare da yace komai ba, tace "Kuma shi fa baya aiki kullum yana gida" a wannan karan har sai da fararen white teeths ɗin Abeed sai da suka bayyana Calmy bayan ya saita muryarsa yace "to ki nema masa aiki mana"  tace "tab ba zai ba, to kai yaya sunanka?" Shiru yyi mata ta kwaɓe fuska tace "Please" yace "Jaan" ta waro idanu tace "what's the meaning of Jaan?" Abeed na langwaɓar da kansa yace "Haka dai sunan yake" tace "Ok Yaa Jaan" A hankali yace "Banso ki cire Yaa! Just Jaan" ta ɗaga masa kai tace "A ina kasan gidanmu kasan kuma Yaa Abeed ya kai ni hospital" yana sakin Murmushi yace "I knw Everything naki Angel.." tace "Ni ban san naka ba" shi sam bai san yaya akai bakinsa ya buɗe har haka ba yace "Kina son sani?" Ta ɗaga masa kai sai kuma tace "Eh" yace "Ok zan zo" tace "Da gaske when?" Yace "Soon, but kada ki ganni ki ɗauka brother naki ne Abeed yake kowa?" Ta kwaɓe fuska tace "A'a baran ɗauka ba ai kace kana da tattoo" shiru yyi mata jin shirun yasa Sara ta wani marairaice tare da narkar da murya tace "Jaan...." Abeed yaja idanunsa ya rufe a hankali yace "Peanut" tai shiru sai kuma tace "Good night" kasa bata amsa yyi sai kawai ya kashe wayar yana juya tare da yin rufda ciki yana jin wani abu na masa yawo, muryarta na ƙara juya masa lissafi ya jima nan kafin ya miƙe zuwa ɗaya part ɗin ya shirya tare da ɗaukan komai ya ɗauki key car yabar gidan..... Sara na kwance bayan gama wayar Yarima Yashim ya kira ta ɗauka tayi bayan sun gaisa yace "Dawa kike waya?" Kasa faɗa masa tayi sai kawai tace "A'a Auta ce, bacci nake ka kira yanzu" Yace "Ok sleep well Sweetheart ki kula" a hankali tace "thanks" tana faɗin hakan ta kashe wayar Auta tace "Mene nayi masa ƙarya?" Kallonta Sara tayi ba tare da tace komai ba ta nufi bathroom tayi wanka ta shirya cikin wata night wears masu kyau sosai, kusan komai na jikinta ana gani time ɗin tuni Mami tabar gidan lokacin wajan 10 na dare, a lokacin kuma gaba ɗaya basu san cewa Abeddeen na gidan ba, kwanciya sukai bacci Sara da ƙyar bacci ya ɗauke ta, kamar yadda ta saba wajan ƙarfe biyu na dare ta farka shan Madara, a hankali ta sakko daga kan bed tare da ɗaukan slippers ta nufi waje ko rufe kanta ba tayi ba sumar kan nata sai lilo yake z kitchen ta nufa tana tsaye tana haɗa madarar taji an kashe hasken kitchen ɗin, Ƙamshin  Bois elite ɗinsa ya shiga hancinta, kasa motsawa tayi tace "Waye a nan? Auta ban son haka" yana jinta a hankali ya shiga takawa zuwa inda take tsaye, Sara ta juya tare da ajjiye cup ɗin tana ƙoƙarin juyowa taji ya jawota tare da rungometa ta bayyana, a hankali kuma ya ɗura kansa saman wuyanta yana ƙanƙame ta tare da sauke Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya, zare idanu Sara tayi ƙamshin turaren ya gama bata waye tana ƙoƙarin yin magana taji saukar bakinsa a ƙasan wuyanta ya wani sakar mata da wani light kisss a fatar wuyanta, "Innalillahi" Sara ta faɗa kafin tayi magana ya sanya hannunsa tare da ɗaukan ta cak ya ɗura ta saman canter.....



😂Idan muryarda Allah ya tsine😒😒😒


Zain Abeed na kuɗi contact to subscribe 08119237616

7/25/22, 13:52 - Asma Ungwarmu: Saurin zame bakinsa yyi yana sakin wani irin kwantaccen Murmushi, a hankali ya buɗe fararen idanunsa tare da zuba su a saman fuskarta, ta wani kwaɓe fuska babu alamar fara'a akan zagayayyiyar fuskar nata, miƙewa yyi tsayi yana zuba hannayensa cikin aljihu walking slowly yake taka ƙafafuwan sa zuwa Main Parlo, yana zuwa parlon ya kame fuskarsa kamar bashi ke Murmushi yanzu ba, ganin Auta yasa ya ƙara haɗe fuska, Auta ma ganin Abeed ɗin ya sanya tayi ƙasa da kanta kamar ba zai mgn ba can dai yace "Uhm, jeki kawai" yana faɗin hakan ya juya zuwa part ɗin daya fito, Auta ta bisa da idanu tana murguɗa baki tace "A to, matsalar kace nidai mene nawa" tana faɗin hakan ta ɗauki handbag ɗinta fuuuuu tayi waje tare da shiga cikin mota tayi mata key tare da barin baki ɗaya... Abeed na shiga cikin bedroom ɗin nasa ya ɗauki bottle water mai sauƙin sanyi tare da ɓalle murfin gorar a hankali cike da nutsuwa ya zauna kan kujerar dake farcing bed ɗin, narkakkun idanunsa shanye a saman fuskarta yana kallon duk wani motsi nata, idanunsa yaja a hankali ya rufe ya jima hakan kafin ya buɗe ido ya ƙara Kallonta a hankali murya can ciki kamar baya son faɗa yace "Rest of my life" gently ya ɗauki system ɗinsa ya fara operating yi yake amma gaba ɗaya bashi da nutsuwa sbd abinda yake damunsa yana azalzalal zuciyarsa, ganin baya fahimtar komai ya sanya ya ajjiye system ɗin gefe a hankali ya zame rigar jikinsa ya bar singlet domin ya fara jin sauƙin sanyin dake ratsa shi, ruwan ya sha sosai, kafin ya miƙe tsaye ya ƙaro heater ɗin bedroom ɗakin ya ƙara ɗaukan ɗumi, idanunsa akan fararen yatsun ƙafarta har ya ƙarasa wajan da ƙafarta suke tare da zama a gefen bed ɗin, idanunsa da suka fara sauyawa ya ware sosai yana jin wani kalar abu na jansa tare da fisgar nutsuwa da kamewar sa zuwa gare ta, a hankali kamar me tsoro ya kama tafin ƙafarta tare da ƙurawa jerarrun yatsun ƙafar idanu, idanunsa ya rufe gently kuma ya sanya ya tsanya babbar yatsar ƙafar nata a bakinsa yana jan numfashi, wata kalar lamintacciyar tsotsa ya sakarwa yatsan nata daya sanya Sara jan numfashi tare da saukewa a hankali, sakin ƙafar yyi a hankali ya kwanta saman bed daga gefen ta, sai kuma yyi saurin juya mata baya, amma kamar ana tunzura zuciyarsa da kuma ƙawata mata wani abu nada ban, da sanya gangara jikinsa son abinda yake ganin ba daidai bane, mirgina wa yyi zuwa kusa da ita gaba ɗaya ya sanya hannunsa ya ɗago ta zuwa samansa, a tare suka sauke wani irin maraitaccen numfashi sbd haɗuwar sabbin fata na rashin sabo tare da bugawar sabbin jariran zuciyoyinsu, wata ƙyakkyawar rungoma yyi mata wanda ya sanya shoulder ɗinta yyi ƙara, amma dugun bacci irin na Sara ya sanya bata motsa ba sai ma ƙara narkewa da tayi a jikinsa, wani irin abu taji wanda zata iya cewa yafi katifar gadon da suke kai daɗi, laushi, taushi, santsi ga ƙamshin Hugo boss dake ƙara wa baccin ta nutsuwa, idanunsa ya buɗe gaba ɗaya a ƙirjinsa ta tsaya duk tsayi irin nata, bakinsa ya ranƙwafa daidai ƙasan wuyanta ya wani goga mata dugun hancinsa tare da shafa mata kwantaccen beard ɗinsa mai kyau da tsari, kafin gently ya kama skin ɗin kunnanta ya bata wani light kisses, ai kam gaba ɗaya tun daga kunnanta har zuwa wuyanta fuskarta babu inda bakin Abeed bai sauka ba, neck ɗinta yasha kisses kala kala Abeed ya shige tunanin Mutum iya Romance salo sbd zaman cikin turawa , duk da ba harka yake dasu ba, Idanunsa ya rufe a hankali ya zura yatsarsa cikin bakin Sara yana ƙara hugging nata sosai kafin yaja musu duvet a hankali Numfashinsa shima ya fara sauka bacci ya ɗauke sa...... fitowa Zain yyi Du'a na biye dashi looking so worried and sad, ta kallesa sai ba tace komai ba tsayawa yyi yana sakin mata Murmushi yace "Kamar wanda ba zai dawo ba wify?" Idanunta daya cika da hawaye tace "I'm just missing you, i mean a gonna miss you wlh please come back soon kaji" idanunsa ya zuba mata sosai kafin yace "Just pray for me wify, i need your prayer" kuka ta fashe masa dashi tana shirin juyawa yayi saurin kamota tare da rungometa yace " it's okay bazan jima ba fa" ya faɗa yana share mata hawayen fuskarta, kallonsa tayi yaja hancinta yace "Kici gaba da shan maganin ki" kallonsa kawai take ya ware idanunsa yace "What again, wannan kallon fa?" Murmushi kawai tayi ba zato yaji saukar bakinta cikin nasa, yasan daman abinda take buƙata ke nan, biye bata kawai yyi cos bashi da wani Feeling akai, sai ta gaji ya sakesa tace "Allah ya tsare ya kiyaye hanya ya kuma bada Sa'a" A hankali Zain yace "Amin" iya wannan addu'ar da soyayyar da Du'a take masa ya sanya ba zai iya wulaƙanta ta ba, amma sam baya jin daɗin mu'amala da ita... Sakinta yyi ya nufi part ɗin Amma da mmki Zain yake bin wacce ya gani kafin yace "Mami..." Harara ta ɓalla masa tace "Sai yanzu?" Kai ya shafa yace "Mami yaushe kika zo?" Tace "Jiya mana, kana can wajan matarka taya zaka sani?" Calmy Zain yace "A'a Mami, jiya ban shigo da wuri ba" tana ɗauke idanunta tace "Ayyah" yace "Kinzo lafiya ina Auta?" Tace "Lfy, tana Lfy" Amma dai na zaune Idanunta akan t.v. sai ka rantse ita ce gaba da Anuty Zulfa sbd yanayin kamewar ta, kawai masifa Anuty Zulfa ta bita, yace "Amma zan tafi" Idanunta na kan tv tace "Allah ya tsare ya taimaka" kallon ta yyi kamar zai ce wani abu sai yyi shiru, juyowa Amma tayi suka haɗa ido tace "Kana buƙatar wani abu ne?" Ya Girgiza kai yace "Are You Okay?" Fuska kame tace "In sha Allah" ya miƙe tsaye yace "To sai na dawo" Anuty Zulfa tace "Allah ya tsare" Amma ta bisa da idanu, yana fita ta sauke ajjiyar zuciya kafin ta kalli Anuty Zulfa tace "Me kike cewa Anuty?" Anuty Zulfa idanunta akan waya kafin tace "Nasan Kinji ai, ke ban san irinki ba zaman gidan sarauta ya sanya kike abu cike da iko" Amma a nutse tace "A'a ba haka bane, nai mmki ne" Anuty Zulfa tace "Uhm, lallai fa" Calmly Amma tace "To Allah ya tabbatar da alkairi ya bada lada kuma" Anuty Zulfa tace "Amin" Du'a ce ta shigo Main Parlo cikin farar Alkyabba tunda ta shigo Anuty Zulfa take binta da kallon mmki can dai ta ɗauke idanunta tana mmkin abinda idanunta suke gani, zama tayi tace "Barka da yamma Amma, sannu da zuwa Anuty" Amma tace "Kina lafiya ya jikin?" Tace "Allhmd" Anuty Zulfa mmki ya hanata magana can tace "Itace matar Zunaiddeen? Amma tace "Itace" tace "I see, Allah ya bada zama lafiya" Du'a dai kanta a ƙasa.. Zain na fita ya nufi ɓangaren Daddy Waziri yana shiga da sallama Ummi da Riya sukai shiru kawai can suka haɗa baki tare da faɗin "Sannu da shigowa" gaba ɗaya a diriri ce suke idanunsa ya ɗauke yana faɗin "Ywwa" kai tsaye part ɗin Junaid ya nufa a zaune ya samesa ya dafe kansa da hannu idanunsa rufe daga shi sai trousers a jikinsa, jin Mgnar Zain ya Sanya ya buɗe idanunsa sosai ba tare da yace komai ba "How was your body?" Zain ya faɗa daga tsaye a hankali Junaid yace "Better" shiru sukai Zain yace "Ka daina damuwa, yana ƙara maka ciwo fa?" Junaid ya ɗan buɗe ido yace "Damuwar me?" "Shikenan, Allah ya ƙara afuwa" Zain ya faɗa yana juyawa domin ya lura shima jin kai ne da Junaid tun ba yanzu ba, kai tsaye motarsa ya shiga bayan yyi jim sai kuma yyi addu'a yana yi wa motar key tare da barin Masarautar Bilhira ya nufi hanyar da zata kaisa Garin Zahel..... da daddare Anuty Zulfa da Amma na zaune suna dinner daman Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas bai fito ba, Amma na ƙoƙarin Mgna su kaji ance "To duniyar fa haka take,ina ruwan wani da wani dan Allah? Nifa ba zan ƙullaci ko wanne gantalle ba, ba zan zama tsohuwar banza ba duk duniya bbu wanda baya girmama ni, amma tun da tazo ba na samu labari bata iya zuwa ta gaisheni ba, balle taban wani abun kamar an haɗa kuɗi da dukiyar Saratu wajan haɗa masarautar nan.." Naila ta faɗa tana kallon Waziri, Anuty Zulfa ta haɗe fuska sosai babu wasa Naila tace "Alƙaƙai ne, da gayya fa akace take farka cikin mutane wai ai masa aiki, nifa ban yarda ita cikakkiyar likita bace abinda na san Komai duk alaye ne" ta faɗa Murya can ƙasa, Miƙewa Anuty Zulfa tayi hakan yasa Amma tace "please Yaya...a rabo Lfy mn" ta faɗa a hankali Anuty Zulfa har lokacin fuska ɗaure tace "Sannu ykk Naila?" Naila ta riƙe haɓa tace "Muhammadur Rasulullah s.a.w, ƙalu Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, gsky mijinki na hqr dake ji wata banzar gaisuwa ta raini wai ya nake? Hoooo fii kawai" Anuty Zulfa bata ƙara magana ba, Amma tace "Sannu da zuwa" Naila tace "A to, ita daman mene haɗi na da ita, bafa wani imani ne da ita, kece dai dole na tunda matar ɗana ce ke, kuma uwar shalale Allah dai ya dawo min dashi lafiya na bashi auren zankaɗeɗiyyar yarinya" ta faɗa tana zama kan kujera, A natse  Anuty Zulfa ta kalli Daddy Waziri tace "Sannu da shigowa" kafin yyi magana ƙamshin Hugo boss irin na Abeed ya karaɗe cikin Main Parlo, Idanunta ta ɗaga suka haɗa idanu Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas dake cikin wata tattausar farar jallabiya mai kyau kwarjini da haibarsa ya ƙara fita sosai, ƙasa tayi da idanu tana jin zaman wajan ya isheta, Mai martaba ya zauna saman Kujera ba tare daya kalli Anuty Zulfa ba, ya kalli Daddy Waziri, sosai yyi mata kwarjini hakan yasa a hankali tace "Barka da hutawa" idanunsa akan Daddy Waziri ba tare daya kalleta ba a nutse haɗi da kamewa irinta Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas yace "Sannunki" ya faɗa a taƙaici, Miƙewa tayi ta shige cikin wani part Naila tace "Hooo fii kawai, itace fa matar da Mai rawani zai aura Allah bai ba shine ya auri ƙanwatar waya sani ko kishi take, a tool mene nata ma tunda ita tace bata son sa shine yanzu take tsare sa da idanu, abinda ya sanya nayi mata shiru ban mata tasss ba ƙilan da allura fa take yawo, to daman matar Mutum ai rukuninsa" da sauri Daddy Waziri yace "A'a kabarinsa ake cewa Naila" shi dai Mai martaba bai ce komai ba, Shira sukai sama sama da Waziri duk rabin shirar shi keyi, Abba dai "Uhm.." kawai yake cewa ko ɗaga kai, har 11 kafin Daddy Waziri yaja Naila suka bar gidan har lokacin kuma  Amma na zaune kan dinning ta ɗura kanta saman dinning ɗin a hankali taji yace "Gimbiya Sarahh" Idanunta ta ɗaga ya kallesa gaba ki ɗaya rauninta ya bayyana da sauri ta miƙe tare da shigewa jikinsa tana faɗin "Sarki na" holding nata yyi yace "Ya isa.." ya faɗa Murya a nutse shiru tayi yaja hannunta zuwa part ɗinsa yace "Komai naki Shalelen Naila ya ɗauka rigima dai"........ Abeed dake tsaye kan Sara a bedroom ɗin su yace "Saaaa" banza tayi masa taci gaba da kukanta gaba ɗaya jikinta rawa yake fitowarta ke nan daga cikin bathroom tayi wanka, hannunsu yasa ya ɗago ta yace "Mene?" Ta ƙara yi rushewa da kuka, dafe kai yyi yace "Why are you crying? Kina da damuwa ne?" Ta ƙara masa banza hannunsa ya fisgota zuwa jikinsa da wani irin sauri ya kama fuskarta tare da haɗe bakinsu waje guda, cak kukan nata ya tsaya ta wani zaro idanu waje, duk yadda taso kwace kanta ya gagara sai dai yyi mata wani mahaukacin kiss ya kashe bakin dake kukan banza da iska kafin ya sake ta Calmy yana matse shoulder ɗinta yace "Mene?" Sharrr hawaye ya sakko mata, wata gigitacciyar tsawa ya sakar mata yace "Wlh kika sake kuka a nan sai na zabga maki mari..... Do you want to kill me Saaaaa?" Tsoro da razanin daya kamata na tsawar da yyi mata wacce bai taɓa yi mata irinta ba yasa tayi baya tana zubewa tace "Am sorry Uncle" ɗago ta yyi tare da kama hannunta ya zauna a hankali ya ɗura ta saman cinyarsa yyi holding waist nata gently ya ɗura kansa a bayanta ba tare da yace komai ba sai ajjiyar zuciya da yake saukewa....


Zain Abeed na kuɗi ne "it's 500.... Contact to subscribe 08119237616

7/25/22, 13:52 - Asma Ungwarmu: Fitowa Abeddeen yyi daga cikin motar a hankali yake tafiya cike da nutsuwa da kamewar nan tasa a ko da yaushe,

Yana shiga cikin parlon ya ganta tsaye kanta a ƙasa sai kuma Anuty Zulfa dake zaune kan kujerar hannunta riƙe da ipad, idanunsa ya juya kaɗan sai kuma ya juya a hankali, Anuty Zulfa dake zaune tace "Ina zaka? U have to stay..." Cak ya tsaya daga tafiyar kafin gently ya nemi saman Kujera ya zauna tare da harɗe ƙafarsa, Anuty Zulfa tace "Magana nake kina jina?" Sara tayi rau rau da Idanunta murya can ƙasa tace "Mami hospital aka kaini dg schl" Anuty Zulfa tace "Hospital? Ke dawa?" Sara dai ba tace komai ba can dai Anuty Zulfa taja tsaki tace "Ba kijin magana, matsa a kai na" kamar jira take da ɗan ragowar ƙarfin ta, tayi saurin shigewa bedroom ɗin su, Auta ta gani zaune tana waya tana ganin Sara tace "Yawwa, she's back Yaa Yarima" daga can cikin wayar Yarima Yashim dake zaune cikin gidan da yake sanye da farar jallabiya mai kyau hannunsu riƙe da coffee yace "Bata wayar" Auta ta miƙa wa Sara wayar, a hankali Sara ta nemi waje ta zaune jikinta duk yyi sanyi, jin yadda Yarima Yashim yyi shiru ya sanya a cikin nutsuwa tace "Ina yini?" Shiru yyi mata kwaɓe fuska tayi sosai tace "Ina yini Yaa Yashim?" Shiru yasa keyi da alama yau sarautar na kansa shima kamar zatai kuka tace "Ko baka ji ne?" Wata Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke Calmy yace "How was your body, Sara!?" A hankali tace "Da sauƙi" a hankali Shima yace "G.w.s sweetheart" shiru ya biyo baya kafin Yace "Kinci abinci?" Ta girgiza masa kanta yace "I see...eat first I'll calling later" bai tsaya jiran mene za tace ba ya kashe wayar, shiru tayi bata san adadin son da Yarima Yashim ke mata ba, itama kuma bata ƙinsa amma what about the secret lover? Idanunta ta rufe kaɗan kafin ta miƙe ta shiga zame kayanta a hankali ta shige bathroom bayan ta haɗa warm water..... Anuty Zulfa takalli Abeed sosai kamar me nazari kafin tace "What's wrong with you?" Fararen idanunsa ya ware sosai ga wani ƙamshin Spraymintt mouth freshener dake fita daga cikin bakinsa, a nutse cike da nutsuwa da kamewa yana wani rufe idanunsa sosai a hankali cikin golden voice ɗinsa yace "Uhm.." Anuty Zulfa tace "Baka ƙarya ko zaka fara yanzu ne? I'm asking you meke damunka" a lokaci na farko Abeed ya marairaice fuska tare da langwaɓar da kai yace "Mami me nayi to?" Harararsa tayi tace "Are You answering my questions with a question Abeed?" Shiru yyi mata tace "Kana shan maganin ka?" Ya girgiza mata kai tace "To why?" Kwaɓe fuska yyi calmly yace "Mami, ba naji sauƙi ba?" Tace "Shiyasa gashi nan kake ramewa sbd samun lafiya, and wannan jan idanun na mene?" Shidai shiru yyi mata can ya miƙe zai fita tace "Anjima jirgi na zai tashi zuwa India, akwai wani abu da zamuyi na likitoci, 2days zanyi Abban Auta baya gida U can come and stay with my children..." Kai ya ɗaga mata kana yabar gidan ta bishi da idanu tace "Ji banza, mutum ya sauya kamar me damuwa a zuciya" Auta dake tsaye tace "Mami kika ce 9ja zaki, why yanzu kika cewa Yaa Abeed India zaki?" Idanun Anuty Zulfa akan ipad ɗinta tana Research na abu tace "zuki matse baki na Auta" Auta tayi dry tace "Kai Mami, dan ki siyo mana Gucci shoe and bags masu kyau da Expensive Glasses and Abaya" Anuty Zulfa tace "To duk kawo kuɗin a Monthly ɗin da Abbanki yake bayarwa" Turo baki Auta tayi tace "Mami iphone 13 pro max zan siya fa" shiru Anuty Zulfa tayi mata domin tasan halin Auta da Shegen surutu....Sara ta shirya cikin Ripped top designers da Cropped trousers mai ɗan faɗi sai wata Harry styles ɗin bandana data saka saman sumar kanta wacce Anuty Zulfa ta kunce mata kalbar kanta, sai ƙamshin Valentino take, ta ɗan ji sauƙin jikin ba kamar ɗazo ba, fitowa tayi ƙafarta cikin Slippers hannunta riƙe da wayar Auta, kallo ɗaya Anuty Zulfa tai mata ta ɗauke kai tace "Je kiyi lunch ki same ni a part ɗin na" Sara da gabanta ke faɗuwa tace "Mami am full..." Anuty Zulfa ta miƙe tsaye tace "Idan kinci ki amayar" tana faɗin hakan tabar parlon, ba dan taso ba ta nufi dinning area Liver sauce ce da supergetti sai haɗin salad, a hankali ta shiga tura abinci kaɗan taci ta ɗauki yankakkon fruits ta fara ci, ita daman tafi shan su yafi mata daɗi sai Madarar mai kyau mara miss, tana cikin shan Madarar Auta tace "Sara gobe ne walimar yau ba'ai ba, sbd wasu basu gama exam ba" jinjina kai Sara tayi Auta tace "And you know what? Someone send you a gift ɗazon nan..." Sara ta ware idanunta sosai da mmki ba tare da tace komai ba, miƙewa tsaye tayi ta nufi part ɗin Anuty Zulfa lokacin Tana zaune tana operating system gaba ɗaya tayi busy, amsa Sallamar Sara tayi Sara ta nemi waje ta zaune kanta a ƙasa Anuty Zulfa ta ɗauki wata ƙaramar bag mai kyau an rufe ta da wani abu mai ƙyalli miƙa mata tayi, ganin Sara bata amshi bag ɗin ba yasa Anuty Zulfa ta kalleta tace "Kike zare min idanu amshi mana" Sara ta amsa tace "Thank you, Mami." Anuty Zulfa tace "A'a babu ruwa na, kiji gulma bayan kin san ko waye ya baki" Sara tai shiru can kuma tace "Mami ban sani ba" tace "jeki duba" tashi tayi a hankali tayi waje kai tsaye kuma bedroom ɗinsu ta shiga, lokacin wayar hannunta tana ta ringing ganin sunan Yaa Yashim ya sanya ta ɗaga kiran a hankali tace "Hello.." shiru yyi tace "Hello" ajjiyar zuciya ya sauke yace "It'll be better ace Assalamu alaika..." Murmushin tayi tace "Afuwa" Murya can ƙasa Yarima Yashim yace "Ruhina.. nayi missed naki hankali na ya tashi, please Sara stay with me dan Allah ko baki sona ki zaune dani am happy hakan ma.." a hankali tace "I'll, kaci abinci kai ma?" A hankali yace "Munyi waya da Mai martaba alrdy suna nan yazo ganin likitan, get ready to meet my father Sara" Sara ta zare idanu tace "Uhm nidai a'a... Ina jin kunya" shiru yyi mata tace "Are You Okay?" Calmy yace "Yeah sweetheart" tana ɗaukan bag ɗin da Anuty Zulfa ta bata tace "Ok" A hankali Yarima Yashim yace "Sara..." Shiru tayi sbd yanayin yadda ta kejin muryarsa yace "stay with me please Sara, dan Allah sbd Allah nasan baki so na amma zan gwada maki so da kuma yadda ake sanin mene so ki bani dama Sara, i love You so much, much much most sweetheart I can imagine life without you am going to die Allah Sara, marry me please" ya faɗa idanunsa na sauyawa tamkar zai mata kuka tace "In sha Allah, abinda Allah yyi shine daidai stop worried" yace "nasan Allah ya ƙaddara zamuwa na miji a gareki in sha Allah, and yaya kuke da wannan yayan naki?" Tace "Waa?" Ya wani taɓe baki yace "I don't wanted mention his name wanda ya ɗauke ki ɗazo" shiru tayi masa domin bata san mene za tace ba hankalinta kuma gaba ɗaya yana kan bag ɗin da take buɗewa yace "Kada kimin ƙarya nayi trusting naki, kawai ina jin faɗuwar gaba idan na ganshi I'll try my own best ganin ban masa rashin kirki ba" cikin nutsuwa da ƙaramar muryarta tace "He's My brother" yace "D same father and mother?" Ta watsa hannunta tace "Ban sani ba nima"... "Uhm" yace yana kashe wayar baki ɗaya domin bazai iya mata reply ba a yanzu... Wayar ta ajjiye ta shiga buɗe bag ɗin wata farar flower ce ta fito sai ƙamshi take a hankali takai flowern hancinta tana shaƙar ƙamshin, gently ta ajjiye ta zaƙolo wata farar madaidaiciyar Teddy mai zanan heart a jikinta, teddyn tabi da kallo tana sakin Murmushi, tana ƙara saka hannunta wata pack ɗin chocolate ta fito a jiki anyi rubutu haka.

_Stop eating chocolate, kici abinci ki zama ƙatuwa babbar mace_ ajjiye chocolate ɗin tayi wannan ko waye yasan everything nata komai da komai, abu na ƙarshe shine paper mai dauke da fure mai kyau tare da wani pech ɗin hanky, paper ya buɗe wacce take ta ƙamshi Idanunta ya sauka akan Handwriting wanda bata taɓa ganin rubutu mai kyansa ba, rubutun ta fara karantawa.

_All this for My Pinky, My Queen, My Peanut, Angel Face,My Jaan, My Poppy....._ _Na kusa mutuwa sbd rashinki Kitty, i wish one day na kasance dake i can't imagine ban bariki ga kowa zai iya hqr da kuma Just to be with you_ _JAAN, fatan ajjiyan kidney na yana lafiya? For reply my question....._ _Here's my number.....�? Missing all the time,_ _minutes, seconds Mu'aah💋_

_❤️_

Da sauri Sara ta ƙanƙame paper a ƙirjinta tana jin wani kalar farin ciki na ratsa mata zuciya, wato shi yasan inda take, amma ita ne bata san ina yake ba, a hankali tace "Thank you Helper�? ta jima a nan idan tayi kamar ta kira number sai ta kasa sbd bata san mene za tace ba wani irin kwarjini yyi mata tun kafin ta sanya shi a cikin Idanunta, number ta haddace kana ta ɓoye paper a hankali take shan chocolate ɗin tana ƙanƙame teddyn daya bata...



Zain Abeed na kuɗi ne, kiji tsoran Allah contact to subscribe 08119237616

7/25/22, 13:52 - Asma Ungwarmu: "Sbd na hanaki fita?" Ya faɗa a taushashe yana gyara zaman kansa dake kwance a bayanta, Still holding onto her ya riƙe waist ɗin ta sosai kamar wacce zata gudu ta barsa, shiru tayi masa shi bai sake magana ba, zuciyarsa ta nufi can wani waje, a hankali ta fara ƙoƙarin sauka daga jikinsa amma yaƙi sakinta, cikin turo baki kaɗan murya a hankali cike da tsiwa tace "Let go of me, ban son abinda kke min" hannunsa yasa gently tare da juyowa sukai farcing juna, kanta a ƙasa taƙi yarda ta kallesa shi kuma ya ɗura mata shanyayyun idanunsa yana ƙarewa surar jikinta kallo, babu abinda ya damesa duk inda yake son kalla a jikinta kalla yake a wannan kalar ƙirjinta dake bayyane ta saman towel ɗin data ɗaura, cikin wata kamilalliyar muryarsa a kullum ya dube ta kaɗan sai kuma ya ɗauke kai yama fasa faɗin abinda yyi niyyar faɗa, Idanu Sara ta waro sbd saukar breathing ɗinsa da taji a ƙirjinta, numfashinsa na ɗauka sauka saman ƙirjinta baki ta buɗe zatai magana saukar softness lip's ɗinsa da taji a saman ƙirjinta ta sanya ta wani irin waro idanu bakinta har rawa yake wajan faɗin "U...U.. Uncle what are you doing?" Idanunsa a rufe numfashinsa na sauka ya ɗan zame towel ɗin daga sama kaɗan tsaƙar data raba ƙirjinta biyu ta bayyana, kafin tayi wani ƙoƙarin sauka daga jikinsa ya sauke tausasan laɓɓansa a tsakiyar wajan wanda ya sanya Sara saurin dafa kansa sbd wani sanyi daya ratsa mata jiki, wani kalar Cheek Kiss ya sakar mata wanda ake kira da I want to get to know you better.  Bayan saukar kiss ɗin ya ɗan fidda young nasa ya lashi tsakiyar wajan wanda yake jiyo wani kwantaccen ƙamshi mai sanya zuciyarsa nutsuwa, Sara da duk jikinta ya gama macewa ta kasa cewa komai sai hawayen dake zubo mata wanda bata san dalilin hakan ba, ya riƙe ta sosai yadda ba zata iya kwacewa wa ba, gently ya ɗaga kansa tare da manna fuskarsa a gefen fuskarta ya shiga goga mata kwantaccen beard ɗinsa wanda yasha gyara da  Luxury Beard oil, bakinsa ya buɗe kaɗan da niyyar Mgn sai kuma yyi shiru, rufe idanu Sara tayi sbd ƙamshin LB Breath Herbal sugar-free Breath freshener spray dake fita daga cikin bakin Abeed yana shiga cikin hancinta, hakan ya ƙara saukar mata da gajiya tayi weak banda hawaye babu abinda take sbd ko tashin bata da ƙarfin yi, Abeed yana jin yadda hawayen ta ke saukar masa a gefen fuska suna shigewa cikin sajansa yyi mata banza a hankali yake hura mata iskar cikin bakinsa, wanda ya sanya gaɓoɓin da suke sarrafa kuzarin suka yi sanyi a jikin Sara baya tayi luuuu zata faɗi yyi saurin riƙe ta tayo gaba tare da shigewa jikinsa a hankali kanta ya sauka faffaɗan ƙirjinsa mutuwar jiki na wani lokacin ya sameta, tayi al'ƙawarin daga yau har Anuty ta dawo ba zai sake ganinta ba, cikin kuka ta buɗe baki kaɗan tace "Ba kyau, haramun ne" ta faɗa a sanyaye abinda ya ɗan buɗe jajayen idanunsa still fuskarsa na gefen nata fuskarsa daga ƙasa dab da wuyanta, cikin wata sabuwar muryarsa da bata taɓa saninsa da ita ba, ya buɗe baki cike da nutsuwa da kamewa haɗi da haiba yace "injiwa yace haramun?" Ya ƙare maganar yana kama hannunta da yyi wani kalar laushi fari tass dashi, Sara ta kwaɓe fuska Idanunta sai hawaye yake zubarwa tace "To aini naga ba muharramar ka...." Bai bari ta ƙarasar maganar taji saukar wani light kisses a tsakiyar tafin hannunta... Wani kalar hand kiss yyi mata kiss ɗin kuma kai tsaye yana nufin “You Are lovely�? ya ƙare kiss ɗin yana tsotsar yatsar hannunta da sauri kuma ya sake ta yana faɗin "Ɗaga ni" kamar jira take ta miƙe da sauri jikinta duk rawa yake, sunkuyar da kansa ƙasa yyi yana jin tamkar kansa zai rabe gida biyu ga wani ciwo da cikinsa ke masa, har taje bakin ƙofa taji yace "Ki shirya yanzu" bata tsaya ba tayi ficewarta daga bedroom ɗin, tana fita Abeed ya kwanta kan bed ɗin tare da mirginawa gefe yyi rufda ciki, a hankali yake sauke numfashi tare da ƙanƙame pillow, not too long ya fara juyi akan bed ɗin hannunsa riƙe da cikinsa, gently ya tashi zaune tare da Miƙewa a hankali ya nufi bathroom yana zuwa bai lura da sanyin dake gari ba ya sakarwa kansa shower yana dafe bango da dukkan hannayensa guda biyun, jikinsa gaba ɗaya rawa yake ya jima a haka sai da yaji numfashinsa ya fita da ƙyar Sannan ya zare kayan jikinsa yyi wanka baki ɗaya, toothbrush ya ɗauka mai kyau ya wanke bakinsa ta tass, kafin ya ɗauki handrayer ya gyara sumar kansa, a hankali ya fito daga cikin bathroom ɗin jikinsa na ɗigar da ruwa ga Gatsby Leather Body Shower Gel da ƙamshin sa ke tashi a jikinsa, yana fitowa ya nufi wajan deep frizeer ya ɗauki ruwa mai sanyi kana yabar wajan wani pack ɗin magani ya ɗauka ya ɓalli guda biyu yasha yana rufe idanunsa.... Sara na zaune a bedroom ɗinsu tunda ta shigo ta kwanta a kan bed ɗin tana kuka kamar ranta zai fita ita bata san meke damun Uncle ɗin nata ba, gashi sometimes bata iya yi masa musu ko faɗa masa Mgnar da Zuciyarta wata rana ke so, ta Dass tana kuka abubuwa da yake mata yana dawowa mata kai dalla dalla, miƙewa tayi ta nufi toilet tare da wanke bakinta, fitowa tayi ta shafa wani oil mai kyau wanda zai zauna a skin, a nutse ta shirya cikin Riga Gucci Sky blue sai cutest Cardigan sweater sai Black pencil jeans data sanya, kafin ta ɗauki Black scrap ta saka a saman sumar kanta,gaba ɗaya shigar sanyi tayi, wata Little handbag na Charles and Keith ta ɗura, ta wani kyau kamar ƴar turawa sbd shigar, zama tayi da ace tana da waya Auta zata kira taji ko an tashi daga wajan walimar gaba ɗaya yanzu 5:15 a Nigeria kuma dare ne, zama tayi tare da yin shiru a hankali ƙamshin Hugo boss ya fara shiga hancinta wanda ya sanya tayi saurin ƙasa da kanta tana haɗe fuska sosai kamar za tace ta shiga uku,yana tsaye sanye da fleece jacket red colour, sai jeans mai kauri a jikinsa black colour, ya sanya men's scarf primer  ƙafarsa cikin Molianseng Euphoria, fuska a kame babu walwala ganin yadda ta juya baya yasa a hankali yace "follow me" yana faɗin hakan ya juya zuwa Main Parlo ta jima a wajan kafin ta miƙe tsaye lokacin har ya isa cikin motarsa  Chevrolet Silverado da sauri take tafiya sbd wani sanyi dake ratsa mata jiki ga dusar ƙanƙara na zuba jikinta, ta cikin glass ɗin motar yake binta da wani irin kallo harta ƙaraso, tana zuwa ya ɗauke fuska motar ya yiwa key ko inda take bai kalla ba, har yyi Horn gatekeeper ya buɗe suka bar gidan baki ɗaya, wani wajan haɗaɗɗan Saloon yyi parking da motar, juya yyi kaɗan ya kalleta can kuma ya buɗe motar ya fita, a hankali itama ta fita tare da bin bayansa, yana shiga ma'aikatan suka shiga gaida shi da alama shima a nan ake masa Saloon na kansa, wata kujera aka bashi ya zauna wata mata ta kalli Sara tace "Have a site mrs Rockstar" Zama Sara tayi tana bin matar da kallo jin sunan data kirata dashi, kafin tayi magana wata tace "Sir..." Kafin tayi magana ya nuna mata Sara da hannu idanunsa akan waya yana dannawa, "sir your wife is very beautiful,One woman out of a hundred women" Idanunsa ya ɗaga kaɗan suka haɗa idanu da Sara taɓe baki yyi tare da mayar da idanunsa akan wayar, bai san lokacin daya ɗauke idanunsa daga kan wayar ba lokacin da aka zare ribbon ɗin gashinta ya sauka har can ƙasa wajan waist ɗinta, fararen idanunsa ya ɗura yana kallon yadda ake mata saloon ɗin kafin kace mai nan da nan kanta yyi wani kalar Miƙewa sai sheƙi da ƙyalli yake Ƙamshin na fita, almost 1hr kafin a gama mata akai gyara mata fuska ta fara glowing da santsi da laushi, ana gamawa ta ɗauki kifiya zatai mata kalba yyi saurin cewa "Heeee!!" Tsayawa tayi tace "Sir za'a mata kalba ne" ko'ina take bai kalla ba idanunsa akan Sara wacce tayi ƙasa da kanta kamar ba zai Mgna ba sai yace "A'a,mene wancan?" Matar tace "we call it Henna" ya ware idanu yana duba lokaci a hankali ya miƙe tsaye yace "Ok, ai mata I'll be back" matar tace "Ok Sir" fita yyi tare da shiga motarsa yabar wajan aka fara yiwa Sara henna ɗin.... Sarki Mabus dake cikin mota idanunsa akan babban wajan Saloon ɗin yace "Ya naga shi ɗaya ina yarinyar?" Ayyana ta ware Idanunta tace "Tana ciki" yace "Kamar matarsa ce, idan bamu same sa ba zamu ɗauke ta kawai" Ayyana ta buɗe Motar tace "Ina zuwa" tana faɗin hakan cikin wajan Saloon ɗin tana shiga akai mata wlcm, ɗaya daga cikin ma'aikatan wajan suka ce me za'ai mata, zama tayi Idanunta akan Sara wacce bata ɗago kanta ba sbd bugun zuciyarta daya ƙaro, Ma'aikaciyar na ƙoƙarin zame liƙab ɗin  Fuskar Ayyana tayi saurin riƙe hannunta tana girgiza kai tace "gyaran ƙafa" ta faɗa tana sauke ajjiyar zuciya, Idanun Ayyana akan Sara da tsananin mmki kafin tayi saurin ɗaukan wayarta wacce ba kowa ya san tana da ita ba, wata number ta kira wacce ko Sarki Mabus bai san da ita ba, ana ɗagawa tace "Yarinyar nan tana Zahel?" Shiru tayi can tace "Ok, thanks" kashe kiran tayi mmkin ganin Sara ya kashe ta daidai nan kuma aka gama cirewa Sara henna ɗin wacce tai wani kalar jaa mai ɗaukan hankali, haɗa idanu sukai Sara da Ayyana, Ayyana tayi saurin ɗauke Idanunta tana gyara zaman liƙab ɗin ta, sosai Sara take bin matar da idanu can ta miƙe tsaye tana ɗaukan handbag nata zata bita, ma'aikaciyar tace "Ki jira sa mana" Girgiza kai tayi tace "kice naje gida" tana faɗin hakan ta fita, da sauri Ayyana ta miƙe tsaye itama Sara na gab da fita tayi saurin riƙe hannunta, ajjiyar zuciya Sara ta sauke tana bin matar da idanu, Ayyana ta ware idanu kafin tace "Akwai Manyan dog's a hanyar kibi ta baya" Sara ta waro idanu tsoro sai kuma ta saki cute smile tace "Thank you Mom..." Kasa magana Ayyana tayi  sai kawai ta ciro wata paper a jaka tace "Ki bawa brother naki" tana faɗin hakan ta juya Sara da bata san sunan Ayyana ba ta shiga ƙwala mata kira "Mom! Mom.." Ganin ta shige bata tsaya ba yasa Sara jan tsaki tace "I don't even know her name, Just Mom is ok for me" tana faɗin hakan ta nufi ƙofar tare da samun mai tacsi tace makarantar su zai kaita, shiga tayi ya tafi da ita, Sarki Mabus da yake tsaye bakin ƙofa hannunsa riƙe da gun yana jiran fitowar Sara amma yaji shiru can kuma yaga Ayyana ya fito ita ɗaya, Kallonta yyi yace "Tana ina" ware hannu Ayyana tayi tace "Akwai matsala a Zahel zamu komai some day's, sai mu Turo neman haɗin gwiwar Companyn, na nema mana tickets" tana faɗin hakan ta shige cikin motar yaja tsaki tare da shiga motar suka bar wajan.... A hankali Sara take tafiya kamar daga sama taji Auta ta fasa ihuu tace "wlcm dear" wata frnd ɗin su Nadiya tace "Ai naji babu daɗi,kinzo daidai yanzu zamu fara Auta bata kayanta ta saka" Murmushi Sara tayi ba tare da tace komai ba, wani hall suka nufa ashe duk ƴan matan suna ciki ana yiwa wasu make up wasu ana musu vedio wasu na photo, wasu na tictok duk classes beb ne a ciki, wata red lace gwon  aka bawa Sara, cikin wani waje ta shiga tana saka gwon ɗin ta fito "Wow!" Gaba ɗaya ƴan matan wajan suka shiga faɗa sbd wani irin kyau da Sara tayi ga gyaran kai ga kuma henna da akai mata, make up akace za'ai mata tace bata so, gaba ɗaya girls ɗin wajan suka ce bata ita ba, dole ta zauna akai mata make up tare da wani ɗaurin tauban, nan da nan kowa ya zubawa Sara Idanu wasu da suke kishi da ita suka shiga jan tsaki musamman wata mai suna Feedy, ita kanta Sara sai da tayi mmkin yadda make up tayi mata wani irin mugun kyau, farar new gucci bag ɗinta Auta ta bata with white hill shoe na Gucci, sai white vail siriri, photo na akaiwa Sara ita bama ta kula ba domin mai make up ba kowa ta kewa photo ba, amma Sara har vedio ta mata, 6 daidai suka nufi babban hall ɗin da ake patyn d.j ya cika wajan, Sara tayi rau rau da idanu sbd tarin Madam sclh ɗin data gani gaba ɗaya sun sanya white and black na suit, iya haɗuwa wajan yyi juyawa tayi da sauri tare da nufar wani waje ta zauna ita kam ba zata iya shiga wajan ba, tana zaune taji ance "Sarahh" Idanunta ta ɗaga suka haɗa idanu da Yarima Yashim da yake tsaye cikin wata white ɗin Alkyabba wacce tayi masa bala'in kyau, ya ɗan faɗa ba sosai ba yace "Are You Okay?" Ta ɗaga masa kai kafin tace "Ina yini" bai amsa mata ba kansa a sama yana duba sararin samaniya kafin yace "It is too cold here" ta miƙe tsaye sai a lokacin yyi baya yana ƙare mata kallo frm head to toe yace "Ma sha Allah, kinyi kyau sosai Princess" Murmushi tayi tace "Thanks" yace "No need future wife" ya faɗa yana kama hannunta saurin kwace hannunta tayi ya shafa fuska yace "Sorry, Abbana yana nan so get ready" ta ware idanunta sai kuma tace "Ok,bari naje" yace "Zanzo ciki anjima, i have something to do now, love you princess always you're in my heart and prayers" da idanu ta bisa yana barin wajan kira ya shigo wayar Auta dake hannunta ganin sunan Jaan ya sanya tayi saurin zama tare da manna wayar a kunnanta tana wani narkewa tare da shagwaɓe fuska tace "Nayi fushi" Abeed dake zaune cikin mota a harabar wajan idanunsa akanta baice komai ba yana bin jikinta da kallo idan ransa yyi dubu to ya ɓaci, jin shiru yasa Sara turo baki tace "Baka ki rani ba" a hankali ya sauke breathing a nutse yana gyara Murya yace "Ni ne kike turawa baki?" Ta waro Idanunta sai kuma ta miƙe tsaye tana kallon wajan tace "where are you, dan Allah kana ina please" shiru yyi mata ita kuma ta shiga duba wajan yana kallo ta shige ta jikin motarsa can yace "Sanyi yyi yawa,ki koma I'll call you later" yana faɗin hakan ya katse wayar Idanunta ya cika da hawaye, ta daɗe a wajan kafin ta shiga wajan hall ɗin, daidai wajan M.c na cewa muna buƙatar namiji ɗaya da mace ɗaya wanda zasu taka a fili z wanda ya kasa rawa idan macace namijin zai mata kiss idan namiji ne ya kasa macan zata yanka masa adadin kuɗin data keso, wani handsome guy mai suna Aryan ɗan gidan vice president ya miƙe tsaye, iya haɗuwa Aryan ya haɗu ga kuɗi da aji, hakan yasa M.c yace "Yes, d lady is here" Sara da bata san meke faruwa ba ta tsaya a wajan tana waro Idanunta, M.c kowa ya ɗauka Miƙewa tayi tsaye hakan yasa gaba ɗaya mutanan hall ɗin suka hau ihuu, sbd izza da izza sun haɗu, wanka da wanka ya haɗu, kyau da kyau ya haɗu waye zai zama winner waye zai zama loser? Nadiya ta miƙe tsaye tare da ƙara sawa wajan Sara ta kama hannunta zuwa kusa da Aryan da Idanunta ke ƙasa fuska ɗaure, M.c yace "What a match, what a lover, ba tare da ɓata lokaci ba zamu fara" yana faɗin hakan aka saki wata cool Indian songs Pal ik pal, gaba ɗaya aka zubawa Sara da Aryan idanu hadda Malaman schl ɗin, Aryan ba wata kunya ne dashi ba dan haka ya fara ƙoƙarin kama hannun Sara da niyar yin Indian dance da ita amma ta haɗe fuska, ta kame shi kam a hankali yake zagaye ta da wani irin salo burinsa daman bai shige taƙi yin rawar ba, har aka gama waƙar Sara bata motsa ba, dan haka M.c yace "Aryan yyi mata kiss kamar yadda tsarin gasar yake, amma idan akwai wanda zai iya fansar Sara da kuɗi da yawa yana iya yi sai a sallama masa kiss ɗin" waje yyi Shiru hakan yasa Aryan ya fara ƙoƙarin yi mata kiss daga bakin ƙofa suka ji ance "1.2m" Cak Aryan ya tsaya gaba ɗaya suka juya Yarima Yashim ne tsaye hannunsa zube cikin Aljihu fuskarsa akan Sara, M.c yace "Yanzu za'a bawa Teacher dama" Aryan yyi Murmushi yace "1.56m" ya faɗa yana yiwa wani yaronsa alama daya kawo kuɗin domin kowa a nan zai zube, Yarima Yashim bashi da cash iya su ke nan, hakan yasa ya wani ƙurawa Sara idanu M.c yace "yaro ɗan masu dashi,kana da iko akan Sara yanzu, idan akwai wani mai ja to" shiru babu kowa hakan yasa Aryan ya nufi Sara tana ja baya yana biyo ta har suka isa ƙarshe, a hankali ya kama fuskarta Yarima Yashim ya runtse idanunsa sosai sbd wani bugawa da zuciyarsa tayi Aryan na ƙoƙarin haɗe bakinsu yaji ance "200.10B" 


Zain Abeed isn't free contact to subscribe...... 08119237616 it's 500.... Ai weekend lafiya sai Allah ya kaimu Monday, Wanda ba zai iya jira ba mu haɗu a Arewabooks🥰🥰Allah yayi wa iyayen mu albarka👏🏻

7/25/22, 13:52 - Asma Ungwarmu: 41❤️❤️❤️❤️❤️ Zain Abeed isn't free contact to subscribe 08119237616.


A hankali ya sauke numfashi murya can can ƙasa yace "Enough, Enough Saraahh.." ya faɗa a hankali zuciyarsa na tsananin bugawa da ƙarfi, kafin gently ya zame jikinsa yana ɗago kanta, idanunta da suke rufe yabi da kallo ba zato taji saukar tongue ɗinsa a saman Idanunta suke tsiyayar da ruwan hawaye, yarrr tsigar jikinta ya shiga tashi da sauri ta sanya hannunta tare da kama hannunsa da suke riƙe da fuskarta, a hankali cikin wani irin salo mai wahalar fassaruwa ya shiga lashe hawayen da suke sauka daga cikin idanunta, sai daya lashe ta tass kafin Sara ta buɗe idanunta suka haɗa idanu, shima ita ɗin yake kallo bakinta dake rawa ta buɗe zatai magana amma ta kasa,gane hakan yasa yyi copping face ɗin su ya manne su waje guda, tana jin saukar breathing ɗinsa, hancinsa akan nata yana goga mata shi ga yadda kwantaccen sajansa dake gogar fatar wuyanta, idanunsu har lokacin a harɗe suke suna kallon juna, shi Abeed baya son missing kallon da Sara ke masa, wacce ita kanta bata san tana yi masa wannan kallon ba, Abeed kuma Kallonta yake yana hango wani irin abu dake tsakiyar ƙwayar idanunta, wata wahalalliyar ajjiyar zuciya Sara ta sauke lokacin da taji saukar softness lip's ɗinsa a fatar wuyanta  ya sakar mata wani Eskimo Kiss mai nuni da kalmar You make Me smile.... Kafin ya kama skin ɗin wajan a bakinsa ya shiga tsotsa, a karo na farko daya baya zura hannunsa ta bayan wuyanta yana ƙara shigar da ita jikinsa, a hankali yyi unzipping duguwar rigar jikinta, da sauri Sara ta ƙara buɗe Idanunta a cikin nasa, hakan yasa wata kasala ta saukar mata tama kasa hanasa abinda yake ƙoƙarin yi ɗin, bakinsa ya zame daga wuyanta kaɗan ya mayar ƙasan kunnanta tare da sakar mata da sautin "Uhmm..." Kafin cikin wani salo ya sakar mata hot kisses a ƙasan kunnanta nata, wanda ya sanya hawayen Sara sakkowa shaaaa kamar me, zubar hawayen ya sanya ya lumshe idanunsa tare da sanya hannuna ya juya ya baya, ya zamana bayanta ne a wajan fuskarsa, fuskarta kuma na kallon ɓangaren driver da mai zaman banza, idanunsa ne ya sauka akan fresh skin ɗinta dalilin zuge zip ɗin da yyi, musamman ganin babu ko vest bare bra a jikinta daga gwon ɗin sai fatar jikinta hakan ya ƙara hura wutar tafarfasar da zuciyarsa ke masa, kamar wanda ake fuska da mayan ƙarfe haka ya manna fuskarsa a skin ɗin bayanta, duk yadda yaso kama kansa gagara yaye that's the only thing da zai nutsuwarsa da bugawar zuciyarsa su dawo daidai,  yyi mata kisses kala kala daban daban amma a yanzu light kisses ɗin daya sauke mata a tsakiyar bayanta dab yake da sauran kisses, Cak taji komai ya tsaya mata ta runtse idanunta sosai, Abeed kam kusan ya fara losing control wlh, for the first time a duk rayuwarsa daya samu very close da mace har haka, shiyasa a kullum komai ke wanke ta tass a brain ɗinsa, hannayensa duk biyun ya zuwa ta cikin rigar jikinta wata Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke lokacin da yaji gaba ɗaya hannunsa ya tallafe ƙasan Manyan tsayayyun breast ɗin ta sbd rashin bra dake jikinta, wata zabura Sara tayi sbd al'amarin dake ƙoƙarin girmaman tunaninta, da sauri ya dawo ta ita saman cinyarsa tare da ƙanƙame ta,  a hankali yake bin gadon bayanta dake buɗe da kisses yana yawo da tongue nasa Sara wani kalar kuka ta sakar masa mara sauti ita kanta bata san dalilin kukan ba,amma ji take kamar zata rasa rai na abinda Abeed ke mata, hannunsu dake cikin rigar ta ya motsa tare da ɗura yatsarsa a tsakiyar ƙirjinta ya shiga yawo da hannun, figar numfashi Sara ta fara a lokacin sai kace itace mai asthma ba Abeed ba,  gaba ɗaya ya gama hautsina guntun tunanin Sara ajinta da wayarta bai zo nan ba, idan a Wannan ɓangaren ne ita ɗin ko A bata sani ba, cikin kuka tace "Dan Allah ka bari zan mutu,ban so please Twin..." Kasa ƙarasa maganar tayi Idanunta ya wani zaro tare da kakkafewa hakan yasa Abeed yyi saurin zame hannunsa daya ɗura saman nippy ɗin ta, yasan kuma shine dalilin daya sanya take ƙoƙarin sume masa, fitar da hannunsa yyi baki ɗaya tare da jawota ya rungome ta tsam a jikinsa har lokacin bata dawo daidai ba, Idanunta gam a rufe Iska ya shiga hura mata a kunne can ta saki nishi sai kuma ta sakar masa kuka tana faɗin "Zan mutu Twin banso ka daina" bayanta ya shiga bubbugawa, yana ƙara fesa mata iskar bakinsa, Murya can ciki wacce da ƙyar ya iya faɗin "Shiitt..... I'm here" ya faɗa yana shafa kanta, a ransa kuma yana Mmkin suman data kusan yi akan wannan ɗan abin, kudan shi ɗin Romantic ne yasan takan mace, shiru tayi tana ƙara narke masa a jiki ita kanta bata san hakan ba, bubbuga ƙofar motar yyi ba jimawa Khabeer ya buɗe tare da shiga yaja motar a hankali, sauran bodyguards ɗin suka rufa musu baya, ganin yadda take lumshe idanunta kamar me jin bacci yasa ya ɗan zame ta kaɗan, tare da ɗura kanta a cinyarsa shi kuma ya lumshe idanunsa a haka har suka kawo gidan Anuty Zulfa, ana zuwa ta buɗe ƙofar da sauri ta fita shi kam ko ta kanta bai bi ba, ya jima sosai a cikin motar kafin ya fito yana fitowa gaba ɗaya bodyguards suka ja baya tare da bazowa a cikin entrance na gidan, lokacin daya isa gidan tuni ta shigewa part ɗin su, shima part ɗin da yake ya shiga, Sara Auta ta samu tana bacci da sauri ta shige bathroom tayi wanka tare da Alwala tayi salloli ta shirya cikin kayan bacci, ko Madarar da take sha bata sha ta faɗa saman gado amma bacci ya gagara, sai kawai ta tashi zaune tare da saka kuka mara sauti... Abeed shima wankan yyi tare da yin sallah ya shiga shan black tea with lemon amma ina sai watsa ruwa yake bacci ya gagara, ha ciwon da mararsa ke masa kafin me wani zazzaɓin ya rufe sa sbd masifar dake damunsa....

Masarautar Zahel.

Zain ya buɗe idanunsa akan Sairah Calmy yace "ban gane bake bace Sarah?" Sairah a hankali ta buɗe bakinta sbd kwarjinin da Zain yyi mata tace "Nida ita twins ne, ni Sairah ita kuma Sarah, ta rabo dani a lokacin da nake buƙatar ta, ta kuma yaudareni tasan bana da kowa sai ita" ta faɗa idanunta na kawo ruwa sosai, "Ikon Allah.." shine abinda kawai Zain ya iya faɗa,bai ɗauka zai taba ganin identical twins kamar su ba sai yau da yaga su Sairah, ikon Allah yafi ƙarfin wasa ba lallai mutum ya iya gane su ba, duk inda babba yake a tsakanin su iya twins suna iya fahimta dake ya fahimci Sarah itace gaba da Sairah, a hankali yana Kallonta yace "Kada kiyi kuskuren fahimta akan Biyuninki Sairahhh" ta girgiza kai tace "Why? She promised to me zata kula dani, amma ta barni a tsakiyar daji kamar yadda Daddynmu yyi, bana da kowa bani kowa sai Allah, Amminmu tun muna ɗakin haihuwa a ranar da aka haife mu ta rasu" sai kawai ta fashe da kuka, wani irin kuka mai cin rai sosai, Zain na tsaye yace "Sorry..." Mai makon Sairah tayi shiru sai kawai ta faɗa jikinsa tare da ƙanƙamesa tana kuka tace "Ban san Makomata ba, ban san adadin zaman da zanyi a Zahel ba, ina tsanani so da ƙaunar Sarah amma baƙin cikin yaudarar da tayi min ba zai sanya na yafe mata ba, i hate her bana sonta" ta faɗa tana wani irin gunjin kuka still ta ƙanƙame Zain, wanda gaba ɗaya tunaninsa ya tsaya da aiki komai nasa,  cireta yyi daga jikinsa a hankali ya shiga goge mata hawayen fuskarta yace "Zaki ladama Sairah, Stop bad think akan ƴar uwarki, no matter what happen a duniyar nan baki da kamarta, ki bari Allah ya ƙaddara haɗuwar ku kamar yadda nake fata nima na sanya Biyunina akan idanu na, zanan ƙaddara yafi ƙarfin komai, ki taho mu tafi tare kibar wannan masarautar kafin Sarki Mabus ya dawo yasan da zamanki abin ba zai kyau ba, follow me Sairah" shiru tayi sai kuma ta girgiza masa kai tana ja baya tace "I can't, ba zan iya ba dole na ƙarasa aikin Allah dole nayi JAHADI, ba ruwana da Sarki Mabus koda zuwansa Zahel na nufin tsayawar numfashi na dole ne na ƙarasa aiki na" Zain da idanunsa ya sauya yace "Don't say that.... Famáan ƙaddarrallahu hakƙa ƙadrihi, Ki yarda da hakan zamanki a nan kuskure ne" juyawa tayi da sauri tare shigewa cikin wani sashe bisa dole Zain ya tsaya, domin baya son kowa ya gansa, a hankali ya juya ya nufi inda yake zaune bayan yyi ɓadda kama, Sairah na shiga taci karo da Subash yana ganinta ya saki wani Murmushi yace "Ina kika ɓoye ne?" Murmushi tayi kaɗan tace "Mene" ya watsa hannunsa yace "Kawai na jini kamar Maraya, Albishirinki Sairah" tana kallonsa sosai tace "Goro" dry yyi yace "Na shirya amsar Muslunci, na shirya amsa Sairah ki taimakamin" wani kalar Murmushi Sairah tayi tace "Ma sha Allah" gaba ɗaya adadin mutanan da suke sauraran wa'azinin Sairah a kullum ƙara yawa suke, ɗaya daga cikin su dake kallon Sairah yace "Mutum ne, yana da kuɗi da yawa sai ya wayi gari yaga babu yaya zai?" Kafin Sairah tayi magana taji ance "Tawakkali" juyawa tayi da sauri suka haɗa Idanu da Sairah, Zain yyi Murmushi gaba ɗaya mutanan wajan suka kalli Zain harda gimbiya Noro, Jakadiya Abar tace "mene Tawakkali?" Idanunsa ya ware ya kalli Sairah suka haɗa Idanu, Subash dai kallon su kawai yake can Calmy Zain yace. _“That exactly what TAWAKKUL means,it means that don't see the solution,i don't know what is gonna happen tomorrow. BUT! I do know one thing for sure and that is_ ان معي رب_ سيهدين (Inna ma'iya rabbi sayad deen) _ndeed my Lord is with me and he will guide me through._

_And when we have that kind of attitude Allah_ _promises US something, that he will split seas for us, And situation that look impossible ALLAH will make a way out....”_ shiru wajan yyi A hankali Zain ya kalli sama ganin yadda hadari ke haɗuwa kafin ya kalli mutanan wajan yace. "Tawakkali ga Allah madaukakin sarki babban abin buqata ne daga bawa, kuma umarni ne daga Allah ga bayinsa muminai, ya umarce su da haka a cikin kowane yanayi . Sannan maanar tawakkali shine natsuwar zuciya wajen dogaro ga Allah don samun abubuwan amfani ko tunkude sharri. Da ace bawa zai yi haqiqanin dogaro ga Allah, da ya isar masa kuma ya azurta shi, kamar yadda yake azurta tsuntsu da sauran dabbobi, DOGARO GA ALLAH shine Tawakkali, ka yarda shine yake baka abinda kake dashi,kuma shine ya zama silar rasa abinda kake dashi a baya, Allah yana cewa "فاذكروني اذكر كم واشكرولي ولآ تكفرون.    (آلبقرة ١٥٢)".

"ku ammabace ni zan ambace ku,ku gode mini kada ku butulce min (baƙara aya ta 152)"

Yanayin yadda sukai shiru suna sauraran Abinda Zain ke faɗa ya tabbatar suna fahimta gaba ɗaya jininsu yyi sanyi sosai, Sairah ganin yanayinsu yasa tace.

ضرب الله مثلا قرية كانت آمنة" مطمئنة يأتيها رزقها رغدا من كل مكان فكفرت بأنعم الله فأذاقها الله لباس الجوع والخوف بما كانو يصنعون، فلا تكن مثلهم

"Allah ya buka misali da al'ummar wata alkarya wadanda suke cikin zaman lafiya arziki yana zuwan musu tako ina amma sai suka bijirewa wannan ni'imar ta Allah sai Allah ya dandana musu yunwa da tsoro sakamakon abinda suke aikatawa, kada ka zama irin su" Wata mata tayi saurin tashi Idanunta cike da Hawaye tace "Ina son shiga addinin Musulunci, tsoran Allah ya cika min zuciya" tana rufe baki wasu ma suka ce suna so, gaba ɗaya Mutanan wajan suka buɗe baki ɗaya bayan ɗaya akan suna sun Muslunci, ya rage saura Gimbiya Noro, a hankali Sairah ta kalli Gimbiya Noro suka haɗa idanu, Gimbiya Noro tayi Murmushi tace "Babu addini ne gaskiya face addinin Musulunci, na shirya nima.." Idanun Sairah ya cika da hawaye, Zain yyi Murmushi zuciyarsa ta cika ta farin ciki, suka haɗa idanu da Sairah yyi mata alama da bisimillah. A  hankali tace "Shahada da Larabci الشهادة, trans, aš-šahādah, (Mika wuya) aš-šahādatān; Ana kiransa da Kalimat aš-šahādah, Larabci كلمة الشهادة, is an Islamic creed, tana daya daga cikin biyar na Rukunnan Musulunci biyar, dake tabbatar da imani ga Allah shi kadai a Musulunci. (tawhid) da kuma yarda Manzon Allah Muhammad a matsayin Manzon Allah kuma Annabi daga Gareshi. Kalmar Tabbatar da shahada a takaice da Larabci itace,,," shiru tayi tace "Dole ku yarda Allah ɗaya ne, dole ku yarda Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama shine Manzon Allah shine Annabin ƙarshen zamani, Dole ku yarda da littafin Allah, dole ku manta gumaka, Dodo da sauran su... Dole a mance baibul, amincewar wannan Shine zai baku damar amsar kalmar shahada, dole ku yarda Annabi Isa Alaihissalam Manzo ne ba ɗan Allah ba" gaba ɗaya su kace sun amince Sairah tace "Idan na faɗa ku maimaita, شَهَادَة, لَا إِلٰهَ إِلَّا ٱلله مُحَمَّدٌ رَسُولُ ٱلله  لَا إِلٰهَ إِلَّا ٱلله مُحَمَّدٌ رَسُولُ ٱلله وعليٌ وليُّ الله" tana faɗa suna maimatawa har suka kammala Zain yace "Allahu Akbar, congratulations yanzu ko musulmai ne kamar mu saura anyi baku bayani sauran a hankali" kasa magana Sairah tayi sai kawai ta fashe da kuka ko a yanzu ta mutu Allhamdulillah, Subash ne ya taso yana zuwa ya zube a gabanta idanunsa cike da hawaye yace "Dan Allah Sairah sbd Allah ki Aure Ni...

7/25/22, 13:56 - Asma Ungwarmu: 40

 Zain Abeed it's not free contact to subscribe.... 08119237616.

Aka faɗa ana cillo jakar kuɗin cikin hall ɗin juyawa sukai baki ɗaya domin ganin wanda ya sanya wannan mahaukatan kuɗin akan kiss ba millions ba Billions, yana tsaye  bakin ƙofa ya harɗe hannayensa a ƙirji ya haɗu cikin Three-piece dinner suit, hannunsa maƙale da Diamond Rolex, ƙafarsa cikin Black Leather shoe, sumar kansa sai ƙyallin Ginger Geminal Oil-hair, ya zagaye sumar da black bandana, ga ƙamshin Hugo boss dake tashi a jikinsa yana kaiwa hancin Mutane ziyara, fararan shanyayyun idanunsa sauke akan Sara yana binta da wani irin hargitsastsan kallo wanda babu wanda zai iya fahimtar wanne kalar kallo yake jifanta dashi, nutsuwarsa da kwarjinin sa da kuma tarin haibar dake jikinsa, sun haɗu waje sun  ɓoye dukkan wani yanayi dake sauke akan fuskar ABEDDEEN ABDUL-JABBAR ABBAS. Sara da itama take kallonsa with so much surprise, na yaushe yazo? Yaya akai yasan tana wajan, dalilin hakan yasa ta kasa motsi sai  idanu take binsa dashi, Gaba ɗaya hall ɗin ya koma kan Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas, hatta Yarima Yisham bin Abeed da kallo yake ganin babu ko ɗigon harama akan fuskar Abeed ɗin, Walking slowly still looking into her face yake tafiya zuwa tsakiyar hall ɗin, yanayinsa ya sanya Sara ɗauke kai jikinta yaso bada ita sbd rawar tsoran Abeed daya fara, tsaiwar Abeed a tsakiyar hall ɗin ya sanya all students ɗin buga wani uban ihuu suna faɗin "Rockstar, the super Man, the best Singer in the world, ZAIN ABEED" gaba ɗaya hall ya hargitse wanda ya sanya Abeed motsa fuskarsa kaɗan yana taɓe baki,sbd ihun na neman rusa masa ragowar jin dake tattare dashi, ihu da tafi irin wannan ya saba ganinsa tun bai kai haka ba, M.c ya gyara zaman speaker yace "Wonderful, Amazing, yau mune muke ganin Rockstar Zain Abeed a gaban mu? What a beautiful day, we're a biggest fans nka Zain Abeed, please just for the love kayi mana song sbd tarin soyayyar da muke maka, bamu da inda zamu ganka bamu da kuɗin da zamu je wajan show naka, Please Rockstar Zain Abeed" gaba ɗaya hall ɗin aka ɗauka "Zain Abeed, Zain Abeed, Zain Abeed" no one knows his Real name, sai makusancinsa, Sara da mmki ya gama kashe ta a tsaye kawai tabi Abeed da idanu, wanda shima ke tsaye hannunsa zube cikin Aljihu duk tarin mutanan da suke wajan wallahi babu wanda Abeed ya ɗaga idanu ya kalla sai His little Pinky Saransa, Dama mawaƙi ne? Shine tamabayar da take wa kanta, idanunsa ya lumshe tare da buɗewa tamkar wanda ya bata amsar abinda ke mata yawo a zuciya, Aryan Vice President's son shi kansa was shock da ganin Abeed, mutumin daya jima yana son yyi masa Birthday song amma ko wanda yake bada appointment na ganin Zain Abeed bai samu damar ganinsa ba, sai yanzu yau ya gansa dalilin Sara, who is she to him? Mene Matsayinta a wajansa, koma dai menene she's very special to him, ta zama wani ɓari ne na rayuwarsa baki ɗaya shine abinda kawai zai ɗauka.... Auta da Nadiya na zaune suna kallon ikon Allah, Nadiya tace "I love his style, I luv his golden voice, I luv him completely.... Billahil lazi Auta" Auta tayi Murmushi tace "Yaa Abeed ɗin kike so?" Nadiya tayi fari da idanu tace "Of course YES, is there any problem with dat?" Auta ta watsa hannu tace "Kawai it's difficult shine, naga ko mu baya damuwa daya kalle mu bare yyi mana magana" Nadiya tace "Pardon! Do you know him somewhere before?" Auta tace "In sha Allah, ɗan gidan ƙanwar Mami ne, babban abun bayan shi mawaƙi ne kuma Yarima ne ɗan Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas na Masarautar Bilhira" Nadiya ta waro ƙananan Idanunta tace "Stop kidding me, Auta" Auta tace "I'm telling you Nadiya Ahmad Bala" duk mganar da suke feedy na jinsu, M.c yace "Please Zain Abeed, muna buƙatar jin waƙar ka a zahiri ba'a waya ko t.v ko redio ba" A lokacin Abeed ya gama ƙara sawa gaban, ya jima yana kallonta cikin kamewar sa, da mmkinta sai taga ya miƙa hannunsa tare da amsar speaker ɗin hannun M.c, still idanunsa akan Sara a hankali kamar fitar amon wani sauti mai ɗauke da sarewa Sara taji yace.

MAKOMATA...

Ya faɗa yana kama hannunta tare da matse tafin hannunta ya sanya yatsarsa guda ya shiga shafa tsakiyar hannunta kamar mai mata tafiyar tsotsa, hakan yasa ta nemi yin baya ya ɗanyi saurin janta sukai very close da juna Idanunta da sukai rau rau da hawaye, Students abin nema ya samu kusan kowa na wajan iphone yake using suka shiga kunna Camera tare dayin playing na vedio. Cikin daddaɗar Muryar da a kullum masoya Abeed take ƙara narkar da zuciyarsu ya shiga yin waƙar sa cikin baitoci kamar haka.


Zuciyata tai wa kidnapping

Sam na gaza yin dragging 

Kullum ga ni cikin crying

Bari zancen selfdepencing

So shi ne maƙurar attacking.


Farkon fari ni ke prauding

A so can sama na yi rising

Na gagara babu diminishing 

Na ƙetara hanyar deforming 

'Yammata koyaushe thrilling.


Na ruɗu da yayi ina smiling

Na bi waccan ina crushing

Da hango wata sai betraying

Ta rasa sukuni tana ta begging

Nai biris buƙatarta nai refusing.


Tana kuka ni ko laughing

Ba batun wani regretting

Babu jin ƙai ina ta waving

Wai ni Cele ina ta feeling

Da kwanciyarta nake exulting.


Baby numfashina is undulating

My sense's link is almost breaking

Ga Lambun zuciyata is drying

Please ko borehole zo ki drilling

Neman ceto ne ya sa nake squealing.


A sama hotonta ne yake flying

Bakina harshenta yake ta sensing

Mami ta yi faɗan ta yi warning

Na gaza bi zuciya na obfuscating

A gaskiya yunwarta nake kui believing.


Abokai don Allah ku tayan pleading

Wallahi I'm insane zan yi hooking

Ku taimake ni kada na yi loosing

Ku yi gaggawa na kusa deceasing

Idan ba a ita life ba sauran dreaming.


Yana kawowa nan,ya saki speaker M.c ya tare da gudu, Hall aka shiga ihu ana faɗin "Wlh you're the best Singer in the town, Zain Abeed we love you" kafin kace me Caaa an rufe Abeed da ruwan kuɗi ana masa liƙi hadda Aryan Vice President's son dake neman ganawa da Abeed ɗin, Abeed dai sai ya tsuna fuska yake, can ya zame tare da kama hannun Sara ya jata zuwa waje, ganin hakan yasa Auta Miƙewa tana ɗaukan handbag nata, Nadiya tace "Help me Auta.. Wlh ina sonsa" Auta tace "Jeki faɗa masa to"  ta ware idanu tace "Wlh i can't tab, Wannan babu macan da zata iya kawo masa wargi" Auta dai bata sake magana ba tayi waje, Yarima Yashim kasa motsawa yyi sbd wani irin sarawa da kansa yake masa, Zamewa yyi kaɗan tare da zama yana kama kansa dake ƙoƙarin rabewa gida biyu. Abeed na zuwa ya buɗe gaban mota tare da cilla Sara ciki ya rufe, Auta na zuwa ya haɗe rai hakan yasa da sauri ta juya ta nufi motar ta, Abeed na tsaye ya harɗe hannayensa a ƙirji yana duba Diamond Rolex ɗinsa, not too long sai ga bodyguards nasa su wajan miyar manya manya dasu, sun sako Aryan a gaba wanda yake ce musu "Menai muku?" Ganin Abeed tsaye jikin mota idanunsa akan waya yana dannawa, yasa yyi shiru da bakinsa sai daya gama abinda yake kafin ya ɗago idanunsa daya fara sauya launi tare da kallon Aryan dasu, ɗaya daga cikin guards ɗinsa ya kalli Aryan yace "Hanyar da Mrs Abeed tabi kada ka sake binta, balle kayi tunanin wani abu,duk ranar daka sake ɗaga idanu ka kalli Mrs Abeed zakai ladamar kasancewar ka a raye" da Mmki Aryan yace "Am vice President's son nima ina da iko" wani ƙyakƙyawan mari guard ɗin ya sakar masa yace "How dare you? Ehh who are you mene vice president waya sonka Ubanka aka sani, shi kasan waye shi?" Aryan yace "Matarsa ce ko mene?" Wani marin za'ai masa a hankali cikin kakkausar murya Abeed yace "Nooo!" Hakan yasa aka fasa Marin Aryan a hankali Abeed ya taka gaban Aryan tare da ɗura bakinsa a kunnan Aryan ɗin ya shiga yi masa magana, da sauri Aryan yace "Am sorry, am so sorry please ban sani ba" Abeed bai sake bi takan Aryan ba, ya buɗe gaban motar suka haɗa Idanu da Sara, wacce hawaye ki sakko mata ɗauke idanuna yyi tare da kama hannunta ya fito da ita, da sauri guards ya buɗe masa back seat, ana buɗewa ya saka Sara ciki a hankali Shima ya shiga ciki aka rufe musu,sai a lokacin Khabeer ya ƙarasa wajan ya shiga driver seat, sauran bodyguards ɗin suka shiga nasu motar, cikin nutsuwa motocin suka fara bita all abinda ke faruwa akan idanun Yarima Yashim wanda yake ƙoƙarin rasa ransa, tafiya suke amma Ƙamshin Hugo boss ɗinsa ya gama cika mata hanci har bata iya buɗe Idanunta, tana haka taji wayar hannunta ta Auta tayi ƙara alamar notification ya shigo, buɗewa tayi messages ne daga number Jaan, da sauri ta kalli Abeed taka idanunsa rufe sai Wayarsa take hannunsa, Idanunta ta mayar kan wayar ta fara duba saƙon  _“stop hurting me, ur tears mean anything to me, stop crying Pinky, take this💋as rarrashi ok”_ da sauri ta ɗaga kanta suka haɗa Idanu da Abeed dake bin screen ɗin wayar da kallo hakan yasa tayi saurin ɓoye wayar, gently ya miƙa mata hannunsa ta kallesa tace "Wayar Auta ce" baice mata komai ba ya ƙara miƙa mata hannunsa tayi baya da wayar, inda ransa ya ɓaci bai fiya magana ba hakan yasa ya daka mata ƙyakkyawar tsawa dalilin hakan ne hasa Khabeer gangarawa gefen titi tare da yin parking ya fita daga cikin motar, sauran motocin duk suka tsaya, jikin Sara na wani irin rawa bata taɓa sanin haka ɓacin ran Abeed yake ba sai yau, yama kasa yi mata mgn tun tsawar da yyi mata, sai idanunsa da sukai jajur wani ruwa ya kwanta cikin su, duk mai tunani idan ya kalli Abeed yasan cewa bashi da wani rauni a duniya sai Sara, shima kansa bai san da hakan ba, hannunsu ya fisgota tayi jikinsa baki ɗaya da sauri yayi unhook na jacket ɗin jikinsa, gaba ɗaya ya zame Jacket ɗin tare da yin cilli da ita, farar rigar ciki ma ya buɗe ta tass amma bai cire ba,  gashin ƙirjinsa da suke kwance suka bayyana sai sheƙi suke, Sara bata taɓa ganin breast na namiji ba, Amma a yau Idanunta ya sauka akan na Abeed runtse idanunta tayi, tana ƙoƙarin zame jikinta ya manna kanta saman tsakiyar ƙirjinsa tare da sanya hannunsa yyi holding bayanta, ya ƙanƙame ƙugunta gently shima ya ɗura kansa saman shoulder ɗin Sara gaba ɗaya ya rufe ta ruff da ƙirjinsa sumar kanta kawai ake iya gani, shiru ya biyo baya ba komai sai sautin fitar numfashin da Abeed ke saukewa tamkar wanda Asthma ɗinsa ke ƙoƙarin tashi, Sara riƙon da yyi mata ya sanya ko motsi ta kansa tayi luff jikinsa tana sauke ajjiyar zuciya hawaye na sakko mata.

7/25/22, 13:56 - Asma Ungwarmu: 41❤️❤️❤️❤️❤️ Zain Abeed isn't free contact to subscribe 08119237616.


A hankali ya sauke numfashi murya can can ƙasa yace "Enough, Enough Saraahh.." ya faɗa a hankali zuciyarsa na tsananin bugawa da ƙarfi, kafin gently ya zame jikinsa yana ɗago kanta, idanunta da suke rufe yabi da kallo ba zato taji saukar tongue ɗinsa a saman Idanunta suke tsiyayar da ruwan hawaye, yarrr tsigar jikinta ya shiga tashi da sauri ta sanya hannunta tare da kama hannunsa da suke riƙe da fuskarta, a hankali cikin wani irin salo mai wahalar fassaruwa ya shiga lashe hawayen da suke sauka daga cikin idanunta, sai daya lashe ta tass kafin Sara ta buɗe idanunta suka haɗa idanu, shima ita ɗin yake kallo bakinta dake rawa ta buɗe zatai magana amma ta kasa,gane hakan yasa yyi copping face ɗin su ya manne su waje guda, tana jin saukar breathing ɗinsa, hancinsa akan nata yana goga mata shi ga yadda kwantaccen sajansa dake gogar fatar wuyanta, idanunsu har lokacin a harɗe suke suna kallon juna, shi Abeed baya son missing kallon da Sara ke masa, wacce ita kanta bata san tana yi masa wannan kallon ba, Abeed kuma Kallonta yake yana hango wani irin abu dake tsakiyar ƙwayar idanunta, wata wahalalliyar ajjiyar zuciya Sara ta sauke lokacin da taji saukar softness lip's ɗinsa a fatar wuyanta  ya sakar mata wani Eskimo Kiss mai nuni da kalmar You make Me smile.... Kafin ya kama skin ɗin wajan a bakinsa ya shiga tsotsa, a karo na farko daya baya zura hannunsa ta bayan wuyanta yana ƙara shigar da ita jikinsa, a hankali yyi unzipping duguwar rigar jikinta, da sauri Sara ta ƙara buɗe Idanunta a cikin nasa, hakan yasa wata kasala ta saukar mata tama kasa hanasa abinda yake ƙoƙarin yi ɗin, bakinsa ya zame daga wuyanta kaɗan ya mayar ƙasan kunnanta tare da sakar mata da sautin "Uhmm..." Kafin cikin wani salo ya sakar mata hot kisses a ƙasan kunnanta nata, wanda ya sanya hawayen Sara sakkowa shaaaa kamar me, zubar hawayen ya sanya ya lumshe idanunsa tare da sanya hannuna ya juya ya baya, ya zamana bayanta ne a wajan fuskarsa, fuskarta kuma na kallon ɓangaren driver da mai zaman banza, idanunsa ne ya sauka akan fresh skin ɗinta dalilin zuge zip ɗin da yyi, musamman ganin babu ko vest bare bra a jikinta daga gwon ɗin sai fatar jikinta hakan ya ƙara hura wutar tafarfasar da zuciyarsa ke masa, kamar wanda ake fuska da mayan ƙarfe haka ya manna fuskarsa a skin ɗin bayanta, duk yadda yaso kama kansa gagara yaye that's the only thing da zai nutsuwarsa da bugawar zuciyarsa su dawo daidai,  yyi mata kisses kala kala daban daban amma a yanzu light kisses ɗin daya sauke mata a tsakiyar bayanta dab yake da sauran kisses, Cak taji komai ya tsaya mata ta runtse idanunta sosai, Abeed kam kusan ya fara losing control wlh, for the first time a duk rayuwarsa daya samu very close da mace har haka, shiyasa a kullum komai ke wanke ta tass a brain ɗinsa, hannayensa duk biyun ya zuwa ta cikin rigar jikinta wata Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke lokacin da yaji gaba ɗaya hannunsa ya tallafe ƙasan Manyan tsayayyun breast ɗin ta sbd rashin bra dake jikinta, wata zabura Sara tayi sbd al'amarin dake ƙoƙarin girmaman tunaninta, da sauri ya dawo ta ita saman cinyarsa tare da ƙanƙame ta,  a hankali yake bin gadon bayanta dake buɗe da kisses yana yawo da tongue nasa Sara wani kalar kuka ta sakar masa mara sauti ita kanta bata san dalilin kukan ba,amma ji take kamar zata rasa rai na abinda Abeed ke mata, hannunsu dake cikin rigar ta ya motsa tare da ɗura yatsarsa a tsakiyar ƙirjinta ya shiga yawo da hannun, figar numfashi Sara ta fara a lokacin sai kace itace mai asthma ba Abeed ba,  gaba ɗaya ya gama hautsina guntun tunanin Sara ajinta da wayarta bai zo nan ba, idan a Wannan ɓangaren ne ita ɗin ko A bata sani ba, cikin kuka tace "Dan Allah ka bari zan mutu,ban so please Twin..." Kasa ƙarasa maganar tayi Idanunta ya wani zaro tare da kakkafewa hakan yasa Abeed yyi saurin zame hannunsa daya ɗura saman nippy ɗin ta, yasan kuma shine dalilin daya sanya take ƙoƙarin sume masa, fitar da hannunsa yyi baki ɗaya tare da jawota ya rungome ta tsam a jikinsa har lokacin bata dawo daidai ba, Idanunta gam a rufe Iska ya shiga hura mata a kunne can ta saki nishi sai kuma ta sakar masa kuka tana faɗin "Zan mutu Twin banso ka daina" bayanta ya shiga bubbugawa, yana ƙara fesa mata iskar bakinsa, Murya can ciki wacce da ƙyar ya iya faɗin "Shiitt..... I'm here" ya faɗa yana shafa kanta, a ransa kuma yana Mmkin suman data kusan yi akan wannan ɗan abin, kudan shi ɗin Romantic ne yasan takan mace, shiru tayi tana ƙara narke masa a jiki ita kanta bata san hakan ba, bubbuga ƙofar motar yyi ba jimawa Khabeer ya buɗe tare da shiga yaja motar a hankali, sauran bodyguards ɗin suka rufa musu baya, ganin yadda take lumshe idanunta kamar me jin bacci yasa ya ɗan zame ta kaɗan, tare da ɗura kanta a cinyarsa shi kuma ya lumshe idanunsa a haka har suka kawo gidan Anuty Zulfa, ana zuwa ta buɗe ƙofar da sauri ta fita shi kam ko ta kanta bai bi ba, ya jima sosai a cikin motar kafin ya fito yana fitowa gaba ɗaya bodyguards suka ja baya tare da bazowa a cikin entrance na gidan, lokacin daya isa gidan tuni ta shigewa part ɗin su, shima part ɗin da yake ya shiga, Sara Auta ta samu tana bacci da sauri ta shige bathroom tayi wanka tare da Alwala tayi salloli ta shirya cikin kayan bacci, ko Madarar da take sha bata sha ta faɗa saman gado amma bacci ya gagara, sai kawai ta tashi zaune tare da saka kuka mara sauti... Abeed shima wankan yyi tare da yin sallah ya shiga shan black tea with lemon amma ina sai watsa ruwa yake bacci ya gagara, ha ciwon da mararsa ke masa kafin me wani zazzaɓin ya rufe sa sbd masifar dake damunsa....

Masarautar Zahel.

Zain ya buɗe idanunsa akan Sairah Calmy yace "ban gane bake bace Sarah?" Sairah a hankali ta buɗe bakinta sbd kwarjinin da Zain yyi mata tace "Nida ita twins ne, ni Sairah ita kuma Sarah, ta rabo dani a lokacin da nake buƙatar ta, ta kuma yaudareni tasan bana da kowa sai ita" ta faɗa idanunta na kawo ruwa sosai, "Ikon Allah.." shine abinda kawai Zain ya iya faɗa,bai ɗauka zai taba ganin identical twins kamar su ba sai yau da yaga su Sairah, ikon Allah yafi ƙarfin wasa ba lallai mutum ya iya gane su ba, duk inda babba yake a tsakanin su iya twins suna iya fahimta dake ya fahimci Sarah itace gaba da Sairah, a hankali yana Kallonta yace "Kada kiyi kuskuren fahimta akan Biyuninki Sairahhh" ta girgiza kai tace "Why? She promised to me zata kula dani, amma ta barni a tsakiyar daji kamar yadda Daddynmu yyi, bana da kowa bani kowa sai Allah, Amminmu tun muna ɗakin haihuwa a ranar da aka haife mu ta rasu" sai kawai ta fashe da kuka, wani irin kuka mai cin rai sosai, Zain na tsaye yace "Sorry..." Mai makon Sairah tayi shiru sai kawai ta faɗa jikinsa tare da ƙanƙamesa tana kuka tace "Ban san Makomata ba, ban san adadin zaman da zanyi a Zahel ba, ina tsanani so da ƙaunar Sarah amma baƙin cikin yaudarar da tayi min ba zai sanya na yafe mata ba, i hate her bana sonta" ta faɗa tana wani irin gunjin kuka still ta ƙanƙame Zain, wanda gaba ɗaya tunaninsa ya tsaya da aiki komai nasa,  cireta yyi daga jikinsa a hankali ya shiga goge mata hawayen fuskarta yace "Zaki ladama Sairah, Stop bad think akan ƴar uwarki, no matter what happen a duniyar nan baki da kamarta, ki bari Allah ya ƙaddara haɗuwar ku kamar yadda nake fata nima na sanya Biyunina akan idanu na, zanan ƙaddara yafi ƙarfin komai, ki taho mu tafi tare kibar wannan masarautar kafin Sarki Mabus ya dawo yasan da zamanki abin ba zai kyau ba, follow me Sairah" shiru tayi sai kuma ta girgiza masa kai tana ja baya tace "I can't, ba zan iya ba dole na ƙarasa aikin Allah dole nayi JAHADI, ba ruwana da Sarki Mabus koda zuwansa Zahel na nufin tsayawar numfashi na dole ne na ƙarasa aiki na" Zain da idanunsa ya sauya yace "Don't say that.... Famáan ƙaddarrallahu hakƙa ƙadrihi, Ki yarda da hakan zamanki a nan kuskure ne" juyawa tayi da sauri tare shigewa cikin wani sashe bisa dole Zain ya tsaya, domin baya son kowa ya gansa, a hankali ya juya ya nufi inda yake zaune bayan yyi ɓadda kama, Sairah na shiga taci karo da Subash yana ganinta ya saki wani Murmushi yace "Ina kika ɓoye ne?" Murmushi tayi kaɗan tace "Mene" ya watsa hannunsa yace "Kawai na jini kamar Maraya, Albishirinki Sairah" tana kallonsa sosai tace "Goro" dry yyi yace "Na shirya amsar Muslunci, na shirya amsa Sairah ki taimakamin" wani kalar Murmushi Sairah tayi tace "Ma sha Allah" gaba ɗaya adadin mutanan da suke sauraran wa'azinin Sairah a kullum ƙara yawa suke, ɗaya daga cikin su dake kallon Sairah yace "Mutum ne, yana da kuɗi da yawa sai ya wayi gari yaga babu yaya zai?" Kafin Sairah tayi magana taji ance "Tawakkali" juyawa tayi da sauri suka haɗa Idanu da Sairah, Zain yyi Murmushi gaba ɗaya mutanan wajan suka kalli Zain harda gimbiya Noro, Jakadiya Abar tace "mene Tawakkali?" Idanunsa ya ware ya kalli Sairah suka haɗa Idanu, Subash dai kallon su kawai yake can Calmy Zain yace. _“That exactly what TAWAKKUL means,it means that don't see the solution,i don't know what is gonna happen tomorrow. BUT! I do know one thing for sure and that is_ ان معي رب_ سيهدين (Inna ma'iya rabbi sayad deen) _ndeed my Lord is with me and he will guide me through._

_And when we have that kind of attitude Allah_ _promises US something, that he will split seas for us, And situation that look impossible ALLAH will make a way out....”_ shiru wajan yyi A hankali Zain ya kalli sama ganin yadda hadari ke haɗuwa kafin ya kalli mutanan wajan yace. "Tawakkali ga Allah madaukakin sarki babban abin buqata ne daga bawa, kuma umarni ne daga Allah ga bayinsa muminai, ya umarce su da haka a cikin kowane yanayi . Sannan maanar tawakkali shine natsuwar zuciya wajen dogaro ga Allah don samun abubuwan amfani ko tunkude sharri. Da ace bawa zai yi haqiqanin dogaro ga Allah, da ya isar masa kuma ya azurta shi, kamar yadda yake azurta tsuntsu da sauran dabbobi, DOGARO GA ALLAH shine Tawakkali, ka yarda shine yake baka abinda kake dashi,kuma shine ya zama silar rasa abinda kake dashi a baya, Allah yana cewa "فاذكروني اذكر كم واشكرولي ولآ تكفرون.    (آلبقرة ١٥٢)".

"ku ammabace ni zan ambace ku,ku gode mini kada ku butulce min (baƙara aya ta 152)"

Yanayin yadda sukai shiru suna sauraran Abinda Zain ke faɗa ya tabbatar suna fahimta gaba ɗaya jininsu yyi sanyi sosai, Sairah ganin yanayinsu yasa tace.

ضرب الله مثلا قرية كانت آمنة" مطمئنة يأتيها رزقها رغدا من كل مكان فكفرت بأنعم الله فأذاقها الله لباس الجوع والخوف بما كانو يصنعون، فلا تكن مثلهم

"Allah ya buka misali da al'ummar wata alkarya wadanda suke cikin zaman lafiya arziki yana zuwan musu tako ina amma sai suka bijirewa wannan ni'imar ta Allah sai Allah ya dandana musu yunwa da tsoro sakamakon abinda suke aikatawa, kada ka zama irin su" Wata mata tayi saurin tashi Idanunta cike da Hawaye tace "Ina son shiga addinin Musulunci, tsoran Allah ya cika min zuciya" tana rufe baki wasu ma suka ce suna so, gaba ɗaya Mutanan wajan suka buɗe baki ɗaya bayan ɗaya akan suna sun Muslunci, ya rage saura Gimbiya Noro, a hankali Sairah ta kalli Gimbiya Noro suka haɗa idanu, Gimbiya Noro tayi Murmushi tace "Babu addini ne gaskiya face addinin Musulunci, na shirya nima.." Idanun Sairah ya cika da hawaye, Zain yyi Murmushi zuciyarsa ta cika ta farin ciki, suka haɗa idanu da Sairah yyi mata alama da bisimillah. A  hankali tace "Shahada da Larabci الشهادة, trans, aš-šahādah, (Mika wuya) aš-šahādatān; Ana kiransa da Kalimat aš-šahādah, Larabci كلمة الشهادة, is an Islamic creed, tana daya daga cikin biyar na Rukunnan Musulunci biyar, dake tabbatar da imani ga Allah shi kadai a Musulunci. (tawhid) da kuma yarda Manzon Allah Muhammad a matsayin Manzon Allah kuma Annabi daga Gareshi. Kalmar Tabbatar da shahada a takaice da Larabci itace,,," shiru tayi tace "Dole ku yarda Allah ɗaya ne, dole ku yarda Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama shine Manzon Allah shine Annabin ƙarshen zamani, Dole ku yarda da littafin Allah, dole ku manta gumaka, Dodo da sauran su... Dole a mance baibul, amincewar wannan Shine zai baku damar amsar kalmar shahada, dole ku yarda Annabi Isa Alaihissalam Manzo ne ba ɗan Allah ba" gaba ɗaya su kace sun amince Sairah tace "Idan na faɗa ku maimaita, شَهَادَة, لَا إِلٰهَ إِلَّا ٱلله مُحَمَّدٌ رَسُولُ ٱلله  لَا إِلٰهَ إِلَّا ٱلله مُحَمَّدٌ رَسُولُ ٱلله وعليٌ وليُّ الله" tana faɗa suna maimatawa har suka kammala Zain yace "Allahu Akbar, congratulations yanzu ko musulmai ne kamar mu saura anyi baku bayani sauran a hankali" kasa magana Sairah tayi sai kawai ta fashe da kuka ko a yanzu ta mutu Allhamdulillah, Subash ne ya taso yana zuwa ya zube a gabanta idanunsa cike da hawaye yace "Dan Allah Sairah sbd Allah ki Aure Ni...

7/25/22, 13:56 - Asma Ungwarmu: Zain Abeed❤️❤️❤️ 42

It's not free... Contact to subscribe... 08119237616


Sairah ta ɗaga kanta suka haɗa idanu da Zain dake tsaye ya harɗe hannayensa a ƙirji yana Kallonta kamar yadda Subash ke kallon Sairah, Gently Subash yace "Ban so na gsky ba, amma zama dake ya koya min mene so da kuma yadda ake jinsa, ya koya min wa nake so wa kuma yake so na, ki aure ni dan Allah Sairah idan kuma kina guduna sbd abubuwan dana aika shi kenan, amma ki sani bana da laifi duk abinda nayi akan rashin sani ne, yanzu kuma mun san ko mene ki JAHADI ki auren kamar yadda kuke faɗa..." Wani irin bugawa zuciyar Zain tayi a hankali ya juya tare da barin wajan, yama rasa meke masa daɗi, ba zai ga laifin Sairah ba idan ta amince da Subash, he deceive it yana buƙatar mace kamar Sairah tunda itace ta fitar dashi daga cikin duhu, amma yaya zai da nasa zuciyar? Idan Junaid Sara yake so yanzu shi kuma Sairah yake ƙauna yake jinta a cikin zuciya, jini,da gangar jikinsa. Zama yyi kan wani ɗan tudu yana jan numfashi, Sairah ta kalli Subash sai kuma ta juya ta kalli wajan ashe duk Mutanan wajan sun watse sai su biyu, a hankali tace "ka tashi to.." girgiza mata kai yyi idanunsa gaba ɗaya ya juya yace "Ba zan iya ba, idan baki amince min ba, zanta zama a nan har sai lokacin da kika amince min" dafa kai Sairah tayi ta rasa yadda zata fahimtar dashi, bata jin feelings ko ɗaya a kansa amma idan tace bata sonsa zai ɗauka sbd shi ɗin bai kasance na gari ba, yana kula ƴan mata, yana kashe jama'a, ana turawa dashi aci amanar musulunci, dole tayi tunani bata taɓa sha'awar dauwama a garin Zahel ba, lokaci yyi daza ta san wace ita? Mene gskyar al'amarin da  gaske Daddy ba shine mahaifin su ba? Mene dalilinsa na kawo su wannan garin mai cike da son zuciya.... Ajjiyar zuciya ta sauke a nutse tace "To ka tashi muyi mgn" kamar Subash ba zai miƙe ba sai kuma ya tashi tsaye yana marairaice fuska, ganin yadda Sairah ta kasa mgn yasa Subash kama hannunta tare da ɗurawa saitin zuciyarsa, breathing ɗinsa na sauka akan fuskarta yace "Ban san zuciya na bugawa da ƙarfi haka ba sai yanzu.." Murmushi yyi can yace "Kece sila, ina jin tsoron yadda zuciyana ke bugawa, na tabbatar kina ce min a'a zan mutu ne" Sairah was shock na abinda Subash ke faɗa baki ta buɗe zatai magana taji ya ɗura hannunsa saman bakin nata, bata tashi fahimtar komai ba sai jinta tayi a jikinsa ya rungume ta sosai, kasa kwance kanta tayi sbd yadda taji zuciyar na bugawa da ƙarfi, bayan hakan Subash na buƙatar mai kula dashi da ɗura shi akan hanya, Shiru tayi tana sauraran yadda yake sauke numfashi a hankali yace "Zaki Auran? Zan jira adadin kwanaki, watanni, shekarun da zaki ɗaukar min idan har zaki zauna dani, Allah ya bani uba wani kala, sai yanzu nake fahimtar banyi dace da Uba na gari ba, idan har ya dawo Zahel ba iya ke ba har ni zai iya yankawq, ban san adadin Mutanan da Sarki Mabus ya kashe ba, gaba ɗayansu musulmai ne, baya taɓa kashe ƴan uwansa sai da ya sasu aikin azaba ko ɗakin duhu, a yanzu kuma ina jin zan iya faɗa da mahaifina akan addinin Muslunci ko ya kashe ni,ko na kashe sa" Da sauri Sairah ta zame jikinta tana Girgiza kai tace "A'a, kana faɗin abin alkairi Subash, ina fatan shima ya samu rabauta da musulunci..." Shiru Subash yyi yanayinsa ya nuna tashin hankali da zallar buƙatar Sairah a kusa dashi yace "baki ban amsa ba." Kallonsa tayi taga idanunsa yyi jajur sosai a hankali tace "Idan zaka jira har lokacin dana san Wacece ni, na koma ga alhalina" ya jima yana Kallonta sosai sosai, kafin a hankali yace "Idan zaki ajjiya al'ƙawarin zaki auren, ki ɗauki hakan matsayin “Al'ƙawarin zuciya�? (M.shakur) komai nisa komai daɗewa zan jira ki..." Kanta a ƙasa ba tace komai ba ya leƙa fuskarta yace "Kin amince?" Gently ta ɗaga kanta sai kuma hawaye ya saukar mata, ƙara Rungome ta yyi yace "Ngd sosai. Allah maka albarka" Murmushi tayi tace "Ni ba namiji ba" yyi Murmushi yana kallon sama yace "me zance to?" Tana tura baki tace "Allah yyi maki albarka" yyi murmushi yace "To hk" juyawa tayi shima ya nufi cikin sashen da yake yana jin farin ciki, addinin Musulunci dab yake jinsa yake kamar sabon mutum wankakke. Da daddare Sairah na zaune tare da Gimbiya Noro da sauran wanda suka amshi Musulunci, abinci suke ci wanda rabi naman ɗawisu ne, sai dai suka gama Sairah tayi musu bayani duk da ba sosai, bayan sun tafi waje ya rage daga Gimbiya Noro sai Sairah suka ɗan fara Shira, Sairah ta kalli Gimbiya Noro tace "Ina wannan mawaƙiyar tayi ne?" Gimbiya Noro ta ware idanunta tace "Wa?" A hankali tace "Ayyana" Gimbiya Noro tai shiru can kuma tace "Bata nan" shiru wajan yyi Sairah ta kasa daurewa tace "Amma mene yasa take ɓoye fuskarta? Kuma itama matar Sarki ne ce? Mene tsayinta a Masarautar Zahel?" Shiru Gimbiya Noro tayi ba tare da tace komai ba, maganar duniya Sairah tayi amma Gimbiya Noro tayi shiru, suna zaune sai ga Sallamar Zain da sauri Sairah tayi ƙasa da kanta Gimbiya Noro tayi Murmushi tace "Sannu" yyi Murmushi a hankali ya zaune nesa da Sairah yace "Idan anyi sallama amsawa ake, domin neman aminci ne wajan Allah" ta jinjina kai tace "In sha Allah" shiru wajan yyi Gimbiya Noro ta kalli Sairah tace "Kina son Zain?" Da sauri Sairah ta ɗaga kanta ta kalli Gimbiya Noro sai kuma ta kalli Zain suka haɗa idanu, a hankali ya langwaɓar mata da kansa yana narke fuska tare da haɗe hannayensa waje guda, idanunta ta ɗauke, Gimbiya Noro tace "Ina magana" Calmy Sairah tace "But, Subash...." Hannu Gimbiya Noro ta ɗagawa Sairah tace "Kina son Zain? Bawa kike tausayi na tambaya ba" ɗaga kai tayi Magana tayi Ita dai ta samu kanta da cewa tana son Zain, amma mene matsayin Subash? Gimbiya Noro tayi Murmushi tana buga wani abu dake kusa da ita, wata Kuyanga ta shigo tana zuwa Gimbiya Noro tace ta kira mata Haroon da Ayub, da sauran mazan da suka amshi Musulunci, not too long suka shigo Gimbiya Noro ta kalli Haroon tace "Zaka zama waliyyin Sairah, Ayub zaka zama Waliyyin Zain..." Murmushi Haroon yyi yace "Abu yyi kyau.." bisa tsarin Musulunci Ayub ya buƙaci nemawa Zain auran Sairah wajan Haroon, Haroon yace ya amince, Kallon Zain sukai a hankali ya sanya hannu cikin Aljihu amma babu kuɗi, zoben hannunsa ya kalla wanda suke iri ɗaya da Abeed, cirewa yyi daman yyi masa kaɗan, Ya bawa Ayub yace "Ban san adadin kuɗin zoben ba, Amma yana da muhimmanci a rayuwa ta, zobe ne mai tsada sosai a karɓa matsayin sadaki" Sairah dai tana zaune kamar statue kanta a ƙasa tana ji aka ɗaura mata aure a gaban shaidun jama'a wajan su 20, akan sadakin zoben Azurfa ko na gwal Bama ta sani ba, Sairah Salman da Zunaiddeen Abdul-Jabbar Abbas... Hawaye taji ya sakko mata, Zuciyarta nayi mata nauyi da wanne idanu zata kalli Subash? Zaice daman haka musulman suke da wargatsa Al'ƙawari, Da wanda aka amince masa yyi ha'inci da wanda yyi Al'ƙawari ya saɓa duk abu ɗaya ne su, Innalillahi wa'inna ilaihir! Tana ji a hankali duk suka fita daga cikin ƙawataccen sashen na Gimbiya Noro, Zain kuma ji yyi wani farin ciki na ratsa masa zuciya, damuwarsa duk ta kau abu ɗaya ya rage masa shine sanya Biyuninsa a idanunsa, ya daidaita tsakanin Abba da Abeed ya yafe masa ya dawo gida da zama, ya bincika ainahin abinda yake damun Abeed, ya kuma bada dukkan shaidun daya dace a court bayan state Cid sun kama Sarki Mabus da kuma mataimakiyar da take tai makasa masa..... (Zain zai iya wannan? Burinsa zai cika?). Tashi yyi ya fita ba tare daya kalli Sairah ba, can inda yake zama ya ƙarasa a hankali ya ɗauke Wayarsa tare da kiran Mai martaba Abdul-Jabbar, lokacin yana zaune akan kujerar dake Main Parlo cikin ƙyakkyawar shigarsa, ga tarin kayan lambu a gabansa, da fura, zuma, makilawa, alkaki.... Ganin Sunan dake yawo a kan Wayarsa "Yarima 2" ya sanya Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas ɗaga wayar a hankali yace "Uhm.." Zain yyi ƙasa da Murya yace "Abba" Kwantaccen Murmushi Abba yyi ba tare da yace komai ba, Zain yace "Ina cikin farin ciki Abba, na samu abinda nake nema" Abba ya faɗaɗa fuskarsa da Murmushi a hankali cikin nutsuwa da kamewar yace "Congratulations mai mata biyu" Zain yace "Abba kace na dainai maka ƙarya right? Yarinyar da nake tunanin Sarah ce i was mistaken,They are different, they were born the same day are twins just like we have Abeed,  wacce tazo gidanmu itace Sarah itace wacce Junaid ke so, Wannan kuma dana aura itace Sairah ƴar uwar Sarah ɗin,There is something hidden in their lives, I am not a policeman balle na binka ni kawai lawyer ne mai kare marasa ƙarfi,Abba! he has to find out the hidden truth" shiru Abba yyi for some minutes kafin a hankali yace "I understand,before the truth can be revealed, you must hide your marriage from her, ka tabbatar ka fita da ita daga Zahel cewa tace wannan Zunaiddeen" Calmy Zain yace "In sha Allah, I'll try my own best sai matsalar wanda ke sonta Subash....." Mai martaba yyi sai kuma yace "You're a lawyer frnd, just think take care" kashe kiran yyi sbd ganin fitowar Anuty Zulfa daga sashen da take ciki. Ɗauke idanu Mai martaba yyi, Anuty Zulfa zama tayi saman Kujera waya maƙale a kunnanta tace "Ban san zan jima ba hk Auta" can tace "Ina kan hanya, ku shirya zuwa gidan Rooma" tana faɗin hakan ta kashe wayarta, kafin kowa yyi magana Naila ta shigo ta kalli Anuty Zulfa ta kalli Mai martaba ta wani runtse idanunta tace "Tirrrrrrrrrrrrr, wacce asarar ce haka? A'a to mene hakan ne wai wannan ai cin amana ce" Anuty Zulfa tace "Amanar me?" Naila tace "Mene zaki zauna kina ƙare masa kallo, wallahi aniya bil aniya li'ilafi qurash, kije can kyaci kanki nan gani nan bari, ƙarshe da kice zaki ɗauki allura wama ya sani ko baki iya bane" Anuty Zulfa ta harɗe ƙafa tana girgizawa tace "Kinji labarin Aure na ya mutu ne? Ki Kinji ance maki gantali nake a gari? Ina da Aure i am happy with my husband...." Baki Naila ta buɗe tace "Iyeeee! Ba shakka" sai kuma ta runtse idanunta tace "A'a nima fa wani mutunci ne dani ba, alkur'an idan na yarda Allah ya tsine yanzu zan wanke kike ta tasss aikin banza, hoooo fii kawai" Anuty Zulfa zatai magana taji Murya Abba yace "Zulfa'u....." Kallonta tayi taga ko Kallonta bai ba cikin Muryar nan irin ta Abeed yace "Don't forget she's My mother" Miƙewa Anuty Zulfa tayi sai kuma fuuuuu tayi cikin part ɗin ta, Naila ta riƙe haɓa tace "Ji banza? To wallahi sonka take wacce masifa ce haka, wannan jarrabawa ce,Ni ba wannan ba kwana biyu banga shalele ba, shiyasa nazo naji lafiya da ƙyar bacci ɓarawo yake ɗauka ta, kuma wani munafurci sai suna zuwa a gantale na saba ganinsu duk su biyun, nifa bana son a rufe ni meke faruwa?" Abba dai baice komai ba ta gaji ta tsaiwa tace "To kaci kanka, wannan rawani ya zama na masifa wlh koni Uwarka bana izzar da kke... Kuma fa shi bai yarda ba Sarki ne" Murmushi kawai Mai martaba yyi....... Yau Monday 09:35 agogan New York, Sairah ce kwance waya a hannunta idanunta lumshe kafin a hankali tace "Ni ban san meke damuna ba Jaan, kawai naji bana son abinda yake min" Abeed dake cikin studio nasa ya ware fararen idanunsa sosai magana yake son faɗa yana ta juyata can dai yace "Pinky.." Ya faɗa Murya can ƙasa a taushashe kamar me raɗa wanda ya sanya Sarah rufe idanunta a sanyaye tace "Na'am" Will you marry me a duk yadda kika saman? I mean kuma mene kika gani ki ɗauki hakan matsayin destiny" shiru tayi kafin tace "Ai baka so na, baka taɓa faɗa ba.." baya yyi tare da kwanciya saman sofa yana dafe ƙirjinsa ya jima a haka kafin yace "Idan nace ina Sonki fa Sahraah Salman.......

7/25/22, 13:56 - Asma Ungwarmu: *Nimcyluv 43❤️❤️*

Shiru Sarah tayi tana juya maganar da Abeed ɗin yace, kasa magana tayi domin a wannan lokacin Yarima Yisham ta tuna da al'ƙawarin auren da tayi masa, jin tayi shiru yasa Abeed dake sauraran bugun zuciyarta ta cikin wayar ya ɗan ja idanunsa tare da rufewa yana ƙoƙarin dawo da kansa daidai, duk Yadda yasu yyi magana kasawa yyi sai kawai ya kashe wayar a hankali ya ajjiye wayar saman ƙirjinsa yana sauke breathing a hankali a hankali kamar mai bacci, Jin shiru ya sanya Sarah buɗe idanunta a hankali murya cike da Zallar shagwaɓa wacce bata san tana da inda ba tace "Are You Okay?" Still shiru ba magana ta marairaice fuska kamar Zatai kuka tace "Baka da lfy ne?" Still shiru hakan yasa jikinta yyi sanyi ta zame wayar a hankali daga cikin kunnanta sai a lokacin taga ya jima da kashewa ashe, runtse idanunta tayi tana jin wani sabon yanayi mai wahalar fassaruwa, bata san menene ba, amma tana jin Jaan ɗinta cikin ƙasan Zuciyarta ba so bane ta ɗauki hakan matsayin ceton rayuwarta da yyi, bata taɓa kawowa kanta zai sota ba, domin yafi ƙarfin ta, Kyau, ilimi, kuɗi, gata, uwa uba kuma Ahhali ya fita komai, sai ta tattara komai ta barshi matsayin wani kusanci na zuciya ga wanda ya taimake ta... Miƙewa tayi a hankali tare da saka slippers a jikinta daga ita sai body Short, da pencil jeans mai kyau zanan Henna ɗinta yana kwance raɗau a ƙafarta, Auta dake tsaye gaban mirror tace "Yaa Yashim ya damu a kanki Auta, yyi min complain kinƙi zuwa gaida Mahaifinsa, kuma ya kusa tafiya kin san Sarkin Zazzau ne,yazo hutawa da ganin likita nan ne" Sarah dai shiru tayi mata ita kanta tasan bata kyautawa Yarima Yashim ba, amma ita ko ƙaunar fita taga Yaa Abeed wlh batai, tana tsoransa sosai rabonta dashi tun ranar Abinda akai a sclh, wasan ɓoya suke sosai bata taɓa fitowa sai baya nan, kafin ya dawo kowa tayi kwanciyar ta, Abeed ba ya rabo da ita yana jinyar kansa domin abin duniya yyi masa zafi, har wata ƴar rama yyi duk dare baya iya bacci sbd masifar da a kullum ke damunsa, yawan zubawa kansa ruwan sanyi da yake ya haifar da tashin Asthma ɗinsa akai akai. Auta ta taɓe baki tace "To shi Yaa Abeed mala'ika ne, nifa wlh ko a ƙafata zai kashe ni ne matse masa tayi" Sarah ta ɗaga idanunta sai kuma tace "Uhm, zaki rakani?" Auta tace "A'a gsky ina da abinyi, daman yace Anjima zai zo sai kuje" Sarah taja numfashi ba tare data ƙara cewa komai ba, ta nufi waje kai tsaye kitchen ta nufa, Cup cake tayi wanda yasha Egg da butter, sai donut tana gamawa ta dafa noodles, tana zuba Noodles ɗin plate taji ƙamshin Hugo boss ya fara shiga hancinta, batai tsammanin shi bane ta ɗauka gizon da hancinta ke mata ne a koda yaushe, tsaiwar sa a bayanta ya sanya Zuciyarta bugawa, da sauri ta juya suka haɗa idanu, yanayin yasa yake binta da kallo ya sanya tayi saurin ɗauke kanta tare da juya masa baya, can kuma tace "Uhm... Need something?" Shiru taji a hankali ta juya ta ɗauka ya fita ne, tana juyawa suka  ƙara haɗa Idanu yana tsaye hannunsa zube cikin Aljihu, sai a lokacin ta lura kamar ya jima da shigowa domin trousers ne jikinsa iya qwiwa, sai vest wacce ta kamasa wacce take da zip irin tasu ta mawaƙa, juya tayi a hankali ta ɗauki plate ɗin tare da matsawa gefe, gane fita take sonyi ya sanya a hankali cike da nutsuwa da haibarsa, fuska mai ɗauke da kwarjini a koda yaushe, rigata ƙara sawa yyi wajan ƙofar yana zuwa yasa ƙafa tare da turawa, yana daga inda yake ya miƙa hannunsa tare murza key, key ɗin ya cilla a aljihunsa, wani Irin haɗe fuska Sarah tayi sosai duk yadda tsoransa ya kamata amma ta dake sosai, cikin Muryar tsiwa tace "Mene haka ne? Ka buɗe min ƙofa dan Allah" banza yyi mata har lokacin idanunta suna kanta, yana binta da wani irin kallo wanda ba'a taɓa yi mata irinsa ba, a hankali ya ɗaga ƙafarsa walking slowly ya shiga takawa zuwa inda take, baya Sarah ta fara yi tana haɗe fuska tace "Nidai banso ka buɗe min" yana binta tana yin baya har ta kawo jikin canter ɗin kitchen ɗin, tana jin gina da jiki ya sanya hannunsa duk biyun a jikin canter ɗin, hakan yasa ya rufe ta sbd rumfar da yyi mata, ƙirjinsa daidai kanta, a hankali taji breathing nasa yana sauka a fuskarta sbd goshinsa daya ɗura akan nata yana goga mata hancinsa a saitin bakinta, Baki Sarah ta buɗe zatai magana ta tsinin hancinsa ya shige cikin bakinta, wani kalar Numfashi Abeed ya sauke sbd Ƙamshin Delica Mouth spray daya daki hancinsa dake cikin bakinsa a hankali ya ƙara ɗan danna hancin nasa cikin cute small mouth ɗin nata, wanda ya sanya Sarah runtse idanunta tare da ƙoƙarin turesa amma ko motsi bai ba, bakinta ta zame tana dame ƙirji tace "Na shiga uku, mene haka idan Auta tazo fa" fuskarsa ya ɗaga kaɗan zuwa sama inda ya kalla ta kalla CCTV camera ce, ta zaro idanunta wanda suka cika da hawaye, a hankali a taushashe cikin nutsuwa ya matsa kaɗan tare da amsar plate ɗin hannunta ya ajjiya can gefe, hannunsu ya sanya wajan down shoulder nata cak ya ɗaga ta sama zuwa kan canter ɗin, hannunsa ya zuba akan cinyarta, shiru yyi bai magana ba, sbd wani kalar murɗawa da ƙasan mararsa ke masa, idanunsa da sukai jajir ya ɗaga ya kalleta ƙuri tayi masa da idanu kamar Yadda yake Kallonta, ba zai iya magana mai tsayi ba hakan yasa a hankali ya manna gefen fuskarsa a gefen nata fuskar cikin Sa'a bakinsa ya sauka akan kunnanta, numfashin daya fesa mata shine ya sanya Sarah saurin riƙe shoulder ɗinsa, sassanyan tongue ɗinsa ya fito dashi waje ya wani lashe gefen kunnanta kafin ya ƙara jan numfashi ya fesa mata cikin wata kalar wahalalliyar Murya yace "Mami nke son ta gani ba Auta ba" waro idanu waje Sarah tayi da sauri ta diro daga kan canter ɗin, ba tare da sanin cewa ya ɓalle dukkan maɓallin rigar jikinta ba, kasancewar ya danne rigar da hannunsa hakan yasa tana sakkowa rigar ta zame tare da fita fitt daga jikinta gashi ko bra babu jikinta, wani gigitaccen ihu Sarah ta saki tare da yin kansa baki ɗaya,tana zuwa ta faɗa jikinsa tare da manne ƙirjinta dake buɗe babu komai ta ƙanƙamesa tana sakin kuka, Abeed mutuwar tsaye yyi cak komai nasa ya tsaya da aiki, alrdy shima yyi unzipping gaban rigarsa sbd bugawar da zuciyarsa take a kwana biyun nan, hakan yasa kai tsaye breast ɗin Sarah da suke a bayyane suka mannu da fresh naked skin ɗinsa, hakan ya haifar da mutuwar jikin ko Wannan su, a duk faɗin duniya yau, yanzu kuma a kan Sarah ya taɓa samun hakan, kuka ta saki tana ƙanƙamesa tare da faɗin "Na shiga uku, Uncle ka samin rigana please dan Allah" ta faɗa tana dukan bayansa, Abeed ya motsa ma kasawa yyi wlh, a hankali ya fara ƙoƙarin zameta daga cikinsa amma Sarah taƙi yarda, sai ƙanƙamesa take, shi bai yarda da Abinda yake jin tudunsu a ƙirjinsa cewa duk mallakin ta bane, hakan yasa yake ƙoƙarin zame ta ya gani da kansa, cikin jarumta  ya cireta daga jikinsa tare da yin baya da sauri, abinda idanunsa suka gani cikin ƴan seconds ya sanya kansa sarawa, kafin ya gama tantance komai yaji ta rungomesa ta bayansa tana kuka tare da dukan ƙirjinsa da dukkan hannayenta "Wlh sai na faɗawa Mami ka kalle min jikina wlh baran yadda ba sai na rama" ta faɗa tana sakar masa cizo a bayansa, wani kyakkyawan kwantaccen Murmushi Abeed ya sauke wanda ya sanya fararen white teeths ɗinsa bayyana a fili suna wani ƙyalli hakan ya haifar da lomawar dimples ɗinsa, nan take ribbon daya sanya a sumar kansa ya ƙwace tare da faɗuwa ƙasa z shima sumar dake kansa ta zuba ƙasan wuyansa tare da gefe goshinsa,wani sahihin kyansa ya bayyana, ƙoƙarin dawo da ita gabansa yake amma taƙi yarda, baya ya dingayi da ita tana ƙanƙamesa har ya ƙarasa wajan switch ɗin kitchen ɗin a hankali yasa hannunsa ya kashe wutar, duhu ya mamaye kitchen ɗin, ajjiyar zuciya Sarah ta sauke har lokacin taƙi sakinsa bata taɓa ganin tashin hankali irin wannan ba Gsky, A Hankali a taushashe cikin ƙasa da murya yace "Uhm.. cikani" girgiza kai tayi tace "Ni kada ka Kalleni wlh ba kyau ban so" duk yadda yasu fisgewa abin gagara yyi a nutse yana danne azabar da yake ji yace "Banga komai ba, na rufe ido saka rigarki" ya faɗa yana sauke numfashi sbd tsayin da Mgnar yyi masa sosai, slowly ta shiga zame jikinta duk ta firgita, tana ƙoƙarin matsaya taji ya sureta gaba ɗaya tare da ɗura ta akan canter ɗin, kafin tayi magana yaji saukar bakinsa akan wuyanta ya shiga sauke mata wani irin Butterfly kisses, daya ƙara firgitar da Sarah taji kamar ma fitsari ta keji sbd abinda yake mata, hannunta ya kama ganin ta rasa inda zata saka kanta ko magana ta kasa, a hankali ya ɗura hannunta saman sumar kansa, da wani irin sauri ta nutsa yatsun hannunta cikin sumar kansa tare da ƙanƙame sumar, ɗaya hannun nata ya ɗura akan waist ɗinsa shima ta ƙanƙame,  babu inda Abeed baiwa kiss ba a wuyan Sarah, zame ƙafarta yyi ta ɗan kwanta kaɗan kamar kwanciyar cikin mota akan kujera idan mutum ya gaji, saukar bakinsa a tsakiyar Cibiyarta shine ya sanya da sauri ta zabura zata sauka amma ya danne ta, wani kalar special hot romance yake saukewa Sarah, Wani kalar kalar malalacin numfashin Sarah ta sauke time ɗin da taji saukar bakinsa a inda bata tsammani ba, Abeed wani ƙanƙame jikin Sarah yyi yana ƙara danna fuskarsa a ƙirjinta yana mata wani irin shaa, wanda kai tsaye zata iya cewa Abeed ɗan iska ne ko maye, ƙirjinta banda azabar zafi babu abinda yake lokacin guda nippy nata yyi jajir tare dayin tsayi, wani kalar kuka take tana motsi da ƙafarta jin kamar fitsari ne ya zubu mata, ganin ko a jikinsa ya Sanya Sarah ta dage ta zuba masa cizo a kumatunsa da sauri ya sake ta, tare da fisgota ya rungome ta jikinsa, kukan da take yasa ya shiga bubbuga bayanta, tare da kama hannunta ya zura yatsun hannunta mai ɗauke da zanna henna a cikin bakinsa tare tsotsar su, ajjiyar zuciya ta sauke tayi lamo jikinsa, yana jin yadda take gasa masa cizo sbd haushin abinda yyi mata, banza yyi mata, sun jima a haka kafin yaji ta zame jikinta a hankali, rigarta ta ɗauka tare da sawa taji yadda ƙirjinta yyi mata nauyi kamar wanda aka ƙara masa girma ga zafin dake mata, tana zuwa bakin ƙofa ta juya ta kallesa tare da cewa "ƙatoto kawai,kuma ban ya...." Kafin ta ƙarasa faɗin abinda tayi niyya ya juya da sauri yace "Don't try..." Da sauri ta fice daga cikin kitchen ɗin Allah yasa ba kowa a Main Parlo ajjiyar zuciya ta sauke ganin babu Auta da gudu ta shige bathroom ta sakarwa kanta ruwa, Abeed yafi 30minutes a kitchen ɗin kansa akan canter, a hankali ya sauke numfashi tare da ɗaukan cup ya tsiyaya hot water a mug, lemon ya saka ciki Black tea ɗin na ƙona masa tongue a haka yake shansa, sai daya sha 3cup kafin zufa ya fara sakko masa a jiki, gently ya shiga tafiya yana duba lokaci yana da appointment da wani wanda ya takura so dole ya samu ishasshen bacci before nan... Yana shiga ya nufi bathroom tare sakin ruwa a jikinsa yana gamawa ya ɗauki toothbrush da colgate ya wanke bakinsa, jininsa na zubar da ruwa fuska a ɗan sake yana yatsunta ya fito sanye da bathrobe, a banin bed ya zauna tare da kunna System nashi ya shiga operating nata, ya nayi yana shan chocolate wacce yau ɗin nan yaji ta rage masa daɗi, babu zaƙi ko kaɗan haka yake shan chocolate ɗin, yana gamawa ya sake wanke bakinsa Tsaf kana ya kwanta tare da yin shiru da ƙyar bacci ya ɗauke sa...

7/25/22, 13:56 - Asma Ungwarmu: ❤️❤️44❤️❤️❤️

Da Yamma Sarah na zaune a Main Parlo sanye da wata Chiffon Abaya Sky blue mai santsi tayi rolling kanta, fuskarta fresh ba wani make up sai ƙamshin Valentino dake tashi a jikinta, Yarima Yashim da idanunsa ke kan zanan lallan hannunta ya ɗan janye idanunsa kaɗan tare faɗin "Yaushe Mami zata dawo?" Sarah ta watsa hannunta alamar bata sani ba, ya numfasa yace "Ok haka za kuyi ta zama ke nan ba kowa gidan?" Sai a lokacin ta ɗaga idanunta suka haɗa idanu murya a sanyaye tace "Bamu ɗaya bane" yace "Ok,dawa ne?" Tana janye idanunta tace "Yaa Abeed" taɓe bakinsa yyi kafin Calmy yace "Zaman ku dashi bai dace ba" da rashin fahimta tace "Yayanmu ne ai" taɓe yyi yace "Than? Sai akace me, ok Uwa ɗaya ta haife ku? Ko kuma uba ɗaya, Sarah how old are you?" Tai masa shiru tana maida idanunta kan t.v ganin yadda ta juya masa fuska yasa ya gyara zamansa yace "Kalle ni nan Sarah" juyawa tayi a hankali suka kalli juna yace "Ko Auta ba muharramar Abeed bace, balle ke kina ɗauka idanu kawai nake saka maki baki san waye ni ba, baki san aikin da nake ba infact baki san dalilin zuwa nan ba, U hve to think Sarah, think think wannan ba daidai bane, yau da gobe ake tsoro kice ba soyayya kuke ba is ok" Ya faɗa a sanyaye sbd zafin da zuciyarsa ke masa hannunsa ya miƙa tare da ɗaukan ruwa ya zuba cikin cup a hankali yake shan ruwan yana jin sauƙin zafin da zuciyarsa ke masa, yana gama shan ruwan yace "Ya tafiyar taku?" A hankali tace "wacce?" Yace "zuwa Katsina mana" tace "Oh! Sai Mami ta dawo ai".... "God brought her back safe and sound." Tace "Amin" shiru ya biyo baya kafin Yarima Yashim yace "Look, I bought this for you" juya tayi wata kwalin waya ta gani na iphone 13 max pro fara tas sai ɗaukan idanu take, ta jima tana kallon wayar kafin ta saki murmushi tace "But Mami ba tace na riƙe waya ba ai, kuma.." hannu ya ɗaga mata yana murmushi yace "Kuma saikin tambayi Yaa Abeed right?" Kai ta ɗaga masa yace "Abeed mene shi a wajanki Sarah? Yadda kike Mgnar Abeed Abeed ko Mgnar ta data Mami bakya yi why? Nifa yanzu kallon matata wacce zan aura nake maki, alrdy nasan time ɗin aure na dake ina jira last semester na 2lvl naku ne" kallonsa kawai Sarah take tama rasa mene za tace masa, ganin Yadda take Kallonsa ya ɗauki ruwan sanyi ya bata ba musu ta amsa tana sauke ajjiyar zuciya yace "Faɗi abinda ke ranki, Anything Faɗi" idanunta daya sauya launi ta rufe tace "Shi kallon Uba, Uwa nake masa, ba iya yaya ba" Yarima Yashim yace "Sbd me?" Shiru tayi masa hannunsa ya miƙa zai kama nata, su kaji an ɗan kaɗa key car kafin kuma Ƙamshin Hugo boss ya cika Main Parlo ɗin, hakan yasa Yarima Yashim ya zame hannunsa yana haɗe fuska, Sarah kuma tayi ƙasa da kanta Abeed dake tsaye manne da waya a kunnansa yana magana da Danish yana cikin wata haɗaɗɗiyar Shawl Lapel Suit wacce ta ƙara fito da farar fatar nan nasa, musamman yau dako ɗaure gashin kansa bai ba,kamar wani ba'indiye haka sumar tai lub a bayansa zuwa gefen goshinsa, ɗaya hannunsa riƙe da key car walking slowly ya shiga tafiya zuwa kan wata 1seater yana zama ya ɗura ƙafarsa ɗaya akan ɗaya kafin Calmy yaja numfashi tare da faɗin "Oops... In" yana faɗin hakan ya kashe kiran idanunsa akan wayar fuskarsa ba yabo ba fallasa, Yarima Yashim ganin shine yazo inda yake yasa a hankali yace "Evening..." Bai ɗago ba yace "How are you?" Yarima Yashim yace "fine" Abeed bai ƙara Mgn ba, Suna zaune Danish ya shigo yace "Hello.." Aryan dake bayansa cikin wata red ɗin Suit yyi Sallama hakan yasa Yarima Yashim ya fasa Miƙewar da yake son yi, yaci gaba da jan Sarah da Mgn ita dai duk jinta take a takure wlh. Bayan sun gaisa Danish yace "The launch of the new Company has been completed" Abeed dai kansa a ƙasa yana kallon Wayarsa kafin Danish yace "Sai maganar wannan mutumin... Sir go ahead" ya faɗa yana kallon Aryan, Aryan ya gyara zama tare da yiwa Abeed bayanin waƙar birthday yake so ya ƙara da faɗin "I have been wanting to see you for a long time,I didn't get a chance to do that,I love your songs shiyasa nake son kayi min waƙar Birthday,say the amount you want, I'll give it to you" Sai a lokacin Abeed ya ɗaga kansa a hankali yana mai lumshe idanunsa kamar mai jin bacci ya kalli Aryan, kwarjinin da Abeed yyiwa Aryan ya sanya ya ɗauke kai, a hankali ya mayar da idanunsa kan Danish ganin hakan yasa Danish faɗin "Ok, Aryan ka bani bayanin yadda kake son waƙar, yanzu zamu je office dakai" Aryan ba haka yaso ba, so yake ya haɗa abota da Abeed irin sosai ɗin nan, a hankali yace "Ok, Amma please dan Allah ka bani 11  details naka, I lyk ur style.." Wani card ya ciro a gaban suit ɗinsa tare da ajjiyewa saman table, Aryan ya ɗauka tare da faɗin "Thank you, I'll call you just to say hello!" Abeed dai bai ce komai ba, Aryan ya miƙe tsaye Danish ya miƙe suka fita, Yarima Yashim ya kalli lokacin yace "Anjima wajan 6 jirgin su Mai martaba zai tashi, tashi muje ko" ya faɗa yana Miƙewa Sarah gabanta sai faɗuwa yake amma ta fisge kawai tare dabin bayan Yarima Yashim, Abeed ya bisu da idanu, suna zuwa entrance motar Danish data Aryan na fita hakan yasa shima ya shiga, Sarah ta shiga a hankali yyi reverse tare da jan motar da gudu murmushi yyi yace "Sorry, ban iya tafiya a hankali bane, something urgent." Ya faɗa yana ƙara gudun motar, kallon Sarah yyi kafin yace "Kina bani tsoro Sweetheart" idanunta kan titi tace "name?" Yace "Mene yasa ba zaki amince muyi aure ba please, kin san yadda na kejinki a raina kowa? Ban san meke damuna ba indai naga Wannan Mai girman kan yayan naki gabana faɗuwa yake, nafi kowa farin cikin tafiyar daza kuyi" Murmushi tayi tace "Mene abin farin ciki? Katsina fa zamu" kansa ya shafa yace "Uhm" tace "faɗi mana" ya maƙale kafaɗa yace "naƙi, with time" a ƙofar wani waje ya tsaya yace "am coming" fita yyi ya nufi wajan sai da wani kalar ice cream, yana bada kuɗin mai ice cream ya bashi 2, kana ya zaro wani abu daga cikin aljihunsa da sauri Yarima Yashim ya amshi abin ya sanya a cikin Aljihu yana murmushi yace "Ice cream daɗi, komai na tafiya daidai ba zaƙi sosai, amma kuna saka kala yyi yawa, a kula sbd gudun wasu su shiga matsala thank you" yana faɗin hakan ya juya mai ice cream ɗin yyi murmushi yana bin Yarima Yashim da kallo, Sarah na cikin mota ta hango motar Aryan na shiga wani haɗaɗɗan gida, Yarima Yashim yace "Me kike kallo? Wanda yyi ƙoƙarin saka zuciyata ta buga ko" Murmushi tayi tace "Na ɗauka cikin shl yake kwana" shiru yyi yana shan ice cream tace "Muje man" girgiza kai yyi yace "A'a gama kallonsa, i don't have prblm with dat.." shiru Sarah tayi suna zaune har Aryan ya fito da motarsa yyi gaba, Yarima Yashim yace "kinga sai mu tafi tunda shima ya tafi ko, kallon ya isa" shiru tayi har suka ƙarasa wani haɗaɗɗan unguwa mai kyau, a ƙofar wani gidan Yarima ya shiga Horn da sauri gatekeeper ya buɗe masa, tun daga waje Sarah take bin wajan da kallo ganin sojoji kamar me, da wasu kalar ƴan sanda, Yarima Yashim yana fitowa ya zaga inda Sarah take ya buɗe mata ƙofa yace "get down princess" fitowa tayi kanta a ƙasa yace "shall we?" Shiru tayi masa ganin yadda jikinta yyi sanyi yasa ya kama hannunta fuska ɗaure ya shiga gidan babu wanda ya kallesa daga cikin sojojin, Tsaye Sarah tayi  time ɗin da suka ƙaraso ƙofar shiga wani Parlo, Murmushi yayi yace "Wata najin kunya,ba ruwana ni kuma tafiya zan na barki kesa Mai martaba" idanunta yyi wani kala tace "Mu koma please.." bai kulata ba ya riƙe hannunta bayan ƙofar ta buɗe, wani ƙamshin Air-con ya daki hancin Sarah, wasu Mutane zaune a parlon daga can kuma Sarki Al'khasim Abubakar Wahab ne zaune hannunsa riƙe da jarida yana dubawa,yana sanye cikin wata tattausar jallabiya mai sulɓi, shigowar Yarima Yashim ɗin ya sanya Sarki Al'khasim Abubakar Wahab yin Murmushi a hankali Yarima Yashim ya ƙarasa wajan mahaifin nasa, tare da zama gefen ƙafarsa hakan yasa Sarah itama ta zaune a ɗaya gefen bakinta na rawa wajan faɗin "Barka da yamma" Murmushi Sarki yyi idanunsa akan Sarah kafin ya ɗura hannunsa a saman kanta,ta ɗaga idanunta suka haɗa idanu ya sakar mata Murmushi yace "Wlcm Daughter in-low" Sarah dai kasa Mgn tayi duk da a hankali Sarki Al'khasim Abubakar Wahab yake janta da shira har mmki Yarima Yashim yyi domin yasan bai fiye magana ba... Wajan 30 minutes kafin su yi masa sallama suna zuwa harabar gidan Yarima Yashim yace "Wait nayi mantuwa" juyawa yyi tare da shigewa ciki, Sarah ganin sojoji sai Kallonta suke yasa ta nufi hanyar gate tana fita babu kowa a layin kamar ance ta juya idanunta ya sauka akan wani ƙaton dog sai zare idanu yake yana fito da harshe "Innalillahi" ta faɗa a bayyane a hankali ta fara jaa baya hakan yasa karen yaga kamar bata da gsky ne, Miƙewa yyi da sauri ya nufi kan Sarah juyawa tayi ta shigo gudu karan na biyota wani kalar ihu take na neman taimako amma babu kowa a layin, a tare motoci guda uku sukai parking a wajan kamar sun haɗa baki gaba ɗaya mutanan ciki suka fito, Wani mutum ne ya fara nufar inda Sarah take kallo ɗaya Sarah tayi masa ta gane  Limamin daya bata Muslunci ne, wanda kuma ya bata ruwa tasha kamar kullum fuskarsa a rufe, ɗaya motar kuma Yarima Yashim ne ya fito daga ciki harya sauya kaya zuwa wani Black ɗin yard... A hankali kuma ɗaya motar mai ƙirar Ford F-Series aka buɗe tare da fitowa, Kallo kallo aka shiga yiwa juna Limamin ya san Abeed bai dai gane Yarima Yashim ɗin ba, Karen kuma kamar maye gaba ɗaya Sarah yake son ciza, ganin yadda yake zaro harshe a hankali karen yaja baya tare da yin wani tsalle zai dira akan Sarah, Sarah bata san mene ya faru ba ita kai ta jita jikin Mutum ya riƙeta da hannu ɗaya, ɗaya Hannun kuma ya shaƙe wuyan karen dashi kafin a hankali yyi cilli dashi, sai a lokacin Sarah ta kalli Abeed dake tsaye yana riƙe da ita fuskarsa ta yi jajur, sumar kansa ta hargitse azabar da karan yaji yasa ya ƙara haukacewa tare da buga tsalle, wani ihu Sarah tayi ta ƙanƙame Abeed tare da cewa "Uncle..." Kafin karan ya sauka jikinta Limamin ya ƙarasa inda suke tare da buɗe hannu ya rufe bayan Sarah, karan ya sauka a ƙirjinsa abin mmki sai ka ɗauka karan tsafi ne domin nan da nan ya sauka akan limamin tare da juya kamar ya tafi amma me, da gudu ta ƙara yowa kan Sarah daidai lokacin Yarima Yisham ya isa inda Sarah take ya rufe ta domin limamin matsawa yyi, ganin yadda duk su ukun suka rufe Sarah babu inda zai cijeta sai kawai ya sakarwa Yarima Yashim cizo a ƙafa, daidai lokacin Abeed ya ɗaga ƙafa tare da yin ball da karan ya daka cikinsa ihu karan ya saki nan take kuma Numfashinsa ya ɗauke alamar ya mutu... Sarah dai jikinta sai rawa yake ta ƙanƙame Abeed kanta a ƙirjinsa, ganin hakan yasa Limamin ya juya tare da shiga motarsa daman hanya ya biyo dashi, Waje ya rage daga Sarah sai Yarima Yashim da Abeed, a ban ta zame jikinta sai kuma ta juya suka haɗa idanu da Yarima Yashim ganin jini na zuba a ƙafarsa yasa tayi saurin nufarsa tace "Subuhanallahi, Yaa Yashim muje hospital jini" Girgiza kai yyi yace "Thank God kin kuɓuta ki bisa kuje gida" girgiza kai tayi Idanunta na cika da hawaye domin Sarah tana da tausayi bata ƙaunar taga mutum cikin ciwo, key ɗin hannunsa ta karɓa tace "Bari muje hospital na koma gida da kai na" Abeed dai na tsaye hannunsa guda ɗaya wanda yake zubar da jini ya ɓoye a bayansa, Yarima Yashim yace "Ok princess, ba zai maki ihu ba?" Ta haɗe tace "Muje" mota ya shiga sai da nufi ƙofar shiga mazaunin driver ta juya ta kalli direction ɗin da Abeed yake daidai lokacin kuma ya buɗe motarsa zai shiga, idanunta ya sauka akan hannunsa da yake zubar da wani kalar jini wanda yafi na Yarima Yashim yawa domin Sosai karan shima ya cijesa, sakin murfin motar tayi ta nufi wajan ta gudu tana faɗin "Uncle...ha hannunka...," Bata ƙarasa faɗa ba taji ya bugo ƙofar motar da ƙarfi saura kaɗan ya bigeta tayi saurin yin baya, idanunta wanda ya cika da hawaye ta bi motar da kallo jikinta duk yyi sanyi bata taɓa ganin fuskar Abeed tayi jaa kamar haka ba, juya tayi a hankali ta shiga motar tare da yi mata key a hankali Yarima Yashim na lura da ita sai yyi kamar bai san mene ya faru ba yace "Princess karan nan mugu ne, Aucchhh my leg.." bata kallesa ba, kuma bata ce komai ba a haka suka nufi hospital... Abeed ma kai tsaye hospital ya nufa sai ajjiyar zuciya kawai yake saukewa..... Tun bayan ɗaurin auren Zain bai ƙara saka Sairah a idanunsa ba, Du'a yake saurare a waya a hankali yace "Soon zan dawo, Stop worried wify" ta cikin wayar ta shagwaɓe fuska tace "Wlh, Naila nan ta saka rigima wai anci amanarta, ashe shalele ya jima da tafiya uwa duniya, ita dai banda ita ta haifi Abba wlh babu abinda zai hanata tsine masa, amma dai batun ƙullata dole ta kullace sa, tayi masa ta tass harda Anuty Zulfa da Amma, kuka take sosai an rasa wanda ya faɗa mata cewa Abeed baya gida, ya kamata ka dawo haka.." Miƙewa Zain yyi tsaye yace "Gani nan.." kashe wayar yyi daidai lokacin Sairah na tafiya zata cikin lambu, da sauri ya ƙarasa inda take daman alrdy komai nasa yana mota, ganinsu yasa Sairah kallonta tace "Uhm lafiya?" Shiru yyi mata ya shiga tafiya da ita tace "ka sakeni,nifa ba zan bika ba Allah" bai kulata ba ya Sanya hannunsa tare ɗauka ta, yana zuwa daidai ƙofar fita ana buga tambarin dawowar Sarki Mabus....


Zain Abeed na kuɗi ne, in sha Allah tsakani gobe da jima zan tafi hutun sallah ina tunanin Alhamis ma👏🏻👏🏻 Wanda yake da niyyar biya na kuɗin Littafina yyi min magana 08119237616... Kaji tsoran Allah👏🏻🤌🏽

7/25/22, 13:56 - Asma Ungwarmu: ❤️❤️❤️45❤️❤️❤️

Tambarin masarauta da yaji ana bugawa tare da kiran sunan Sarki Mabus shine ya tsayar da Zain daga tafiyar da yake,a hankali ya juya suka haɗa Idanu da Sairah ganin yadda take kallonsa yasa Calmy yace "Akwai wata ƙofar ne?" Shiru tayi tana Kallonsa, bata son anything abu ya samesa, tasan ƙa'idar Masarautar idan har Sarki yyi tafiya ya dawo, yana shiga cikin Masarautar za'a kulle ƙofa babu shiga babu fita sai anyi kwana bakwai bayan Sarki ya gama bincika komai sai a buɗe,a sanyaye ta ɗaga hannunta tare da nuna masa wata siririyar hanya, cikin sauri Zain ya shiga tafiya har lokacin yana riƙe da ita, cikin Sa'a yana bin hanyar babu kowa duk masu tsaron ƙofar suna wajan murnar dawowar Sarkin nasu kai tsaye fita yyi fitarsa ke nan kuma, tawagar Sarki Mabus ta gama shigowa aka rufe ƙofa, har ya Ƙarasa motarsa babu wanda ya gansa Sairah ya fara sawa ciki ya rufe kafin gently ya juya ya shiga mazaunin driver da wani irin gudu yaja motar tare da barin wajan baki ɗaya... Gudu Zain yake sosai a cikin mota tunda suka taho Sairah ta haɗe rai sosai shima bai kulata ba, a hanya ya tsaya yin sallah a hankali yyi parking motar a gaban wani haɗaɗɗan Restaurant after yyi sallar, entrance ɗin restaurant yake bi da kallo kafin ya duba agogon dake ɗaure a hannunsa, slowly ya juya ya kalli Sairah yace "Madam muje ko?" Shiru tayi masa ganin yadda tayi yasa ya fita daga cikin motar lokacin ana yin wata iska sosai na tashin hadari, side ɗinta ya ƙarasa tare da buɗe motar yace "get down Sairah..." Ya faɗa a taushashe, ganin still tayi masa shiru sai kawai ya rufe motar baki ɗaya tare da shigewa cikin Restaurant ɗin, zama yyi ba jimawa ya bada order abinda yake so, zan can da yaji anayi a t.v na mutuwar dubban jama'a akan fitar wani magani wanda ba'a san ko wanene ba ya shiga sauraro, bayan haka an nemi ƴan mata sama da gudu 30 an rasa, yana zaune a nutse yake sauraran news ɗin har aka kawo masa order ya amsa ya bada a.t.m aka cira domin ba kuɗi jikinsa, fitowa yyi daga cikin Restaurant ya nufi inda motarsa take buɗewa yyi ya shiga lokacin Sairah ta rufe idanunta kamar mai bacci Kallonta yyi sosai kafin yace "Madam..." Idanunta ta buɗe ba tare data kallesa ba ta kuma haɗe rai sosai, Murmushi yyi tare da juyawa gaba ɗaya zuwa inda take hannunsa ya miƙe tare tallafo haɓatar a hankali ya juyo da fuskarta zuwa nasa fuskarsa yana binta da kallo yace "Haushina kike ji, saboda na fito dake daga cikin Zahel Sairah?" Hawayen dake maƙale a fuskarta ne ya sakko mata, ware idanunsa yyi yace "Kuka.?" Kamar jira take ta fashe masa da kuka tana ƙoƙarin ƙwace fuskarta yyi saurin jawota jikinsa ya riƙe ta sosai, fuskarta ta ɓoye a ƙirjinsa ta shiga kuka harda shassheƙa, Zain dai ƙara Rungome ta yake dan ya lura Sairah macace mai saurin jin haushi amma tana da sauƙin kai, bai rarrasheta ba sai da tayi kukan ta kaji ta fara sauke ajjiyar zuciya Calmy yana ɗago kanta yace "Menene?" Kallonsa tayi muryarta na rawa tace "Subash.." da mmki yake bin bakinta da kallo yace "Kamarya ke nan?" Ƙasa tayi da kanta tana ƙoƙarin zame jikinta daga nasa domin bata saba ba duk wani iri ta keji, da sauri ya riƙe mata fuska yace "A'a baki isa ba Malama faɗi ina ji"  Turo baki tayi tace "Toka cikani mana.." yace "Har abada babu saki, sai dai mutuwa" yanayin yadda take tura bakinta gaba yasa kawai Zain ya shiga binta da idanu kafin yaji tace "Ba'a kyauta masa ba, bakai shawara dani ba nayi masa al'ƙawarin aure nace zan auresa komai daɗewa, he loves me so much ban san halin da zai shiga ba, baka barni nayi masa sallama ba at least nasan meme zance wanda zai kwantar da hankalinsa,bana son ya ɗauki ni matsayin mayaudariya maci amana, bana so bana so Yaa!" Ta faɗa hawaye na sakko mata saukar goshin Zain taji akan nata numfashinsa na sauka da sauri tuni idanunsa ya sauya, a hankali Murya can ƙasa yace "You're right Bee" shiru yyi yana jan numfashi kafin yace "Kowa da yanayin zanan ƙaddarar sa, a zanan ƙaddara ki babu auren Subash ki yarda da hakan Bee, believe that, Ko kina sonsa ne?" Ya faɗa yana copping face nasu shiru tayi Zuciyarta na bugawa sosai, hannunta ya kama tare da manna a sajansa yace "Kina sonsa ne Sairah? Ba zan shiga haƙƙin ki ba, feel free am your brother ur friend, faɗa min abinda yake ranki, one thing dana sani i luv you so much most, kece farin ciki na, bawai yanzu ne kawai ba, tun zuwana Zahel na ganki na ɗauka ƴar uwarki ce, bana da feelings ko kaɗan akan Biyuninki but..... Ke ɗin nan you're my life stay with me Sairah ki zauna dani adadin yadda Ubangiji ya tsara mana rayuwa please..... Ki bani farin ciki kamar yadda na ɗauki al'ƙawarin baki, Sairah Salman Zunaiddeen Abdul-Jabbar Abbas lover's You" ya faɗa yana jan numfashi bai san yaya akai ba ya samu kansa ne kawai da kissing ɗin ta, sabon al'amarin da Sairah taji ya Sanya tayi saurin rufe idanunta tana ƙanƙame hannunsa wanda ya riƙeta dashi, wani kallan hot kisses Zain kewa Sairah yanayin yadda kaɗai zai sanya kasan cewa yana cikin tsananin buƙatar mace, gaba ɗaya haukacewa Sairah yyi abinda bai taɓa yi akan Du'a ba ke nan, da dukkan Zuciyarsa, gangar jikinsa yake yi wa Sairah komai, saɓanin Du'a wata rana kawai sbd tausayin ta yake sauke mata nauyinsa dake kanta, Sairah bata sare ba sai taji hannunsa a cikin jikinta wata kalar zabura tayi wanda ya sanya Zain saurin zare hannunsa yana sakin Murmushi, bai iya magana ba sai kawai shigar da ita jikinsa da yyi, banda rawa babu abinda jikin Sairah yake tsoro fargaba, da kuma jin sabon yanayin kenan wannan shine auren? Numfashi ta sauke duk yadda Zain yaso ta ɗaga kanta ƙi tayi gaba ɗaya ta nannaɗe a jikinsa daidai kunnanta yace "Lazy" murmushi itama tayi har yana iya jin sautin Murmushin nata da ƙyar ta ɗago kanta ya nuna mata takeaway, kaɗan taci abincin shima yaci sosai yanayi yana yin wata waƙa wacce take ɗaya daga cikin waƙoƙin, Zain babu abinda yyi masa zafi baya ajjiye damuwa aransa, friendly ne ga kowa sai ya gama cin abincin lokacin ruwa ake sosai kama yaja motar.. a hanya Sairah tayi bacci sai cikin dare suka shigo Kano kai tsaye wani haɗaɗɗan gidansa ya nufa da ita babu abinda babu a ciki, gatekeeper ya buɗe musu gate ɗin ya shigar da motar, lokacin Sairah ta tashi fitowa yyi itama ta fito, suka nufi cikin gidan wani bedroom ya nuna mata shi kuma ya nufi wani.......A can New York washegari Abeed ne zaune saman dining room sanye da wata sweater mai kauri ya naɗe kansa da wani scarf fuskarsa kamar kullum a kame take yana zaune yana shan black tea with lemon sai sauran breakfast, garin wani irin snow ake na masifa domin hatta Main Parlo wani duhu duhu da laima laima yake na tsananin sanyi da dusar ƙanƙara, a hankali yake sipping tea ɗin hayaƙi na fita daga cikin bakinsa, Auta ce ta fito daga cikin bedroom nasu cikin shigar kayan sanyi, a hankali ta ƙarasa tare da zama kan kujera tace "Mrng Yaa Abeed" bai kalleta ba, haka bai amsa ba idanunsa rufe yake shan tea ɗin yana zaune harta gama kafin tace "Yaa Abeed zani shopping kafin Mami ta dawo tace zuwa anjima ma Jirginsu zai sauka" ya jima a haka kafin ya ware idanunsa not looking at her Murya nutse yace "Dawa?" Tace "Ni ɗaya, Sarah bata zuwa shopping ai" A.t.m ɗin jikinsa ya ciro tare da ajjiye mata daman alrdy tasan pin ɗin, miƙewa tayi tace "Thank you so much Yaa Abeed, Allah ya ƙara arziƙi ya baka mata ta gari" still shiru bai amsa ba ta nufi bedroom ɗin su tana ihu tace "Wow Sarah yau Allah ya ɗura ni akan Yaa Abeed, amma wallahi na tsorata kinga yadda fuskarsa yyi jaa kowa? A matsalar ce nidai yaci kansa mene nawa dashi,bari na shirya" Sarah take kwance tana sauraren duk abinda Auta ke faɗa tayi mata banza, tsoro sosai ta keji ganin Auta zata bar gidan ga kuma Yaa Abeed yau bai fita ba, hakan yasa gabanta ya shiga faɗuwa sosai, tana kwance Auta ta gama shiryawa tare da ɗaukan key tace "Bye, ki tashi kiyi breakfast jiya kwana kikai da zazzaɓi"  a lokacin Sarah ta juya tace "Uhm... Ok" fita Auta tayi har lokacin Abeed na zaune ya ɗura kansa saman dining room ɗin, bashi da wanda zai zaunar dashi yace mene damuwarka Abeed? Meke damunka me kake so, komai yyi a daidai yake ganinsa, ya jima a zaune Sarah wacce taji gidan yyi shiru ta shiga tafiya a hankali zuwa dining kanta a ƙasa, sai da tazo wajan ta lura da Abeed dake zaune a wajan... Dum! Zuciyarta ta bada sauti sai kawai ta dake a hankali ta zauna tana zama yana ɗago kansa suka haɗa idanu da sauri tayi ƙasa da nata tace  "Mrng Uncle" bai amsa mata ba ya ɗauki cup ya ƙara zuba black tea gefe guda kuma pack ɗin chocolate ɗinsa ne, a hankali yake shan tea ɗin idanunsa kafe a kanta yana bin kayan baccin dake jikinta da kallo, da alama da tayi wanka bata sauya kaya ba, ko sanyin gari bata ji, haɗa tea tayi da dankali ta miƙe zata bar wajan taji saukar muryarsa a nutse yace "Stay here.." kallonsa tayi taga Bama ita yake kallo ba, a hankali ta zauna ta fara shan tea ɗin har lokacin idanunsa akanta, tana gamawa ta miƙe tsaye tare da kwashe kayan ta nufi kitchen, ajjiye komai tayi ta wanke bakinta a hankali ta fito tana fitowa taji an fisgi hannunta da mugun sauri ta ɗago kanta, Abeed ta gani tsaye a gabanta idanunsa yayi wani bala'in jaa kamar yadda fuskarsa tayi jajur, janta ya shiga yi har zuwa part ɗinsa yana shiga ya cillata ciki tare da murza key a ƙofar, hannayensa ya harɗe a ƙirji Sarah banda rawa babu abinda jikinta keyi tace "Dan Allah Uncle kayi hqr ban ƙarawa please.." ta faɗa tana sakin kuka ita har mmkin yadda take da saurin kuka a gabansa take domin shine mutumin daya karya mata al'ƙawarin zuciyarta, gently ya shiga takawa zuwa inda take har ta mannu a jikin bango, ya tafe hannayensa a jikin bangon yana ƙare mata kallo kafin ya kama hannunta ya ɗura a saitin zuciyarsa wani kalar ware Idanu tayi sbd yadda taji zuciyar Abeed na bugawa tamkar zata faso ƙirjinsa ta fito tace "Innalillahi, Uncle zuciyarka ciwo take kana shan maganin ka" ɗaya hannunsa yasa ya fisgota ya haɗa ta da jikinsa har lokacin hannunta yana ƙirjinsa bakinsa ya ɗura a kunnanta murya a matuƙar raunane yace "Why Saaaa?" Girgiza kai tayi tace "Am sorry Uncle Kayi hqr" kasa magana yayi sai kawai ya saketa baki ɗaya tare da zama kan bed ya haɗe kansa da gwiwa at this time ji yake tamkar zuciyarsa zai bindiga ne, zai yiwa Sarah abinda bai tsammanin ba, Sarah da kallesa sai a lokacin ta lura da hannunsa dake ɗaure da bandeji da sauri ta ƙarasa inda yake ta durƙusa a hankali ta kama hannu tace "Uncle da zafi? Yana maka ciwo ko?" Ta faɗa a raunace hawaye na zubu mata ciwon ba ƙaramin ɗaga mata hankali yyi ba, bai mata magana ba sai idanunsa daya kafeta dashi kafin gently ya zamu daga kan bed ɗin tare da zama daidai inda take a hankali ya ɗura kansa a shoulder ɗinta yana sauke numfashi, kafin ya kama hannunta idanunsa akan zanan lallanta ya jima a haka sai breathing yake saukewa, kafin ya zagayar da ɗaya hannunsa ya riƙe ƙugunta dashi murya kamar mara lafiya yace "Mene yasa ba zaki fahimta ba? Na taɓa yi maki wani abu na ba daidai ba a iya sanin da kikai min da zaman da mukai Saaaa?" Ya faɗa maganar tana yi masa tsayi, Girgiza kai tayi sanin baya son hakan yasa ta buɗe baki tace "A'a Uncle" shiru yyi na wani lokaci kafin yace "Haƙƙina ne kula dake, i don't care idan wani bai kula dani ba, domin wanda suka haifanma ba suna suke ba.." shiru yyi domin wannan shine karo na farko da yyi maganar iyayensa da wani tun bayan barinsa gidan, wani kalar sanyi jikin Sarah yyi sosai na tsananin tausayin Abeed, Calmy yace "Do you know him?" Ta girgiza kai tace "A'a" yace "Baki san halinsa ba, baki san waye shi ba kika yanke shawarar binsa bafa zaman kanki kike ba?" Kallonsa kawai take kafin tace "Ban sakewa Uncle kayi hqr kaji" taɓe bakinsa yyi kafin yace "Oops, laifina ne kince aure kikeso shiyasa kika fara yawo da ƴan iskan maza marasa tarbiyya,ok kafin ki isa auren lemme help you da abinda kike so" yana faɗin hakan ya ɗaga kansa da sauri Sarah tace "No, please wlh banso kuma na fasa auren" banza yyi mata ɗaukan ta yyi tare da sauke ta akan bed, wani kalar Miƙewa tayi zata gudu ya sanya hannunsa tare da mayar da ita a hankali yaja duvet ɗin dake kan bed ɗin ya rufe su tas dashi, Innalillahi a lokacin Sarah tasan cewa Abeed mugun haushinta ya kejin gaba ɗaya sai daya sauke ɓacin ransa a ƙirjinta, ganin yana ƙoƙarin losing control ya sanya yyi saurin mirginawa gefe tare da jawota jikinsa ya ƙanƙameta, fuskarsa akan shoulder ɗinta a hankali cikin wani kalar salo yake hura mata isakar bakinsa zuwa jikin kunnanta lamo tayi jikinsa tana sauke ajjiyar zuciya ta rufe ƙirjinta dake mata wani irin ciwo tana jin tamkar zai cire daga jikinta, wuyanta da tsakiyar ƙirjinta yasha kisses kamar zai cinyeta, skin ɗin kunnanta ya kama ya shiga tsotsa yana shafa sumar kanta kafin ya fesa mata numfashi yace "Uhm.." shiru yayi kafin gently ya ɗaga fuskarsa tare da zame duvet ɗin zama yyi sosai yana bin Sarah da kallo kafin a hankali ya ɗaga ta ciff ya sauke ta akan ƙafafuwan sa, hannayensa ya sanya tare da tallafo fuskarta zuwa tafin hannunta yana ƙare mata kallo a hankali a nutse cikin Muryar nan nashi mai ɗauke da kamewa sumar kansa na lilo yace "Waye ni?" Idanunta ta ɗaga ta kallesa ba tare da tace komai ba, yace "Answer me... Saaaa" bakinta na rawa tace "Kamarya?" Hana matse kumatun ta yace "Are You answering my questions with a question what noises?" Baki ta tura tana marairaice fuska tace "Uhm kai yayana ne mana" ƙuri yyi mata da idanu kafin yace "Uhm speak up" ta kwaɓe fuska tace "Shkknan" jawo fuskarta yyi sosai tana jin saukar breathing nasa yace "Ina takura ki?kina jin aranki na tsaneki ko? Kina jin kin tsaneni ko?" Idanunta yyi raurau tace "A'a,ban ruwana ni bance ba, bayan kai kaɗan na sani kuma ai...." Idanunta ya kalla sai a lokacin ya lura da inda take kallo ƙirjinsa take kallo mai ɗauke da kwantattun gashi masu kyau, taune bakinsa yyi ya zame hannunsa ɗaya daga kan fuskarta a hankali ya kama hannunta ɗaya zuwa tsakiyar ƙirjinsa ya shiga shafa gashin nashi da hannunta, runtse idanunta tayi tace "Ka daina, ba kyau wannan abun bai dace ba ni ba" shiru tayi sbd saukar softness sweet lips ɗinsa akan nata, rabon da taji bakinsa a cikin nata harta manta, rawa jikinta ya fara sbd wani irin kalar hot kisses da yake mata The kiss on her lips was so intense, it felt like her lips were like candy,He kissed her on the mouth, showing her how much he missed her,until he hugged her to his body. Almost 20 minutes kafin ya saketa fuskarta yabi da kallo musamman bakinta da yyi wani mugun jaa sosai, ga danshin yawonsa nan a manne a bakinta, cikin wata kalar Murya yace "Na tuna,kikace zaki rama? Bisimillah" da sauri ta girgiza kanta tana ƙoƙarin sauka ya riƙeta yace "Baki isa ba" fuska ta kwaɓe tace "Wlh ban so, ƙirjina bafii, lip's ɗina ma haka" sai kawai ta fashe masa kuka tana kifa kanta a ƙirjinsa, a karo na farko ya wani saki haɗaɗɗan cute smile, still holding onto her a bakinta ya raɗa mata wata magana yace "Allah ya kawo Mami kawai" ta zare idanu tana duba lokaci tace "Na shiga uku,dan Allah ka sakeni wlh Allah bana son abinda kke min.." haɗe fuska yyi yace "Inaga addini kika fini sani ko, kina nan har sai lokacin da kika rama" shiru tayi masa ya haɗe fuskarsu yana mata nose Kiss wanda yake nufi da you're cute, yace "Lemme help you" ya faɗa yana ƙara haɗe bakinsu banda hawaye babu abinda Sarah take, Abeed ya Sanya hannunsa ya matse gefen cikinta da sauri ta buɗe baki zatai magana yyi saurin saka mata tongue ɗinsa, yana ƙara matse mata gefen cikinta da ƙarfi, zafin da Sarah taji ya sanya ta haɗe bakinta da wani kalar sauri ta cafke tongue ɗinsa, wanda ya sanya Abeed saurin buɗe idanu ya kalleta, itama shi take kallo hawaye na ƙara zuba a idanunta tana girgiza masa kanta alamar bata so, idanunsa yaja ya rufe da wani irin ƙarfi ya ƙara matse gefen cikinta wanda ya sanya Sarah tayi saurin haɗe bakinta ta bawa tongue ɗin Abeed wani kalar sucking, kansa yaji tamkar zai rabe mararsa ya murɗa da sauri ya saketa, yana sakinta ta dira daka kan bed ɗin tamkar zata kifa, Allah yasa taga key ɗin tayi saurin buɗe ƙofar ta fita, kifa kansa yyi akan pillow ya daɗe a wajan kafin ya miƙe ya nufi bathroom ya sakarwa kansa ruwa.... Misalin 4 na Yamma bayan yyi sallar ya shige motarsa ya nufi airport, yana zuwa jirgi na sauko kusan Anuty Zulfa itace farko farkon fitowa, tun daga nesa take kallon Abeed ya faɗa amma ya ƙara kyau yyi fresh, tana zuwa ya shafa kansa yace "Wlcm Mami" tana shiga mota tana faɗin "Thank you" har suka isa gida babu wanda ya sake magana, Sarah na ganin Mami ta tafi da gudu ta rungome Anuty Zulfa tace "Wlcm Mami" Anuty Zulfa tace "Na shige su, jama'a zata karya ni" dry tayi Auta ma ta rungome Mami tace "We miss you Mami" Mami na shigewa part ɗin ya Abeed ya juya yabar gidan baki ɗaya.... Da daddare suna kan dinning area Mami tace "Gobe za kubi jirgin safe in sha Allah, And you saika koma gidanka" shi dai Abeed bai ce komai ba domin Bama abincin yake ciba Wayarsa yake dannawa, Anuty Zulfa ta fara tashi sai kuma Auta wajan ya rage daga Abeed sai Sarah, a hankali ta miƙe zata tattara kayan wajan gently ya miƙe ya ɗan matsa yana miƙa hannunsa kamar zai ɗauki orange ɗin dake plate, daidai lokacin Sarah ta ɗaga kanta hakan ya sanya bakin Abeed sauka akan goshinta, wani forehead kiss ya sakar mata har danshin bakinsa mai sanyi sai da yaji, kiss ɗin dake nuni da I care about you, kafin slowly ya matsar da fuskarsa zuwa ƙuncinta yyi mata the Peck kiss mai nuni da I like you, idanunta rufe sbd sanyin laɓɓansa, shirun da taji yasa ta buɗe idanunta babu kowa a wajan sai ita ɗaya, sai kuma ƙamshin Hugo boss daya bar mata ta jima a wajan jikinta duk yyi sanyi ganin tun ɗazo babu abinda yace kuma babu abinda yaci ya tafi...... Washegari ko gidan bai zo ba har jirgin su ya ɗaga zuwa Nigeria/ Katsina.... Naila ta kalli Zain tana runtse idanunta tare da gyara Kallabi tace "Algungumi, maƙaryaci a ƙona shi a wuta, daman kai bana mgn dakai na jima da ƙullatar ka, wlh babu wanda zai yafewa kuma na bada bako guda cirr a san duk uban da akai aka dawo min da shalele, mutane dai wlh da ƙyar suga Annabi, yaro babu sawa babu hanawa amma sbd muguwar zuciya da mugun nufi a kore shi daga gidan kamar wani ɗan iska" Mai martaba Abdul-Jabbar dai yana zaune kansa a ƙasa idanunsa rufe baice komai ba, haka ma Amma, Zain ne kawai yace "To ke waye yace maki bayan gidan kurarsa akai?" Naila tana face hanci tare da runtse idanunta tace "Hooooo, kaji ba? Ni bansan adadin da aka ɗauka ana cutar shalale ba, Allah ya isa gsky ko kuwa zai yafe ban dani, wata abace Rariya? Akan auren yarinyar da bamu gama sanin tarbiyyarta ba za'a kure, a'a gsky nayi kuskure dana amince zuciya ta yarda dakai mai rawani,daman tuni na sallama wannan gantalalliyar uwar tasa domin tafi kowa tsanarsa, ni har tunani nake anya ita haifi shalele to ai banga alama ba, babu dangi iya balle na baba,mene kika haɗa dashi kawai darajar haifarsa da kikai ne billahil lazi" Daddy Waziri yace "Kiyi hqr Naila in sha Allah zai dawo gida cikin aminci" sai a lokacin Abba ya buɗe idanuna ya kalli Daddy Waziri kana ya mayar da idanunsa, Naila tace "A'a mene haka kai kuma zaka sako baki,waye kai Wannan kass ɗin pamili ne gsky, kana jin tsoran Allah kowa takai kaji da abinda yake gabanka kaima jarrabawa ce gadai wancan ruɓabban can rai a hannun Allah, ashe daman ƙaryar banza ce bai san komai a likitanci ba" Zain da idanunsa yyi wani kala gashi tun safe yabar Sairah ita ɗaya yace "To babu wanda kika haifa balle ki tsine masa ai" hannu tasa ta dungure kansa tace "Daman kai ka saba ƙarya, banza ɗan tamilo, maƙaryaci Algungumi, da ƙyar kaga Annabi" sai kuma ta rushe da kuka sosai tana faɗin "Muhammadur Rasulullah S.a.w yau naga maƙiyan shalale a fili, Wannan jarrabawa ce" wayarta ta bawa Du'a tace "Ungo nan, kirami hisba yanzu, idan na yarda Allah ya tsine.." fuuu Zain ya miƙe tare da yin waje, ganin haka yasa Du'a tabi bayansa, Naila tana riƙe haɓa tace "Ji ballagaza, tirrrrrrrrrrrrr wallahi zamanin mu babu wannan ƙulafucin mijin" sai kuma tayi ƙasa da murya tace "Allah ya bawa shalale wacce zata haifa masa uku lokacin guda billahil lazi taga yadda ake iya iskanci badai taƙi ɗaukan ciki ba, in sha Allah a shekarar nan sai nayiwa Shalale aure ya samu ƴar ƴar uku lokacin guda"..... Zain na ƙoƙarin fita Du'a tayi saurin cewa "Bai kamata kayi fushi ba, kasan ba'ai mata daidai, tana son Abeed fiye da komai yadda take son Abeed ko Abba bata so" tsayawa yyi yana Kallonta hannunsa ya miƙa mata ta riƙe suka rungome juna yace "Banyi fushi, zan ɗauki haƙƙin wata ne idan naci gaba da zama a nan" cikin rashin fahimta tace "Kamarya?" Hancinta yaja yace "Kina dai jin sauƙi ko?" Ta ɗaga kanta,amma kuma serious ba mgnar sauƙi har ƙuraje yanzu ke feso mata, yace "Good kice na shirya" Murmushi tayi tace "Sosai kam, ina son zuwa Katsina tunda nayi aure banje ba" yace "Bari naje za muyi mgn idan na dawo" fita yyi ya shiga motarsa tare da barin Masarautar, Ummi dake can gefe tace "Wlh ba zan taɓa bari matarka ta haihu ba, ina nan har lokacin da Riya zata haifawa Abeed, yanzu ma zan koma wajan boka".... Parking Zain yyi a entrance ɗin gidan nasa, da sauri ya shiga ya buɗe parlon bata ciki kai tsaye ya shige bedroom kwance ya ganta tana kuka a hankali yace "Bee" da sauri ta miƙe tana ganinsa ta nufesa da gudu ta ƙanƙame sa tana kuka, kanta ya shafa yace "Sorry, Bee gani" ya faɗa yana rungometa gaba ɗaya ji yayi wani abu ya taso masa game da Sairah hakan yasa ya shiga wani kalar abu da ita tun tana ganin abun mai sauƙi ne har sai da taji Zain yana ratsa cikin jikinta hakan yasa ta fasa wani gigitacciyar ƙara tana turesa amma ina Zain yyi nisa sai daya tabbatar ya gama shigewa cikin jikinta ya tabbatar da igiyar aurensa akanta,ya sauke nauyi da haƙƙin auren daya rataya akansa ya maida Sairah cikakkiyar matar aure kuma babbar mace kafin ya shiga ratsa jikinta da dukkan ƙarfinsa.....



Zain Abeed isn't free..... Paid book ne it's 500 contact to subscribe 08119237616 or via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank....


Wanda nake bi ɗari biyar biyar suji tsoran Allah🤌🏽 su bayani haƙƙi na, Ubangiji ya amshi ibadarmu ya Sanya za'ai sallah lafiya Allah ya yafe mana zunuban mu👏🏻 Na'ima Sulaiman sarauta lover's You❤️❤️❤️ (Nimcyluv)

7/25/22, 13:56 - Asma Ungwarmu: ❤️❤️46❤️❤️

Wajan ƙarfe 10 na safe Zain ya shige buɗe idanunsa da sukai masa nauyi,a hankali ya sauke ajjiyar zuciya yana wani sanyin daɗi na ratsa masa zuciya, wani farin ciki na mamaye zuciyarsa, idanunsa ya sauke akan Sairah wacce ke bacci a hankali kanta akan hannunsa sai ɓata fuska take farar night gown ɗin jikinta yabi da kallo kafin gently ya shiga zame jikinsa, a hankali ya shafa kanta yace "Thank you Bee, Thank you so much, Thank you God!" Ya faɗa a hankali yana jan hancinta kafin a hankali ya miƙe ya nufi bathroom, wanka yyi harya gama shiryawa tana bacci, yana gama shirya ya ɗaga ta cak zuwa cikin jucuzzie, jinta cikin warm water ya sanya ta ware idanunta suka haɗa idanu da sauri ta ɗauke kanta tana tura baki, tsaye yyi yana bin jikinta da kallo ganin hakan yasa ta fashe da kuka tace "Nidai ka fita please" kafaɗa ya maƙale ya ari Murya irin nata yace "A'a nidai ina nan please" ruwa ta watsa masa yyi saurin fita yana "Laa zaki ɓata ni, za kizo ki saman ne" ya fice yana murmushi yana jin nutsuwa na saukar masa, jin shiru bata fito ba ya sanya gently ya miƙe zuwa toilet ɗin tsaye ya ganta gaban mirror ɗaure da towel, bai kulata ba ya ɗauke ta zuwa bedroom ɗin, duk yadda Sairah taso hanasa amma ƙi yyi ya shiryata, cikin wata haɗaɗɗiyar Abaya mai kyau sai ƙamshi take, ɗauka ta yyi zuwa Parlo kai tsaye ya nufi dining inda yasa aka kawo masa takeaway, ita ya fara bawa abinci yana kissing hannunta sosai taci abincin sbd yunwar jiya da wahalar da tasha, kai ya ɗauke yace "Yhhh?" A hankali tace "Na ƙoshi" yana shafa cikinta yace "Ban yarda ba, ji cikinki fa Bee ƙara kaɗan" kwaɓe fuska tayi tace "Allah na ƙoshi kaci kai ma" Murmushi yyi yace "Ok" abincin yaci sosai tayi masa ƙuri da idanu, yana jin kallon da take masa amma yyi banza domin ya bata dama ta kallesa son ranta, can a hankali yace "Am urs Bee, Kalleni sosai" kunya ta kama Sairah harya gama cin abincin bata ƙara kallonsa ba, yana gamawa ya miƙe tsaye tare da miƙa mata hannunsa, kayan dinnig ta kalla yace "No, Kada ki damu za'a kwashe" hannunta ya kama suka koma saman Kujera sun jima a haka kafin ya kalleta yace "Am want to tell you something, Sairah!" Shiru yyi some seconds kafin ya juya gaba ɗaya yana riƙe fuskarta yace "Ban san yaya zaki ɗauka ba, but firstly I Luv u Sairah, ina tsananin sonki, ina ƙaunar ki" numfashi ya sauke yana Kallonta kamar yadda take kallonsa kafin Calmy yace "The best part of my day is your smile. Being with you is the easiest choice I have ever made, and I'm so lucky I get to make it every day. I love you more every day. I love your honesty, your passion, your resilience, your courage, your partnership, and your smile, Ina jin aurenki wani garkuwa ne, kin san ance samun wani faɗuwar wani, duk yadda zan faɗa maki ba zai gamsar ba, Allah kaɗai yasan adadin son da nake maki" shiru yyi yana jin nauyin abun a ransa a hankali yace "SAIRAH" sai kuma yyi shiru kana a hankali daidai kunnanta yana ƙara riƙe fuskarta yace "I want to be your favorite hello and your hardest goodbye" light kiss yyi mata a lip's ɗinta kafin yace "Your smile takes my breath away. It took my breath away on the day we met, on our wedding day, today, and every day in between" shiru yyi yana sauke breathing, can dai ya daure yace "I have a wife after you" wani kalar runtse idanunta tayi Zuciyarta na bugawa sosai gently ya zame hannunsa daga kan fuskarta yana kama hannayenta yace "Na sani, Na sani, i knw nayi hurting naki nayi maki hiding truth, but banda wani zaɓi bayan hakan, mafarki na ɗaya ne samun nasara akan Sarki Mabus, kuma inajin na kusa in sha Allah, amma kafin haka bana da buri daya shige na sanya Biyunina a idanuna, idan nayi hakan komai nawa ya gama cika, buhh samunki naji ina da wani buri na musamman, i want to spend all my time with you, amma zanna ƙaddara baka sanin abinda Allah ya tsara maka, abinda yyi a rayuwarka Shine zakai accepted, Ina da mata Sairah her name is DU'A  Love my wife alot, ina son Du'a sosai, ban aureki ba sbd bana sonta.. a'a ko ɗaya na aureki ne sbd you're my dream Sairah, na aurenki sbd kema ina Sonki, na aureki ne sbd Ubangiji ya bani ikon da zan iya auren mata sama da ɗaya, na aureki ne sbd wani ɓoyayyan al'amari da Ubangiji ya ɓoye sa, I love my wives both.." ya ƙare maganar a sanyaye, tunda ya fara maganar Sairah bata buɗe ido ba, all Abinda kunnanta ke tunawa i love my wife... I love my wife" shaaa hawaye ya sakko mata ta kifa kanta a Hannunta ta shiga kuka, sai yanzu taji wani irin mugun so da ƙaunar Zain na ratsa mata zuciya, yaya zatai yanzu ita damuwarta bata san wacce mata ce dashi ba, tayaya zata kalli wacce yake faɗin matarsa ce, ba zata iya haɗa idanu da ita ba, a sanyaye Zain ya jawota jikinsa sosai yace "I am sorry Bee, please kada ranki ya ɓaci komai na Allah ne, kuma shine ya ƙaddara min zama da biyu, abinda yake a zane a lauhil Mahfouz babu wanda ya isa ya guje masa, Stop cry please" ƙanƙamesa tayi tace "Why? Eh, mene yasa zaka auren kasan kana da best choice ɗinka, kana da First love, kana da First wife naka, mene yasa baka bar Subash ya sameni ba, mene yasa eh?" Ta faɗa tana kuka tare da dukan ƙirjinsa, shiru yyi mata yana ƙara matsate a jikinsa yace "Na aureki sbd I LOVE YOU..... I love you Sairah please Stop all this my heart can take it.." ya faɗa yana rufe idanunsa kuka kawai take tana ƙara ƙanƙamesa har bacci ya ɗauke ta tana sauke ajjiyar zuciya, holding nata back yyi yana jan numfashi kafin ya ɗauki remote ya ƙara gudun A.c....... Jirgin su Sarah na sauka wata haɗaɗɗiyar mota tayi parking gabansu, wata matashiyar budurwar age mate ɗin Sarah ta fito daga cikin mota fara ce ba can ba, haka bata da tsayin Sarah fuskarta babu walwala, tana sanye da skert da riga na atamfa kallon Sarah tayi sau ɗaya ta ɗauke kai, kafin ta kalli Auta tayi wani kalar Murmushi tace "Wlcm Auta" Auta tayi Murmushi tace "Thanks Raudah.." Sarah kam ko inda Raudah take bata kalla ba, airport ɗin take kallo, kafin su yi magana wata budurwar ta fito daga cikin mota ita kuma chocolate ce buɗe idanu tayi tace "Oh! Wow, Sarah right?" Sai a lokacin Sarah ta juya kaɗan ta kalli wacce ta kira sunanta, tayi Murmushi budurwar tace "Am Bilkisu, Just Say Beeba" Sarah tayi cute smile har dimples ɗinta ya loma, ba tare da tace komai ba, Beeba tace "You're so beautiful gorgeous Dear" a hankali Sarah ta buɗe baki tace "Thanks" tsaki Raudah tayi tana cillawa Beeba key car tace "Take them zuwa gida, ina da abinyi.." tana faɗin hakan ta juya Beeba tace "Matsalarki ce, don mind her banza ce" Beeba ta shiga wajan driver Auta na gaba Sarah ta shiga baya, a hankali ta sauke numfashi sai a lokacin tunaninsa ya faɗo mata, wayar Auta dake hannunta ta buɗe babu message ɗin daya saba yi mata a kullum,tsaki tayi tana rufe idanunta.... Beeba tana driving idanunta akan titi ta kalli Auta ta madubi tace "Auta when zaku aure ne.... Irin wannan girma haka" Auta ta buɗe idanunta tace "Aure ai lokacine, sai mun fara naku ina dai soyayya abuna" Beeba tayi dry tace "Hehehe, Wlh kinji daɗin soyayya nada daɗi nikam da za'a gane da tuni Umma ta min aure" kafin Auta tayi mgn Sarah tace "Soyayya ɓata time.." tayi maganar a zuciya bata san cewa a fili maganar ya fita ba, daga Auta har Beeba suka kalli Sarah kafin Beeba tace "Heee wait Maamh, babu ɓata lokaci a soyayya, babu wanda baya son soyayya sai dai idan zuciya bata samu abinda take so ba, believe me Sarah ki gwada soyayya domin ki more rayuwa, to rayuwar gaba ɗaya nawa take daga Kano sai Abuja fa.." Auta dai tayi dry Sarah batai magana ba, sai can a Zuciyarta tace "Taya zan gane ina son mutum ba, God forbid." Beeba tayi shewa tace "Za kiji zuciyarki na bugawa idan kinji muryarsa, za kiji baki da nutsuwa da kwanciyar hankali idan ba kiji muryarsa ba, za kiji babu abinda kike son gani a duniya kamarsa, za kiji ko sunansa aka ambata sai gabanki ya faɗi, za kiji ba zaki iya haɗa idanu dashi ba, a hankali za kina jin zuciyarki na bugawa idan kukai very close da juna, za kiji cewa all happiness naki Zaki iya mallaka masa idan har shi zai farin ciki, zaki iya sadaukarwa da komai akansa, you will love him more than anything in the world,you will prefer him above everyone else and everything,You spend all your time with him, you want to make him a lion, a lot of love, try Sarah" Auta tace "Kai Beeba daga ɗan iska sai ke, har yanzu kina na da Shegen surutu Malam" Beeba tana shan kwana tace "A'a no, kawai ina son abawa soyayya haƙƙinsa, akan kare haƙƙin so sai inda ƙarfina ya ƙare, before ku tafi dole nai maku training gsky irin wata na koya wajan Anuty Na'ima" Murmushi kawai Auta tayi Sarah dai shiru tayi tana sauraran komai,kuma tana zuba komai a ma'auninsa, Auta tace "gaskiya Wannan masarautar ta haɗu sosai, Wow" Beeba tace "Masarautar Zazzau ke nan, sarki mai adalci Sarki Al'khasim Abubakar Wahab, an kusa biki a gidan na yarinyar da yake riƙewa, za mu sha biki this week wlh" gidan dake jikin masarautar Zazzau Beeba ta danna horn gatekeeper ya buɗe tangamemen gidan, parking tayi suka fito Beeba tace "Adamu kwasu mana kayan nan" cike suka shige Sarah dai na baya, a Parlo suka samu Yaya Rooma zaune taci uban lace mai masifar kyau ƙafarta harɗe idanunta akan Raudah, ganin Raudah yasa Beeba cewa "ina unguwar kuma?" Raudah na Miƙewa tace "Sai na fasa kuma, akwai matsala ne" Beeba ta ɗaga shoulder tace "ko ɗaya" zama sukai Auta tace "Umma ina yini" Yaya Rooma ta kalli agogo taga 3na yamma a hankali tace "Ya hanya?" Tace "Allhamdulillah, Mami na gaidaki" Sarah kanta a ƙasa ba tare data kalli Yaya Rooma ba tace "Ina yini" Kallonta Yaya Rooma tayi can tace "Kina lafiya" Sarah tace "fine"..... da daddare Sarah na kwance idanunta na rufe Beeba da Auta da Raudah suna parlo tana jiyo yadda Beeba ta ƙure kiɗa ita ta lura sam bata da wata damuwa, Tana kwance daga ita sai nightwear Auta ta shigo hannunta riƙe da waya tace "Sarah nikam waye wannan Jaan ɗin?" Jin Auta tace Jaan ya sanya Sarah ware idanunta tare da mirginawa ba tare da tayi magana ba, Sarah ta amshi wayar tana mannawa a kunnanta Auta kuma ta juya tare da ficewa daga cikin bedroom ɗin, A hankali Abeed ya sauke Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya yana shan chocolate ɗin dake bakinsa kaɗan, kafin ya ajjiye kwalbar dake hannunsa ya wani irin narkewa jikin bed yana marairaice fuska tare da langwaɓar da kansa gefe, jin shiru ya sanya Sarah buɗe baki a hankali tace "Ina yini?" Saukar muryarta cikin kunnansa yasa Abeed saurin ɗaukan pillow ya Rungome kafin ya kwaɓe fuska cikin ƙasa da murya yana sakar mata nishi yace....



Assalamu alaiki...... Hope all kuna lafiya, ya sallarGod the Lord repeats to us,Eat meat slowly, because of the risk of getting into trouble😂 kowa takai shawara ce kawai ba dangin iya balle na baba,ina jiran happy Sallah, a to ma kyau ruwa ai wannan bayi bane...... As your wish mun dawo daga break naso dai sai na gama yawon Sallah na tattara abinda na samu na fece...😂

7/25/22, 13:57 - Asma Ungwarmu: 💘💘47💘💘

"Pinky" Abeed ya faɗa a hankali kamar mai raɗa, Sarah dake sauraran yadda ya narke ta cikin wayar ta saki ajjiyar zuciya kafin tace "Are You Okay?" Shiru yayi mata, ta marairaice fuska kamar Zatai kuka tace "Jaan" ware idanunsa yyi yana ƙara ɗaukan chocolate ɗin a hankali ya saka cikin bakinsa tace "Chocolate?" Gently ya ɗaga mata kansa kamar tana ganinsa tace "I knw, sai yaushe zaka daina sha?" Kamar ba zai magana ba sai kuma ya shafa kansa sosai yace "Sanda na sameki" ta ware idanunta sosai tace "Me kace" ya kame fuskarsa ba tare da yace komai ba, Murmushi tayi kafin tace "To kai ba zaka nuna min kanka bane?" A wannan karan mirginawa can ƙarshen bed yyi Calmy yace "you want to see me?" Kai ta ɗaga masa yace "Speak up,Pinky" buɗe baki tayi tace "Ina son ganin wanda ya taimakeni, ina son ganinka dalilinka nake rayuwa" shiru yyi mata cikin rawar Murya tace "Please" ya ware gajiyayyun idanunsa a nutse kamar koda yaushe Murya kame yace "What.." hawaye na sakko mata tace "Kazo na ganka" yana lumshe fararen idanunsa ba tare da yace mata komai ba, a hankali yaji tace "Please dan Allah" sai kuma ta fashe masa da kuka ta cikin wayar, a hankali ya tashi zaune yana naɗe farar ƙafarsa dake cikin Slippers na bedsheet, yau tun safe yana gida, sbd sanyi da ƙyar yake jan numfashi sai yanzu da komai ya lafa masa, sai tayi kuka sosai kafin taji ya buɗe baki gently ya hura mata iska ta cikin wayar murya very slow yace "Shiitt... Shiiii" shiru tayi tana sauke ajjiyar zuciya Calmy Abeed yace "Ni kike son gani?" Kai ta ɗaga sai kuma tace "Eh" shiru yyi for some minutes kafin yace "Why?" Ta ɗaga kafaɗa tace "Nima ban sani ba.." shiru tayi sai kuma tace "Naji ina son ganinka,I feel better when I hear your voice,idan na ganka I feel good" ta faɗa a sanyaye, wanda ya sanya Abeed rufe idanu ba tare da yace komai ba, sun jima a haka kafin taji saukar muryarsa yace "Someone once told you that you are the best woman in the world?" Ta girgiza kai tace "A'a" Calmy yace "Na zama farko" shiru tayi tana jin zuciyarta na bugawa kafin ta ƙanƙame jikinta tace "Uhm Thank you" banza yyi mata tace "Kace kuna kama da Abeed?" Sosai Abeed yyi mmkin tambayar nata kafin a nutse yace "Yhhh! But different behavior.." Sarah tace "Like how?" Kamar ba zai mgn ba sai yace "Yayyanki yafi ni kirki fa" ta wani waro Idanu tace "Tab, a'a kam shi bai iya bada kidney ɗinsa a samin, kullum fa cikin haɗe fuska yake gashi har shaye-shaye yake" wato ya lura shaye-shayen na ƙona mata rai sosai,jin shiru yasa Sarah tace "hello, are you there" Calmy yace "Uhm" sai kuma yace "Abeed nada tausayi, musamman kan mata, gasan taimako zai iya ƙarar da komai nasa idan mutum zai farin ciki." Shiru yyi ba tare da yace komai ba tace "Kayi shiru" ya ware idanunsa sai kuma ya kwaɓe fuska tare da langwaɓar da kansa gefe Calmy yana sakar mata nishi yace "Na gaji" Murmushi Sarah tayi mai sauti tace "Allah kai dai shagwaɓaɓɓe ne" ta faɗa tana sakin wani Murmushin, wani kalar cute smile Abeed yyi ba tare da yace komai ba, shiru itama tayi banda sautin bugawar zuciyoyinsu babu abinda suke saurare, ita Sarah idan har tana jinsa cikin wayar sam ba zata iya yin shiru ba hakan yasa ta tura baki tace "Nidai ka ƙarasa min" yadda tayi maganar tana narke masa Murya yasa Abeed rufe idanunsa babu shiri, fata fahimtar cewa muryarta ke sauke masa dukkan wani kuzarin jikinsa bata fahimtar hakan "please" Sarah nada naci idan bai faɗa mata ba, sam ba zata barsa ba, Calmy yana tura hannunsa cikin sumar kansa yace "yaushe kika taɓa ganinsa yana shaye-shaye?" Sarah ta wani murguɗa baki tace "Babu adadi" a hankali cikin nutsuwa yace "Ba zaki iya hanasa ba, idan baya da mai cewa bari?" Shiru tayi some seconds da sauri tace "No i can't, dukana zai fa, ni ban san mene yake ba na tuna sanda yana can gida akwai ɗan uwansa shine yake hanasa cold water"  shiru bai ce mata komai ba tace "Kuma shi ai ƙato ne, yasan ba kyau" sai a lokacin Abeed yaja numfashi a hankali Murya can ƙasa yace "Idan ƙaddararsa ce hk fa, tunda kin san da ba yyi right, nidai ban wani san shi ba amma kamar baya tare da ƴan gidansu,babu mai cewa Abeed bar abinda kke bbu kyau,babu mai masa addu'a ko ya zauna dashi aji damuwarsa" jikin Sarah ne yyi bala'in sanyi tace "You're right, Jaan!" Zatai Mgn yyi saurin cewa "Pinky" a sanyaye tace "Na'am" wajan daƙiƙo kafin yace "Ki saka aranki ni na..." Da sauri kuma ya kashe wayar tare da mirginawa ya riƙe pillow yana sauke numfashi,baya sanin time ɗin da bakinsa ke buɗewa sosai idan yana tare da ita, duk wani miskilanci irin nasa a waya buɗe baki yake.... Shiru yasa Sarah cewa "Ina jinka me kace" shiru babu response, sai a lokacin ta lura yyi hanging up, ajjiye wayar tayi tana Lumshe idanu Allah ya sani babu abinda idanunta ke son gani sama dashi,ta gama believed dashi da Abeed kamarsu ɗaya, Abeed nasa ƙanan kaya shi kuma manyan kaya, Abeed bashi da tattoo Jaan ɗinta na dashi, Abeed bashi da Mgn Jaan ɗinta yana buɗe baki yyi Mgn ko ba sosai ba, Abeed nada zuciya taurin kai Jaan ɗinta kuma very simple ne, tana nan zaune bacci ya ɗauke ta, wajan 1:15 na dare Beeba ta shigo cikin bedroom ɗin bayan ta gama waya ganin wayar dake kusa da Sarah na haske yasa ta nufi wajan wayar, babu wani lock a wayar tana buɗe taga notification na message, a hankali Beeba tace "Jaan.." sai kuma tace "What a nice name, Wow!" Da sauri kuma tace "Oh! Jaan means LIFE Or MY LIFE... Gerret" saƙon ta shiga karantawa _“I do not know what to say, but you know my heart is beating fast”_ Beeba na gama karantawa tace "Ji banza, soyayya ce fa" Beeba akwai karambani cikin inbox ɗin ta shiga ta fara typing.

_“Understand why your heart is beating, when your heart is beating, Wannan shi ake kira da SO, don't worry jaan I'm urs forever and ever and ever, I Love u, Mu'ahh💋”_

Beeba na gama rubuta haka tayi sending, yana shiga ta goge message ɗin daga inbox ɗin wayar,a hankali ta ajjiye wayar tare da nufar bed ɗinta tana faɗin "A bawa soyayya haƙƙin ta, shine daidai matsalar ku Meye nawa" ta faɗa tana kwanciya kan bed ɗin... Kamar yadda Sarah ta saba duk dare sai ta tashi shan Madara juyi kawai take saman bed, bata saba da gidan ba, ko hanyar kitchen bata sani ba, gashi bata jima da gama period ba, a haka har aka kira sallah, Miƙewa tayi ta nufi bathroom tai wanka ta ɗauki sabon toothbrush da colgate ta wanke bakinta, tana fitowa suka haɗa idanu da Raudah wacce ke zaune, Sarah ta ɗauke idanunta tare da nufar inda kayanta yake, wata fara jallabiya ta ɗauka ta saka a jikinta ta fesa perfume kafin ta ɗauki hijab ta sanya, raka'atul fajr tayi ta zauna zaman jiran a tada sallah, duk Abinda Sarah take Akan idanun Raudah wacce ta rasa meke mata daɗi, Sarah batai mata komai ba amma kallo Guda tayi mata taji bata sonta gaba ɗaya, bata taɓa ganin mace mai kyau da tsarin halitta irin Sarah ba, ga wani gashi wanda har gadon bayanta ya sauka,ga shape cikin nan nata a lafe, girarta a cike taf da gashi, lip's ɗinta jajaye masu kauri, idanunta manya farare ta tas dasu, uwa uba manyan booms ɗinta, hakan ba ƙaramin ɗaga hankalin Raudah take ba, ajjiyar zuciya Sarah ta sauke tana duba time ganin kamar da sauran lokaci yasa, ta ɗauki wayar Auta a hankali tayi dailing number sa, tana ta ringing ba'a ɗauka ba.... Abeed daman ya jima kafin yyi bacci hakan yasa baccin yyi masa nauyi, hannunsa riƙe da cikinsa, a wajan kira na uku ya motsa kaɗan ba tare daya buɗe ido ba, ringing da yaji yasan ita take kira, katse kiran yyi idanunsa na lumshewa ya kirata, tana fara ringing Sarah tayi picking tare da yin ƙasa da murya tace "Assalamu alaika"  slowly Abeed ya ƙarasa buɗe idanuna yana mai jan pillow kafin yaja numfashi kaɗan yace "Uhm" ya faɗa bayan ya amsa Sallamar a zuciyarsa, jin muryarsa a sanyaye alamar bacci yake sosai yasa Sarah faɗin "Bacci kke?" A hankali ya ɗaga mata kai, kamar tana ganinsa tace "Sallah fa?" Ya rufe idanu ba tare da yace komai ba, ta ɗan turo baki tayi cike da shagwaɓa tace "Nidai ka tashi please,zaka makara ba'a wasa da sallah" zame duvet ɗin jikinsa yyi yana buɗe idanunsa da ƙyar kafin a hankali ya miƙe ya sanya slippers, Calmy yace "Oh! Ok" jin ya miƙe tsaye ta kashe kiran tana jin wani sanyi a ranta, tashi tayi tai sallah yana idarwa tai azkar kafin ta koma ta kwanta... Abeed na idar da sallah ya miƙe tare da zare jallabiyar jikinsa, wajan deep frizeer yaje ya ɗauki fresh milk da cup cikin kamewar nan tasa ya zauna saman Kujera tare da tsiyaya fresh milk ɗin a cup,a hankali yake sipping yana lumshe idanunsa, Wayarsa ya ɗauka domin duba abinda Danish ya tura masa, idanunsa ne ya sauka akan message ɗin da aka turo tun ƙarfe 1:15 na dare, ya jima yana duba saƙon ya karanta kalmar I love You yafi sai goma, banda Zain babu mai ce masa I love You,wacce kai tsaye ta ratsa zuciyarsa, ke nan tana sonsa? Ko kuma mene? Ajjiye wayar yyi a cinyarsa yana shan milk ɗin yana karanta kalmar I love You wacce gaba ɗaya tasa ya kejinsa wani iri, ya jima a wajan kamar zai mata reply sai ya share, Miƙewa yyi ya nufi wajan wardrobe ɗinsa ya ɗauki Gymashark sports t.shirt wacce ta kama jikinsa,  da black ɗin Camouflage-print cargo trousers, ribbon ya ɗauka ya tattare sumar kansa ya ƙulle ta sauka a wuyansa wata kuma ta maƙale gaban goshinsa, wata short bag ya ɗauka ya zuba bottle water guda uku ciki, a hankali ya nufi Gym ɗinsa, yana shiga ciki ya sauke bag ɗin ya ajjiye waje guda kafin ya ajjiye Wayarsa, remote ya ɗauka ya kunna wata cold music kafin ya hau Elite Edge Walleness Energy, sa sauri yake gym ɗin nan da nan ya haɗa zufa sosai, ya jima ya nayi yana sauraran waƙar dake tashi, deep down na zuciyarsa yana tuna kalmar I love You! Yana gamawa ya hau ɗaya injin na Boom fitness har wajan 9:39 yakai kafin ya sauka a hankali yana sauke numfashi zufa na yanko masa, bottle water ya ɗauka ya shiga sha yana tafe yana shan ruwan, a haka ya isa cikin bedroom ɗin sa, wanka yyi ya shirya cikin Floral jacquard one button suit, dark brown, a hankali ya zame ribbon ɗin nan da nan sumar ta sauka ta wani irin nan na ɗewa, jikinsa na fitar da ƙamshin Hugo boss, sajansa sai ƙyallin Ginger Geminal Oil-hair yake, bakinsa na Ƙamshin LB Breath Herbal sugar-free Breath freshener spray, lokacin 10:00 walking slowly yake tafiya, harya fice daga cikin part ɗin nasa, ya nufi entrance yana fita Khabeer yyi saurin tashi ya nufi wajan sabuwar motar Abeed ɗin, wani guard ɗin sa ne ya buɗe masa ƙofar mota,a hankali ya shiga aka rufe ƙofar, motarsa ce a tsakiya ta bodyguards ɗin sa a gaba da baya, a haka suka nufi wani keɓantaccen gidansa wanda yake meeting a ciki,  mutane ne wajan ashirin guest room, Danish na ganinsa ya miƙe tsaye tare da nuna masa Kujera, zama yayi akan 2seater gently ya ɗura ƙafarsa ɗaya akan ɗaya, idanunsa na yawo akan mutanan wajan wanda kallo ɗaya yyiwa kowa ya ɗauke idanunsa, Danish ne yyi masa bayanin komai duk suna son saka hannun jari ne a Company, information ɗin da ake buƙata duk suna dashi bisa tsarin Companyn, Abeed dai kansa a ƙasa idanunsa lumshe Danish yace "Sai Aryan Vice President's son da brother nasa, suma sun cike komai suna buƙatar saka hannun jarin, gently Abeed ya jinjina kansa alamar gamsuwa kafin ya amshi all files ɗin yyi signature akai ya bawa Abeed, Gdy sukai gaba ɗaya, bayan tafiyarsu Abeed ya fara dailing number da suke waya da Sarah amma a kashe, tsaki yaja kafin ya fara cin breakfast ɗin da Danish yasa aka jera masa, kaɗan yaci ya miƙe tsaye haka kurum yau yaji yana son zuwa club.... Zain ne zaune gaban Du'a dake kuka kamar ranta zai fita cikin kuka tace "Sbd Allah ya ɗura min Lalura ka ƙara Aure? Sbd baka sona na kasa kula dakai Shine zakai min kishiya bayan kasan yadda nke sonka? Ko kuma sbd ni na nuna so gareka tun farko shiyasa kai min wannan wulaƙancin?" Twins ta fara mgn yake kallonta da tsananin mmki,kafin a hankali yace "Wlh wlh da bana sonki ba zan taɓa amincewa na aureki ba, sbd ba zan auri wacce bana so ba, kiyi min adalci ƙarin aure na akwai dalili kuma Ubangiji ya ƙaddara min haka and..." Wata tsawa ta buga masa tana nuna masa ƙofa tace "Out....Out of my room Zunaiddeen Abdul-Jabbar Abbas fita kaban waje,bana buƙatar jin komai na tsaneka." Ta faɗa tana sakin kuka ƙoƙarin jawota jikinsa yake, amma ta sanya ƙafa ta tura sa da ƙarfin gske tace "Ka fita bana son ganinka wlh, naji na tsaneka idan naci gaba da kallonka zan iya akaita wani abun, i hate you" ta faɗa tana ƙara sakin ƙara, Calmy Zain yace "But, I love you" da ƙarfi tace "Ƙarya kake, munafuki azzalumi wlh sai Allah ya saka min ka fitar min a ɗaki" ta faɗa tana ɗaukan wata kwalbar humura zata buga masa yyi saurin matsawa gefe, mmki duk ya gama cikasa ydda take da addini bai tsammaci zatai hakan ba, juyawa yyi ya fita Naila da Amma duk na zaune a Main Parlo suka bisa da kallo Naila tace "Tirrrrrrrrrrrrr,kaci kanka billahil lazi" fita yyi yana zuwa harabar Masarautar suka haɗa idanu da Junaid dake fitowa daga cikin motarsa kallo ɗaya yyi masa ya shige mota tare da nufar ɗaya gidan nasa, Sairah na zaune a parlo daga ita sai vest da pencil jeans mai flowers, ganinsa ya shigo wani iri yasa ta miƙe tsaye, a hankali ta ƙarasa wajansa tana leƙa fuskarsa da yaƙi yarda su haɗa idanu a nutse tace "Ta maka ihu ko? Bata amince ba ko?" Ta faɗa a sanyaye kasa mgn Zain yyi sai kawai ya jata jikinsa ya rungome ya shiga sauke ajjiyar zuciya, holding nasa back tayi tace "Am sorry, it's my fault" girgiza mata kai yyi yana ƙoƙarin Mgna wayarsa yyi ƙara,ciro wayar yyi Still holding onto her zare idanu yyi ganin saƙon e-mail daga Abeddeen, ɗaukan Sairah yyi ya shiga juyi da ita yace "Ina jin Zuwanki rayuwata Alkairi ne, yau Biyunina yyimin message, Wow can wait to see him" ya faɗa yana kissing lip's ɗinta ƙanƙamesa tayi tana dry kafin ya ɗauke ta zuwa bedroom..... Sarah na zaune a Main Parlo da Yamma a hankali take kallonsu duk sun shirya gwanin sha'awa, Auta tace "Sarah ke ɗaya zamu bari fa, tunda kince ba zaki ba ko?" Ba tace komai ba Beeba tace "Rabu da ita, tunda ba zata taga yadda Masarautar Zazzau take ba, mukam yanzu muka fara shiga zamu sha casu wlh" Raudah dai na tsaye tana danna wayarta fuskarta bbu walwala, amma taji daɗin rashin zuwan na Sarah, Umma dake tsaye tace "Ku saman a waje, Sarah take care of yourself ok" A hankali Sarah ta buɗe baki tace "Bye Umma" fita duk sukai banda Raudah dake tsaye sai da suka fita,Sarah ta miƙe zata shige part ɗin da suke taji Raudah tace "Heee You" Cak Sarah ta tsaya ba tare data juya ba, Raudah ta ƙarasa wajan Sarah ta kalleta frm head to toe Tace "Ga dai kyau iya kyau, amma babu asali ni Allah yasa ma ke ba mayya bace wlh" Sarah ta ware Idanunta ta shiga kallon Raudah, Raudah ta watsa hannunta tace "Yhhh, ko nai ƙarya kawai kin shigo family namu zaki takura mana, and kin samawa kanki lafiya da ba zaki je cikin Masarauta ba, domin iya masu gata da ƴanci ke shiga, kyan ɗan maciji watsastsiyya" tana faɗin hakan tayi gaba tana bangaje Sarah, Sarah tuni idanunta ya sauya amma sam ko hawaye ta hana kanta yi sai ajjiyar zuciya take saukewa, da ƙyar ta shige cikin bedroom tana auta maganganun da Raudah ta faɗa mata, kuka take sonyi amma ta kasa, bathroom ta shiga tare da sakarwa kanta ruwa ta jima ta fito, a hankali ta shirya cikin  Silk short robe, mai faɗin wuya har Cibiyarta ana gani sai  wani rubber Palazzo trousers wanda ya kama waist ɗinta, kanta bbu ko hula, ga wata siririyar necklace a wuyanta sai ƙamshi take na Valentino, shiru tayi akan bed idanunta rufe, ya kamata ta san wace ita tunda har an fara yi mata gorin iyaye, wata tsanar Daddynsu ya ƙaro a Zuciyarta, gashi yau gaba ɗaya wayar Jaan a kashe take, almost 10 minutes tana kwance taji wayar Auta na ringing idanunta ta buɗe tare da ɗaukan wayar da sauri ta miƙe zaune ganin sunan Jaan na wayo saman wayar, answering tayi a hankali tace "Hello" sauke ajjiyar zuciya yyi sbd jin muryarta wata kala, ya jima kafin yace "Kina ina?" Tana kwaɓe fuska kamar zatai masa kuka tace "Gidan Yaya Rooma" Calmy yace "I knw, i mean a nan ɗin" tace "Oh! Ina bedroom" some minutes kafin yace "Fito entrance kiga" tace "Mene a entrance ɗin" yana rufe idanunsa yace "Ance za'ai ruwa a Nigeria, Just to confirm" tashi tayi tsaye har zata ɗauki hijab tunawa bbu kowa a gidan ta saka slippers tare da yin waje har lokacin wayar na maƙale a kunnanta, a hankali take tafiya jikinta na juyawa, kalbar kanta na lilo, a haka ta buɗe ƙofar shiga Asalin cikin gidan, tana fitowa entrance ɗin tace "Na fito,amma hadarin ba sosai ba" ta cikin wayar ya saki wani sauti yana raina wayon Sarah a hankali yace "juyo" yana juyawa idanunta ya sauka akansa yana tsaye ya juya mata baya ya ɗan jingina jikinsa da jikin motarsa, tun daga sama har ƙasa Sarah ke kallonsa, yana sanye da wata farar gezner ɗin kin jumper da babbar riga ya ɗura half jaddara akansa hular red ta haska fatar wuyansa,  sumar kansa ta sauka ƙasa, binsa kawai take da kallon mmki, yana jin lokacin ta buɗe baki tace "My Man.." wayar ya zame daga jikin kunnansa a hankali ya mayar cikin Aljihu kafin gently ya juya....



😂😂 Finally

Me zaku ce??????

 Me kuke tunanin zai faru??? 

Abeed or Jaan???

7/25/22, 13:57 - Asma Ungwarmu: Almost 1:30hrs yana ratsa cikin jikinta babu saurarawa, ji yake Tamkar ana ƙara masa kuzari da kuma ƙarfin wajan aiwatar da abinda yake, hakan kuma ya samu asali ne wajan motsawar jijiyar dake sarrafa dukkan tunanin ɗan Adam wacce ita take bashi dukkan wani umarni na Abinda yake aikatawa, motsawar jijiyar Brain ɗinsa ya sanya kuzarinsa ƙara ƙarfi fiye da baya, dukkan Abinda Abeed keyi idanuna a runtse yake jijiyar kansa ta fito tayi raɗa raɗa har wani motsi take, a karo na biyu kuma yaji jijiyar kansa ta buga da ƙarfin gaske, kamar wanda aka tsikara haka ya buɗe wahalallun idanunsa, with so much surprised yake bin fuskar Sarah da kallo, Surprise, wonder, not knowing what's going on with him, and what he's doing now made him gasp, yasan ya shigo ɗakin ya kuma tuna all things daya faru, There was one thing he couldn't remember Yaushe ya kasance cikin jikin Pinky? Bai bar zuciyarsa ta bawa Brain ɗinsa damar tunanin komai ba, ya ƙanƙame Sarah sbd wani irin ɗumi da yaji yana ratsa masa jikinsa, bai taɓa tunanin ɗanɗano da zagin mace ya shige na chocolate ba sai a yanzu,Sarah now feels sweeter than chocolate, A warm water filled with hot water is stirring his thoughts, ƙanƙame Sarah yake sosai gumi na yanko masa, cikin wata kalar raunatacciyar murya mai ɗauke da wasu kalar taurari so dana sha'awar miji zuwa ga mata yyi amfani da ita wajan faɗin "I hate chocolate, coconut or non-coconut, sweet or unsweetened, I hate chocolate and I will never eat chocolate again" Duk yadda yaso kamewa da yin shiru da bakinsa, amma abinda yake jin ya sanya yyi fatali da duk wani ji dakai, kamewa, haiba da kwarjinin sa zuwa gefe. Lokacin da Abeed ya samu nutsuwar da yake son samu shekara da shekaru, wata da watanni, kwana da kwanaki, Was all these not LOVE? Idan ba shi ba ne mene ne?, Numfashi mai ƙarfi yaja a hankali ya kwantar da kansa saman ƙirjinta yana ƙanƙameta tare da zagaya hannunsa a wuyanta, wani irin zazzafan zazzaɓi lokacin guda ya kawo masa ziyara, bakinsa sai rawa yake teeths ɗinsa na haɗuwa waje guda, zafin zazzaɓin sa ya ƙara taimakawa zazzaɓin dake jikin Sarah ƙara tsanani, duk da asume take amma har wata zabura take saboda tsabar wahala da kuma azabar da Abeed ya gana mata, jikin Abeed rawa da ɓari kawai yake hucin zafi na fita a jikinsa, jarumta ya aro da bin umarnin ƙwaƙwalwarsa yaja kayan jikinsa tare da sakawa, ko buɗe idanu baya iyayi yana gama sanya kayan ya dafa jikin bango yana tafe hannunsa ɗaya riƙe da kansa a haka ya isa cikin bedroom wardrobe ya buɗe ya ɗauki wata black jallabiya ƙarama, ya jima tsaye a wajan yana ƙanƙame jikinsa sbd azabar da yake sha, yana jin kamar ana buga kansa da guduma, parlon ya dawo  gently ya zauna gefen kujerar sai yanzu ya samu zarafin buɗe jajayen idanunsa wanda suka janye tare da yin jaa, a hankali ya sauke ganinsa saman fuskarta wacce tayi jaa har lokacin hawaye ke fita ta cikin idanunta wanda suka kumbura sosai, gabansa na tsananin faɗuwa na rashin ganin numfashin da ba tayi, a hankali cikin kuma dauriya ya jawota jikinsa da sauri ya runtse idanunsa sbd zafin da yji jikinta yyi, a hankali ya sanya mata jallabiya bayan ya ƙarewa ƙirjinta da yyi jajur da Idanu, gently ya mayar da kanta ƙirjinsa yyi mata cover da faffaɗan ƙirjinsa, copping face nasu yyi a hankali a nutse ya sakar mata light kisses a forehead nata, kafin ya dawo hanci da lip's, slowly kuma ya Rungome ta, yana jin wani abu wanda bai san ko mene ne shi ba na sauka a jikinsa, sanyi na ratsa kofofin gashin jikinsa, zazzaɓin jikinsa na ƙaruwa fiye da baya, yana zaune a rungome da ita har aka fara kiran sallar farko na Subhi ba tare da yasan mene zai mata, bai san ko mai ba bashi da wayewa aka wannan, da ƙyar ya iya Miƙewa da ita yana haɗa teeths ɗinsa, walking slowly ya nufi bedroom ɗin sa,  kwantar da ita yyi saman bed yana ƙarewa fuskarta kallo cike yanayin nada ban, kasa aiwatar da komai yyi sai tafin hannunta daya riƙe yana murzawa, yana kallon yadda take zabura cikin bacci, ganin bashi da wani sauran abu ya miƙe yana dafe kansa laptop ya ɗauka, tare da yin searching ydda First night yake na mace da kuma abinda ake mata, juyawa yyi da sauri yana kallon Sarah jin ance har rauni ana iya jiwa mutum, kashe laptop ɗin yyi ya nufi bathroom ya haɗa warm water, kana ya dawo ya ɗauke ta bayan ya zame jallabiyar daya sanya mata, wata wahalalliyar ajjiyar zuciya Sarah ta sauke tana zabura yyi saurin danna cikin ruwan, cikin kamilalliyar muryarsa mai tsafta ya buɗe baki da ƙyar yace "So... Sowie" ya faɗa a raunace, wahala tasa ko kuka ta kasa sai hawaye ko hannunta bata iya motsawa,a haka ya sauya mata ruwan tare dayi mata wanka ya naɗe ta cikin towel, kan bed ya kwantar da ita yaja mata duvet ya kunna heater.... Har lokacin bata motsa ba, cikin dauriya ya koma yyi wanka shima yana jin ya akaita babban laifi wlh bai san yaya akai hakan ya faru, he lost his mind a time ɗin, a daddafe yyi sllh daga shi sai Arabian jallabiya ya dawo kan bed ɗin, can kusa da ita ya zauna yana yaye bargo, fuskarta ya kalla ta wani kwaɓe fuska tare da marairaicewa siraran hawaye na fitowa daga cikin idanunta wanda suke rufe, lallaɓawa yyi ya sanya mata jallabiya yana taɓa ta take zabura ta sakin ajjiyar zuciya sai hawaye, yana rungome da ita zuciyarsa fal tunani jikinsa sai rawar zazzaɓi yake, ɗaya Wayarsa ya kunna ya kira Khabeer, babu jimawa Khabeer ya ƙaraso yana mmkin kira da asubar nan, yana zuwa ya samu Abeed zaune a bayan mota riƙe da Sarah, yanayin kallon da Abeed ke jefe masa yasa Khabeer jinjina kai tare da yiwa motar key ya nufi babban hospital... Emergency aka amshi Sarah faɗan duniya ba wanda Abeed bai sha ba, Dr ɗin ta kalli Abeed yace "Ko raped akai mata sai haka, ban taɓa ganin ciwon da akaji a sex irin haka ba, Sometimes maza kuna da son zuciya da yawa, she's too young da irin wannan" Dr Soumayya ta faɗa cikin ɓacin rai, Abeed dai ko zarafin kallo bata samu wajansa ba, hannunsa bibbiyu dafe kansa dake masa bala'in ciwo yana jin komai na juya masa, yanzu ba komai yake ganewa ba balle ya fahimta, Dr Soumayya jin Sarah take tamkar ƴar cikinta cikin ɓacin rai tace "Sai anyi mata ɗinki, wannan report ya kamata nayi ma" a gigice Abeed ya buga tabel ɗin dake kusa dashi idanunsa rufe yace "Will you shut up your mouth or not ehee?" Ya faɗa yana ware Manyan idanunsa da sukai jaaa sosai, cikin ɓacin rai da taurin kai irin nasa yace  "Are You looking at me and saying that I raped her? How dare you ehhh?  D you know who I am?" Ya faɗa yana ƙara dukan tabel ɗin, kana ganin Abeed kasan something fishy akwai abinda ke damunsa akai, gefe guda kuma kunnansa na jiyo masa ihun da Sarah take sbd ɗinkin da ake mata, fesar da Iska yyi mai zafi not looking at her face yace "Don't tell anyone that I had sex with her, tell her that she started to lose weight due to the violence of data entry ok"  yana faɗin hakan ya miƙe tsaye baya yyi zai faɗi yyi saurin dafe bango kansa dake juyawa ya riƙe cikin kiɗima Dr Soumayya ta miƙe tsaye ganin Abeed na buga kansa ta jikin bango, lallai yanzu ta ƙara tabbatarwa yana da taɓin hankali amma kamarsa bai nuna hakan ba, fita tayi not too long Khabeer da wasu likitoci suka kama Abeed zuwa wani room nada ban, ganin yadda yake ƙara ƙoƙarin buga kansa yasa sukai masa allurar bacci, Khabeer ya kalli Dr Soumayya yace "Meke damunsa?" Dr Soumayya ta girgiza kai tana yin waje tace "Kai tsaye baza'a gane meyake damunsa ba .... Sai naje anyi masa neurology tests da diagnosis za'a fahimci abinda ya faru, Dr Zubair ai masa Xtray" tana faɗin hakan tayi waje, Khabeer fita yyi zuciyarsa na ayyana masa abubuwa da dama.... Zain ne zaune yana sipping tea a hannunsa idanunsa akan Du'a dake haɗe rai tun dare yaji gabansa na faɗuwa, gently ya miƙe tsaye Du'a tayi saurin shan gabansa tace "Wlh a yau babu inda za kaje wajan munafukar matar taka, kaci amanata ka cuce ni kayi min kishiya ba tare da sani na ba, sai yanzu nayi kuskure na fara faɗa maka kalmar SO" Zain dai da idanu yake bin Du'a tsoro ma take bashi yadda take abu kamar me aljanu, a hankali yace "Nifa Namiji Du'a mata huɗu Ubangiji ya bani damar aura, ina da lafiya,ilimi, kuɗi dame na rage ki? Ba zaki iya yimin uzuri kiyi min adalci ba? Wlh wlh ban auri Sairah sbd bana Sonki ba, Wlh banyi haka ba" kafin yyi wani tunani ta ɗauki ƙatuwar kwalbar humura ta jefo masa da sauri yyi baya yace "Subuhanallahi" Du'a tace "Kada ka sake kiramin sunan watsastsiyyar ka a nan, wallahi zan iya kasheta, na kashe ka, kuma na kashe kaina indai akan soyayyarka ne" Girgiza kai kawai Zain yyi baya son yi mata abinda zai ɓata ƙyakkyawar mu'amalar dake tsakanin Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas da Sarki Al'khasim Abubakar Wahab, Wayarsa ya ɗauka ya kira number Abeed ta wacce ya basa, Khabeer na tsaye yaga ɗaya wayar Abeed na haske wacce bai fasa ba, screen ɗin wayar ya kalla yaga an saka _Partner_ kamar ba zai ɗauka ba sai kuma yyi answering, Zain ya ɗauke ajjiyar zuciya yace "I slept yesterday full of your thoughts, I felt in my mind that you are not well" Khabeer yace "Ikon Allah, Sir baya nan" da Mmki Zain yace "Who Am I speaking with?" Khabeer yace "My name is Khabeer and I am the driver of Sir Zain Abeed" Shiru Zain yyi kafin yace "Bashi wayar" a tsorace Khabeer yake Mgn domin Muryar da yaji babu bambanci data Ogan nasa, a hankali yace "Sorry, he had a car accident last night, we were in the hospital" wata zabura Zain yyi yace "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, What happened to my Biyuni, is he alright?" Khabeer yace "Be patient, is noting serious he'll be fine" kasa samun nutsuwa Zain yyi yace "Zan tura maka number ka kira immediately" yana faɗin hakan ya tura masa number...... Yaya Rooma na tsaye tana duban agogo ganin har gari ya waye babu Sarah, ta kira number Abeed kamar yadda Anuty Zulfa ta faɗa amma a kashe Bata san inda zata samesa ba, kiran Anuty Zulfa ya shigo ta ɗaga da sauri, Anuty Zulfa tace "Ta dawo?" Yaya Rooma tace "A'a Yaya" a tsawace tace "Are You at of your sense Roomana? Matar aure kika bari ta kwana waje sbd Shegen son bikinki, mene haɗin ki da Masarauta ba dangin iya balle na baba? Or sbd Mijinki ya rasu sai kika samu lasisi gantalin da ki kaga dama, ki tura min yara na zuwa New York a satin nan" tana faɗin hakan ta kashe wayar,kafin Yaya Rooma tai motsa wayarta ya ƙara yin ƙara ɗauka tayi bayan ta amsa tace "What? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un wanne asibiti ok ok" tana faɗin hakan ta kira Anuty Zulfa ta faɗa mata hatsari suka samu, da sauri suka nufi asibitin ita da Auta da Beeba.... Yaya Rooma ta kalli Dr Soumayya tace "Ya jikin nasu?" Dr Soumayya tace "Macan tana cikin duguwar soma, babu wanda zai ganta har 3days" Girgiza kai Yaya Rooma tayi kafin tace "Shi kuma fa?" Ajjiyar zuciya Dr Soumayya tayi tace "Daman yana da taɓin ƙwaƙwalwa ne? Ya taɓa hauka ne?"  Beeba tace "Wait wa ake cewa yana hauka ne?"  Dr Soumayya ta kalli Beeba tace "Mine your business young lady" Yaya Rooma tace "I'm still wondering wai Abeed kike maganar yana hauka kuma taɓin ƙwaƙwalwar?" Dr Soumayya tace "Yhh" Yaya Rooma tayi shiru can tace "Bani da masaniya, but 15yrs back yyi abu haka kamar mai Aljanu sai kuma ya daina before aje asibiti" jinjina kai Dr Soumayya tayi mmki ya kamata, kafin tace "Ya samu juyewar tunani da kuma shiga ruɗu a Yayin da yake driving har ya samu accident, bincike, scanning da Xtray ya tabbatar ƙwaƙwalwarsa nada matsala bashi da hankali shi mahaukaci ne.....




For those who need Complete book3 it's 500 via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank.... Via EVEDANCE 08119237616



Dan Allah wanda na bawa complete book3 ya riƙe amana🥰👍🏼 ZAIN ABEED

7/25/22, 13:57 - Asma Ungwarmu: Jikin Sarah na rawar zazzaɓi ta ƙwace daga riƙon da Abeed yyi mata, a tsorace taja baya tana maida numfashi tare da ƙanƙame jikinta waje guda, tana jin wani mugun sanyi na ratsa mata jikinta, fararan idanunsa Abeed ya buɗe sosai a kanta kamar zai ce wani abu sai kuma ya share bai ƙara kallon inda take ba, a firgice Sarah ta ɗaga kanta tana dafe kanta dake mata ciwo baki na rawa tace "Ka saukeni a nan" ta faɗa muryarta na rawar zazzaɓi, juyawa Abeed yyi ya kalli Sarah kamar yadda take kallon sa, but he can't read her expression or what she's feeling right now, idanuna ya mayar ya rufe yana maida numfashi tare da ƙara sanya hannuna ya gama zuge zip ɗin rigarsa ta tas, gaba ɗaya faffaɗan ƙirjinsa ya bayyana musamman Kwantaccen gashin ƙirjinsa, Runtse idanu Sarah tayi with shock tace "Innalillahi" kunya tsoro ya gama cika mata zuciya, me hakan ke nufi? Tunda abin nan ya faru tsakanin su ko idanu bata iya haɗawa dashi, mutumin daya amshi budurcin ka, ba dole kunyarsa ya kamaka ba, cikin razani tace "Please Uncle, ka saukeni banso bazan bika ba" ta ƙare Mgnar hawaye na sakko mata, Abeed banza yyi da ita duk yana iya jin duk abinda take cewa, amma bashi da time ɗin biye Wannan shirman nata, abinda ke damunsa a zuciya da kuma fin ƙarfin da ake son masa shine yafi komai ɗaga masa hankali, damuwa ce sosai kwance a zuciyarsa,amma nutsuwarsa da tarin kwarjinin sa ya Sanya ba'a iya gane damuwar dake kwance a saman fuskarsa, kanta ta kifa a tsakiyar cinyoyinta ta shiga rera kuka abin duniya yyi mata yawa, rashin Ahhalin, rashin wanda zata faɗawa damuwarta rashin samun nutsuwar zuciya, a fusace Abeed ya sanya hannunsa tare da fisgota zuwa jikinsa, ko Mgn ya kasa sai idanuns da yyi jajurr, cikin kuka Sarah tace "Ka sakeni Uncle, ka sakeni wlh bana so kasan ni matar aure ce, auren wani ne akai na mene yasa kake son kaini wuta ne, mene yasa kake son ɗura min abinda ba zan iya jurewa ba, wlh ba zan iya zan iya bijirewa a ko wanne lokaci idan kaci gaba da samun kusanci a Zuciyata" a hankali Khabeer ya gangara gefen titi tare da yin parking motar, murfin motar ya buɗe ya fita, yana fita ya matsa can yana kiran number matarsa... A hankali Abeed ya buɗe jajayen shanyayyun idanunsa wanda sukai wata kala tsabar masifar dake cin ransa a zuciya, cikin wani irin zafin zuciya ya matse shoulder ɗinta idanuna na juyawa akan fuskarta yace "Shut up, Sarahh Salman!!!!!!! Shiru" ya faɗa yana cillata can gefe guda ƙuri tayi masa da Idanu tana jin zafin zazzaɓin ta na ƙaruwa fiye da baya, cikin rawar Murya tace "Bana da lafiya Uncle, zuciyata zafi da zan mutu a yanzu zanfi kowa farin ciki, no one's is with me, no one's " ta ƙare maganar ta rushewar da kuka, shi kansa Abeed dan yana namiji ne yake jure yanayin, muryarsa a taushashe ba tare daya bari rauninsa ya bayyana ba, ya tallafo haɓatar da hannayensa Calmy yace "Kina son wanda Mami ta zaɓa maki?.. tell me the truth, if you don't love the husband you are married to...." kuka kawai Sarah take tana ɗauke fuskarta, Abeed ya gyara zamansa sosai, ƙin yarda Sarah tayi ta kallesa yyi ƙasa da murya yace "Look at me Saraahh.." ƙara ɗauke fuskarta tayi bata son abinda zai sanya ta ƙara kusanci dashi, har yanzu kuma ta kasa gane manufarta a kansa, hannunta ya kama kamar jira take ta ƙara saka masa kuka a hankali ya ɗura kanta a shoulder ɗinsa, ya shiga patting bayanta trying to calm her down, for the first time daya buɗe baki yace "Please bear with me, I have no choice" ji tayi kamar ya ƙara mata nauyin zuciya ta ƙara saka kuka sosai a hankali ya ƙara kwantar da kanta a gefen ƙirjinsa yace "I will leave the country within this week, tell me if you don't like the husband you have, I promise I will make you happy." Ɗago kanta tayi kafin su haɗa Idanu yyi saurin ɗauke idanunsa daga kanta a hankali ta zame kanta daga jikinsa tana runtse idanunta tace "Zan zauna dashi, na adadin numfashi, idan hakan zai sanya Mami farin ciki kuma shine hanyar da zan mata halarci, And..." Kasa Mgn tayi sbd Aman da yazo mata cikin sauri ta rufe bakinta tana girgiza kai tare da masa alama daya buɗe mata ƙofar, Kallonta kawai yake yana ware idanunsa gently ya miƙa hannunsa ya buɗe ƙofar, fitowa yyi yana mai jan zip ɗin rigarsa, da gudu Sarah ta fito zuwa gefen titin amai ta shiga kwarawa jikinta duk rawa yake, slowly ya ƙarasa inda take tare da durƙosawa yana riƙe ta, kasa motsawa tayi sbd jikinta duk babu Kwari zubewa take ƙoƙarin yi a wajan Abeed yyi saurin taro ta zuwa jikinsa, muryarsa mai ɗauke da nutsuwa a hankali ya buɗe baki yace "Beeerrr" Khabeer dake can nesa yaji kiran Sir Abeed ke masa, da sauri ya ƙaraso wajan, ganin halin da Sarah ke ciki yasa Khabeer faɗin "Subuhanallahi" da sauri kuma ya juya zuwa motar ya ɗauki gorar ruwa tare da dawowa, cikin girmamawa ya bawa Abeed ruwan, ɓalle murfin gorar yyi tare da zuba ruwan a tafin hannunsa fuskantar ya kama ya wanke mata sosai, kafin ya sanya mata ruwan abaki amsa tayi ta wanke bakinta ko idanu bata buɗewa, ɗaukan ta yyi baki ɗaya zuwa mota, a nutse yace "Drive faster...." Ya faɗi hakan yana kwantar da Sarah a jikinsa, fuskarsa babu fara'a ko kaɗan cikin ƙasa da murya yace "Switch up the A.c.." kashe A.c Khabeer yyi kafin yace "Sir ina zamu?" Yace "My house" da gudu Khabeer driving babu jimawa suka ƙaraso haɗaɗɗan gidan Abeddeen..... Bedroom ɗinsa yyi da Sarah tare da kwantar da ita saman bed, fita yyi wajan 20 minutes Lokacin har bacci ya ɗauke Sarah a hankali ya buɗe ƙofar tare da shigowa harya sauya kayansa zuwa wasu na shan iska, Dr Adyan dake bayansa yace "gaskiya ka ɗauki haƙƙi na, saura kaɗan nayi accident sbd masifar ka" haɗe fuska Abeed yyi ba tare da yace komai ba, kallo guda Dr Adyan yyiwa fuskar Sarah kana ya juya ya kalli Abeed yace "Sbd cin abinci bai dameka ba yasa itama baka duba lafiyarta balle kasan taci ko ba taci" Abeed dai na zaune gefen Sarah wacce ya rufe ta da duvet ko inda Dr Adyan yake bai kalla ba, checking nata ya fara bayan ya gama komai ya kalli Abeed yace "Taiput and Olser are bothering her, she is not eating food and there is worry in her heart...." Shiru Abeed yyi Dr Adyan yace "and the ground is not safe with her, since she was a little girl" injection Dr Adyan yyi mata kana ya nufi ƙofa, walking slowly Abeed yabi bayansa hannunsa zube cikin Aljihu, sai da suka ƙarasa entrance Dr Adyan ya kalli Abeed yace "You agree to be a lamb for her love...?In your eyes, she became someone's wife, you surprised me, I didn't think that you were so deep inside" Abeed ya ɗauke kansa idanunsa akan Danish dake shigowa Calmy yace "Something is over, does means ur life is over...." Rai ɓace Dr Adyan yace "Loser..." Yana faɗin hakan ya shige mota, sbd ya gama sanin Abeed babu abinda ya tsana irin yaga ana yi masa kallon ya kasa bare a kirasa da Loser.... Idanun Abeed har wani lumshewa suke ya amshi Ducoment ɗin hannun Danish yyi sing akai..... A hankali Sarah ta buɗe idanunta tana jin zazzaɓin na sauka sai rashin ƙwarin jiki sosai, Miƙewa tayi cikin sauri ta ɗauki handbag ɗinta, ta saka takalmi tare da rufe kanta time ɗin Abeed na cikin Garden yana magana mai matuƙar muhimmancin, fitowa tayi da sauri ta nufi ƙofar fita har taje gate jikinta rawa yake, Gatekeeper ya kalleta ganin yadda ta haɗe rai sosai tamkar zata ɗauke sa da mari ya sanya ya buɗe mata gate ɗin, shikam bai taɓa ganinta ba, Kodai Sir ya fara harka da mata ne? Few minutes da barin Sarah Gatekeeper yaji ana knocking gate ɗin, a hankali ya leƙa bai iya hango fuskar kowa ba, amma dai Tabbas macace buɗe ƙofar yyi, tun daga sama har ƙasa gatekeeper ke Kallonta ta haɗe fuska tace "Sir Abeed na nan?" Gatekeeper yace "Ke wace?" Nusy tace "Ya bani appointment ne, so kuma yau ne" ya jinjina kai tare da bata hanya ta shige, Nusy Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya ta sauke a hankali take bin haɗaɗɗan gidan Abeed da kallo sai yanzu take ƙara tabbatarwa Abeed mai mugun kuɗi ne, Billionaire, shiga tayi kai tsaye har lokacin babu kowa a parlon...da sauri Sarah ke tafiya idanunta cike da hawaye ko gabanta bata iya gani sosai, wata baƙar mota ce ta fara yowa kanta hakan yasa Sarah ta tsaya Cak, tana tunanin waye ko wace Wannan, ko kuma Yarima Yashim ne? Kafin baƙar motar ta ƙaraso wajan Sarah wata ash ɗin mota ta ƙaraso inda Sarah take tsaye da sauri Sarah tayi baya sbd tsoro ganin motoci har guda biyu lokacin guda kuma,  kafin tayi motsi Limam ya fito daga cikin motar tare da kama hannun Sarah da ƙarfi yace "Close the door" rufe ƙofar Sarah tayi Liman ya shiga wajan driver da sauri yabar wajan yana sharara gudu, shi ba wani ƙarfi ba, ga jikin tsufa kallo ɗaya yyiwa mutanan yasan basu da gaskiya, mutanan ganin Liman ya gudu da Sarah yasa suka bi bayansa da sauri amma basu ga inda motar Liman yyi ba, har Lilam ya kawo ƙofar gidan Anuty Zulfa Sarah was shock da Abinda ke faruwa ta kuma kasa fahimta, suna parking motar Yarima Yashim na ƙara suwa gidan, A Hankali Yaa Yashim ya buɗe motar ya fito idanunsa akan Sarah da kuma Liman kafin ya saki Murmushi ya miƙa wa Liman hannu suka gaisa, sun jima hannunsu sarƙe dana juna kafin Yaa Yashim yace "Liman fatan dai lafiya?" Liman yace "Lafiya lou, a hanya na ganta kamar bata da lafiya amma a kula da ita sosai idan da hali ta daina fita" Yaa Yashim ya jinjina kansa kafin yace "In sha Allah, Thank you ha Azumi ya kusa zuwa ina son bada Zakka" Liman ya numfasa kamar kullum fuskarsa a rufe yace "An jima kazo masallaci, yanzu mata tace babu lafiya zamu hospital" Yaa Yashim yace "Ayyah, Allah ya bata lafiya" Sallama sukai Yaa Yashim juya zaiwa Sarah Mgn yaga ashe tuni tabar wajan, lumshe idanunsa yyi bai san meke masa daɗi ba, amma ya ɗauki niyyar ko Sarah bata ƙaunarsa ba zai fasa zama da ita matsayin mata ba, kuma yanzu babu wanda ya isa ya saka shi kunce igiyoyin dake kanta, bai shiga gidan ba ya juya ya fita baki ɗaya....... 

Masarautar Zahel.

Sarki Mabus ne tsaye a gaban Subash wanda aka ɗaure sa da igiya, ana zabga masa bulala gaba ɗaya jikinsa cike yake da rauni, a karo na biyu kenan Sarki Mabus yace "Zaka dawo addinin Abar bauta kabas ko yaya?" A wahale jini na fita daga cikin bakin Subash yace "Lillahi wahidul Qahr" Sarki Mabus ya kalli boka yace "Me yace?" Boka yace "Sunan Allah da Manzonsa ya kira" a fusace Sarki Mabus yace "Kenan ba zaka dawo cikin addinin Zahel dana Abar bauta kabas ba?" Subash yace "In sha Allah, zan mutu tare da addinin Musulunci" wani Murmushin taƙaici Sarki Mabus yayi kafin yace "Ku sauke min shi ƙasa, Abar bauta kabas ki yafe min a karo na farko zan kashe ɗan dana haifa" yana faɗin hakan ya take wuyan Subash tare da kama maƙoshinsa zai yanka, Subash a gigice yake cewa "La'ilaha illallahu Muhammadur Rasulullah s.a.w" kafin Sarki Mabus ya yanka wuyan Subash Ayyana tazo wajan a karo na farko cikin rayuwarta tace "Sarki Mabus.." da sauri Sarki Mabus ya kalli Ayyana, cikin jin daɗi yace "Ayyana,yau ke kika kira sunana?" Murmushi tayi masa kafin tace "Mene yasa ba zan kira sunanka ba? Na amince da soyayyarka a gareni" wani ihu Sarki Mabus ya kurma yace "Saini Sarki Mabus mai iko, Sarkin sarakuna na nahiyar kudancin, Sarkin da yafi ko wanne sarki kuɗi da iko" ya faɗa yana kama hannun Ayyana wacce fuskarta ke rufe a hankali taja hannunsa zuwa shashinta tace "Burinmu ya kusa cika, dukkan abinda ya tara zai zama mallakin mu, hanya mai sauƙi ya sama mana, dukkan wanda ya ƙara ninkin kuɗin daya bayar zai ɗauki kaso mai tsoka" Sarki Mabus kallon Ayyana kawai yake kafin yace "Nawa zamu ƙara yanzu, burina ɗaya ne a yanzu shine naga an kawo yarinyar data lalata ƙasata" Ayyana tayi shiru kafin tace "Zamu ƙara 500.10m"...... Zain ne ya fito daga cikin part ɗin sa, Du'a na bayansa da sauri Naila tace "Kaga Mayya ko? To a gaskiya idan a Leges kike bin miji haka babu abinda zai hana ace maki karuwa" Du'a ta ɓata fuska tare da juya fuuu ta koma ciki Naila ta ɗaga murya tace "Ohhu dai" Kallon Zain tayi sai kuma ta saki kuka tace "Wlh tausayi take ban, yarinya sai makamakan ɗuwawu amma ta haihu taƙi amincewa ta ɗauki ko ciki ne" Zain bai kulata ba tayi saurin cewa "Ina zaka kuma?" Ya kalli Naila yace "Kin bani ajjiyar wani abu ne?" Ta washe baki tace "Oh oh kaci kanka ni ba tsohuwar banza bace gaskiya, daman kasuwa zani" Zain ya taɓe baki yace "Ina da ganawa da shugaban hukumar fikira, ki ɗauki driver" yana faɗin hakan ya nufi mota, baki Naila ta saka kafin tace "Ji banza, ina sane ne fa na zage matar ta tas nai mata gorin haihuwa, idan yyi zuciya gobe ya ɗirka mata cikin ƴaƴa uku....... After 1mnt tun daga ranar Sarah bata sake saka Abeed a idanunta ba, a bakin su Beeba take ji wai bashi da lafiya an fitar dashi waje, tana zaune cikin duguwar riga milk mai kyau hannunta riƙe da waya, tayi wata kalar ramewa kullum da tunanin auren Yaa Yashim take kwana ko abinci bata iya ci, takai matakin da ko ganinsa bata son yi, Beeba ce ta kalli Auta tace "Ke nauyi ne dake wlh, zamu tafi" Auta tace "nafa shirya" Beeba ta kalli Sarah tace "Tashi mu tafi" gently Sarah ta miƙe tsaye tare da nufar ƙofa karo tayi dashi, da sauri tayi baya suka haɗa Idanu yana tsaye cikin wani black ɗin voyel mai Manyan zane, sumar kansa a kunce ta sauka har bayansa ƙamshin Hugo boss na dukan hancinta, ƙasa tayi da kanta shima kallo ɗaya yyi mata ya ɗauke kansa tare da shigewa cikin Parlon Anuty Zulfa, fita Sarah tayi da sauri tana dafe ƙirjinta kuka na son kwace mata, a hankali Beeba da Auta suka gaidashi amma babu wacce ya kalla, mota suka shiga Sarah ta rufe fuskarta ta shiga rusa kuka, gently Abeed ya zauna Anuty Zulfa tace "Kai kuma Wannan ramar ta mece? Ko jikin naka ne?" Shiru yyi mata kansa a ƙasa ta ƙara duban yadda ya rame sosai tace "To Allah ya kyauta" A hankali Beeba ta fara driving gatekeeper ya buɗe musu, suna fita unguwar wata mota tasha gabansu da gudu, Cak Beeba ta tsakiya da driving tana bin motar da kallo, wasu mutane daka sun fito wajan su biyar daga cikin motar, kai tsaye kuma motarsu Sarah suka nufo, Auta tace "Beeba wajanmu suke zuwa tada mota" Beeba tace "Akan mene? Bayan gamu kusa da gida" kai tsaye Mutanan back seat suka nufa inda Sarah take ciki, wani kalar zare idanu Sarah tayi kafin Beeba tayi Lock na motar, ɗaya daga cikin Mutanan ya buɗe murfin motar,yana ƙoƙarin cafko Sarah yaji saukar harbin bindiga daga ko'ina, da saurin mutumin yyi baya yana faɗin "Adam, Gun!" Adam ya cilla masa Gun, harbi aka fara a wajan, Sarah ko motsi ta kasa tama rasa dawa dawa ake harbin, buɗe mota tayi ta fito daidai lokacin Abeed ya fito daga cikin gidan Anuty Zulfa, Adam ya saita Sarah da bindiga, Liman wanda ke gefe guda yyi saurin hankaɗa Sarah zuwa gefe guda, a gigice Sarah tayi ƙoƙarin riƙe Liman amma ta kasa sai ta cafki hiramin daya rufe fuskarsa dashi, har hiramin ya gama warewa daga fuskarsa amma bai sani ba, da ƙarfi Sarah tace "Daddy!!!!!" Juyawa Liman yyi jin Sarah tace "Daddy" sai a lokacin ya shafa fuskarsa yaji babu hiramin kallon fuskar Sarah yake kawai, kafin ya juya da nufin ɗauke ta, Adam yyi kan Abeed da bindiga, da ƙarfi Daddy yace "D.S.P Yashim turn your back..." Yarima Yashim daya yake tsaye da bindiga yyi saurin hankaɗe Abeed gefe tare da sakarwa Adam bindiga aka.....



Not edited👏🏻


🥰🥰Yau dai Private Investigator sun bayyana.... Assha aikin ɗan sanda, Soja. akwai wahala wannan page ɗin sadaukarwa ne ga SOJOJIN ƘASATA tare ƳAN SANDA....


Zain Abeed isn't free contact to subscribe 08119237616 dan Allah kuji tsoran Allah ku biyani haƙƙi na😥😥😥

7/25/22, 13:57 - Asma Ungwarmu: Shiru Amma tayi ta kasa faɗin abinda tayi niyya, a hankali take shafa sumar kan Abeed,There is nothing she wants in her heart like Abeed, she doesn't have any desire that goes into his,She is hiding her love for him, for some reason, kamar yadda Abeed ya san ba lallai Amma ta ƙarasa faɗin abinda tayi niyya ba haka ne, domin a hankali ta kallesa tace "why don't you want to eat?" Ya motsa fuska yyi ba tare da yace komai ba, har lokacin kansa yana kan cinyarta ganin yanayinsa tace "Is there any worry in your mind?" Ƙuri yyi mata da idanu a hankali ya buɗe baki kamar zai Mgna sai kuma yayi shiru kawai yana kallonta, "say what's on your mind" ta faɗa a hankali idanunsa ya rufe kamar ba zai mgn ba sai kuma yace "pray for me" zuciyar Amma ta karye sai kawai ta ɗauki idanunta can gefe, some minutes kuma tace "Meza kaci?" Ya girgiza kai ba tare da yace komai ba, kansa ta ɗauke daga cinyarta kafin ta miƙe tayi waje, a Parlo ta samu Ummi kallo ɗaya tayiwa Ummi ta ɗauke kai, kafin tace "Sannu da zuwa" Ummi tayi Murmushi tace "Ashe Abeed ya dawo, kwana nayi cikin farin ciki, Allah abin gdy na shiga wani hali" Murmushi kawai Amma tayi not looking at her tace "Wlh" Ummi tace "Fatan lafiya yake? Naji ance kamar baya da lafiya" Murmushi Amma ta sakeyi kafin tace "Anya? Ni naka ƙiba ya ƙara kamar dai yana cikin kwanciyar hankali" Ummi tayi dry tace "A to, haka akeso ai, bari naje anjima zan turo Riya ta kawo masa special food" Amma dai ba tace komai ba, Ummi ta tashi ta fita, kitchen Amma ta nufa ta shiga yiwa Abeed fate fate,wanda yasha rama da kifi da kayan lambu, ganin kamar his lost his appetite, not too long ta kama ta haɗa masa kunun gyaɗa mai garɗi bayan ta gama ta jera saman dinnig, a hankali ta nufi part ɗin da yake a tsaye ta samesa Ƙamshin Hugo boss ya cika ko'ina,a karo na farko ta sake ware manyan idanunta irin na Anuty Zulfa, binsa kawai take da kallon ganin yadda yyi mata mugun kyau,yana tsaye sanye da wani farin tattausan voyal ya ɗura milk ɗin Alkyabba mai golden, sai wata half hula ta sarauta daya ɗura, ƙafarsa cikin covet shoe mai gashi gashi, Amma a hankali tace "Ma sha Allah" ta faɗa cikin ranta a fili kuma tace "Abinci" shanyayyun idanunsa ya buɗe yana langwaɓe kai, ba tare da tace komai ba ta juya sai da taje bakin ƙofa tace "Follow me" tana faɗin hakan ta juya, bayanta yabi da kallo kafin a hankali cike da nutsuwa haɗi da kamewa da cikar haiba ya ɗauki Wayarsa yabi bayanta, a saman dinnig ya sameta ita da Zain, Zain yace "Da sauƙi, an sanya mata drip she'll be fine soon" Amma tace "Baka ganin dawowarta nan Zaifi" Zain yace "Hkne, ina jiran Abba ya dawo" Amma ta jinjina kai ba tare da tace komai ba, kujera Abeed yaja tare da zama a time ɗin sai ka rantse shine Abdul-Jabbar Abbas sbd wani irin kyau da kayan sarautar yyi masa, kansa a ƙasa yana danna Wayarsa Danish yake ƙoƙarin kira amma baya son dugun surutu, yana danna wayar yaji Amma tace "Haaa" ware idanu yyi ganin yadda ta ɗebo wani wanda bai ma san sunansa ba, kwaɓe fuska yyi yace "Mom plea..." Kafin ya Ƙarasa tayi saurin saka masa spoon a cikin bakinsa, hakan ya tilasta masa yin shiru a hankali yaja faten zuwa bakinsa ya fara taunawa a nutse, ɗan tsamin ramar yasa yaji bakinsa yyi ya daɗi, bai wani sha da yawa ba ya ɗauke bakinsa, kunun gyaɗar ta kafa masa abaki ya fara sha, tass ya shanye cup ɗin kunun yana yatsuna fuska, Zain yace "Ɗan gatan Amma, ni ko ayi min Bisimillah, gsky nima yau a baki za'a ban abinci" a kunya ce Amma ta ɗauke kanta tana sakin Murmushi kafin ta kalli Zain tace "Tare zaku fita ne?" Zain ya Girgiza kai yace "wani wajan zashi? Ni daga nan court zan shiga ina da meeting ne" Har lokacin dai Abeed bai ce komai ba, Zain yace "Ina zaka?" Abeed ya ware idanu kafin ya kalli Diamond Rolex ɗinsa hannunsa yace "By 2 jirgi na zai tashi" da mmki Zain yace "To where?" Ya ɗauke kai yana miƙewa tsaye yace "Canada" Zain yace "To babu inda zaka" Abeed nayin gaba Abinsa yace "To Abdul-Jabbar Abbas" Zain yyi Murmushi, Abeed na ƙoƙarin fita Riya na shigowa, Murmushi tayi tace "Wlcm back Sweetheart" ko inuwar ta bai kalla ba ya nufi part ɗin Naila hakan yasa gaba ɗaya fadawa suka rufa masa baya suna kirari, a lokacin na farko Abeed ya fara wata kalar tafiya ta ƙasaita cike da taƙama da izza...... Sarah na zaune fitowarsu kenan daga lecture, shiru tayi sam Zuciyarta babu daɗi akwai abinda take so amma ta rasa mene shi, Auta ta ƙarasu wajan ita da Nadiya, Nadiya tace "Are You Okay Mrs Yashim Al'khasim Abubakar Wahab?" Sarah ta haɗe fuska ba tare da tace komai ba, Auta tayi dry sosai tace "gamo dai a semester ta farko na level 2" tsaki Sarah tayi tare da miƙe ta ɗauki wayarta da hand bag ɗin na Gucci, A hankali take tafiya jikinta waist ɗinta daya ƙara buɗewa sosai yana juyawa cikin palazzo trousers, da Riga Gucci Brown sai Cardigan da ƙaramin scraf sbd sanyi, ƙafarta cikin Regal hill shoe, Duk littafan ta na wajan Auta, a hankali take tafiya tare da nufar wajan hutar Makarantar nasu, Tun daga nesa ya ƙafeta da fararen idanunsa yana gyara tsaiwar sa da zaman Alkyabba ɗinsa, tana zuwa dab dashi yace "Princess" da sauri Sarah ta juya ganinsa yasa taji damuwarta ya ƙaro, Murmushi Yarima Yashim yyi kafin yace "Are You Okay? U looks so learn" ba tare data amsa masa ba tace "Ina yini?" Binta yake da kallo yace "Mene yasa baki ɗaga wayata? Baki reply all message why Sarah?" Sarah ta ɗauke kai tace "Nayi busy karatu ne, bana using phone sosai".... "Karatu zai hanaki ɗaga waya? Anywhere kamar yanzu ne last semester na level 2 ɗin" ɗaga kai Sarah tayi taga wasu mutane na kallonta dake cikin mota a hankali ta murguɗa musu baki, ganin hakan yasa Yarima Yashim juyawa, kafin ya gansu sunyi saurin barin wajan da motar su.... Bayan motarsa ya buɗe mata yace "Enter" bata son damuwa kuma komai tayi a yanzu zata iya ɗaukan zunubi, hakan yasa dole ta shiga, shima baya ya shiga driver yaja su, shiru babu wanda yyi Mgn Ƙamshin Valentino na jikinta na ratsa zuciyar Yarima Yashim ga kuma gyaran da Anuty Zulfa ta fara yiwa Sarah hakan yasa jikinta ya murje da ƙara wata cika da ƙima, babu abinda Sarah take sai shan Madara da fruits, gently Yarima Yashim ya miƙa hannunsa ya kama na Sarah, abinda ya keji idan Abeed ya taɓa ta, sam bata jinsa a tare da Yarima Yashim, hannunsu ya harɗe waje guda kafin yace "Kina sani damuwa, bana son sabon yanayin nan naki" hannunta ta zare duk ta san ba Haram ya taɓa ba, amma Zuciyarta ta kasa yarda da hakan, a haka suka ƙarasa har gida suna zuwa kafin yace komai ta buɗe ƙofa ta fita Zuciyarta nayi mata zafi, har kukan rashin sanin mafita take game da rayuwarta...... Misalin 10 na safiya bayan jet ɗin Abeed ya sauka a Canada, kai tsaye wani haɗaɗɗan gida driver ya ɗauke sa, tunda suka nufi gidan zuciyar Abeed tayi sanyi nutsuwa ta fara saukar masa, yanayin sassaucin fuskarsa ya tabbatar da farin cikin da yake ciki, a babban entrance gidan driver yayi parking, da sauri wani guard ya buɗewa Abeed ƙofa, fitowa yyi yana sanye cikin Single Breasted Suit, dark blue sumar kansa da taji Ginger Geminal Oil-hair tai kwance sosai, sbd ko ribbon bai ɗaura ba, a hankali yake tafiya yana lumshe fararen idanunsa kamar mai jin bacci, yana zuwa bakin ƙofar akace “Wlcm back Yarima Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas" ƙofar tayi amfani da sahun ƙafar Abeed ta buɗe, shiga ciki yyi yana shiga idanunsa ya sauka akansa yana zaune sanye da farar jallabiya mai taushi da santsi, ajjiyar zuciya Abeed ya sauke sbd kwantaccen Murmushi daya sakar masa, da sassarfa ya nufi wajansa ganin hakan yasa gently Mai martaba ya miƙe tsaye yana ware hannayensa, Abeed na zuwa ya shigewa jikin Abba yana kwantar da kansa tare da sakin Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya, Abba ya rungome Abeed yana bubbuga bayansa, cikin murya mai sanyi Abba yace "Ka tashi hankali na Magaji, ka sanya na haɗa tafiyar ƙarya Because of you" Abeed ya ƙanƙame Abba yace "Na gaji, I'm so tired Abbi, how long Wannan plan ɗin zai ƙare?" Mai martaba yyi Murmushi yana zame Abeed daga jikinsa a hankali ya sumbaci goshinsa yace "Soon Magaji" ya faɗi hakan yana zama shima Zama Abeed yyi yana kwantar da kansa jikin Abba ba tare da yace komai ba....... Sarah na kwance saman bed Anuty Zulfa ta shigo hannunta riƙe da waya, Sarah zatai Mgn Anuty Zulfa tace "Mijinki" dam! Sarah taji ƙirjinta ya buga bata ƙaunar ana haɗa sunanta da kalmar aure, amsa tayi tana amsa Anuty Zulfa ta fita, a hankali tace "Uhm" Yashim yace "Me kike?" Tai shiru ya kuma cewa "Kinyi shiru" ta haɗe rai tace "Ina kwance" yace "What about schl?" A hankali tace "Bana jin zanzo" yace "Why?" Tace "Kurum" cike da son bata umarni yace "To nace kizo" ta haɗe rai tace "To sbd me?" Yace "cewa tace ni Mijinki, Wannan umarni ne bawai shawara ba" yana faɗin hakan ya kashe wayar, wani baƙin ne ya kama Sarah ita dai wlh babu inda zata, wata zuciyar kuma tace "Sarah Shi ɗin miji ne a gareki, Aljanar ki na ƙasansa Mala'iku za suyi fushi" kuka ta fasa ta shiga yin kuka sosai babu mai rarrashinta, sai data gaji ta daina Miƙewa tayi ta nufi bathroom ta sakarwa kanta shower ruwa mai sanyi ga garin yau akwa sanyi sosai,  tana fitowa ta shirya cikin Abaya mai kauri wacce take da cif daka gaba, rigar tayi mata kyau sosai, tayi wani mugun fari, rolling tayi saman sumar kanta wacce tasha Saloon, scraf ta ɗauka ta yana,  Little handbag na Charles and Keith ta saka, sai Hill mai kyau, wayarta ta ɗauka ta nufi Parlo zaune ta samu Anuty Zulfa da kuma Beeba daman tare suka dawo, a sanyaye tace "Mami na tafi shcl" Anuty Zulfa tace "Allah ya tsare, ki kula sosai Auta kuma na aiketa" Beeba tace "Adawo lafiya Princess" ɓata fuska tayi ta nufi waje, Driver tasa ya akaita tana tsaye dusar ƙanƙara na dukanta, driver ya buɗe mata ta shiga shi kuma ya jata zuwa makaranta, kafin su ƙarasa wani zazzafan zazzaɓi ya kama Sarah dauriya kawai take fitowa tayi daga motar Ba tare data cewa drivern komai ba,ta nufi cikin makarantar, rawar da jikinta yake ya tsananta kasa tafiya tayi jikinta sai tsomar sanyi yake, gashi still dusar ƙanƙara zubu mata yake, Zamewa tayi tare da zama kan wani tuni ta takure waje guda, ta jima a wajan kafin taji mota ta tsaya kusa da ita, tasan Yarima Yashim hakan yasa ko kai taƙi ɗagawa, a hankali ya fito yana ƙare mata kallo ganin yadda take rawar sanyi idanunta rufe ta jure waje guda, durƙosawa yyi ba tare da yace komai ba ya ɗauke ta Cak, har lokacin idanunta rufe baƙin cikin ɗaukan da Yarima Yashim yyi mata kamar ta zunduma ihu haka take ji, Khabeer ne ya buɗe masa motar ya shiga ciki, yana shiga cikin a rufe motar tare da yiwa motar key sai da suka fara tafiya Khabeer yace "Sir hospital?" A hankali ya buɗe idanunsa yana mai zuge Zip ɗin gaban rigarsa faffaɗan ƙirjinsa mai ɗauke da kwantaccen gashi ya bayyana, cikin sanyin murya yace "My house" da sauri Sarah ta buɗe idanunta tare da sauke ganinta akan kamilalliyar fuskarsa, wacce take a kame bakinta na rawa tace "Un.. Uncle" ƙasa yyi da idanunsa yana jin yadda jikinta yyi mugun zafi, ba tare da yace komai ba ya zame rolling ɗin kata tare da scraf ɗin, a nutse yaja zip ɗin rigarta da sauri ta kallesa ko Mgn ta kasa, baki ta buɗe zatai Mgn ya ɗura yatsarsa a bakinta yana juya mata Idanu alamar "shittt" ƙuri tayi masa da Idanu shi kuma ya zame idanunsa dake kanta gently kuma ya haɗata da ƙirjinsa, ɗumin da Sarah taji yasa tayi saurin sauke ajjiyar zuciya, slowly yyi holding bayanta yana ɗura kansa jikin Kujera yana jin yadda zazzaɓin jikinta ke rasa masa fatar ƙirjinsa....



Zain Abeed isn't free, dan girma Special grp kuji tsoran Allah kada ku fitar wa vip....... Contact to subscribe 08119237616 or via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank. IT'S 500.

7/25/22, 13:57 - Asma Ungwarmu: Abeed ya kalli Yarima Yashim, gently kuma ya juya ya kalli Sarah wacce har yanzu ta kasa tashi sbd Shock na ganin Daddynsu, Walking slowly Abeed ya nufi inda Sarah take idanunsa kwance saman fuskarta kamar yadda take kallonsa, yana zuwa inda take ya miƙa hannunsa zai ɗaga ta Yarima Yashim yyi saurin riƙe hannun Abeed tare da faɗin "Heyyy, it's my responsibility na kula da matata, thanks for the care" taune baki kawai Abeed yyi not looking at Yarima direction, shima Yaa Yashim bai ƙara kallon Abeed ba, sbd abinda yake gabansu, hannunsa ya miƙa zai kama Sarah tayi saurin ɗauke kanta tare da Miƙewa har lokacin kuma jikinta rawa yake, idanunta akan tarin ƴan ta'addar da suka kawo musu hari, Daddy har lokacin bai ƙara juyawa ya kalli Sarah ba, a hankali Daddy ya dubi Abeed yace "Take them inside..... As frm today kada wanda ya sake trying to come out" yana faɗin hakan ya juya ya kalli Yarima Yashim, da sauri Yaa Yashim ya ɗan ɗaga hannu alamar jinjina, Daddy yace "Kayi reporting zuwa Hukumar fikira na New York, akan cewa sune suka kawo mana hari, kuma muma tunanin yaran Sarki Mabus ok" Yarima Yashim ya jinjina kai kafin yace "Yes, Sir"  ya faɗa with respect domin Daddy zai iya yin shekaru kusan 50, Daddy ya kalli su Adam da suke cikin jini, kafin ya matsa can wajan motarsa ya shiga kiran wata number, mgn kaɗan yyi ya kashe,  gently ya sake juyawa har lokacin Sarah kallonsa take yana iya hango kuma tarin tsanar dake cikin idanunta a garesa, juyawa yyi zuwa wajan da Abeed yake, sai a lokacin ya lura Abeed ya jima da barin wajan, Yaa Yashim yace "Auta ku shiga ciki, ki bata ruwa mai sanyi with milk da take sha" Auta tace "To Yaa Yashim" tana faɗin hakan ta kama Sarah wacce ta daskare a wajan, Beeba kuma motar ta shiga tare dayi mata key ya shigar da ita zuwa cikin gida, suna shiga ciki wata motar jami'an New York suka zo wajan gaba ɗaya aka kwashe su Adam zuwa motar hospital, Yaa Yashim ya shafa kansa Kunyar Sirikin sa ya kamasa, ganin kallon da Yaa Yashim ya kewa Daddy yasa yyi murmushi mai nagarta yace "Mene bakandamiyyar mgnar Nimcyluv?" Yaa Yashim yyi Murmushi yace "Tsammaci abinda baka tsammani" Ya jinjina kai yana mayar da bindiga tare da zare wata na'ura dake sauya mgnarsa zuwa wata kala yace "the time of work has started, now they will realize that the police also have their own style,When he has to pay all his debts, he takes it" Yarima Yashim yace "Sarki Mabus ba zai fahimta ba" shiru Daddy yyi sai kuma yace "To a faɗa masa ta yadda Zai fahimta mana" Yarima Yashim na mayar da bindigar zuwa jikinsa yace "Na fahimta, Sir" Daddy yace "Ina memory wajan Mai ice cream?" Yarima Yashim ya ɗakko daga cikin aljihunsa ya miƙa wa Daddy with so much respect, Daddy ya amsa yace "Idan ka koma wajansa, kace masa yanzu ne Ice cream ke daɗi, a yanzu ya dace ya ƙara suger akan wanda yake zubawa" Murmushi kawai Yaa Yashim ganin Daddy na ƙoƙarin shiga mota yyi saurin faɗin "Sir" Cak Daddy ya tsaya idanunsa akan Yarima Yashim kafin gently ya ɗauke kansa, Yarima Yashim yace "Sir, muna tare da Sairah but bamu san halin da Sairah ke ciki ba, ina son dalilin daya saka ka tura yaranka tare da faɗa musu bakai ka haife su ba" Daddy ya jingina da jikin mota a hankali yace "Sarah hates me, I can see the hate in her eyes" breathing ya sauke can kuma yace "Naso Sarah ce ta zauna a Zahel fiye da Sairah, jikina kuma yana bani akwai abinda ke shirin faruwa mara kyau nan kusa, Sarki Mabus ya shige tunaninka, tunaninmu, kafin samun nasara a kansa sai an rasa rai" Yaa Yashim yace "Rai kuma? Naga ai mun kusa kawo ƙarshen abun" Daddy yyi murmushi yace "Ko? Kafin Sarki Mabus ya zama sarki ɗan kasuwa ne, bayan rashin Mahaifinsa akace zai maye gurbinsa, hakan yasa aka buƙaci hukumar fikira ta binciko halayyar sa, a nan na fara aiki kasancewa ta shugaban hukumar fikira, duk wanda aka tura Zahel baya dawowa, lamarin ba'a nan ya tsaya ba mutuwar ko wanne members na hukumar fikira daban yake zuwa, wani a gidansa wani a wajan aiki wani shaƙawata, kafin mutuwar kuma sai an kwashi dukkan abinda Mutum ya mallaka na kadara, gaba ɗaya sun gama sanin sunayen jami'an hukumar fikira, shiyasa na buƙaci ƴan sanda cikin lamarin kuma na ɗauki sabbin jami'ai wanda abin zai girgiza kowa" Shiru Yarima Yashim yyi yana jinjina maganar Daddy yana kuma ƙara jinjinawa tunaninsa kafin kuma yace "Wanne sabbin jami'ai ka ɗauka to?" Daddy ya juya idanuna yace "Tsammaci abinda baka tsammani..... With time" kallonsa kawai Yarima Yashim keyi without blinking ganin kallon da yake masa yasa Daddy faɗin "Ka daina damuwa akan dalilan daya sanya na sadaukar da ƴaƴana, kasha tambayata mahaifiyarsu, to ka sani bata raye tun suna cikinta Allah ya amshi ranta, da ƙyar akai aiki suma aka ciro min su a raye...... I think there is nothing to say bayan haka, muna da abinyi" Daddy na faɗin hakan ya shige motarsa, jiki a sanyaye Yarima Yashim ya shiga mota shima..... Suna shiga cikin gidan Sarah ta nufi bedroom tare da faɗawa kan bed wani irin kuka ya kwace mata, tsanar Daddynsu ya ƙara ninkuwa cikin ranta ashe all this time yana raye amma yyi banza dasu, yace ba Shine ya mahaifesu ba idan haka ne su ɗin basu da uba, hakan an nufin sunanta TSINTACCIYA!....  Beeba ta kalli Sarah kamar zatai magana sai kuma tayi shiru kawai, domin ta fahimci Sarah bata jin daɗin Zuciyarta,kuma bata son aurenta da Yarima Yashim kawai halacci take son yiwa Anuty Zulfa, fita tayi daga cikin bedroom ɗin zuwa parlo, Anuty Zulfa tace "Ikon Allah, kaji wani abin almara Liman shine Daddyn Sarah? Hakan na nufin shine ya amshi Sadakin ƴarsa da kansa, Allhmd yanzu Sarah zata shiga Masarautar Zazzau da ƴan cinta lokacin bawa Kilishi amsa yayi" Auta tace "Mami Sarah bata farin ciki da ganin Mahaifinta, kuma kamar...." Auta kasa ƙarasa maganar tayi Anuty Zulfa ta kaɗa ƙafa ba tare da tace komai ba, Beeba dai taga ba zata iya shiru ba tace "Mami Sarah bata son Auren nan, bata son Yarima Yashim" Anuty Zulfa tace "Sannu rasai, Bilkisu ke kiyayan Wlh, ita ta buɗe baki tace bata so ko mene?" Beeba tayi shiru tare da Miƙewa ta nufi waje she's trying to call Junaid's digits..... Daddare Sarah na zaune ita ɗaya a Main Parlo watching TV, daga ita sai Short pencil jeans, da Ripped top designers sumar kanta a tufke da ribbon, idanunta ya kumbura ta ɗura ƙafarta ɗaya kan ɗaya time to time tana kallon Number sa, kamar zata kira sai kuma ta fasa can dai tayi ajjiyar zuciya tare da danna call ɗin ta kara a kunnanta, har tayi ringing ta gama ba'a ɗauka ba, ƙara kira tayi Still not answering idanunta ta rufe tana jin zuciyarta babu daɗi, she just to say hello to him taji ya yake domin taga ya rame sosai, Lokacin da Sarah take kiran Abeed yana zaune a parlonsa shi da Dr Adyan, Dr Adyan ya kalli wayar Abeed dake kusa dashi Abeed na ƙoƙarin ɗauka Dr Adyan yyi saurin ɗaukan wayar Murmushin takaici yyi kafin ya kalli Abeed daya haɗe fuska idanunsa akan t.v yadda yake kallon t.v kaɗai zai nuna maka baya fahimtar me ake, Dr Adyan yace "Better half" shiru shi dai Abeed yyi, har lokacin wayar ringing take, Dr Adyan bai sake Mgn ba har kiran ya ɗauke wani ya sake kira, sai a lokacin Abeed ya miƙa masa hannu yace "Bani" ya faɗa yana ya motsa fuska alamar baya jin daɗi, Dr Adyan yace "Wlh ba zan baka ba, Loser" still Abeed bai kula Dr Adyan ba, ganin haka yasa Dr Adyan yace "Are you stupid, you can't take action while watching her become someone else's wife,You can't fight about your love, but your bad attitude prevents you from doing anything, yanzu kai ka yarda ka amince ka barwa wani ita" shiru dai Abeed yyi ganin da gske ba zai magana ba Dr Adyan yace "Ka faɗa min idan kana son Sarah, ni kuma zanwa Anuty Zulfa bayani, tunda kai ka zama loser" rai ɓace Abeed ya juya ya cakumi wuyan Dr Adyan cikin wata kalar Murya yace "If I tell her that I love her, sai na faɗawa wani? When I brought her to the hospital, did I consult you?I will never marry someone else's wife, even if I lose my life for her love" ya faɗi hakan yana hankaɗa Dr Adyan baya da zafin zuciya kuma ya shige bedroom tare da kullewa, a hankali ya kwanta kan bed tare da yin lamo yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa, bai san wanne abu ya akaita har haka ba, a karo na biyu yana ji yana kallo ya ƙarasa rasa damarsa, ɗaya Wayarsa ce ta shiga ringing jin Algaita na tashi yasa ya miƙa hannunsa a hankali tare da yin answering cikin Muryar rauni sosai yace "Abba..." Mai martaba ya numfasa yana gyara zamansa akan ladduma kafin yace "Magaji" Abeed ya lumshe idanunsa kafin a hankali yace "Na rasata,Abba" Mai martaba yyi shiru kafin yace "Kuma ka faɗa mata komai?" Abeed ya langwaɓar da kansa yace "Uhm ni bance mata ina sonta ba..... But" Mai martaba yace "It's okay, komai ya faru it's your fault bana da abinyi Magaji kamar yadda yake sonta haka yake son matarsa, kuma munso zuciyar mu idan muka tilasta masa ya saketa, i can't so kayi hqr" Abeed ya miƙe daga kwancan da yake zuciyarsa na bugawa yace "Abba hqr fa kace?" Mai martaba yace "Allah has destined Goodness for you, Be patient..." Shiru yyi bayan yaja numfashi Abba ya sake cewa "Ride the wives, you will have hardship difficulty..." Shiru Abba ya sakeyi kafin yaja numfashi yace.

"إن مع العسر يسرا، إن مع العسر يسرا"

Abba ya sake yin shiru sbd ya jima bai magana mai tsayi ba kafin clamly yace "Indeed with hardship there is ease, and with the same hardship, there is another point of ease, You'll always have ease, look at the positive Do you not have faith in Allah? That should keep you focused, so take it as destiny..." Abeed idanunsa yyi jajur a hankali yace "Abba!!" Abba cut him out yace "Ka fara yiwa Sarah kallon sister ka cire so... Ni kuma na maka Al'ƙawarin zan zaɓa maka mace ta gari a cikin ƴar ƴan sarakuna"  kasa magana Abeed yyi sai kawai ya kashe wayar yana Miƙewa tsaye key car ya ɗauka kai tsaye kuma ya nufi Club.... Zain na zaune shi da Sairah wacce take maƙale a gefen jikinsa suna kallo, a hankali tace "Deee" Zain ya kalleta kafin yace "Yes" kwantar da kanta tayi kafin tace "Gabana faɗuwa yake" ajjiye remote ɗin hannunsa yyi kafin ya juya ya kalleta yace "Kiyi addu'a, kada ki sawa kanki damuwa sbd abinda yake jikinki, damuwar zata iya taɓa abinda yake cikinki" kai ta ɗaga masa kafin tace "Please ka tayani dubawa Ahhali na, ina son sanin komai a kaina" Zain yace "Ko Sarah ce?" Shiru tayi masa ba tare da tace komai ba, yace "Ki sassauta ƙiyayyarki a kanta,kilama kin fita kwanciyar hankali" kwaɓe fuska tayi tace "To a bar mgnar" dry yyi mata yana jan hancinta kafin ya Sanya hannunsa ya ɗago ta zuwa kan cinyarsa yace "Bari na gaisa da My unborn child" murmushi tayi tana ƙoƙarin Zamewa tace "Uhm, nidai Allah ka bari nifa ba wani ciki" yace "Or Doctor ƙarya zai mki?" Kasa Mgn tayi sbd kiss daya sakar mata sun daga wuyanta har zuwa Cibiyarta, shiru Zain yyi yana jin yadda ɗumin cikin Sairah ke ratsa kunnansa, Sairah ta ɗura hannunta a kansa tana shafawa, gently ya ɗago kansa suka haɗa Idanu, ware masa idanu tayi tace "Wat?" Ya langwaɓar da kansa gefe yace "Kiss me Beee" kama fuskarsa tayi tare da ɗura bakinta saman nasa ta shiga kissing lips ɗinsa, riƙeta sosai Zain yyi yana jin wani irin daɗi, dukkan nutsuwar da yake son samu ya gama samu, he loves Sairah irin sosai ɗin nan, kwace bakinsa yyi yana ƙoƙarin yin mai gaba ɗaya Wayarsa ya fara ringing, dafe kai yyi yace "An shiga haƙƙina" dry Sairah tayi tana masa gwalo yace "Zan kamaki" ya faɗa yana ɗaga kiran, miƙewa yay yana faɗin "Ok, Allhmd in sha Allah" yana faɗin hakan ya kashe wayar, Sairah na tsaye a kitchen taji an rungometa ta baya tare da kissing ɗin Cheek ɗinta, juyawa tayi suka haɗa idanu ganin yadda ta ƙara girma da haske yayi kenan cikin ya fara ƙwari a jikinta kenan, Murmushi yyi tace "Mene?" Yace "Noting" ya faɗa yana rungometa a jikinsa yyi shiru kafin ya ɗauke ta cak zuwa bedroom yana faɗin "bari na rage aiki kafin magrib" saƙale wuyansa tayi tana sakin Murmushi..... Naila ce tsaye akan Mai martaba tace "A'a idan tsoran matar nan kake kwara ka faɗa kawai a tafi Leges, banda haka mace tai ta zuba iskanci hankali kwace ba dole tayi abinda taga dama ba, nifa banda kada ace min ƴar ta'adda ta kai zan ƙaddamar mata har Nep yunk ɗin"  Mai martaba ya kalli Naila yace "Me zance?" Da sauri Naila ta juya ta kalli Daddy Waziri tace "Kaji wulaƙanci ko? To a gsky ba dani kake ba mene ma haɗani da kai, kiranta zakai yanzu maza maza kace ta sako Saratu a jirgi ta dawo da ita Naijeriya, wlh sai Saratu ta bar wajan ƴar dabar matar nan, ni ban taɓa yin al'ƙawarin na saɓa ba, ai banyi tsofan da zan mata hadisin ba, wanda yayi alƙawari ya saɓa wahuwa munafiqun" Junaid na zaune cikin jallabiya fara idanunsa cikin farin Glass Naila ta juya ta kallesa tace "Ai idan kaga baka auri Saratu ba, to ban cika tashin leges ba, Allah na tuba wani kallar Iskancin ne ba mu gani ba, banda bana son tuna Asiri Uwarka fa bayan ya gudu taka nan ɗin da ƙyar muka samu ta a leges" Junaid ya kalli Naila yace "To yaushe akace Sarah na wajan Mami?" Naila ta riƙe baki tace "A'a wlh an munafurce ka, amma yarinyar nan su suka bawa Zulfa'u da hannunsu sbd kada su aura maka ita, kawai dai ayi sha'ani a bar kaza cikin gashinta" Mai martaba dai baice komai ba, haka ma Amma haka Daddy Waziri, Naila ta ɗaga rigarta sama tace "Ƙilan idan yaga zan ɗaga masa nono yabi gabe zance na" Da sauri Daddy Waziri yace "Haba Naila mene kike haka ne" Mai martaba ya ɗaga wayar tare da ɗan dannawa ya kai kunne can kuma ya zame yace "Wayar a kashe" zama tayi tace "Tsinanniyya ce fa, ƙila tana can tana yanka cikin jama'a"....... After 2week har lokacin Sarah bata ƙara sanya Abeed cikin idanunta ba, gashi yanzu sun shiga last semester na level 2, tana zaune a entrance cikin duguwar na Abaya hannunta riƙe littafi tana dubawa sbd exam gaba ɗaya ta fita hayyacinta, amma hakan bai hana tayi wani irin mugun kyau na Abin mmki ba, ko'ina na jikinta glowing yake, a hankali ta miƙa hannunta ta sake trying na number sa amma a kashe yake, idanunta ta rufe ko ina yaje Ohhu?  A hankali kuma hancinta ya fara shaƙar Ƙamshin Hugo boss, a ɗan tsorace ta buɗe idanunta tsaye ta ganshi a bakin gate ya Rungome hannunsa a ƙirji yana Kallonta, Miƙewa tayi tsaye jikinta ya ɗauki rawa sosai, walking slowly ya shiga takawa zuwa inda take ƙoƙarin ja baya take tana son guduwa a hankali yace "kin san Allah ki tafi uhm.." Cak ta tsaya kanta a ƙasa harya ƙaraso wajan, runtse idanunta tayi tana jin yadda yake sauke mata numfashi, da sauri ta buɗe idanunta sbd hannunta da taji ya kama bakinta na rawa tace "Ka sakeni, Mami za tai mgn please" banza yyi mata ya shiga tafiya da ita zuwa waje, motarsa ya buɗe ya Sanya Sarah ciki kana shiga ciki, Khabeer yaja motar da gudu sai da sukai nisa kafin Khabeer yyi parking a gefen titi, fuskar Abeddeen babu walwala yace "Za'a taruwa Mami latter akan zaku fita excursion a shcl.." kallonsa Sarah kawai take kafin tace "Amma ai mu ba'a ce mana akwai excursion ba" idanunsa lumshe yace "Tsari na ne haka, kuma koda wasa kika cewa Mami ba haka ba, Wlh wlh Sarahh..." Sai kawai yyi shiru idanunta ya cika da Hawaye tace "Amma kasan wannan ba daidai bane? Matar aure" bata ƙarasa faɗa ba ya buga mata tsawa yace "Sarahh.." jikinta har rawa yake, fuska ɗaure yace "Ki shirya kayanki.... Wanda zai ɗauke ki zuwa wata guda" zare idanu tayi tace "Wata fa? Kuma ina nidai gaskiya ba zani ba, kuma Auta ai tasan ba haka bane" banza yyi mata tare da fita daga cikin motar, ganin Abeed ya fito yasa Khabeer saurin zuwa inda Abeed yake, Idanun Abeed akan Khabeer yace "Ka shirya min ticket zuwa Russia, tafiyar sirri komai a Sirri" Khabeer yace Yes Sir", cikin Motar Abeed ya koma har lokacin Sarah tana yadda ya barta cikin rawar Murya tace "Ban so ba zani ba, wannan ba daidai ba ne" tsawa Abeed ya daka mata yace "Zuwa babu fashi" kuka Sarah ta sakar masa a hankali ya jawota tare da ɗura kanta a shoulder ɗinsa a hankali ya shiga patting bayanta, Sarah ta ƙara rushewa da kuka tace "Uncle Why? Hurumin Ubangiji zaka shiga?" Idanunsa a lumshe sai kawai taji ya fisgota tare da ƙanƙameta a jikinsa yana sauke numfashi....



Zain Abeed isn't free contact to subscribe..... 08119237616..... It's 500 via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank... Allah ya nuna mana Monday lafiya🥰 zaku iya samun continuation a AREWABOOKS masu Special grp ma zaku samu update weekend.


SARAUTAR MARUBUTA❤️

7/25/22, 13:59 - Asma Ungwarmu left

7/25/22, 14:37 - Buhainag: For some minutes yana riƙe da ita a jikinsa, kafin a hankali ya saketa not looking at her yace "Tommorow by 7pm zan sameki schl" yana faɗin hakan yyi shiru can kuma ya buɗe ƙofar ya fita, yana tsaye ba tare daya kalleta ba ya shiga danna Wayarsa, a sanyaye Sarah ta fito daga cikin motar da sauri kuma ta shige cikin gida, sai da taje bakin gate ta tsaya kafin ya buɗe baki tace "Kuma ni ba zani ba" tana faɗin hakan tai cikin gidan da sauri tana haki, gently ya ɗaga idanunsa tare da binta da idanu, wani cute smile ya saki da ɗan sauri kuma ya shige bayan mota, Khabeer ya rufe murfin motar, kai tsaye wajan ƙaddamar da Companies ɗinsa suka nufa, haɗaɗɗan Company wanda ya a gaji da haɗuwa, a hankali Khabeer yyi parking motar daga can parking lot, yana yin parking gurds suka ƙarasa wajan tare da tsayawa jikin motar Abeed, Danish dake tsaye riƙe da files da Ducoment, ya matsa kusa da motar cikin nutsuwa ya buɗewa Abeed motar kafin yaja da baya yace "Wlcm Sir" fararen idanunta ya liman yana ƙara jingina da jikin motar,  slowly ya buɗe idanunsa bayan zuciyarsa ta tsagaita da bugawa, He was tired of this system, he didn't know why he agreed to keep it a secret, He got out of the car, his face was not cheerful, Danish ya kallesa yace "Shall we.... Kai ɗaya ake jira,Everything that is right is done" Danish ya faɗa a hankali, Abeed dake tsaye ya ware hannayensa cikin sauri wani guard ya sanya masa jacket ɗin Suit ɗinsa, walking slowly ya nufi ƙofar buɗe Babban Companyn, Danish da sauran ma'aikata na biye dashi,har haka ƙarasa wajan babu wanda Abeed ya kalla, yana zuwa ya tsaya Danish ya miƙa masa Scissors, ya tsuna fuska yyi kana yasa hannu ya amsa, zaren dake wajan ya yanka yana yankawa aka shiga watsa Flowers, ana faɗin "Congratulations" buɗe ƙofar akai Abeed ya fara shiga sai Danish kafin su Aryan da sauran wanda suka sanya hannun jari suka shiga, meeting sukai har lokacin Abeed baice komai kamar yadda bai kalli kowa ba.... Da daddare Sarah na zaune a ɗaki ta haɗa kanta da gwiwa tama rasa wanne kalar tunani zatai, Beeba dake tsaye ta zauna kusa da Sarah tace "Meke damunki Sarah?" Sarah taƙi cewa komai taƙi kallon Beeba, Beeba tace "Kina yaudarar ki kanki, ni na ɗauka a waye kike Sarah, a rayuwa zaman Aure da wanda baka so yafi komai masifa, firstly Everything that is appropriate for a woman to give to her husband, you can't, Yes u can't sbd tun farko baki sonsa,Secondly, you can't let go and show love to your husband,Love between spouses, and mutual acceptance is the guarantee of eternal marriage, Sarah Zaki kasance kullum cikin ɓacin rai, idan kika kalli Yaa Yashim mai makon kiyi farin ciki sai dai kiyi baƙin ciki,The reason for this is that you don't like him,  idan baka son miji ko a kwanciyar Aure ba zaki iya yi masa abinda ya dace ba, kinga kenan zaki samu damar ɗaukar wa kanki zunubi cikin sauƙi,Tell him that you don't love him, he will be patient and marry another woman and divorce you,babu maganar kawaici ki zaɓawa kanki mafita tell him the truth of what is in your heart" kuka Sarah ta saka tana riƙe hannun Beeba bakinta na rawa tace "You're right Beeba, I don't have any reason ko ina so ko bana so dole na auri wancan Yaa Yashim zaɓin Mami ne... But what if I meet someone? What if I fall in love with someone else, this means that I will fight for him, me, us and our love? But what if I didn't find anyone wanda zai taimaken? Zuciyata babu daɗi I am speechless, kawai zan amshi Yaa Yashim tunda it's too late to cry.." Beeba tai shiru kafin tace "Kin yarda cewa baki son Yaa Yashim?" Gently Sarah ta ɗaga kai sai kuma tace "Dan Allah don't tell anyone even Auta"  Beeba tayi Murmushi sosai kafin tace "To akwai wanda kike so ne?" Shiru kawai Sarah tayi Beeba tace "Don mind me, call Yaa Yashim kice kina son ganinsa gobe da wuri kafin ki tafi excursion ɗin" Sarah tace "Ni ba zani ba" Beeba ta daki shoulder ɗinta tace "C'mon.... Idan kika tafi after you tell him everything ƙilan Kafin ki dawo ya baki Divorce paper, Daman baki da idda sai kawai ki fisgi ki nemi wanda kike so, a to uban wani zai zauna maki dashi me zai sa kuma ki kashe wayarki kina yarinya dake" Sarah tai shiru Beeba tace "Common Beb" wayarta ta ɗauka tai dailing number sa, time ɗin yana kwance akan make bed ɗinsa, idanunsa akan system yaji Wayarsa na ƙara, Murmushi Yaa Yashim yyi kafin ya ɗauki wayar yana kashe murya yace "Princess.." Murmushin dole tayi kafin tace "How are you" Yaa Yashim yace "Ina ta tunaninki, na dai kusa mallakar ki kowa ya huta, wlh har mmkin irin son da nake maki nake, ko yanzu ina da iko dake fa kawai dai..." Shiru yyi Sarah dai na kallon Beeba ba tare da tace komai ba, Yarima Yashim yace "Are You Okay?"  A hankali tace "Zani excursion" Calmly yace "Mami ta faɗa, kina dawowa Sai biki na kusa raba ki da ko wanne banza" shiru tayi sai kuma tace "Uhm, kazo kafin na shige" da sauri Yarima Yashim yace "Are You sure kina son ganina?" Tace "Uhm" wani Murmushi yyi yace "Thanks God, wai wife na son ganin mijinta" da sauri Sarah ta kashe wayar Beeba tace "Ji banza? Son masu wani, saura kuma gobe ki kwafsa" Beeba na faɗin hakan ta miƙe tare da shigewa bathroom.... Abeed na kwance saman bed bayan ya watsa ruwa daga shi sai boxer gaba ɗaya jikinsa ruwa ke zuba, yau matsanancin ciwon ciki da mara yake, amma sam a fuska ba zaka ce bashi da lafiya ba, idanunsa dake rufe ya buɗe kafin gently ya miƙe tsaye tare da nufar deep frizeer dake Bedroom ɗin nasa, buɗewa yyi ya ɗauki wata kalar chocolate mai kyau tare da ruwa mai sanyi, a saman Kujera ya zaune bayan ya ɗura ƙafarsa saman bed ya buɗe chocolate ɗin, slowly ya kai bakinsa yana gutsira yyi saurin fitowa da ita,sbd wani ɗaci da yaci cilli yyi da chocolate ɗin rai ɓace ya kira number Danish "Where the hell are you? You will buy me this unsweetened chocolate, no sweetness at all" Danish yace "Sorry Sir, but Sir Amedei chocolate ce" Tsaki kawai Abeed yyi tare da kashe wayar, bathroom ya koma ya ɗauki toothbrush ya wanke bakinsa kana ya dawo saman Kujera ya zauna, gorar ruwan ya buɗe dai da ya shanye tass ya ajjiye emty, Zain ne ya kirasa sun jima suna waya kafin ya kashe wayar, a hankali ya duba time yaga 2ta shige, bashi da wani zaɓi dole yabi zuciyarsa, number ta ya kira ga mmkinsa sai yaji ta ɗauka amma ba tayi Mgn ba, shiru Sarah tayi tana gyara kwanciyar ta, a tare Numfashinsu ke sauka kowa yana jin bugun zuciyar ɗan uwansa, turo baki Sarah tayi ba tare da tace komai ba kamar daga taji yace "Ni ko?" Kamar jira take ta kwaɓe fuska a hankali tace "Ina yini?" Shiru yyi mata ta ƙara Turo baki tace "Ina yini?" Kamar ba zai Mgna sai kuma yace "Bn sani ba" tace "Kamarya" Calmy Abeed yana rufe idanunsa yace "you never greeted me" shiru ita dai tasan tana gaishesa ba kullum ba, jin tayi shiru yasa a nutse yace "Ke Mala'ikun Allah" kwaɓe fuska tayi tace "da nayi me?" Yana sakin lallausan Murmushi yace "disobedience" da rashin fahimta tace "Disobedience kuma Uncle?" A hankali ya kwaikwayi muryarta yana langwaɓar da kansa yace "Ƴar kwaila..." Yana faɗin hakan ya kashe wayar yana sakin Murmushi tare da shafa sajansa... washegari tun 6 Abeed ya fita Danish ke driving nasa zuwa wani wajan sirri.... Sarah ta kasa kallon Yarima Yashim dake tsaye gabanta yana tsareta da Idanu, Murmushi yyi yace "Me kike son cewa?" Tai shiru dai fuskar nan nata babu walwala ta kuma kasa kallonsa, A hankali Yarima Yashim yace "I understood, u called me just to say goodbye shine kika kasa?" Tai shiru dai ta kuma ƙi kallonsa Zuciyarta na bugawa ita har ranta bata ƙaunar tafiyar bata kuma san nufin Uncle da ita ba, hannunta ya kama da sauri ta kallesa tace "Mene haka?" Yace "Like how? Mijinki ne ni fa ba wani ƙato ba"  Sarah ta haɗa fuska tace "Nidai ka sakeni bana so" cikin damuwa yace "Ni kuma ina so, tafiya zaki wajan wata guda fa shine ba zaki bari ko hugging naki nayi ba" jikinta duk rawa yake tace "Allah ka sani bana so kuma..." Kafin ta Ƙarasa taji ya jawota gaba ɗaya zuwa jikinsa, with shock tace "Innalillahi, wlh bana so Allah zai saka min kaci Kani" a hankali shima Yarima Yashim yace "Tunda kike na taɓa hugging naki? Yanzu ina da iko a kanki ina da dama ki barni please" ya faɗa yana juyo da fuskarta and he's trying to kiss her... Yace "Just one kiss princess" kafin yyi abinda yake shirin yi daga baƙin ƙofa sunji ance "Heyyy" da sauri Sarah ta ƙwace kanta a tare suka kalli door way, Abeed ne tsaye ya Rungome hannunsa fuskarsa tayi jajur amma normly ba zaka gane yanayinsa ba, yana sanye da Silver crew neck t-shirt, sbd sanyin da ake yau da zubar dusar ƙanƙara yafi na kullum, sai wani Slim Fit Joggers daya sanya, tare da ɗura Autumn Winter High Neck a saman t.shirt ɗin, ya ɗura wata black Head Warp partial face, ƙafarsa sanye cikin white  Xavier Woven Italian Leather (shoe) a hankali yake murza Anchor Leather Luxury Bracelet dake maƙale a hannunsa sai ka ɗauka Balarabe ne, musamman yadda sumar kansa tai kwace a wuyansa da wajan kunnansa, Yarima Yashim kallo ɗaya yyi masa ya ɗauke kai shi kam Abeed ko inuwar Yarima Yashim bai kalla ba, Yaa Yashim yace "Princess sbd kin Rungome ni kike jin kunya?" Da sauri Sarah ta kallesa jin ƙaryar da yyi wai ta rungomesa yace "Don't worry, come and kiss me princess ni ai naki ne ko?" Sarah dai abin ya bata Mmki ta juya suka haɗa idanu da Abeed wanda kallonsa yake ƙara razanar da ita, Yarima Yashim na ƙoƙarin riƙeta yaji kamilalliyar Muryar Abeed mai cike da kamala da nutsuwa ya daki kunnansa yace "Mami called you.." da sauri Sarah ta shige tana jin Yarima Yashim na kiranta, tana fita Yaa Yashim yyi kan Abeed yace "stay away from my wife, wlh Wlh zakai mmkin Abeed zan maka idan kaci gaba da shiga sabgar matata" Abeed ya ware idanunsa sosai har zai shiru sai kuma yace "To na hanaka abinda zakai da ita ne?" Yaa Yashim yace "Amma ganinka ne ya hana ai, Wlh Court zata rabani dakai" Abeed ya watsa hannunsa irin bai damesa ba sai kuma yace "Idan mijinta ne, ai idanu wani ba abinda zai hanaka" yana faɗin hakan yyi waje abinsa.... Anuty Zulfa dake kan Sarah wacce ta gama shiryawa cikin kayan sanyi itama tace "To kukan na mene?" Ta girgiza kanta Anuty Zulfa tace "tashi zai dropping naki, Auta da Beeba basu tashi ba" kamar ta cewa Anuty ƙarya ne excursion ɗin amma ta kasa tsoran Abinda zai mata ya hanata, fitowa sukai time ɗin Abeed na zaune hannunsa riƙe da black tea yana sipping nasa a hankali, fitowarsu ya Sanya ya ajjiye tea ɗin tare da Miƙewa yayi waje abinsa, kuka kawai Sarah take Zuciyarta nayi mata zafi har ta Ƙarasa wajan motar Khabeer ya buɗe mata ta shiga baya, a hankali ta lumshe idanunta sbd Ƙamshin Hugo boss data shaƙa, Abeed idanunsa akan system da yake ta dannawa har Khabeer yaja motar sukai waje, Yarima Yashim tuni yabar gidan... Har suka isa Airport ba tai shiru ba sai da ya gama danne danan da zai kana ya ɗago fararen idanunsa zuwa gareta, baice komai ba ya buɗe motar ya fito ganin haka yasa itama ta fito, Abeed ya bawa Khabeer system ɗin bai tsaya jiran Sarah ba ya kama hannunta zuwa cikin jirgin, tun a steps kanta ya fara juyawa, a haka suka isa vip suna shiga ta fara ƙoƙarin kelaya masa amai, Kallonta yyi murya can ƙasa yace "Mene?" Tana rufe baki tace "Amai na keji" hannunta ya kama ya buɗe toilet da sauri tayi wajan sink ta shega kwara Amai duk abinda taci saida ta dawo dashi tas, baya tayi sbd jikinta daya cika yyi saurin tare ta tare da zuba ruwa a hannunsa ya wanke mata fuska, sai rawa jikinta yake sbd wahala ganin haka yasa Abeed sunkuyawa ya ɗauke ta cak ya nufi duguwar kujera da ita.....



Nifa ina sane da komai😌😌😌masu complain i knw wat i am doing Oohhhh'Ohhhh... Banda ina tsoran Allah daba kashe Abeed ɗin zan ba... Mudai mukai tashin Leges muna ganin komai fesss.


Zain Abeed isn't free contact to subscribe 08119237616.


Nama fasa free book ɗin da nace zan😒 kowa yaci kansa

7/28/22, 12:47 - Buhainag: Anuty Zulfa tace "Pardon, i didn't hear you correctly" Dr yace "she is pregnant, three months and seven days" zare Idanu Anuty Zulfa tayi Zuciyarta na bugawa da ƙarfi cikin wani sabon tashin hankalin tace "Wace mai cikin?" Kai tsaye Dr yace "Yarinyar da kuka kawo, Sarah Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas right? So Allhmd na jima Banga ciki mai kyan nata ba, babu matsala ko kaɗan, gashi abin mmkin tun yana wata uku ya fara ƙoƙarin motsawa" Kamar taɓaɓɓiya haka Anuty Zulfa ta saki baki with shock, sai kuma ta girgiza kai tana murmushi tace "How will Sarah get pregnant? Sarah would never get pregnant, kuma wlh kada ka sake faɗa" Dr yace "Ikon Allah, to ko zaki duba da kanki ne? Take this" ya faɗa yana miƙa mata file kafin yace "Duba scanning, duba paper ɗin sosai" ware idanu sosai Anuty Zulfa tayi jikinta har rawa yake cikin zafin nama kuma tayi kan Abeed dake tsaye yana binsu da Idanu, yana jin tamkar he was in dreaming, Sarah is pregnant? Hakan na nufin cikinsa ne? Gudan jininsa ne a jikinta, Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un yaushe al'amari ya kasance haka, Shock yasa ko motsi ya kasa, Anuty Zulfa na zuwa ta ɗaga hannunta ta saukewa Abeed lafiyayyun maruka guda huɗu cif, a ko wanne ɓangare na fuskarsa, cikin wani irin masifa tace "Wlh Wlh sai kayi ladama, Sarah kayiwa fyaɗe? Sarah kaiwa ciki Abeddeen? Ashe da ake cewa kai mahaukaci ne gsky ne? Ashe mahaukacin Gsky ne kai, to wlh ko a turo kake kwana sai kayi gidan yari,You will realize that you made a mistake,ka sace matar wani kayi mata ciki, Wlh zaka san bani da kirki zaka gane cewa baka da wayo rashin kirki na yafi naka, then the authorities will give Sarah her rights,By God, even His Highness is not enough to prevent me from taking action, u go see" ta faɗa tana ƙara ɗauke Abeed da wani marin amma ko motsawa bai ba, hannunsa zube cikin Aljihu, wlh Wlh idan kaga Abeed a lokacin baka isa ka sake ganin sa, sbd wani irin jaa da idanunsa yyi numfashi kawai yake fitarwa, gently ya juyawa tare da nufar Room ɗin da aka kwantar da Sarah, har yanzu ya kasa tabbatar da abinda Dr yake faɗa game da cikin dake jikin Sarah, yana ƙoƙarin buɗe ƙofa yaji an fisgota rigarsa ta baya, juyawa yyi suka haɗa Idanu da Yarima Yashim wanda idanuna ya cika da hawaye, Abeed na juyawa Yarima Yashim ya sakar masa naushi yace "Allah ya isa ban yafe maka ba, wlh sai an zubar da shegen nan ci...", Kafin ya Ƙarasa faɗar Abinda yyi niyya yaji saukar ƙwaƙƙwaran mari guda ɗaya wanda yasa yyi baya zai faɗi sai kuma yyi saurin tsayawa, hannu Abeed ya nuna masa alamar warning, domin tashin hankalin da yake ciki ba zai sanya yace komai ba, Anuty Zulfa ta ɗaga hannu zata sake marin Abeed, Zain yyi saurin riƙe wa yace "Mami.." ƙwace hannunta tayi tace "Stay away from me, ka cire hannunka Zain idan kuma da haɗin bakinka ya ɗauki Sarah har yyi mata ciki sai ka faɗa min na ɗauki matakin har kai.." juyawa Zain yyi ya kalli Abeed da sauri Abeed ya ɗauke idanunsa clamly yace "Ciki kuma? A jikin Sarah likitan ne yace cikin Abeed ne?" Anuty Zulfa tayi masa wani irin kallo tace "Ok, I'm going to lie to you, right? Who took Sarah to another country? If Sarah's pregnancy is not Abeed's, then who is it?"  Zain yace "but Mami kalli yadda kika fasa masa baki? Kalli yatsunki a fuskarsa, wannan Mgnar tana buƙatar zama" Wani kallo Anuty Zulfa ta watsa masa tace "Saurara, Ni zaka faɗawa Abinda Ya dace? Daman daya kawo Sarah domin ya lalata mata rayuwa ne ya kawota ko mene? Ashe burinsa yaci zarafin ta, to wlh ya jima da lalacewa idan haka ne" Dr ne ya Fito da sauri Yarima Yashim yace "I need Sarah's abortion, ko nawa ne I'll pay amma a zubar da cikin" Dr yace "A zubar kuma? Kamar cikin shige?" Anuty Zulfa tace "To na mene idan bana shige...." Wata tsawa Abeed ya daka mata yace "shut up Zulfa" baki ta buɗe tace "Zulfa?" Idanunsa cikin nata yace "Ba sunanki bane? Za kuma kisan kina zaune da mahaukaci sai wani yyi ƙoƙarin zubar da cikin" yana faɗin hakan ya juya da sauri Yarima Yashim yasha gaban Abeed yace "Zan tabbatar maka da cewa Sarah tawa ce, zan kuma tabbatar maka da cewa na fika iko, zan kuma tabbatar da cewa an zubar da ciki" Abeed da bakinsa ke tururin masifa ya watsa hannunsa "Go ahead.." cakumo wuyansa Yaa Yashim yyi yace "Wlh sai na zubar da cikin sai naga abinda kke taƙama dashi..." Da sauri Naila ta saki jakar hannunta tana tafa hannunta tace "Muhammadur Rasulullah s.a.w, Wlh tashin leges ne ɗan ta'adda ne, maza maza sakesa wlh hukuma ce zata rabani da ko wanne shege, ashe kai ɗan ta'adda ne, ashe kai haihuwar leges ne to wlh a hir ɗin ka da taɓa shalale, akansa sai nayi kuma rashin mutunci nima da ƴar banza ce babu abinda ban iya ba, laaaaa Wlh Ruɓaɓɓe ne" ta faɗa tana fisge hannun Yaa Yashim daga wuyan Abeed, Amma kasa ƙara kallon Abeed tayi Zuciyarta sai zafi take ganin yadda fuskarsa tayi mugun jaa" rai ɓace Anuty Zulfa tace "A'a Naila kija girmanki, babu ruwanki da wannan mganr, ciki yyi wa ƴar mutane" Naila ta tura ɗan kwali gaba tace "To wlh rabin ƴan Leges Shegune, to meye wani Abu ciki Allah na tuba kamar wanda yyi kisa, gsky Zulfa'u ki kama kanki ki tattara lamarin nan ki barwa Ubangiji ikonsa, akan ciki shine duk kika gallabi kanki kalli inda kike tada jijiyar wuya kamar wata ƴar ta'adda" juyawa Anuty Zulfa tayi fuu tare da ɗaukan wayarta ta shiga kiran wata Number ana yin answering tace "I need two police cars" shiru tayi sai kuma tace "Ok, I'll send d address" da sauri Naila tazo ta ƙwace wayar tare da dungure kan Anuty Zulfa tace "Algunguma, da ƙyar kika Annabi, kamar ita akaiwa cikin, kai Wannan mata kiji tsoran Allah Wlh ki fita a sabgar Shalale, zan ga tattirin ɗan gaba da fatihan da zai zubar da cikin, Allah na tuba da shegun yaran ba sune suke zama wasu a duniyar nan ba, banda ma idan Allah ya rufawa mutum asiri ba'a faɗa ai da ko a nan akwai shege cikinmu, kuma wata uwar akace dashi mene haɗin ki da Yarinyar banda neman suna, haba shiyasa kike mummuna wlh kamar tuwon magriba" ƙwafa Anuty Zulfa tayi kafin ta kalli Amma tace "Saiki ɗauki mataki akan ɗan ki, koda yake ke banga ma amfanin ki ba" juyawa Amma tayi zuwa mata Naila ta zubar da yawo tace "Tirrrrrrrrrrrrr wlh ba kuyi sa'ar uwa ba, idan nice Saratu a yau saina shararawa Zulfa'u maruka wanda zai kurmantar da ƴar banza, mutuniyar banza, da ƙyar kiga komai daidai" Anuty Zulfa tace "Nice ƴar banza?" Naila ta runtse idanunta tace "To dafa? Shegiya kawai" Abeed ganin babu wani attention akansa ya sanya yayi saurin buɗe ƙofar ɗakin Sarah zai shiga Yarima Yashim yace "Heee, kaiwa wanne kalar mahaukaciya ne? Wlh kai da ganin Sarah har abada" jiniyar motar ƴan sanda yasa Anuty Zulfa sakin Murmushi, D.p.o ya kalli jama'ar wajan kafin yace "Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas where he is?" Da sauri Anuty Zulfa ta nuna Abeed tace "gashi can office" Office ya kalli Abeed dake tsaye wani irin kwarjini Abeed yyiwa office ɗin cikin ƙasa da murya yace "Sir. You're under arrest" ya faɗa yana nunawa Abeed hardcuff, Naila ta duka Uban tsalle tace "heee opisa loss me... Me uwar Mai rawani, kai masifa turancin yaci ƙaniyarsa nice nan Naila, uwar Mai rawani kakar Shalale, tashin leges, idan na yarda kun tafi da shalale Allah ya tsine" Officer yace "Sorry old lady" Naila ta tufar da yawo tace "Wlh ba dani kake ba, kaga sorry a kanka" Zain ya kalli Officer yace "This is an internal problem, please be patient and go away" Naila ta riƙe baki tace "Wlh casss ɗin pamili... Ubanwa kowa yayi ta kansa" Officer yace "Sorry Sir,  But he is accused of rape, we have to take him to the police station" a fusace Abeed ya fisgi key car hannun Zain kai tsaye mota ya nufa tamkar zai tashi, Officer ya kalli sauran ƴan sandan yace "Follow him" gently Mai martaba ya buɗe back seat tare da fito da ƙafafuwan sa, a hankali ya Ƙarasa fitowa daga cikin Motar fuskarsa a haɗe, ganin Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas yasa Officer ɗin saurin zubewa yace "May God increase His Majesty, the righteous king, May God glorify His Highness" Wani guda dake cikin fadawansa yace "Gdy Mai martaba yake" A nutse Daddy Waziri yace "U can leave Officer" officer ya jinjina kai yace "Afuwa nake nema" yana faɗin hakan yyi gaba, Anuty Zulfa dai sai ƙwafa take ko inda Mai martaba yake taƙi kalla, Clamly Abba yace "Zain follow him, Naila shiga mota kai ma Yarima muje can, A faɗa mata ta ɗauko Sarah mu haɗu a Masarauta" Yana faɗin haka ya shige mota, Daddy Waziri ya shiga ya shiga tashi motar yana jiran Anuty Zulfa... Abba ya juya ya kalli Amma da take sauke ajjiyar zuciya kafin yace "Wat?" Girgiza kai tayi sai kuma tace "Kalli fuskar Abeed? Kalli yadda Yaya tayi masa da fuska" Abba ya rufe idanunsa yace "He deceive it.... It's his fault, Matar wani? Kisan illar hakan uhm.." shiru kawai Amma tayi zuciyarta nayi mata zafi... Naila na gaban Mota Sarah da take rera kuka da Anuty Zulfa na baya, lokaci zuwa lokaci Naila ta juya ya kalli Sarah tace "Huhuhuhu, wlh cikin gaske ne Ubangiji ka nuna Annabi,kamar yadda naga abinda na gani" cikin tsawa Anuty tace "Ba zaki min shiru ba sai nayi ƙasa ƙasa dake munafuka, wlh zaki saman ne" har suka isa gida kuka take tashin hankalin ya bayyana, ta kasa ydda ciki gareta yaushe ta samu ciki? Mene yasa cikin bai fito ba, buɗe ƙofa Anuty Zulfa tayi ta fito tare da fisgo Sarah... Gaba ɗaya suna zaune a parlon harda Ummi da Riya da Junaid da tunda ya shigo idanunsa ke kan Sarah, sai duk ya nemi damuwarsa ya rasa shi kam bana ta cikin yake ba, Sarah na kusa da Naila sbd tsoron Anuty Zulfa, Du'a kam kallon ɗan uwanta Yarima Yashim kawai take, tsaki Anuty Zulfa tayi tace "Uhm duk inda ya shige zai fito ne, he most explain..." Yarima Yashim dai kansa a ƙasa hawaye na saukar masa, Riya idan hankalinta yyi dubu ya tashi Sarah ke ɗauke da cikin Abeed? Mutumin da tafi so fiye da uwar data haifeta, wlh zata iya kashe yarinya akan Abeed, Ummi kam farin ciki sosai take burinta ya cika Abeed ya ajjiye shige saura ɗaya plan ɗin su, dole ya amshi cikin Riya da sunan nasa... Walking slowly Abeed ya fito daga cikin part ɗin su, gaba ɗaya idanunsa ya rikiɗe bai tsammaci haka ba, hukumci Ubangiji babu abinda baya sanyawa, ƙamshin Hugo boss da Sarah taji yasa ta ƙara rikicewa babu abinda take so yanzu a duniya sama da ƙamshin turaren sa, Sumar kansa ta hargitse ko fuskarsa baka gani sosai, dab da ƙafar Abba ya zauna kansa a ƙasa, Calmy Abba ya kalli Abeed kafin yace "Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas" Abeed ya ɗaga kansa tare da Sanya hannunsa ya tura sumar kansa baya, ba tare da yace komai ba, Abba yace "Cikin dake jikin Saratu kasan masaniyar wani Abu akansa?" Shiru Abeed yayi kansa a ƙasa bai ma san mene zai ce ba, tsawa Abba ya daka masa yace "Ina Mgn dakai?" Anuty Zulfa tace "Uhm, me zaice to? Bayan aikin gama ya gama idan ba son zuciyarku zaku bi ba kawai a ɗaure sa ai masa bulala...." Naila ta zabura tare da dungure kan Anuty Zulfa tace "Annamimiya...., Wlh li'ilafi qurash kyaci Kanki, mummuna kawai" Anuty Zulfa ta haɗe rai sosai, Ummi ta numfasa tace "Allah ya kyauta, ka haifi ɗa baka haifi halinsa ba, amma cikin shige kam babu labari" Amma ta kalli Ummi ba tace komai ba dai, Ran Abba ya gama ɓaci yace "Last question, cikin Sarah na waye?" Kamar Abeed ba zai mgn ba sai kuma yace "Nawa" ya faɗa Calmy muryarsa can ƙasa, salati Ummi tayi Riya kuma ta fashe da wani irin kuka sosai, Junaid idanunsa ko ƙiftawa ba yyi akan Sarah, baƙin ciki yasa ko Abeed baya kallo, shiru Abba yyi Daddy yace "Cikinka kuma? Kenan fyaɗe kayi mata? To idan haka ne kam ai dole hukuma ta shiga zan can..." Calmy Abba yace "To za'a zubar dashi" Girgiza Abeed yyi yace "No please Abba" Cikin tsawa Abba yace "Cikin shige? A gidana ɗan shege? Dole a zubar" kan Abeed a ƙasa yace "Abba ba cikin Shege bane, halattaccen ciki ne kamar ko wanne, mene yasa zan aikata hakan?" Gaba ɗaya Mutanan wajan kallon Abeed suke, Abba ya fara zargin da ƙyar idan ba ciwonsa ne ya tashi ba, Yarima Yashim yace "Wlh ƙarya kake cikin Shege na" da sauri Naila tace "Wlh kai ne shege, kai ne baka da Uba, Uban da kke taƙama dashi Mai rawanin Katsina to ba Ubanka bane kaje can ka tisa kilisa take ko Kilishi ta faɗa maka Ubanka, Astagafirullah Ubangiji ka yafan da tuna asiri" no one's Care's of her words, domin sun ɗauka rikicin Naila ne, Abba yace "Kenan matarka ce?" Abeed ya jinjina kai yace "Da cikin da ita duk nawa ne" Anuty Zulfa taja tsaki tace "Mahaukaci, wlh haukansa ya motsa, ƙarya yake yace Sarah matarsa ce" Amma dai sai Kallon yayarta ta take, Abba ya kalli Yarima Yashim yace "take Sarah to the hospital.... A cire cikin" da sauri Yarima Yashim ya miƙe tare da kama Sarah wacce ta fara Girgiza kai alamar bata so, hakan yasa Abeed miƙewa idanunsa ya ƙara yin jaa sosai yace "Wlh matata ce, wlh cikina ne" Murmushi kawai Ummi keyi, Sairah data shigo gidan ba tare da kowa ya sani ba ta ƙurawa abokiyar haihuwarta ta Idanu, ganin Yarima Yashim na ƙoƙarin fita da Sarah yasa Abeed ɗaga ƙafa Abba yace "Zaka hawa kanka muddin ka motsa daga nan.." Abeed ya zube ƙafar Abba yace "Wlh Aka zubar da cikin nan zan mutu Abba, cikina ne matata ce" Abba ya kalli Zain yace "call the doctor, ka faɗa masa ciwon Abeed ya tashi... Urgent" Zain yace "Abba please, listen to him Abeed never lie, tunda yace haka Tabbas matarsa ce" Anuty Zulfa tace "wlh ƙarya yake ba matarsa bace" daga bakin ƙofa akace "Ki shirya yin azumi uku... Sarah matar Abeed ce nine na ɗaura auren.." Daddynsu Sarah ya faɗa yana gyara tsaiwar sa..



Noted edited👏🏻

Dan Allah a biyani haƙƙi na😂😂😒Na tattara nayi gaba Nigeria tayi zafi 08119237616

7/28/22, 23:52 - Buhainag: Zufa ce ta yankowa Anuty Zulfa dake zaune, da sauri Yarima Yashim ya kalli Ogan nasa, Zain kuma Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke yana hamdala a zuciyarsa, da shock Sairah ke kallon Daddynsu, Sarah kam lamo tayi a cinyar Naila ta gama firgita, A nutse Mai martaba Abdul-Jabbar yake kallon Daddy Salman, yana son gano wani abu amma ya kasa, juyawa yyi ya kalli Sarah sai kuma ya kalli Sairah kafin kuma ya juya ya kalli Du'a sai kuma ya juya ya kalli Yarima Yashim, ajjiyar zuciya ya sauke yana gyara zamansa, Anuty Zulfa tace "Kamarya? Bayan da hannunka ka ɗaurawa Sarah aure da Yarima?" Gently Daddy Salman ya nemi waje ya zauna kafin yace "haka salon yake, Kinyi nisa shiyasa na barki a haka, amma mijinki ya san everything" Daddy Waziri yace "To kenan aure kan aure akai ko mene? Tayaya kuma Sarah ta zama matar Abeed?" Murmushi Daddy Salman yyi kafin yace "How do you think I won't be able to find someone to help my daughter,Since the day he brought her to the hospital, ya bata kidney ɗinsa nake bibiyarsa" da wani irin sauri Amma tace "Kidney? Kidney ɗaya Abeed keda ita yanzu?" Jinjina Kai Daddy Salman yyi ganin yadda mood ɗin Amma ya sauya, Calmy yace "Silar Sarah ya samu ciwon zuciya, idan ban bashi Sarah matsayin mata me zan?" Anuty Zulfa da har yanzu take jin abun kamar mafarki tace "Uhm, wlh da sake tayaya za'a aurawa Abeed Sarah bayan akwai Yarima, mahaukacin zaka bata matsayin miji?" Da sauri Naila ta ture Sarah dake kan cinyarta tana zuwa bata tsaya jiran komai ba ta saukewa Anuty Zulfa maruka uku ciff,kafin ta runtse idanunta tace "La'alal lahu, man La'alal walidaihi, tuff wlh bada shalale kike ba kaji masifa dan Allah? To a gsky ku faɗa mata zata bar gidan nan tun kafin jama'a ta su kawo ziraya,ba mutunci ne dani ba, ƴar banzar gari ce ni, Wlh sai nayi maki Shegen duka kibar raina ƙashin tsofa, huuufii kawai kamar ita ta halacci auren? To babu ruwanki ashir wlh me kika haɗa da Shisham ɗin? Ba gwanda mahaukaci akan shege ba, ƴar abu takaza kawai"  ta ƙare Mgnar tana dungure kanta, riƙe fuska Anuty Zulfa tayi har yanzu shuuuu ta keji na marin da Naila tayi mata sai kwai tayi ƙwafa, Naila ta girgiza kai tace "Wlh ba dani kike ba.... Ƴar banza kawai" Mai martaba ya kasa cewa komai sai can ya numfasa yace "Ya akai hakan ya faru?" Daddy Salman yace "Dr Adyan knows everything, shine ya bani full address lokacin da Abeed yaje Moscow shi da ɗan uwansa, ina tunanin a daren ranar muka gana da Abeed" Zain ya kalli Abeed yana tuna time ɗin da Abeed ya fita yace meeting ne dashi, A hankali Daddy Salman yace "Nine shugaban hukumar fikira, kuma nine nake bincike akan Sarki Mabus, kusan gaba ɗaya jami'an mu na hukumar fikira Sarki Mabus ya san su, domin ya sanya an datsi kundin hukumar fikira, bana da zaɓi dole na ɗauki baƙin fuska, kai tsaye kuma na fara da Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas wato Jaan, na ɗauke sa aiki ba tare da kowa ya sani ba, shine ya zama Mutum na farko daya shiga Zahel ya fito a raye, shine Mutum na farko daya kawo min cikakken bayani akan Sarki Mabus, mene yasa kwana biyu baya yin waƙa aikin dana bashi shine dalili, na kuma aura masa Sarah a ranar daya fito da ita daga cikin Masarautar Zahel, Abban auta shine waliyin Sarah,ni kuma nine waliyin Abeddeen, Al'ƙawari ɗaya Abeed ya saɓa na tarayya da Sarah, domin nace tabbatar da Sarah matsayin matarsa har a shaidawa duniya kuma na wanke yarinya na kai masa gidansa sai ya kammala aikin dana bashi, sai ya kawo mana Sarki Mabus har hukumar mu, amma ya saɓa al'ƙawarin" shiru Daddy Salman yyi kafin ya kalli Anuty Zulfa yace "Nasan nayi mki ba daidai ba, kin kula da Sarah amma a duniya babu wanda zai iya kulawa da Sarah kamar Abeed, jininsa ke yawo a jikin Sarah, ƙodarsa ce a cikin Sarah,haka kuma yanzu gudan jininsa ke rayuwa a cikin Sarah, na faɗa maki kada ayi gaggawa na ɗauka zaki ɗauki haske sai kika, hakan yasa na faɗawa mijinki kawai yace maki an ɗaura auren Sarah da Yarima, kuma ya baki Sadakin a hannunki, A lokacin da aka kawowa Sarah hari da Adam zai harbeta ai ba Yarima Yashim ne yyi harbin ba, Abeed shine ya harbi Adam, to dan haka komai yazu ƙarshe cikin Sarah halatacce ne, Abeed kuma shine mijinta" Parlon yyi tsit Naila tace "Allahu Akbar, a gama casss ɗin pamili na maka Mutum a hukuma Wlh taci zarafin shalale ban taɓa ganin masifa irin wannan ba" Anuty Zulfa ta miƙe tsaye tana huci tace "Well-done, ashe haka kake da iko da Sarah? Yarinyar tana gantali a titi Abeed ya ɗaukota  ya kawo min ita nayi mata gata, shine yanzu zaka nuna min ikonka na matsayin Uba? To wlh Sai Abeed ya saki Sarah ai ba sonta yake ba, baya ƙaunar ta, kuma babu so a lissafin ƙaddararsa abinda ya faɗa kenan, sai kuma a bata wanda baya sonta? Duk tsiya ba gwada ta zauna da wanda yake sonta ba" Murmushi Daddy Salman yyi yace "Naki tunanin kenan, kina tunanin haka kawai zan zubar da yarana a jeji ne? Babu abinda nake so a wannan Duniyar daga yarana sai iyayena sai kuma mahaifiyar yaran, idan nace wa Sarah ko Sairah zasu gari kaza yin aiki to ba zasu maida hankali ba, hakan yasa nayi amfani da salon mu na jami'ai na sadaukarwa Aikina yarana, kuma Sarah ai daman Abeed  yaje Zahel ne domin ya ɗakko ta, ya amince ya amshi aiki duk wahalarsa da Matarsa ta kasance cikin wannan masarautar, Kinga ai babu gantali a nan ko? Kuma abinda muke buƙata Allhmd Sairah tayi rabin aikin" Anuty Zulfa tace "Uhm, zanga yadda za'ai hakan ya kasance, bani aka tuzarta aka bawa kunya ba? Kema Sarah kin kyauta Thank you" tana faɗin hakan tayi waje Amma ta bita da kallo, tama kasa cewa komai, Calmy Mai martaba ya kalli Abeed yace "To baka sonta ka ɗauke ta, har ka aikata abinda ka aikata? U have to divorce her, Tunda baka sonta ai" Abeed ya ɗaga hannunsa tare da matsar da sumarsa,  Abba ya kalla yace "Dan Allah Abba ka daina cewa na saketa, ina son zama da Matana Abba" Abba yace "Cikani Abeed, ai babu so a lissafin ƙaddararka, tunda har kasan me gobe zata haifar a rayuwarka, baka sonta is okey dole a bawa Sarah damar zaɓin wanda take so, Kai ko Yarima ko Junaid" Junaid yyi ƙasa da kansa, Sarah kam ƙirjinta ne ya hau bugawa, Abeed bai taɓa cewa yana sonta ba me hakan ke nufi ne? Da gske tausayi ne ko so? Dole ta koya masa hankali dole ya shiga hankalinsa, ta gama ɗaukan darasin komai a littafin ABU MALEEK, zai gane bashi da wayo yanzu ne zai san mece soyayya... Gently Zain ya ɗaga kansa sai a lokacin ya lura da Sairah haɗa Idanu sukai ta kwaɓe fuska sai kuma ya juya ya kalli Du'a yaga shi take kallo, Ummi idan hankalinta yyi dubu ya tashi, abinda take so ba shine ya samu ba, komai ya lalace musu, Abba ya kalli Sarah yace "Saratu" Sarah ta ɗaga kanta kaɗan jikinta duk a sanyaye, A hankali ya ƙara cewa "Sarah" bakinta na rawa tace "Abba.." Abba yace "Kada ki cuci kanki, kada ki dubi taimakon da Abeed yyi Maki, daman shi hakan zuciyarsa take dan haka ki faɗa min kina son Abeed ko baki sonsa? Idan har baki sonsa nayi maki Al'ƙawarin a yau zai sauwaƙe maki ki auri wanda kike so tsakanin Yarima da Junaid" Sarah dai ta kasa mgn Abeed ya tsora mata shanyayyun idanunsa,haka Yarima Junaid ma Kallonta yake, Riya kam ji take tamkar ta shaƙe Sarah ta huta, ganin yadda Sarah tayi shiru yasa Abba cewa "Speak up daughter.." Daddy Salman yyi ƙasa da murya yace "Ur Highness da anbar mgnar, abarta da Abeed ɗin" Abba ya Girgiza kai yace "Baya sonta ai, babu komai ta haifa masa cikinsa sai ya sauwaƙe mata, ai babu so tsarinsa" Sarai Abba yasan babu wanda ya isa ya sanya Abeed faɗar Abeed bai niyya ba, so yake ya buɗe baki yace yana son Sarah Shi kuma ya ƙiyin hakan, Daddy Salman yace "To ranka ya dade a bata lokaci" Mai martaba ya jinjina kai yace "Zuwa gobe" shiru duk wajan yyi kafin Abba yace "Abu na gama, Bayan Du'a matsayin matar Zain, Sairah ma matarsa ce kuma tana ɗauke da cikinsa" Abba ya faɗa yana pointing Sairah, da sauri Sairah tayi ƙasa da kanta wani irin Murmushi Sarah ta saka a karo na farko, ganin Sairah ya share mata dukkan wata damuwar ta, Daddy Salman baka gane farin cikin sa idan ya juya yaga tagwayen yaran nasa sai kawai ya saki ajjiyar zuciya, yanzu damuwarsa ɗaya yadda zai musu bayani su yarda dashi, Gently Amma ta ɗaga kanta tace "zoki zauna mana, tsaiwar zai dameki" kanta ƙasa ta nemi waje nan kusa da Zain ta zauna, Ummi ta kasa cewa komai domin iya tashin hankali ta shiga, Abba ya numfasa yace "Shikenan, Zain ka tafi da Sairah part ɗin ka, Queen ki bawa Sarah Babban part kafin muji ra'ayin ta, Yarima kai ma ka zauna zuwa gobe muji komai kada ka damu kayi hqr ok" yana faɗin hakan ya miƙe tsaye Naila tace "Masifa, Ashe yana surutu daman rawanin na ƙarya ne? Huhuhuhu Wlh Mgn yake, tsakani da Allah ke kuma wa kike da sona babu ke babu wani namijin shalale ya isheki komai, gashi kina zaune wata mai ƙirar muciya zata ƙwace maki shi" Miƙewa Daddy Salman yyi kamar ya kira Sarah da Sairah ya Rungome su haka ya keji, yana fita Abeed ya miƙe tsaye walking slowly yabi bayan Daddy Salman, ganin yadda Abeed ke numfashi sosai yasa Daddy Salman ya tsaya kafin yace "Kada ka damu, in sha Allah babu wanda zai rabaka da matarka, amma ba zaka samu Sarah ba har sai ka kammala aikin ka" Abeed dai yyi shiru, Daddy Salman yace "Zargin ka ya zama gsky, Aryan shine wanda suka Turo zuwa Companyn ka, nayi Mmkin yadda ya gano shirin su, lokacin daka faɗa ban yarda ba, hakan yasa na aikata D.s.p Yashim yabi bayansa, kuma ya tabbatar min, kawowa Sarah hari na farko hadda Aryan ɗin, kuma partyn da aka shirya a makarantar su Sarah har Aryan yayi trying na ki..." Shiru Daddy Salman yyi kafin yace "Ba haka ne nufinsa ba, poison ne a bakinsa yana son amfani da damarsa ya kashe Sarah kai kuma ka hanasa hakan ya ƙara haddasa wutar tsanar da suke maka, Sarki Mabus na bibiyarka sbd kuɗinka fashi yake son maka, bai san cewa kuka kai ne sabon jami'in hukumar fikira...." Ajjiyar zuciya Abeed ya sauke hannunsa cikin sumar kansa ya jima ya hautsina sumar kansa kafin ya samu sassauci yace "Uhm.. Tsammaci abinda baka tsammani.." Daddy Salman yyi Murmushi yace "Sarauta tayi gsky, Babban makamin mu yana tare da Sarki Mabus kaje ka wuta U looks so learn ok.." yana faɗin hakan ya nufi motarsa walking slowly Abeed ya nufi Garden ɗin sa, farin ciki zai ko baƙin ciki so yake ya gana da gudan jininsa dake cikin Sarah, so yake ya kalli cikin idanun Sarah so yake ya Rungome Sarah ya faɗa abinda bata sani ba, Wajan farin dokinsa ya nufa, dokin na ganin Abeed ya fara ya ɗaga ƙafa tare da hajijiya yana ɗura ƙafarsa akan shoulder Abeed,  shiru Abeed yyi kafin ya kalli dokin Murya a sanyaye yace "Frnd, i am going to be a Father, I luv my unborn child, i luv both Sarah and My unborn, ka tayani murna frn me zan yi a san ina cikin farin ciki?" Daga bayansa Zain yace "tell the world that you love your wife, ka faɗawa kowa son da kke mata that will ensure that you are happy" Zain ya faɗa yana harɗe hannayensa a ƙirji tare da kallon Abeed da yaƙi kallonsa yace "Dole ka kasa kallo na, ni dakai na tambaye ka ko kana son Sarah, ashe ɗan iska ka mayar dani aikin gama ya gama no wonder ka daina shan Chocolate ashe ka samu abinda yafi chocolate ɗin daɗi" juyawa Abeed yyi da sauri kamar zai bar wajan yana zuwa ya shige jikin Zain ya ƙanƙamesa yana sakin wani kalar ihu wanda Zain bai taɓa jin Abeed yyi ko dry mai sauti ba, balle ihu, wani daɗi ya kama Zain, Abeed ya ƙanƙame Zain yana wani kalar screaming yace "Sarah is pregnant, me zanwa Sarah? Me zan mata as a gift ko na bata duk dukiya ta? Sarah na ɗauke da cikina zata haifa min fararen babies like her, tell me zanwa Sarah Biyuni?" Ya faɗa yana ƙara ƙanƙame Zain, Zain ya ƙwace kansa da ƙyar yana hararar Abeed yace "Cikani Malam, nifa uban nan zan zama, kafin Sarah ta samu ciki Sairah ce ta fara samu, kuma ka mance Meke gaban ka? Ka manta Abba ƙoƙarin raba auren yake? Ka taɓa cewa Sarah kana Sonta ko shirman nan naka kake" taɓe baki Abeed yyi kafin a nutse yace "Kowa sai yace I love You, Duk tom da Jerry a i luv u, wasu ko sanin darajar kalmar ba suyi ba Allah Biyuni, da dukkan Zuciyata, jikina da jina da dukkan numfashi na nake so da ƙaunar Sarah, to me zanyi kuma bayan hk" Zain ya lura Abeed bai san abu irin haka ba, shi nasa kalar son physically yake nunawa a bayyane, kalmar i love You ɗin ya raina, A fili yace "Ok, then ka shirya rabuwa da ita..." Abeed ya shafa kansa zuwa gemunsa yace "Uhm, a nan za'a san Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas Mahaukaciya ne" yana faɗin hakan yyi gaba....... Da daddare Junaid na zaune a Main Parlo Amma ta kallesa tace "Baka tafi ba" murmushi yyi mata yace "Yanzu zan shige" ta jinjina kai tare da Miƙewa tace "Night" Junaid yace "mu kwana lfy" gyara zama yyi time to time yana kallon ƙofar da yake tunanin Sarah na shashin, Miƙewa yyi a hankali a hankali ya fice daga cikin gidan,  Zain na na bedroom ɗin Sairah daman a gudanar yake, tana jikinsa so take tace daman ya san Daddynsu amma ta kasa, A hankali ya shafa kanta yace "ƴar uwarki na buƙatar ki Sairah, yanzu ke take buƙata ke zaki kwantar mata da hankali ke zaki bata shawarar daya dace" Sairah na ƙara shigewa jikinsa tace "Yhhh! Ban san taya zan mata Mgn ba" Zain yace "Zan haɗaku gobe.." misalin 2 na dare a hankali Abeed ke tafiya jikinsa sanye da fararen pyjamas masu kyau, hannunsa zube cikin Aljihu, a hankali yake tafiya kamar mai lissafa footsteps ɗinsa yasan duk inda Sarah take zazzaɓi take fama dashi yaji hakan a jikinsa, part ɗin ya ƙarewa kallo sosai kafin ya kama handle ɗin wata ƙofa cikin Sa'a yaji ƙofar a buɗe, without making any sounds ya tura tare da shigewa ya maida ƙofar, ƙamshin Valentino yasa ya tabbatar tana ciki, kwance ya ganta cikin duvet jikinta sai rawa yake ga zufa na yanko mata, duk da a.cn dake parlon, gently ya zaune kusa da kanta tare da zame duvet ɗin tun daga kan yatsun ƙafarta yake kallonta har zuwa manyan cinyoyinta, a hankali ya sauke idanunsa akan cikinta ƙuri yyiwa wajan mararta da yaga ya turo, zame idanuna yyi fuskarta ya kalla a kwaɓe sai hawaye dake zuba ga ƙirjinta ya ciko, lumshe idanunsa yay kafin ya buɗe a hankali ya zura jikinsa zuwa cikin duvet ɗin da sauri Sarah ta buɗe idanunta ganin Abeed yasa ta kwaɓe fuska sai kuma ta sakar masa kuka cikin wata kalar shagwaɓɓiyar murya tace "let go of me, ban so ka rabu dani" bai rabo da ita ba sai daya kwanta bayan ya zame rigar jikinsa ya zame mata gashi ko bra babu jikinta, ƙoƙarin kwace ganta take amma jikinta babu ƙwari a hankali ya manna ƙirjinta saman nasa, tare da ɗura kanta a shoulder ɗinsa ya ɓoye fuskarta, hannunsa duk biyun zagaye a ƙugunta, a hankali yake yawo da hannunsa a bayanta yyi shiru yana jin yadda zafin jikinta ke shigewa jikinsa, Sarah kam Ƙamshin Hugo boss na Abeed yasa ta kasa yi masa gardama tayi lamo a jikinsa tana ƙare kwantar da kanta, almost 5minutes suna haka kafin Abeed ya buɗe baki daidai kunnanta yace "Thank you Maamaa, Allah yyi maki albarka" ya faɗa yana kashe mata Murya tare da hura mata iska, shiru Sarah tayi tana jin wani abu nayi mata yawo, a hankali Abeed ya ɗago fuskarta da hannunsa taƙi yarda ta buɗe idanunta, gently  ya ɗura bakinsa akan nata bakin yyi kissing lips ɗinta kafin yace:

"وكون ذلك سيكون إثبات فرحي،

في قلبي،

مرادي كل يوم أن ترض بأني أحبك"

Wani saurin buɗe idanunta tayi bata taɓa tunanin ya iya larabci ba, Wlh tamkar Balarabe, idanuna ya kashe mata tare da ɗaga mata gira, ɗauke kai tayi tace "Baka sona ka cikani, ka rabo dani kuma Allah ba ruwana dakai" Murmushi Abeed yyi yace "Waye ne baya Sonki?" Ta Turo baki tace "Ba kace bbu so a lissafin ƙaddararka ba, nima sai ka rabo bana son zama dakai, zan faɗawa Abba" a hankali yace "Ok na cikaki kenan?" Ta ɗaga masa kai yace "Fine" a hankali ya zameta daga jikinsa tare da kwantar da ita, da sauri taja duvet ta rufe jikinta domin tuni zazzaɓin ya sauka, bai sake kallon inda take ba ganin da gske waje ya nufa yasa ta rushe da kuka sosai harda shassheƙa, tama mance babu riga jikinta sai kawai ta hau birgimar da bata san dalilin yinta ba, da sauri ya juya a zaune a ya ganta tana murza idanunta tana tsalle babu komai a ƙirjinta, Dam! Zuciyarsa ta buga ganin ydda ƙirjinta ke rawa sosai ga yadda take tsalle, da sauri ya ƙarasa wajan yana saka hannunsa tare da sakko da ita yana kallon fuskarta murya can ƙasa yace "What? Ba kika ce na sakeki ba?" Wani narkewa tayi tana kama hannunsa Idanunta rufe ta manna hannunsa a saman right breast ɗin ta a, tana ƙanƙame hannunsa a wajan tare da rushewa da kuka tace "Uncle ƙirjina ciwo, bayana ciwo, marata ciwo" ta faɗa tana ƙara manna ɗaya hannunsa akan mararta, Innalillahi Abeed zama yyi kamar statue, gashi duk abinda Sarah take ta rufe fuskarta damunta gam! Bakinsa na rawa sosai duk yadda yaso kame kansa kasawa yyi, cikin rawar Murya yace "Ohh.... Ok" ya faɗa yana jawota jikinsa tare da murza hannunsa dake saman ƙirjinta, shiru Sarah tayi a hankali ta juya tare da kifa kanta a ƙirjinsa wani kalar Murmushi tayi Idanunta akan small Breast ɗinsa wanda yake da red nippy, ba zato Abeed yaji ta sauke bakinta a nipples ɗinsa kafin slowly ya fara tsotsa tana sakin shassheƙar kukan, tab! Ƙaramar yarinya ta zautar da babban mutum mai shirin zama Sarkin Bilhira, wani irin numfashi Abeed ya fara saukewa tare da wani irin gurnani, wasu taurari nayi masa yawa a idanunsa da sauri ya saketa, bai tsaya Kallonta ya nufi inda rigarta yake yana zuwa ya sanya mata rigar, tare da saka nashi, hannunta ya kama a hankali ya jata zuwa part ɗinsa, Sarah rabonta da part ɗin sama da shekara guda da wani abu an sauya komai, komai na part ɗin white colour ne, sakin hannunta yyi a tsakiyar parlon kafin ya juya ya kashe hasken Parlon, wani light blue ɗin haske ya bayyana mai ɗauke da rubutu an saka "Rayuwata" sai wani rubutu aka saka "You're my life Absar"  tana daga tsayen taji saukar abu kamar Flowers, kafin ta juya taji ya rungometa baya, yana sauke ajjiyar zuciya, wani haske ya gauraye parlon a hankali ya juyawa gabanta sukai tsaye suna kallon juna kafin gently yyi kneeling down a gabanta tare da fito da wani gold ring idanunsa akan cikin idanunta ya kama hannunta ya sanya mata, jawota yyi kusa dashi, a hankali ya ɗaga rigarta zuwa saman kwallon Cibiyarta yyi zuwa mararta bakinsa ya manna mararta ya sakar mata wani irin lightly kiss, da sauri ta ɗura hannunta akan sumarsa, a hankali ya ƙara kiss mararta yana jin soyayyar abinda ke cikinta na ratsa ko wacce ƙofa na Zuciyarsa, cikin emotional sound yace "Allah yyi maki albarka Maamaa" ajjiyar zuciya Sarah ta sauke muryarta can ƙasa tace "Uncle baka sona.." Shidai shiru yyi mata ya ɗura kansa a cikinta yana jin ɗumin gudan jininsa raba gardama kenan, fashewa Sarah tayi da kuka domin ta gama yarda baya sonta kamar dai ya aureta ne, Miƙewa yyi very close to her kamar zai maidata ciki, gently ya kama fuskarta yyi copping face nasu waje guda bakinsa dab da nata idanunsu harɗe cikin na juna, Sarah bata taɓa ganin haka ba domin wasu hawaye Masu sanyi taga suna zuba daga cikin idanun Abeed suna sauka akan fuskarta, hannunta ya kama ya ɗura a ƙirjinsa dake bugawa a kiɗime tace "Un... Uncle kuka.... Kuka kke?" Murmushi yyi mata while hawaye na sauka a idanunsa muryarsa can ƙasa yace "Annaah Uhbukk" yarrrr sharrr hawaye ya sake zubuwa Abeed yace "Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas Love's You Sarah Salman..." Itama Sarah Hawayen ne ya fara cika mata idanu abin yazo wani irin cikin muryarsa mai tarin rauni yace "I love You Sarah..... Maamanaa! I love you since before, I can't imagine tun Yaushe ne, Buhh i luv you tun kina kwaila, I luv u with all my heart! You're the only thing that gets me going nuts. My heart and my mind can't think of anything else aside from you. I'm addicted to you because I can't stop myself from daydreaming about you. I am your baby forever" shiru yyi yana sakin dry white teeths ɗinsa a waje dimples ɗinsa ya loma, hannunsa yasa ya share mata hawaye yana ƙara manna fuskarsa a nata fuskarsa ya ƙanƙameta sosai, muryarsa na rawa kuka na son cin ƙarfinsa yace "It's self-evident that I've got to be with you because I can't let you go. You should know that my heart beats for you, And all I hear in my head all day round is your name Maama. How am I going to survive this torment of being so into you?" Shiru yyi yana zame fuskarta tare da kwantar da kansa a shoulder ɗinta wani irin raunataccen kuka ya kwace masa ya Rungometa sosai, Sarah kam kusan mutuwar tsaye tayi tana Mgnar nasa har tsakiyar kanta, yana shassheƙar kuka yace "I can tell that my heart belongs to you. Even if it beats inside of me, it still beats on your command. You are my everything, And I can't live without you. I can't stop myself from loving you. It's as if I'm under your spell. I love you, Baby! And I can't exist without you! Love so....so.... Much Sarah Maamaa....



Zain Abeed isn't free contact to subscribe 08119237616 dan Allah kuji tsoran Allah ku daina karanta min ba tare da kun biya ba👏🏻

7/30/22, 08:04 - Buhainag: Sarah hears Abeed's words to the bottom of her heart, will she be happy or sad? Why in the world is she thinking about Abeed?.... Shiru Abeed yyi yana daidaita kansa a gareta, baya son losing control nasa a yanzu, He wants to tell her how much he loves her, he wants to tell her everything that is on his mind about her, a hankali yake bin fuskar ta da kallo kafin gently ya sanya hannunsa ya ƙara riƙe mata fuska, His breath falls on her face idanunsa ya rufe ya manna fuskarsa a akan nata slowly With his tongue he won the tears from her face, cikin breaking voice mai nuna rauninsa sosai  yace "I luv u wife, I luv u better half, I luv u my Queen, Please forgive me for hiding the truth, I have no choice... I always feel like I told you that I am your husband" shiru yyi yana sauke lip's ɗinsa akan nata tare da kissing ɗinta Slowly ita dai Sarah kallonsa kawai take, tama rasa me zatai amma dole ta ƙara ruɗa tunaninsa bata manta all abinda ta karanta a Abu Maleek.... Ajjiyar zuciya ya sauke cikin ƙasa da murya Clamly yace "Every day I see you with that bastard, I can't sleep, I'm always worried that he won't take my wife..." Ƙara yin shiru yyi yana kallon reaction ɗinta kafin ya saki fuskarta baki ɗaya, a hankali ya kunna hasken ɗakin tare da kama hannunta zuwa gaban haɗaɗɗan mirror ɗinsa, a tare suka kalli kansu a madubi ido cikin ido suke kallon juna, they all wear white pajamas, kallo ɗaya zakai musu kasan they love and love each other...till now hannunsa ya na kan flat tummy ɗinta wanda ya ɗan fara kumbura dake cikin nata yabi hips and booms wanda suke ƙara haukata Abeed, shafa cikin yyi kansa akan shoulders ɗinta a hankali yace "I luv my unborn child, I luv both.... Tell me something Sarah, What do you want from me as a gift?" Ware idanunta tayi cikin ƙasa da murya tace "kyauta kuma?" Ya ɗaga mata gira yana kashe mata ido ɗaya yace "kyautar pregnant..." Ƙasa tayi da kanta sbd kunya ita bata taɓa sanin haka Uncle keda surutu ba, ta lura kuma iya ita kaɗai ya kewa, hannunsa yasa ya ɗago haɓarta ta cikin madubin ta kallesa sai kuma ta ɗauke idanu tana kumbura fuska, cute smile yyi wanda yasa dimples ɗinsa ya loma kafin ya ciji kunnanta yace "That's why I heard you're more sweet than before... Uhm ashe ciki na baki" da wani irin sauri Sarah ta ɓoye fuskarta a ƙirjinsa tana dukan bayansa tace "Uhm Uhm Allah ko.." patting bayanta ya shiga yi yana wani irin Murmushi duk ya rufe mata fuska da gashin kansa yace "Oops.... Sorry Kwaila na..., Now tell me kina so na... I have never heard that you love me" shiru Sarah tayi kanta a ƙasa abu take son faɗa sai kuma tayi shiru, Abeed ya marairaice fuska kamar yaro Murya a narke yace "Please Maamaa, say it.." kallonsa tayi kafin ta janye jikinta daga nasa fuskarta a sake tace "Thank you very much for helping me in my life, thank you for your love for me, I have nothing to thank you for, I will stay with you as a kindness to you..." Shiru yyi yana binta da kallon yana son fahimtar abinda take faɗa, a hankali tace "Bana jin cewa ina sonka, amma ina son zama dakai madadin sakayya" da  sauri Abeed ya dafe kansa Sarah tace "I am sorry Uncle... But zan zauna dakai ko da bana sonka" idanun Abeed ya sauya sosai lokaci guda a hankali ya tako zuwa inda take ya matse shoulders ɗinta sosai cikin wata kalar Murya yace "Kada ki bari zuciya ta zugaki,kada ki sake kada ki bari a gane lagona, kada a fahimta abinda ke damuna, Don't use the love I have for you, you will make my heart difficult, kina son zama dani baki so na What nonsense eh?" Cikin Muryar kuka Sarah tace "Uncle I don't love you... I don't love you Uncle.." bata ƙarasa faɗa ba yyi saurin rungometa a jikinsa ƙam yana sauke numfashi yama kasa cewa komai, dan Tsaf maganganun ta zasu ƙarasa lalata Ruɓaɓɓiyyar zuciyarsa, ɗauka ta yyi cak kai tsaye part da aka bata ya nufa da ita, yana zuwa ya kwantar da ita akan bed tare da rufe mata jikinta, shiru yyi tare da kifa kansa a cinyarsa ya shiga fidda numfashi, wani irin tausayinsa ya kama Sarah ji take kamar tace masa ƙarya take tafi kowa son sa a duniya,amma ta kasa tana son taga addinin soyayyar da yake mata, yana zaune a wajan ba tare da ya kalleta ba har tayi bacci tana sauke numfashi a hankali, gently ya juya ya kalli fuskarta data ƙara kyau sosai sbd cikin dake jikinta, har yanzu jikinta da zafi ba sosai ba, sumbatar goshinta yyi yana shafa sumar kanta a hankali yace "Why Maamaa? Why! ni Uncle naki, Ni Twin naki, Ni Jaan naki" ya faɗa yana kallon jajayen laɓɓanta, bakinsa ya ɗura a kunnanta ya shiga yi mata Mgn wanda yasa Sarah  ta shiga motsa ƙafarta kaɗan tana jan numfashi, yana gamawa ya miƙe tsaye domin time ɗin sallah ya kusa baya son kuma ya tashe ta..... Washegari tun safe Abeed ya shirya cikin wani dakakken farin yadi mai taushi, ɗinkin half body ya ɗaure sumar kansa da ribbon wata kuma ta sauka a wuya, sumar taji Ginger Geminal Oil-hair, ƙafarsa cikin White Xavier Woven Italian Leather, fari tass yana kishin giɗe a bayan mota a hankali yake operating system ɗin dake gabansa, time to time kuma sai ya lumshe idanunsa, maganganun da Sarah ta faɗa masa yana yawo a cikin kunnansa, farin bluetooth ɗin kunansa ya gyara Clamly ya ɗan yatsuna fuska yace "Uhm.." Danish dake can New York yace "Kullum Aryan na tambayar kana ina? Ya matsa sosai ban san me zance masa ba" shiru Abeed yyi duk abinda Danish ya faɗa yaji, kawai bashi amsar ke masa wahala, sai kawai ya rufe idanunsa yana kaɗa hannunsa, Danish jin ƙarar hannun Abeed yasa yace "Yace zai je can gidan ka... A barshi yaje?" Idanu Abeed ya lumshe kana ya buɗe sai kuma ya fesar da numfashi wanda sautin sa ya sauka har kunnan Danish, Danish yace "Ok... Zance yaje bye" Danish na kashe wayar Abeed ya ɗauki iphone ɗinsa a hankali yake shafawa, wata waƙarsa ya shiga mai suna _My pen is Dancing_ play ɗin song ɗin yyi tare da rufe idanunsa trying to clam himself down.. a hankali ya fara bin waƙar yana Girgiza kansa sai kuma ya sanya hannunsa ya zame ribbon ɗin kansa baki ɗaya sumar Wacce tasha Saloon ta wargatse, cikin golden voice ɗinsa can ƙasan Zuciyarsa ya shiga faɗin.

_The rain is falling_

_My heart is cooling_

_While my pen dancing_

_To arouse your feeling._

Shiru yyi yana jin sanyi na saukar masa a zuciya, yasan ƙarya take tana sonsa, amma ya kasa manta all abinda tace masa, ajjiyar zuciya ya sauke kafin clamly yace.

“In My world i followed her heart, to her botch I buried my head in the sand..." A fili kuma yaja tsaki driver ya juya yace "Sir are you okay?" Banza Abeed yyi masa har suka ƙarasa gida Time ɗin ana kiran sallar Magrib.. A tare motoci kusan huɗu sukai parking a parking lot na Masarautar, Zama Abeed yyi cikin motarsa sabuwa dal, yana mai gyara zaman farar Alkyabbar jikinsa, Junaid ne ya fara buɗe motarsa ya fito hannunsa riƙe da briefcase, yana sanye da suit mai haske, black chocolate skin ɗinsa na haske, Yarima Yashim shima ya buɗe motarsa ya fito kallo ɗaya zakai masa kasan cewa he's serious sick babu kwanciyar hankali a tattare dashi, kallon juna sukai Junaid da Yarima Yashim, sai a lokacin Yarima Yashim ya tuna Junaid shine babban abokin Yaa Malik, Yaa Yashim ya miƙa wa Junaid hannu yace "Sannu.." Junaid yace "How are you?" Kafin Yarima Yashim yyi magana Zain ya fito daga motarsa cikin shigar lauyoyi Murmushi yyi musu yace "kusan a tare muke ke nan, naga Zain Abeed ma ya dawo" Junaid na ƙoƙarin magana Abeed ya fito daga motarsa walking slowly yana gyara zaman Alkyabbar jikinsa, not looking at them yyi gaba abinsa, Zain yace "Wlcm Sir Abeed" Abeed dai bai tsaya ba, Junaid yyi wani irin Murmushi kafin yace "ina wajan he never said anything" shiru kawai Zain yay kafin yace "Shall we?" Suka jera zuwa cikin babban parlon gidan ida za'a zauna baki ɗaya, A hankali Abeed ya shiga parlon Sarah na jinsa tayi saurin rufe idanunta kamar mai bacci, kallo ɗaya yyi mata ya ɗauke kansa Naila dake zaune tana bawa Sarah  labari tace "Ga shalale,Ga shalele, jama'a ga Shalale jakar uba wlh aure Rahama ne, kalli shalale tamkar sarkin Saudi Arabia? A'a to wlh li'ilafi qurash aniyar ko wane ɗan iska tabi kansa" Abeed ko Naila bai kalla ba ya shige part ɗin sa, Naila ta saki baki tace "Kiga gantalalle ko? To wlh ba dani kke ba da Uwarka Saratu mai shiru shiru ɗin nan kamar munafuka da ita kake" ganin bai ko tsaya ba yasa Naila ɗaga Murya tace "Wlh da ubanka Mai rawani kake ƙatoton banza" tana faɗin hakan ta juya kan Sarah tana dungure mata kai tace "Algunguma, bayan kin bisa ya kunsa maki ciki shine kike rufe ido? To ai babu wani tsoro kuma,to Allah na tuba banda dai kada na zama uwar banza dana baki labari" Sarah dai tayi shiru Naila tace "Astagafirullah, wlh ni Mijina Uban mai rawani wanke sa nake tass idan naga wakansa bai min ba, ai ba'a wasa da miji yanzu wata karuwar leges ɗin zata kwace maki shi, huhuhuhu kai jama'a Aure yyi wlh" Sarah dai kallon Naila kawai take, Naila ta riƙe baki  tace "A'a gsky Wannan ƙauyen cine, wanne salamammen ne zai wa mijinki sannu da zuwa ya kwaɓe masa sutturar jikinsa ya zame masa kwabet shoo ɗin? Maza maza kafin  nai maki tijara kije wajan mijinki" Sarah ta kwaɓe fuska tace "To me zan masa?" Naila ta riƙe haɓa da Shock tana runtse idanunta tace "Muhammadur Rasulullah s.a.w Wlh Zulfa'u taja mana masifa idan ban kai matar nan hukuma ba da ƙyar ƴan Leges su yafe min, tirrrrrrrrrrrrr wlh ta sauya maki kamilalliyar zuciyarki, baza tashi kafin na shuɗe wannan ƙafar taki" Naila ta faɗa tana miƙa hannu zata ranƙwashi Sarah, da sauri Sarah ta miƙe tsaye duguwar jikinta ta harɗe ta, baya tayi zata faɗi gashi kusa da table take abinka da mai ciki, a gigice Naila tace "Jama'a ku kawo ɗauki, Shalale matarka zatai ɓari kana ina mun shiga tara mun lalace wlh cikin zai zube" Kafin Sarah kuma takai ƙasa Junaid yyi saurin tare ta tsoran da Sarah taji yasa ta ƙanƙame Junaid jikinta sai rawar yake, Junaid ya kasa sakin Sarah ya kuma kasa Mgn, Sarah wani irin ƙamshi da taji bana Hugo boss ba, gashi jikin mutumin data riƙe bashi da girma ba kamar na Jaan ɗinta ba ƙatoto, da sauri ta zame jikinta suna haɗa Idanu da Junaid tayi saurin matsawa gefe, tare da nufar part ɗin ta, kanta a ƙasa a haka take tafiya karo tayi da Mutum, a firgice ta ɗaga kanta tsaye ta gansa sanye da farar jallabiya hannunsa na zubar da ruwa alamar Alwala yyi, idanunsa ta kalla ƙirjinta ya buga sbd wani mugun jaa data ga idanunsa yyi bata taɓa ganin idanunsa sunyi irin Wannan jan ba, fuskarsa ma tayi jajurr, tsaye tayi kawai tana Kallonsa shima Kallonta yake domin tun ƙwala ihun Naila na farko ya fito, yana fitowa kuma ya ganta kwance jikin Junaid, idanunsa ya ɗauke a kanta gently kuma ya ɗura hannayensa a kafaɗarta tare da matsawa sosai har sai da tayi ƙara kana ya matsar da ita gefe yyi shigewarsa, da Idanu ta bisa haka kawai taji kamar bata kyauta ba, jiki a sanyaye ta nufi part ɗin ta.... Bayan an idar da sallah Abeed ƙin shigowa gidan yyi sbd kada yaci karo da Junaid, duk da cewa it was an accident amma ya ƙara jin haushin Junaid fiye da baya... Mai martaba dake zaune a Parlo cikin farar jallabiya irin ta Abeed sai Ƙamshin Hugo boss yake shima, idanunsa maƙale cikin farin Glass ya kalli Sarah dake sanye da hijab, a hankali ya kalli Junaid ya kalli Yarima Yashim sai kuma ya juya ya kalli Zain a nutse yace "Ina warin naka?" Zain yace "Oops, yace basai ya zo ba duk abinda ta yanke is okay for him" Mai martaba ya jinjina kansa kana ya kalli Sarah da kanta ke ƙasa yace "Me kika yanke?" Shiru tayi Junaid ya kafeta da Idanu haka Yaa Yashim kasa Mgn tayi, Sairah dake zaune a hankali tace "Common Biyuni.." Du'a ma Kallonta take Amma idanunta akan t.v Ummi da Riya ma suna Kallonta, Mai martaba ya sake tambayar ta kamar zatai kuka haka ta ɗago kanta ta kalli Junaid, kana ta kalli Yaa Yashim a hankali ta mayar da Idanunta saman photon Abeed dake maƙale a parlon, duk da bata da tabbacin shine ko kuma Zain, amma ydda Zuciyarta ke bugawa tasan photon sa ne, clamly tace "Zan zauna da Uncle Abba.." Mai martaba yace "Waye Uncle?" Ita dai tai shiru bata jin zata iya faɗin sunan Abeed, Murmushi Mai martaba yyi kafin yace "Kina son sa ne?" Naila ta rafka salati tace "Yau naji masifa, wannan ai sai nace baƙin ciki kakewa Shalale, to a gsky duk wanda baya son auren nan sai nayi addu'a Allah ya kashe sa Uban kowa ya huta, wlh sai Mutum ya mutu kuma aure ya zama har abada, Nan nan ƙawata wani ruɓaɓɓe ya hana ta auren wanda take so, ai kuwa ya faɗi ya mutu akai aure kuji na faɗa muku, haihuwar farko ƴan biyar ya haifa Masa, Mai Ƙarya a ƙona shi a wuta, yanzu shekarar su ɗari ciff dayin auren fa, kunga kuwa Aure yyi albarka" Kallon Naila Zain yyi He wanted to stop himself from laughing, amma ya kasa yyi Murmushi yace "Lallai fa" A karo na farko Mai martaba ya kalli mahaifiyar tasa yace "Fiction story... But interesting" Naila ta tsuke baki tace "Ohhhu dai... Wlh ba dani kke ba mene haɗi na dakai to?" Zain yyi Murmushi yace "Back to business" Riya tace "Abba ko Yarima Yashim take nufi tunda dashi take Soyayya ko?" Naila ta riƙe baki tace "Rariya yaushe kika zama haka, Tab duniya mai yayi to ni dai ba zance komai ba" Zain ya kalli Riya yace "Abeed shine Uncle ɗinta, kuma mahaifi ok?" Mai martaba yaja numfashi yace "Yarima kayi hqr, and you too Junaid" Ummi tayi Murmushi tace "Ma sha Allah, Abeed Allah ya riƙa, amma Abeed nada ikon riƙe mata biyu fiye da haka ma" babu wanda ya kula Ummi, Zain ya miƙe suka haɗa Idanu da Du'a, kana ya kalli Sairah yace "Excuse me Maa" Sairah tayi shiru sai kuma ta miƙe tabi bayansa Du'a ta bisu da kallo, Abba da Naila suka bar parlon haka ma Du'a, Riya da Ummi suka bi Sarah da kallo, Amma ma tashi tayi ta bi bayan Mijinta, waje ya rage daga Sarah sai Junaid da Yarima Yashim, Yaa Yashim nata zaune can dai ya miƙe ya fita.. ganin haka yasa Sarah ta miƙe tana ƙoƙarin barin wajan Junaid yace "Sarah..." Cak ta tsaya Zuciyarta na bugawa a hankali ya Ƙarasa inda take yana binta da kallo kafin yace "So kin zaɓi Abeed matsayin miji kenan?" Da mmki take kallonsa yace "Sbd ya baki Kidney, right?" Sarah na binsa da kallo tace "ba iya kidey ba, rayuwa ya bani ai?" Junaid ya ware idanunsa yace "Ohh i See, but you're mistaken" Sarah kallon rashin fahimta ta kewa Junaid, Junaid ya matsa very close to her tana ƙoƙarin jaa baya yyi saurin riƙe hannunta yace "listen to me for God's sake, Believe what I'm going to tell you, I'm a doctor, ina cikin wanda sukai maki aikin Kidney" Sarah ba tace komai tana ta ƙoƙarin ƙwace kanta tace "Ka cikani Malam, banso" Ganin zata kwace Junaid yyi saurin janta corridor tare da rufe mata baki, rungometa yyi sosai a jikinsa yace "Abeed is not the one who gave you kidney... Trust me Sarah, Abeed ya raina maki hankali ne sbd ya sameki, i mean ur virgin, after that, he has no choice wanda ya shige ya aureki, sbd kada sunansa ya ɓaci,He is a singer that the world is proud of, tayaya kike tunanin zai bari asan shine yyi maki fyaɗe har kika samu ciki? One thing you don't know is ciwon haukansa yasa duk sarakuna suka hanasa auren ƴar ƴansu, Abeed mahaukaci ne, a yanzu zai Maki mugun duka a yanzu zai ce bai san yyi ba, may be bayan ke akwai yaran daya ɓata babu adadi" Sarah nan da jikinta ya ɗauki rawa ta kasa yarda da Abinda Junaid ke faɗa, wani ɓangare na Zuciyarta na son gasgata hakan, Ganin kamar ya fara samun nasara kuma ya ƙi bata damar motsawa sbd rungometa da yyi, a hankali ya zaro Wayarsa tare da shiga gallery, wani waje ya shiga photo nan Sarah suka bayyana tana kwace gadon asibiti ga Junaid a gefenta riƙe da hannunta yana saka mata drip, Murmushi Junaid yyi tare da nunawa Sarah Wayarsa yace "Look, nine wanda na baki Kidney ba Abeed ba.....



Zain Abeed isn't free it's 500 via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank via  08119237616 for evidence.... Dan Allah a daina fitar min da book😥 Iphone 13 nake son siya....


Ai weekend lafiya🥰

Arewabooks

Special grp mu haɗu a weekend👏🏻.




Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan daya maida kudi gida 

You can check pic👇for the soap reviews🥰

Soap price:3k

maiso yy mgn

08062991549

07046881166

07067210195

Call 08062991549

  

Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki komai da komai 11k


Munaturawa Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free


Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏

8/1/22, 18:40 - Buhainag: Saukar maruka Junaid yaji a saman fuskarsa, wanda ya gigita ji da ganinsa, wanda ya sanya yyi saurin yin shiru ba tare daya shirya ba, zafin marin da Sarah tayiwa Junaid,the reason why he stopped saying what he intended to say,He never thought she could say such a terrible thing to him, balle mari. kallon ta kawai yake kafin ya janye jikinsa daga gareta cikin damuwa yace "Ni kika mara? Have you absolutely lost ur mind Sarah?" Wani Murmushi Sarah tayi kafin tace "You have not seen anything, if you are going to get involved in something that has nothing to do with you, ka fita sabga ta data Mijina, ko an faɗa maka sbd kidney nake son sa? I love my husband, because he is my happiness, the father of my children, Age is just a number ni ba Shasha bace" idanun Junaid ya kaɗa yi jaa babu wanda ya taɓa marinsa a duniya sai Sarah, gashi zafin hannune da ita, cikin wata Muryar yace "I love you Sarah, even before you grow up, ki tausaya min dan Allah..." Frm head to toe Sarah ke kallon Junaid, kafin tace "My husband has good looks, money, knowledge, connections, and a good heart, ya fika komai" tana faɗin haka ta juya idanunta cike da hawaye ta nufi part ɗin ta, Abeed dake can tsaye a bakin ƙofa, bai san meke faruwa ba, haka kuma sam baiji abinda suke faɗa ba, yadai ga Sarah tsaye sai kuma ta taho, yyi baya da sauri, ba  tare daya bari Sarah ta gansa ba, Junaid ya daɗe tsaye kansa har sarawa yake sbd marin Sarah ga Mgnar data faɗa masa, tayaya Abeed zai fisa kyau? The thing will never be impossible, dole ya nemu mafita,the solution that will make Sarah become his wife, waje ya nufa idanunsa rufe yana cikin tafiya yaji ance "Heyyy You.." tsayawa yyi Muryar kaɗai ta isa tasa yasan waye mai mgnar, walking slowly Abeed ya Ƙarasa kusa da Junaid fuskarsa kamar kullum a kame, wani kalar kallo ya kewa Junaid kafin yace "Stay away from my wife Junaid Abdullahi Abbas..." Junaid yyi Murmushi yace "Ko? Har taƙama kke Sarah matar kace?I will assure you that I will separate you from her, na aureta" Abeed ya shafa kansa yana sakin Murmushi kafin clamly yace "If you separate me from her, zan bar maka ita har abada,I gave you seven days" Junaid yace "Ni kuma zan tabbatar maka da hakan kafin cikar sati" Abeed ya ware hannayensa tare da ɗaga shoulders without worry yace "All d best.." yana faɗin hakan ya juya yabar Junaid tsaye bakinsa buɗe, Junaid ya jinjina kansa tare da shigewa part ɗin su.... Sarah na shigewa part ɗinta ta faɗa kan bed tare da fashewa da kuka, tun ɗazo kuka ke son kwace mata amma ta hana kanta yin hakan,cikin kuka tace "Why, why Uncle?" Sai kuma ta ƙara rushewa da kuka time ɗin data tuna yana shaye-shaye, Abeed dake tsaye bakin ƙofar bedroom ɗin ta cikin part ɗin yyi ƙasa da murya yace "Open d door Sarah..." Tana jin muryarsa ta ƙara rushewa da kuka Zuciyarta nayi mata zafi, maganganun Junaid nayi mata yawo a Zuciyarta, jin kukanta yyi yawa yasa Abeed yin ƙasa da murya yace "Open d door or else..." Cikin kuka Sarah tace "Bana son ganinka, Ban son ganinka betrayer..." Dam! Ƙirjin Abeed ya buga da ƙarfi cikin breaking voice yace "Betrayer?" Shiru tayi masa tana ci gaba da kukanta wanda kuma kukan da biyu take yinsa, bata jin duk abinda Abeed zai aikata zata iya rabuwa dashi, kawai zata koya masa hankali ya dawo cikin hankalinsa, muryarsa na rawa kamar ba Abeed ba yace "Please better half, sbd Allah da abinda yake cikin ki... Please Maamaa" tayi masa shiru sai shassheƙa take Abeed rasa ydda zai yyi, Sarah na neman rusa masa tunaninsa ya jima da sanin ita ce rauninsa, amma mene ya sa ta zaɓi ta ɗauki matakin haka, juyawa yyi dafe da kansa wanda yake jin yana Sarah masa, da ƙyar ya Ƙarasa parlo tare da kwanciya saman 3seater... It was not long before he went to the parlor, Zain ya shigo cikin parlon sanye da  nightwear masu kyau da mmki yake kallon Abeed kafin ya Ƙarasa wajan deep frizeer ya ɗauki gorar ruwa guda biyu masu sanyi, wajan Abeed ya ƙara yace "Our water supply has run out, shine nazo nan... What's up na gnk a nan? Where's your wife?" Abeed idanunsa Lumshe ba tare da yace komai ba, ganin yadda ƙirjin Abeed ke ɗagawa yasa Zain clamly yace "Me tayi mk?" Sai a lokacin Abeed ya buɗe idanunsa da yyi mugun jaa sosai ya kalli Zain a hankali yace "Wa?" Zain yace "wawa, bbu ydda za'ai ba tare da wani abu ba kazo Parlo k kwanta" tsaki Abeed yyi bai ce komai ba, Zain yyi dry yace "Yaro ya fara shiga tarkwan mace" still Abeed bai kula Zain ba, hakan yasa Zain yace "Night,matana na jira na" sai da Zain yaje bakin ƙofa Abeed yace "Do u have any spare key?"   he said in a worried voice, Murmushi Zain yyi yace "No, i don't.." yana faɗin hakan ya nufi part ɗin sa, Abeed kasa Bacci yyi He spent the night in her thoughts... Cikin dare zazzaɓi ya ishi Sarah ga wata yunwa da kwaɗayin fruits daya taso mata, bakinta sai rawar sanyi yake, a hankali ta murɗa key ɗin jikin ƙofar ta fito ko kayan jikinta bata sauya ba, amma ta cire hijab ɗin, a hankali take tafiya without making any sounds da zai nuna tana tafiya, gashi parlon duhu tana zuwa tsakiyar parlon taji an rungometa ta baya, baki ta buɗe zata ƙwalla ihu yyi saurin rufe mata bakin da hannunsa, a hankali ya jata can wani corridor, yana zuwa corridor ɗin ya kunna hasken wajan, Kallonta yyi ta rufe idanunta gam! A hankali yace "Me nayi maki?" Ita tai masa shiru taƙi cewa komai, yace "Na mki wani abu?" Still shiru tayi masa taƙi yarda ta kallesa yyi ƙasa da murya yana ɗago haɓarta yace "Look at me Saraahh.." ƙwace fuskarta tayi ya ƙara kamo fuskarta kamar jira take ta fashe masa da kuka, kwantar da kanta yyi a kiransa he couldn't feel ydda hawayenta ke jiƙa masa ƙirjinsa, shiru yyi Still holding onto her muryarsa a taushashe yace "I am sorry... Sorry wify" kukan ta kawai take rera masa yana patting bayanta yana jin ydda jikinta ya ɗauki zafi, clamly yace "Tell me now, me nai mki?" Ta girgiza kanta sai kuma ta fashewa da kuka tace "Daddy zani" ta faɗa tana kwaɓe fuska kamar baby, da Mmki yace "Daddy?" Ta ɗaga masa kai, sai kuma tace "bana son zama dkai Daddy zani" da sauri Abeed ya ɗago kanta yace "da nine baki son zama?" Ta ɗaga masa kai yyi ta Kallonta kafin a raunace yace "Kiyi hqr dan Allah...." Ita dai kuka kawai take ta kifa fuskarta a ƙirjinsa ƙamshin na ratsa hancinta, a hankali yace "Ok, idan na kai ki zaki bar kukan?" Ta ɗaga masa kai tace "Eh zan daina, amma kada kazo inda nake bana so" kasa ce mata komai yyi yana jin wani abu mai kama da tsoro zame ta yyi daga jikinsa yace "Jeki kwanta" ta maƙale kafaɗa yace "What?" Tace "Indomie zanci" baki sake yace "At this time?" Tai masa shiru tana ɗauke kanta can ya numfasa gaba ɗaya ya gaji bakinsa sai ciwo yake ya manta when last da yyi Mgn mai tsayi hk, yace "Ok muje kiyi" ta kwaɓe fuska tace "bana son ƙarnin ƙwan.." ya zaro idanu waje a Zuciyarsa yace "tab.." a fili yace "Bari muga" ya faɗa yana kama hannunta tare da zaunar da ita saman Kujera shi kuma ya nufi wani waje domin yama manta hanyar kitchen bai ma san dame dame zai haɗa ya bada indomie ba, cikin Sa'a yana shiga yaga kicthen ɗin.... He slowly looked at the kitchen, everything inside was beautiful and the smell was rising, jingina yyi daga door way yana tunanin abinda zai fara, gently ya ƙarasa shiga ciki a hankali kamar mai tsoro ya kunna gas kana ya ɗauki pot ya saka, bai san inda komai yake ba gashi tukunyar na kamawa, hannunsa ya saka akan tukunyar ai da sauri ya ɗauke yana yarfar da hannunsa tare da faɗin "Aucchhh... I burned my hand" Kallon hannun yayi sosai fatar wajan yyi jaa, yana tunanin rabonsa da ƙunewa tun farkon zuwansu New York Sarah ta kunna gas, bai taɓa ƙonewa ba sai a kanta, sauke tukunyar yyi tare da fita, yana fitowa suka haɗa Idanu da Sarah da sauri ta ɗauke kanta tana haɗe fuska, wajanta ya Ƙarasa Look at into her face, kafin gently ya durƙusa gabanta, hannunsa ya ɗura saman laps ɗinta, tayi sauri kwaɓar hannunsa, da Shock yake kallonta kafin ya sauke Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya yace "Ohh sowie.." sai kuma yyi shiru ganin kallon da yake mata yasa ta sunkuyar da kanta ƙasa, a hankali yyi ƙasa da kansa yana ture sumarsa gefe, ta ƙarƙashin ƙafarta ya zura kansa tare da leƙa fuskarta, suka haɗa Idanu sosai ya hangi wani irin abu mai kama da tuhuma yana yawo cikin idanunta, ɗauke idanunta tayi fuska a haɗe, zame kansa yyi cikin low tone yace "Wait a moment.." yana faɗin hakan ya nufi part ɗin sa, gaba ɗaya baya jin daɗin zuciyarsa game da sauyin Sarah, He preferred her to offer to speak, her voice was filled with happiness and peace, yana shiga bedroom ɗinsa dake ta Ƙamshin Air-con ya ɗauki Wayarsa tare da fitowa, yana tafe yana shafa wayar yana searching, How will he cook indomie, Kallonta yyi ganin ta kwanta idanunta rufe, kitchen ɗin ya shige ya shafe kusan 1hr yana abu guda sai haɗa zufa yake, ya ƙone sama da waje goma gaba ɗaya hannunsa raɗaɗi yake, ga yankewar da yyi wajan yanka onion... Tunda ya fito daga kitchen ɗin hannunsa riƙe da plate yake kallonta, table yaja ya ajjiye plate ɗin kana ya nufi deep frizeer ya ɗauki gorar ruwa mara sanyi, a gefenta ya zaune ganin kamar bacci take yasa ya ɗan ranƙwafa daidai fuskarta hannunsa a saman fuskarta yana shafawa, gently kuma ya ɗura bakinsa akan hancinta yyi kissing, kana ya manna bakinsa akan jajayen laɓɓanta yyi kissing a hankali yana jin ƙamshin mint mai daɗi, slowly With full emotional ya manna mata kwantaccen sajansa mai sanyi wanda ya jiƙa da ruwa, sanyin sajansa yasa Sarah sauke ajjiyar zuciya tana kwaɓe fuska, cikin wani irin yanayi na buƙatar miji zuwa ga matarsa, ya ɗura bakinsa akan kunnanta tare da hura mata iska mai daɗi yana yawo da hannunsa a saman cikinta daya kejin ɗumi sosai na ratsa hannunsa, ga wani kumbura da ƙasan cikin nata yyi,  a hankali yana sama da hannunsa zuwa ƙirjinta cikin wata kalar fitananniyar murya yace "Rayuwata...." Sosai kalmar ta daki zuciyar Sarah, taji kalmar “RAYUWATA" A ko wanne ƙofa na Zuciyarta, yana kissing fatar kunnanta yace "Look i made this for you... I made it Sarahh..." Idanunta ta buɗe bata yarda ta kallesa ba domin bacci ta keji sosai, hannunta zai kama ya miƙar da ita zaune da sauri tace "Don't touch me..." jinjina kansa yyi amma sam bai nuna mata baiji daɗi ba, plate ɗin Indomie ya ɗauka tare da spoon ya tsuna fuska tayi tana ɗauke kanta tace "Ban so.." d mmki yake kallonta yama kasa Mgn can dai yace "But.. kene kika faɗa ko?" Ta ƙara haɗe rai tace "Ni ka ɗauke zanyi amai" da sauri ya ɗauke plate yana tura can ƙarshen table kamar zai kneeling down a gabanta muryarsa a narke yace "Me kina so?" Ta tura baki gaba idanunta yyi rau rau sai kuma tace "fruits" sosai yake kallonta bai ce komai ba ya miƙe ya nufi kitchen.... Almost 20minutes kafin ya fito kwance ya sake ganinta bacci ya ɗauke ta, fruits ya kalla sai kuma ya zauna saman Kujera, Cak ya ɗauke ta ya dire saman cinyarsa, tare da tallafo fuskarta ya ɗauki Apple ya saka mata a baki, bata san meke faruwa ba domin bacci take sosai, cikin baccin take tauna Apple ɗin harta cinye ya sake saka mata wani, tana gamawa taunawa ta tsaya ba tare data haɗiye ba, kumatunta ya shiga bubbugawa amma firr taƙi tashi daman ya santa da nauyin bacci, dole ya tallafo fuskarta sosai ya ɗura bakinsa saman nata,a hankali ya saka tongue ɗinsa zuwa cikin bakin nata ya shiga laso all Apple ɗin dake bakinta, yana lasowa yana cinye abinsa ruwa ya bata ta amsa, kana ya saɓeta zuwa part ɗin ta, yana kwantar da ita zai zare mata kayan jikinta tayi saurin buɗe idanunta tace "mene hk? Allah ban so" ba tare daya kalleta ba yace "You have a very high fever... Kina buƙata na" mirginawa tayi zuwa can ƙarshen bed tana jan duvet tare da murguɗa masa baki tace "Allah wajan Daddy zani, bana son za..." Tsawa ya daka mata cikin ƙara ji yace "Enough.. Enough Saraahh.." yana faɗin hakan yay waje yana wani irin fidda numfashi, a hanyar da zai kaisa part ɗin sa yaga Amma tsaye hannunta riƙe da gorar ruwa, tana sanye da kayan bacci kallonsa ta dinga yi kamar zatai masa Mgn sai kuma tayi masa shiru tare da ɗauke kanta, The way she looked at him, she knew there was a problem, Abeed bai iya bacci ba kusan ɗan ƙaramin hauka yyi shi ɗaya a bedroom ɗinsa har aka kira sallah, da ƙyar ya miƙe ya nufi bathroom yyi wanka tare da yin Alwala cikin Silk Embrodiery Islamic jallabiya ya shirya mai shot hands, ya ɗura farar hula kamar ta larabawa saman sumar kansa wata ta kwanta a bayansa, sai Ƙamshin Hugo boss yake bazawa, ƙafarsa cikin Scuff faux-shearling slippers ya nufi ƙofar Main Parlo, a tsaye ya samu Mai martaba da Zain suna jiran fitowarsa, kusan tare duk suka zuba masa Idanu ganin yadda idanunsa yyi kamar garwashi, babu alamun yyi bacci, ba tare da sunce komai ba suka nufi masjid bayan an tashi, Abeed shine na ƙarshe tafiya yake a nutse daga bayansa yaji ance "Da alama ka fara samun Insomnia,I promised you Sai ka auri Sarah, sai na tabbatar na Ƙarasa gurɓata raguwar zuciyar ka, zaka san ka ɗauke abinda nake so daga gareni" tsayawa Abeed yyi kana ya juyawa suka haɗa Idanu da Junaid wani kalar Murmushi yyi ba tare da yace komai ba yyi gaba tare da barin Junaid a wajan.... Sarah na zaune ita da Naila wacce take bata labarai kala kala, Murmushi kawai Sarah take wanda bai kai zuciya ba, tun safe bata sanya Abeed a idanunta ba, gashi yanzu Asr prayer ake shirin yi... Naila ta gyara zama tace "Wlh na faɗa maki, to ai mutum mugu ne duk tsiya kada ki bari wasu Ruɓaɓɓu su shiga tsakaninki da mai gidan ki, a duniya ban taɓa ganin Mutum ƙyakƙyawa mai baƙar zuciya da taurin kai irin shalale ba, ina fa zaune da sassafe kamar mahaukaci haka naga ya faɗo min babu ko sallama, nidai nace Wlh ba dani zai ba sai huci yake kamar kumurcin maciji, tirrrrrrrrrrrrr Wlh ya lalace anyi masa baki, Mutum yyi ta abu kamar wanda akai cikinsa a Leges, to Wlh aniyyar ko wanne shege watsattse tabi kansa babu uban wanda ya isa ya saka min shalele a baki mu wanye lafiya, a to bana ji ance yanzu da bindiga yake yawo ba, ni wlh da zai kyauta min wacce matar mai ƙirar maza ita zaibi har Nep yunk ya ƙunduma mata alburushi mu wuta da gayyar tsiya" Sarah dai kallon Naila take, Naila tace "A'a Gsky zaki bar gurnin nan, sai Shira nake maki amma kin mayar dani ƴar iska bayan ko hanyar Otel ban sani ba, a gidan mai rawani na yarda budurci na, to wannan dai halin munafukai ne Zulfa'u ta ja mana masifa wannan matar Allah yyi gutsi gutsi da Zuciyarta" Calmy Sarah tace "Kiyi mata addu'a" Naila ta runtse idanunta tana riƙe haɓa tace "Ji banza? Baƙin ciki take nuna maki ke kuma dake Algunguma ce kin kasa ganewa sofa take Wannan guntuwar ƴarta ta auri shalale ke kuma ta haɗaki da irin Masifa mara tushe, Zazzau tuni ta lalace banda hayaƙi da abubuwa babu abinda idanuna suke ganowa idan na shiga Masarautar Alkur'an, mai ƙarya a ƙona shi a wuta ysin.." Naila ta faɗa tana ɗaukan mug tare da zuba wani abu kamar tagargaje, bayan ta kaɗa cikin ruwa ta miƙa wa Sarah tace "maza shanye kada naga komai... Mugun ji mugun gani, sharrin mutum aljan, sharri zamani da iftila'in Leges ya kare Wannan cikin naki Saratu, wlh yana da maƙiyya da yawa dole na miƙe tsaye yanzu haka kasuwa zani wajan wani mutum na amsu maki tsumi" Amsa Sarah tayi babu yadda ta iya haka ta shanye abin tana kwaɓe fuska, Naila ta amshe raguwar ta shanye tace "shima cikin kamar munafuki, naga baya tasowa sai uban nonona tab.. da ƙyar idan ba ƴan biyar zaki ba, shi daman auren da aka sakawa idanu Ubangiji Albarka yake saka masa, sai ya kashe ko wanne Shege mu huta shekara na takwas kafin na samu cikin Mai rawani... Huhuhuhu anci huya haihuwa babu daɗi na ɗauka mutuwa zan" gaban Sarah ya faɗi ta shiga uku idan tazo haihuwa... A hankali Sairah ta shigo parlon ta zauna idanunta akan Sarah da take binta da kallo, Sairah tace "Ina yini Naila?" Naila ta riƙe baki tana kaɗa ƙafa tace "Al-hakkamu kenan, buwayi gagara misali, wlh irinku ɗaya sak ni a gsky azo ai muku shaida kada ku dinga cutata, matar Zainu ai mata shaida da wuƙa a hannu, idan yaso matar Shalale a barta haka" Sairah tayi Murmushi tace "Sbd kinfi son Shalale akan Mijina" Naila ta tsuke baki tace "Ohhu dai.." tana faɗin hakan ta miƙe tsaye tare da barin wajan... "I am sorry..." Sarah ta faɗa a hankali tana kallon Sairah da cikinta ya fito, Sairah ta buɗe idanunta tace "for what???".... "Everything, na tafi na barki wlh bada gangan ba" Murmushi Sairah tayi kafin tace "I am the right person to ask for your forgiveness, na maki sharri sbd ina jin haushin ki.. kiyi hqr Twin... Double sorry" Idanun Sairah ya cika da hawaye kana ta miƙe a hankali ganin haka yasa Sairah ta miƙe suka rungome juna, wani irin kuka ya kwace musu lokacin guda Sairah tace "Nayi missing naki,na shiga damuwa da tashin hankali a Zahel bana da Kowa, ganinki yasa na manta komai kada ki ƙara barina dan Allah Sarah" Murmushi Sarah tayi tace "Har abada" sun jima a haka kafin su saki juna Sairah tabi Sarah da kallo tana Mmkin yadda jikinta ya wani mugun buɗewa musamman hips da booms ɗinta, kai ka ɗauka matar gwamna ce, ko'ina na jikinta glowing yake, kwaɓe fuska Sarah tayi tace "kallon fa?" Sairah ta ware idanunta tace "Nothing, Allah ya sauke ki lafiya" Sarah ta murguɗa baki tace "And you too.."  ƙamshin Hugo boss ya Sanya Sarah ɗaga kanta zuwa direction ɗin da taji ƙamshin tsaye ta kansa da waya a kunnansa, yana sanye da wata light blue ɗin shadda ya ɗura milk ɗin Alkyabba mai golden ɗin, ƙafarsa cikin wani farin takalmin fata, sumar kansa lubb a bayansa da gefen fuskarsa, gani tayi ya ƙara yi mata kwarjini sosai, a hankali yake takowa zuwa parlon bayan ya janye wayar daga kunnansa, tsaye yyi akan ta hakan yasa Sarah haɗe fuska sosai, a hankali Sairah tace "Ina yini?" Bai amsa ta ba, sai waje daya nema kusa da Sarah ya zauna, yana zama Sarah ta miƙe daga wajan tayi kamar wani Abu zata ɗauka a kitchen, da mmki Sairah tabi bayan Sarah da kallo meke faruwa tsakanin ta da Abeed kuma? Ko wane abu yyi mata? Abeed baka iya gane wani hali yake ciki shima yabi bayan Sarah da kallo... Sarah na shiga kitchen ta buɗe wata ƙofa ta nufi cikin Garden tana shiga suka haɗa Idanu da Junaid dake tsaye da sauri ta juya zata bar wajan yayi saurin kamo hannunta.....



I am very grateful for your prayers, you are encouraging me to write, wlh naga wishes kaca kaca... Kuna da yawa more than 200 people. I will use this opportunity to thank you.... 😍😍😍 Let's cheers together🍸🍸🍸🍹🍹🍹... Na amshi award na Gamayyar marubutan jayar Kano da aka bani jiya.... Writing is my dream and hopefully..


Zain Abeed isn't free it's 500 via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank... Via EVEDANCE 08119237616.




MG'S SKINCARE


In kid'a ya chanza rawarma semutaru asauyata,

Wani Kaya se amalende

Haka Wani Hadi na musamman se MG'S,


Ina ma'abota amfanida kayan MG'S SKINCARE?


To bana fa tafi bara munqarawa kayanmu inganci muncire muntsefe munkawo maku qayatattun kayan gyaranjiki da Baki taba amfanida irinshiba a wannan qarnin,


Wani irin salo na gishirin kyan daukar magana zakiyi duk kikayi amfanida hadinmu b cika bakiba,ko yayan Hutu basa nuna maki tsadar fataba,duk a 11k fa kachal👌🏻


Beauty kit:11k

Student package:7k

Soap:3k

Bridal kit 18k


Kicire kokonto ki warwaro Lalita kidebi Kaya n kerewa SAA


Chat:08062991549 or 07046881166 or 07067210195

Call:08064532391


Available in Kano and Kaduna


We also have beautiful yet luxury and unique frames for your apartments chat or call 07046881166 


Serious buyers only please,


Inamasu bukukuwa😍

Kugarzaya @inteesar cakes nd more kuyi order small chops domin bakinku irinsu

Cupcake,fishroll,samosa,spring rolls dama duk kayan kwalam da makulashe kunemata 07067210195

Cika alkawari shine takenmu🤝

Thank you

8/2/22, 23:29 - Buhainag: “kwarto, kwarto, kwarto jama'a ku kawo mana ɗauki wlh kwarto ne�? Naila ta faɗa tana kurma ihu tare da ɗura hannu aka lokacin da taga Junaid ya kama hannun Sarah, da sauri Junaid ya saki Sarah fuskarsa haɗe tare da juyawa da sauri yyi baya ganin Naila da ƙaton ice a hannu, baki buɗe Naila take kallon Junaid kafin ta saki icen tana tafa hannunta tare da faɗin "Muhammadur Rasulullah s.a.w, Ubanwa nake gani haka kamar Junaidu, huhu wlh Junaidu ne, mene haɗin ka da matar shalale ka rutsa ta a ƙurya? Innalillahi wa'inna ilaihir Masifa acikin gidan sarauta baya ƙare wa, kai da ƙyar idan bakin uwa bai bika ba, Fadawa! Fadawa.." da sauri wani bafade ya ƙaraso wajan Naila yana zubewa, Naila tayi masa kallon tsaf kafin tace "Maza, jeka wajan uwar Soro, ta nema min iso wajan Mai rawani, maza maza ojent ne, Masifa ke shirin faruwa kada muga jariri yazo da kama biyu, huhuhuhu wlh kwarto ne" Bafade ya miƙe da sauri ganin haka yasa Junaid yyi ƙasa da Murya yana sakin Murmushi yace "Ke kam Naila kamar bakya ganewa, Sarah tsorata tayi sbd ganin mage zata faɗi shine na riƙeta sbd cikin jikinta, banda haka ina ruwana da ita bayan Nima na kusa auren?" Naila ta sauke ajjiyar zuciya da ƙarfi tace "butar uwa, har na shiga shukkk to ita magen  ƴar gidan uban Wacece, wace uwarta a wannan masarautar bani da labari, billahi akan abinda zai taɓa farin cikin Shalale sai inda ƙarfina ya ƙare, kwana zan ina addu'a Ubangiji ya kashe sa kowa ya wuta, wlh shalale nan gani nan bari kuma ai maza maza a kashe magen nan, ko kuma a fitar da ita taje can ta nemi danginta a uwa duniya..." Junaid dai baice komai ba, Naila ta kallesa tace "A to kai kuma kayi hqr, Wlh daga nesa baka da maraba da kwartayen Leges, haka suke fa baƙeƙe wulik... Kai kai tirrrrrrrrrrrrr Wlh banda warin iskanci babu abinda suke, to a gsky kai ma ka sauya hali muna ta zaune da mutum ne bamu gama sanin zuciyarsa ba, kasan duniya babu gsky makusancinsa ka shine zai nemi wulaƙanta ka, ya tuzartaka a idanun duniya, tab! Ai al'amarin ƴan Nigeriya sai kallo komai ya gantale" Junaid yace "haka fa" yana faɗin hakan yyi gaba sam bai so haka ba, amma dole ya nemi wata hanyar... Yana fita daga cikin Garden ɗin Naila ta tofar da yawo tace "Lalatacce kawai, wlh ban yarda dashi duk wani likita fa ɗan iska ne, bayan mun san komai banda haka ina namiji ina yiwa mace ofrashan... Da lallatsa cikin ƴaƴan Mutane tirrrrrrrrrrrrr Junaidu Allah wadai.." Sarah jikinta na rawa ta koma Parlo time ɗin tuni Abeed ya shige part ɗin sa sbd kiran sallah, Sairah dake zaune tabi Sarah da kallo kafin tace "Me kike haka ne?" Sarah idanunta akan t.v tace "dame?" Sairah tai shiru ganin haka yasa Sarah tace "Can i ask?" Sairah tana shan coffee tace "All ears" shiru Sarah tayi for some minutes can tace "Wani zai iya rabaka da abinda kkeso?" Sairah na sipping coffee tace "Especially if someone's trying to run you over.." Sairah ta faɗa tana kallon ƴar uwarta, ganin kamar hankalin ta baya jikinta yasa tace "Oh dat's d reason kike gudun mijinki?" Sarah idanunta na cika da hawaye ta miƙe tsaye tare da ƙara sawa wajan Mrs Zain (Sairah) Sarah ta kama hannun Mrs Zain tace "I was going to mention something again about thinking him, but that very moment.." Sarah began to sob.. kuka ya kwace mata tace "Mrs Zain tell me what should I do? Mene yasa Junaid yace haka? Zuciyata na son yarda, yace shine ya bani kidney Not Uncle, i can't believe it... Yace Uncle raped me sbd kawai haka halinsa yake, gudun kada sunansa ya ɓaci yasa ya aure ni, ina faɗa mki hk sbd bana da wanda zan faɗawa Tun muna New York Uncle yake shaye-shaye"  Sarah ta faɗa kuka yana cin ƙarfinta,  Mrs Zain kallon Sarah kawai take, kafin tace "Ke wanda ya kaiki hospital ɗin baki ga fuskarsa ba? Kuma ba'a gabanki Daddy yace Abeed ne ya baki Kidney ba, not Junaid why are so confused yourself? Kin san Junaid ne before?" Sarah ta girgiza kai tace "I remembered, na fito zuwa office kawai naji zan faɗi aka riƙeni, i couldn't see his face sbd Sumar kansa, bakinsa kawai nake iya gani yana son yi min Mgn amma ya kasa, nice ma na iya cewa Uncle help me, daga nan baya iya gane komai ba"  Mrs Zain ta jinjina kai kafin tace "Bamu zauna da wata uwa wacce zata faɗa mana mene daidai na rayuwar ƴa mace ba, but Daddy ya bamu komai ya bamu farin ciki ya kula damu, rayuwar da mukai a baya data yanzu ya isa mu tsaya musan suwa ke son mu da Gsky suwa ke son ganin bayanmu? Junaid yace yana Sonki baki tunanin son da yake maki zai iya sawa yyi komai sbd ya ruguza farin cikin ku keda Mijinki? Get back to your right senses Sarah, Abeed na sonki ke kin sani kowa ya sani, ba'a wulaƙanta Namiji kada kiyi amfanin da son da yake baki kice zaki cuci rayuwarsa, Abeed ba kamar Zain yake ba, Abeed nada zurfin ciki yana da ɗauke kai baya damuwa da komai, amma na fahimci kece raunin Mijinki mene yasa zakiyi amfani da wannan damar wajan cutar dashi? Why Sarah?" Shiru Mrs Zain tayi tana kallon Sarah dake kuka sosai, cikin kuka Sarah tace "I've no idea.... Jin Junaid na haɗa Uncle da wasu matan yasa na kasa fahimta" Murmushi Mrs Zain tayi tace "Oops yyi, ko a gidan nan ma ai yana da budurwa" Sarah ta ware idanunta Zuciyarta na bugawa tace "girlfriend?" Mrs Zain tai Murmushi ganin ƙishin Abeed akan fuskar Sarah, tace "Yhhh.. Riya take kowa Junaid's sister ita ce ke mugun son Abeed kamar tai hauka,ki tsaya shirme ta kwace maki miji, kulawar da Abeed baya samu wajanki idan yana samu a wajan Riya yanzu za kiga kiɗan ya sauya, sai kuma maganar kishiya kinga it's ur fault... Bbu ruwan kowa" Sarah ta rushe da kuka sosai tace "Dan Allah ki daina faɗa, zuciyata zata buga ba zan iya rayuwa da Uncle da wata mace ba" Mrs Zain mmkin sabuwar shagwaɓar Sarah take, ada babu wanda ya isa yaga kukan Sarah amma yanzu gaba ɗaya ta sauya, Sarah dai kuka kawai take Mrs Zain tace "Is there anything can i do?" Sarah na kwaɓe fuska tace "My husband is always saying I'm too emotional, why zai kula wata?" Mrs Zain tace "to ai bai kula ba ko? Idan baki so ya kula kowa sai ki kama mijinki da hannu bibbiyu, kada wanda yaji kanku, kuma ai kina sonsa ba?"  Sarah didn't answer. Her hands were over her face, she reached over and parted one and gave it a little squeeze, she lowered her hands and gave Mrs Zain a small smile tace "Thank you Twin" she took a deep breath tace "Bari naje wajansa, nace ya yafe min ko?" Dry sosai Mrs Zain tayi tace "to kin makara suna masjid" kwaɓe fuska Sarah tayi tare da komawa ta zauna, sai kuma tace "bari nai sallah to" Mrs Zain itama Miƙewa tayi tace "Nima hk" kowa yyi part ɗinsa... Abeed na zaune cikin wata farar thobe jallabiya mai taushi da tsantsi, fuskarsa ɗaure wayace maƙale a kunnansa yana Mgn, breathing ya sauke kafin a nutse cikin kamewar sa yace "We do that all the time" Danish dake zaune kan kujera a office ɗinsa dake Companyn Abeed yace "But whatever he is, Sir told me he heard you might have gotten a raw deal when the Agency cut you loose" Abeed ya ɗan ya tsuna fuska kamar wanda akaiwa dole ya buɗe baki cikin ƙasa da murya yace "No, really, we worked very well together for over a year after the affair or whatever you call it. if anyone felt awkward, it was me. i mean, as far as i knew there was no etiquette to cover that situation" Danish yace "Ok.. you're right, But sir baka Mgn akan Company ko bai maka ba?" Abeed ya girgiza kansa idanunsa a lumshe yace "No. Please, I'm glad for the company."  Ya faɗa he pressed the coke bottle against his head, but it was no longer cold.. kashe wayar Abeed yyi yana jinjinawa ƙoƙarin Danish, yana taimaka masa ganin komai yyi daidai musamman akan Aryan. Sarah ce ta fito daga cikin part ɗin ta sanye da wata milk ɗin Silk gown mai ɗan faɗi wacce ta amshi jikinta sosai, tayi rolling kanta da Vail, sai Ƙamshin Valentino take jikinta na juya ta ɗan shafa lipstick a bakinta, hannunta riƙe da wayarta, kujera ta nema ta zaune wacce ke farcing Abeed, tun shigowar ta yasan itace musamman ƙamshin ta da hancinsa ya shaƙo masa, Amma yaƙi ɗago kai ya kalleta idanunsa akan Wayarsa amma sam bai san me yake ba, hankalinsu baya kan wayar, binsa da Idanu Sarah take ta kasa ce masa komai gashi ko inda take yaƙi kalla, ko dai da gske Junaid yake? A hankali tayi ƙasa da murya tace "Would you like anything? A bite of dinner? Gently ya ɗaga fararen idanunsa masu sheƙi ya cilla mata wani kallo wanda yasa tayi saurin ƙasa da kanta shakkar sa ya kamata, cikin kamilalliyar muryarsa yace "No, thanks" yana faɗin hakan ya sauke kansa zuwa ƙasa, a hankali taji yace "Ki shirya, zaki je wajan Daddy" ɓata fuska tayi taƙi ce masa komai ba, ya ɗaga kansa a karo na biyu suka haɗa ido ya jima yana kallonta sai kawai ya girgiza kai, kafin yyi Mgn Riya ta shigo cikin wata atamfa mai kyau sai tauna cimgum take, cikin sakin fuska tace "hello..." Haɗe fuska Sarah tayi  ba tare da tace komai ba, Riya ta zauna gefen Abeed wanda ya lumshe idanunsa tun shigowar ta, tana leƙa fuskarsa tace "Hey sweetheart, nazo shira" ta faɗa tana shafa fuskar Abeed, ya motsa fuska yyi a hankali yace "I'm not in the mood, zani hospital" Zain dake bakin ƙofa yace "Meke damunka?" Abeed ya kalli Zain ba tare da yace komai ba, gently ya juya ya kalli Sarah wacce ta cika tayi taf, jira take ai mata wani abun ta saka kuka, Ganin Abeed ya miƙe Riya ta miƙe tsaye tace "Would you like me to Drive you to the hospital?"  Riya Asked. Abeed nayin gaba kamar ba zai Mgna ba sai kuma yace "Ok.." cikin jin daɗin Riya ta kalli Sarah sai kuma tayi mata wani irin Murmushi irin yanzu ma kika fara gani, suna fita Sarah ta fashe da kuka tare da nufar part ɗin ta, Zain yabi bayanta da kallo kana ya juya ya kalli Sairah yace "Meke faruwa? Why Abeed choose Riya inside of Sarah?" Sairah ta ɗaga shoulders alamar bata sani ba, Hannunta ya kama yace "bari na leƙa wajan Du'a" Sairah tace "ka gaisheta".... Sarah tun tana saka ran ganin Abeed har bacci ya ɗauke ta bata gansa ba... Misalin 2:30 Abeed ya tura ƙofar bedroom ɗin ta a hankali without making any sounds, kana ya mayar ya rufe kwance ya ganta ta rungome pillow sai ajjiyar zuciya take saukewa, walking slowly ya Ƙarasa bakin bed ɗin ya zauna wani irin kallo yake binta dashi na nuna kewa, bai san mene ba amma no matter what ba zai iya fushi da ita ba, yanzu ma ji yake he regretted na abinda yyi mata ɗazo na tafiya da Riya, duk cewa babu inda yaje ita, ajjiyar zuciya ya sauke kana ya ɓalle rigarsa tare da Zamewa zuwa gefe guda ya rage daga shi sai wando, kwanciya yyi saman gadon a hankali ya jawota tare da ɗurata samansa, ta ƙara nauyi wanda ya tabbatar na cikin jikinta ne, wata ajjiyar zuciya mai ƙarfi yaji ta sauke, gently yyi holding nata into his body, ya rungometa sosai shima ya azabtu yana buƙatar matarsa, rabonsa da jin ɗumin jikinta ton a Mascow, yanzu kam duk masifar dole ya barta daman lallaɓata yake rigima kawai take ji dashi, idanunsa ya rufe yana jin jikinta na zafi sosai a hankali yyi unhooking bra ɗinta ya cillar waje guda, haka underwear ɗinta, yyi mata naked ya fara bata body heat.... (Zafin jiki). Hannunsa akan sumar kanta wanda ya hana ya kitsa gaba ɗaya ya tura hancinsa cikin sumar kan yana shaƙar wani daddaɗan ƙamshi mai sanyawa zuciyarsa nutsuwa, cikin nutsuwa yyi sakar mata forehead kiss, a hankali ya ƙara manna mata nose Kiss sai kuma ya kama fuskarta sosai tare da manna lip's ɗinsa a kumatunta ya sakar mata Butterfly kisses... Muryarsa daidai kunnanta yace "Sorry Queen... Ki yafe min Rayuwata.." ya faɗa yana kissing Fatar kunnanta, numfashi ya sauke tare da ƙanƙameta sosai yasan duk abinda zai mata ba lallai ta motsa ba, cikin golden voice ɗinsa yace.

"SARERHHH�?

Sai kuma yayi shiru yana sauke breathing a hankali yana ƙara jan numfashi yana shafa wuyanta yace.

_Sassan jiki sun yi rauni_

_Ga shi a zuciya ba sukuni_

_Son ki nake a rainy da rani_

_Begenki ya zama abinci_

_Cikin dare babu barci_

_Rashinki na sani ƙunci_

Shiru yayi domin bai riga daya kammala rubuta waƙar ba, kawai baitukan ya tsara a yanzu da yazo masa, a hankali yana shafa cikinta har bacci ya ɗauke sa.... Da Subhi kafin ta tashi ya lallaɓa ya mayar mata da kaya bayan ya gama jagwalgwalata, yana gama sanya mata kayan ya fice not too long da fitarsa ta motsa, sbd kiran sallah daman duk wani ɗan Musulmi aka kira sallah dole ya motsa sai dai Iblis ya hanashi tashi, shiru tayi tana bin bedroom ɗin da kallo sbd Ƙamshin Hugo boss da taji a ko'ina, tasan kuma kwana da tayi da mafarkinsa wai gata jikinsa yasa taji hakan.... Sakkowa tayi ganin bata yarda da kanta ba sai tayi wankan tsarki tayi wanka tare da alwala ta Fito.... Bayan an idar da sallah Abeed ɓangaren gym ɗinsa ya nufa... Abeed na Zain na zaune saman dining Amma ta kalli Abeed tace "kamar ba kai mata lefe ba ko?" Gently yake sipping Black tea ɗin har ya shanye kana ya kalli Amma wacce kanta ke ƙasa clamly yace "Ban san ya ake ba" Ba tare data kallesa ba tace "kuma kayi auren?" Bai dai ce komai ba, Zain yace "Amma Allah Biyuni yyi Karami da aure naga bai san komai ba"wani irin Murmushi kawai Abeed yyi can yace "Ya ake?" Amma tace "kayiwa Yaya Rooma transfer na 3m. Zata Spain idan yaso sai ta haɗa mata lefen a can right?" Abeed ya jinjina kai kana yace "Mom ban son Wannan Abar mai kauri" Amma tace "Atamfa?" Da sauri ya ɗaga mata kai yana kwaɓe fuska, ta ɓalla masa harara tace "ka zubar idan an kawo mara Kunya" Zain dai dry kawai yake babu abinda yyi masa zafi, domin tuni ya gama yiwa Mrs Zain komai, Abeed na shafa kansa yace "Ni banso ne, kawai Abayas da English wears, E.tc dai something Romantically" da sauri Amma ta miƙe tsaye Bama ta jira tea ɗin bakinta ya shige ba, tabar musu wajan, Abeed tsakaninsa ga Allah yyi mganar Zain yace "Wlh baka da kunya, a gaban Amma kke faɗar haka?" Abeed ya haɗe rai yace "ƙarya zan? Abinda yake zuciyana na faɗa ba" Zain yace "sannu mai gsky, ina da Shari'a anjima, tunda kaƙi faɗa min anything akan Sarki Mabus yau ɗin nan naji ance an kashe Babban mutum tare da kwashe dukiyarsa, an sace ƴan mata sama da 30 kuma na san Sarki Mabus, anywhere Duk sanda kuka kawo sa ni kuma zan zama lawyer mai adalci" Abeed dai baice komai ba.... 2:30pm na zaune saman sofa watching TV dawowarsa kenan daga meeting na hukumar fikira, vest ce a jikinsa da 3Qauter hannunsa riƙe da coke kwana biyun nan kamar ana fisgarsa zuwa club haka ya keji, ya na ta ƙoƙarin hana kansa,amma abin yaci tura ga kwaɗayin shan wine da cocaine... Riya ce ya shigo jiki na rangaji tana ƙoƙarin zama kusa da Abeed Sarah tace "Wlh kika zauna kusa da mijina na lahira sai ya fiki jin daɗi" Sarah Said yana ƙara sawa cikin parlon Riya tayi dry tace "Ke kuma a wa?" Sarah tace "Ni a matar Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas...." Da sauri Abeed ya ɗaga kai ya kalleta bai taɓa jin ta faɗi sunansa ba sai yau, zama ya gyara yana kallon ydda dramar zata kasance, Riya tayi shewa tace "Kafin kisan Abeed ni na san shi, kuma ydda kike taƙama mijinki ne haka nake taƙama Shine wanda zan aura very soon" Sarah idanunta yyi jajur tamkar wacce Aljanunta zasu tashi, cikin raɗaɗin zuciya tace "Bari kiji ko mutuwa nayi bai isa ya zaune dake ba, balle ina raye kuma ina gab da targaɗaki muddin za kici gaba shigewa Mijina banza ballagaza" Riya tayi Murmushi tare da nufar wajan Abeed zata zauna kusa dashi, wani ihu Sarah tayi tare da yin kan Riya tama mance cikin dake jikinta, tana zuwa ta cakumi wuyan Riya tare da kai mata wani wawan mari ta shiga dukanta cizo da yaƙushi, dukanta take amma ita ke kuka gaba ɗaya ta birgita kanta, Riya ganin abun na Sarah ta gske ne ta fara ƙoƙarin ƙwantar kanta, Sarah ta damƙi gaban rigar Riya tun daga kan bra har duguwar rigar jikinta, ji kake ƙeeeettt ta tsaga gida biyu, daidai nan Mai martaba da Zain suka shigo tare da Dr Adyan da kuma Daddy Salman, da sauri Riya ta fara ƙoƙarin rufe ƙirjinta amma ina tuni sosan da tayiwa bra ɗinta ciko ya faɗo, ganin hakan yasa Abeed ya miƙe tsaye fuskarsa na bayyanar da wani Murmushi bai damu dasu Abba dake wajan ba, yana zuwa ya ɗaga Sarah cak tace "Ka cikani Wlh sai munyi maganinta tunda ta kulawa Sarah miji, munafuka ce ita tayi maka asiri, kuma ciki ne da it.." Abeed dai bai saurari surutan jama'ar na Sarah ba, yana sakin wani cute smile ya haɗata da ƙirjinsa sosai ya nufi part ɗin sa da ita....



Dan Allah ku daina karanta min book a free😢kamar na ƙarasa baku labarin nan da baki haka nake ji, na gaji sosai ku tausaya min.... Na fara tunanin yin skipping.


Zain Abeed isn't free contact to subscribe 08119237616

8/3/22, 20:54 - Buhainag: Ihu Sarah tana kwace jikinta daga na Abeed, idanunta rufe har suka ƙarasa bedroom ɗin sa, ganin da gske bata hayyacinta neman kwacewa take, yasa ya matseta a jikinsa tsam gaba jikinta rawa yake nan da nan kuma kanta ya ɗauki zafi hawaye na sauka daga cikin idanunta, rungometa yyi ya shiga yi mata addu'a shi kansa gumi yake gaba ɗaya ta gama wahalar dashi, tun tana ƙara da ihu har ya koma kuka, a hankali kuma ta fara dawowa hayyacinta bayan duguwar hamma da tayi, tare da zame jikinta, ta koma can gefe

Harɗe hannayensa yyi a ƙirji yana bin Sarah da kallo, ganin ydda taƙi yarda ta kallesa banda kuka babu abinda take, Walking slowly ya Ƙarasa kujerar da take zaune, gently kuma ya durƙusa tare da ɗura hannunsa saman cinyarta, dry taso basa amma ya share yana haɗa fuska sosai yace "Meye zaki daki budurwata?" Da sauri Sarah ta buɗe idanunta tare da kallonsa, ya ɗaga mata gira clamly yace "Yhhh she's my girlfriend" ya faɗa yana kallon cikin idanunta kasa ce masa komai Sarah tayi sai Idanu data bisa dashi, hannunta ya kama tare da ɗurawa a fuskarsa yana shafa sajansa da hannunta yana jin wani sanyi na saukar masa a zuciya cikin wani kalar yanayi muryarsa na breaking yace "Kin cika rigima Saaaa..." A karo na farko ta motsa bakinta wanda yyi mata nauyi tace "Ur girlfriend?" Abeed ya ware idanunsa yana langwaɓar da kansa gefe while yana shafa sajansa da hannunta clamly yace "Uhm eh" shiru yyi can kuma ya kama hannunta sosai ya matse a fuskarsa yace "Tana so na, sosai" kuka Sarah ta fashe dashi tace " Wlh ƙarya take na fita sonka, wlh duk sanda na ƙara ganinku tare babu ruwana dakai" ɗauke idanunsa yyi yana ɓoye Murmushin fuskarsa yace "A'a, bki wani so na.." cikin kuka Sarah tace "Allah Uncle ina sonka" ta faɗa tana kama hannunsa tare da mannawa a ƙirjinta daidai saitin zuciyarta tace "My heart beats because of your love, I sleep with your thoughts every day" sai kuma ta sakar masa kuka tace "Dan Allah don't love another woman after me, wlh ban so ni banso.." ta faɗa tana juyawa suka haɗa Idanu gaba ɗaya ta zamo daga kan bed tare da Sanya hannunta ta ware hannunsa ta faɗa jikinsa, ta wani rungomesa gam! "Ka yafe min Uncle, ka yafe wa Better half, ban sakewa" ta faɗa tana sakin kuka tare da ƙanƙamesa, Ajjiyar zuciya Abeed ya sauke wani irin nutsuwa da farin ciki na saukar masa a zuciya, kasa ce mata komai yyi sai kawai ya ɗaga ta tare da zama saman kujera da ita a jikinsa, kallon ydda take kuka yyi gently yyi ƙasa da kansa yana ɗago nata fuskar , a hankali yyi copping face ɗin su waje guda fuskarsa na gogar nata cikin low tone mai sanyi yace "Why Maaama? Nine fa kince baki son zama dani" girgiza masa kai tayi sbd kunyar abinda tayi masa, sam bai cancanci haka ba, Ubangiji ya ƙaddara za taci gaba da rayuwa amma Uncle shine sanadi, ba kowa zai iya yin saukarwar da yyi ba, ajjiyar zuciya ta sauke tana ƙara rufe fuskarta da jikinsa tace "Ka yafe min Uncle.." kanta ya shafa  gently kuma ya kwantar da ita saman kujerar, tare dayi mata rumfa gaba ɗaya faffaɗan ƙirjinsa ya rufe mata jiki, slowly yyi sama da rigar jikinta idanunsa na yawo saman cikinta wanda ya fara girma sosai, ƙasa yyi da kansa zuwa ƙasan Cibiyarta a hankali ya mannawa cikin kiss muryarsa can ƙasa yace "hello My unborn... Ga Abul zaiji ɗumin ka" He Said yana shafa fuskarsa a cikin nata while hannunsa ɗaya na yawo a mararta, shiru Sarah tayi sbd weak da jikinta tayi, Abeed yasan kan mace gaba ɗayansa romantically ne, kallonsa, Murmushin sa, tafiyarsa komai looking so sexy... Slowly slowly yake shafa cikinta kamar mai rarrashin abin ke cikin gently ya ƙara mannawa cikin kiss yana sakin wani kwantaccen Murmushi mai sauti wanda ya jima bai irinsa ba, Sarah ta ɗan kallesa suka haɗa idanu da sauri ta ɗauke idanunta itama tana sakin Murmushi, sosai ta hango zallar so da ƙaunar da Abeed kewa abin cikinta, kansa ya ɗago yana tallafo fuskarta zuwa dab da nashi fuskar yace "Na kasa bacci jiya" Sarah ta marairaice fuska tana tura hannunta cikin sumar kansa tare da hargitsawa muryarta a narke tace "Ban sakewa, I know that I have offended you, I have made you worry, despite your kindness to me, Ka yafe min Mijina" Abeed kallon Sarah yake without blinking sanyin muryarta ke fisgar tuninsa, yana ƙara copping face nasu waje guda a hankali ya sanya tongue ɗinsa yyi kissing lips ɗinsa mai kama da cartoon and he wipes her tear wanda ke saukar mata yace "Me na ki? I'm want to know sbd na kiyaye, ban san ɓacin ranki Sarahh.." girgiza kai tayi domin tasan idan ta faɗa masa abinda Junaid yace Abin ba zai haifar da ɗa mai ido ba, a hankali tace "Ba kai komai ba, kayi hqr please dan Allah" hannunsa yasa ya ɗan bubbuga kumatun ta tare da share mata fuska tass yace "let begin a new  Wonderful life Sarah, I promise to be with u forever and fulfill ur life wit joy and happiness" shiru yyi yana ƙanƙame ta a jikinsa kamar za'a ƙwace masa ita, cikin wani emotions yake kallonta kamar yadda take kallonsa, Murmushi ya sakar mata kana yaja hancinta kaɗan yace "plx give me d chance I'll never let you down forever" ƙanƙamesa Sarah tayi duk da wata kunyarsa data keji sosai, hannunta a bayansa tana shafa gadon bayansa zuwa wuyansa muryarta can ƙasa tace " Yaa Allah, protect My husband, he makes my life great and completely" shiru tayi a hankali kuma ta zame jikinta daga nasa eyeballs to eyeballs suke kallon juna, wani hawayen so da ƙaunar mijinta ya zubu mata, kuka na son ƙwace mata muryarta na breaking tace “I LOVE YOU�? shiru tayi Still suna kallon juna, Abeed jin kalmar  yayi har ƙasan Zuciyarsa, ya ƙasa tantance iya inda kalmar ta tsaya a gangar jiki da kuma ruhi da zuciyarsa, yana jin kalmar a bakin mata da yawa, amma bai taɓa jin kalmar tayi tasiri a garesa kamar yadda kalar I love You da Sarah ta faɗa tayi tasiri ba, ta zama wani babban gurbi ma zuciyarsa, kalmar data sanya gaba ɗaya Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas ya karya al'ƙawarin da yyiwa zuciyarsa,na babu soyayya a zanan ƙaddarar sa, kalmar data sanya Uncle jinsa a wata duniya tada ban wacce bai taɓa samun kansa ciki ba, Kalmar data sanya shalale jinsa kamar ba Prince ɗin Masarautar Bilhira ba, Kalmar I love You ɗin Sarah ta shiga cikin wani kundi mai matuƙar muhimmanci cikin kudin farin cikin rayuwarsa, wannan kalmar itace mafarin samuwar farin cikin Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas. Kallonta yke ya rasa kalmar da zai amfani da ita wajan faɗa mata zallar so da ƙaunar da yake mata, baya damuwa da faɗin wasu kalma domin duk abinda zai yi a  aikace yake yinsa, hakan yasa ya fara gigita tunanin Sarah da kalar nasa salon wani irin Romance yake zuba mata, wanda yasa Sarah narkewa a jikinsa tana fitar da numfashi, har yanzu ta kasa ɗaukan darasi da yake so ta kafo akai, al'amarin Abeed daban yake, komai nasa special, idan har zai cewa Sarah yana sonta dole sai an samu zubar hawaye a idanunsa, ganin yana shirin huce iyaka Sarah jikinta ya ɗauki rawa tsoro ya kamata bata taɓa manta wahalar data sha ba, gaba ɗaya sau biyu ta san Uncle ɗin nata, shiyasa take bugun tsoransa da kuma shakkar sa, cikin kuka ta matse laps ɗinta tace "Wayyooo Daddy, dan Uncle kayi hqr bafii bafii ban so" ta faɗa tana turasa tare da dukan ƙirjinsa, amma ko Motsi bai ba, idanunsa rufe yana fidda wani sauti Tamkar zaki ga wani gurnanin kamar kumurcin maciji, baki Sarah ta buɗe zata saki ihu yyi saurin rufe mata baki, ganin da gske bata so domin har wani shiɗewa take na azaba, yasa ya rabu da ita tare da kwantar da kansa yyi lamo a ƙirjinsa yana mai da Numfashi, iya hqr yyi yana buƙatar matarsa yana rabuwa da ita ne sbd baya son kukanta, gashi gaba ɗaya Sarah shagwaɓɓiya ce, muryarsa na rawa yace "Please... Dan Allah" Girgiza kai Sarah tayi tace "Zafi Uncle, banso dan Allah Wayyo babyn cikina" da sauri Abeed ya zame jikinsa daga na Sarah jikinsa na rawa ya jawota jikinsa yace "Wha.... What happening with my unborn child?" Ya faɗa jikinsa duk ɓari yake sbd jin Sarah na faɗin babyn cikinta, rigarta ya ɗaga ya shafa cikin sai kuma ya manna fuskarsa akan cikin kamar da wasa yaji abu ya motsa, zill sai kuma ya ƙara ji daga can gefen  zill a karo na biyu can ƙasan mararta yaji zill wanda ya sanya Sarah sauri tashi zaune tana haɗa ƙafa, farin cikin Abeed ya ƙasa rufuwa, kawai sai ya miƙe tsaye ya fara rawa a gaban Sarah ya ɗaga hannunsa tare da juya ƙungusu irin Indian dance ɗin nan yana rawa yana cewa.  

�? You're in my heart, Mrng and Night, dn Always...

Ni a kanki zan iya Dambe..

A shirye nake yau ko gobe..

Ba na shayi koda jarababbe...

Ɗaukarsu wai na zauce...

A faɗarsu silar wai ke ce..

Ba su san ba kin iya zarce..

Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas na tsahirta,

 Bai tukana za na taƙaita, 

Ga mai kyawun da babu gajarta,

Saraahh ki sha kuruminki,

Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas ya zama naki,

Ko a Aljannah ni ne angonki...�?

Abeed ya ƙare waƙar yana wani irin juyawa, Sarah banda ihu da dry babu abinda take hatta mance fitsarin daya taso bata na motsawar ɗan cikin ta, miƙewa tayi tsaye a hankali ta ƙarasa wajan Abeed,  tana zuwa ta tsaya a bayansa tare da kwantar da kanta a gadon bayansa ta zagaye hannunta a ƙugunsa ta riƙesa sa gam! Tana dry tace "Uncle ka iya rawa daman?" Murmushi ya sakar mata yana shafa fuskarsa tare da jan gemunsa, kana gently ya dawo ita gabansa, a hankali cikin wani irin sabon yanayin ƙaunar matarsa ya manna mararsa da nata, hannunsa Rungome da gadon bayanta, kafin slowly yyi mata forehead kiss muryarsa a nutse yace "A wajanki kawai na iya.." ya faɗa yana bin jikinta da kallo wani zai iya ɗauka Sarah tayi shekara 22 ɗin nan sbd girman jiki a fuska kuma ɗaya ce shaƙaf, yanayin kallon da take masa yasa yaja hancinta yace "Kwailata..." Langwaɓar da kanta tayi tana wasa da gashin ƙirjinsa tace "I love You Uncle, till the last of my breath... Kada ka barni" ta faɗa tana wani narkewa jikinsa ɗaukanta yyi baki ɗaya zuwa bathroom yace "ki shirya... Zamu hospital" ya faɗa yana kissing lip's ɗinta, she can't read his expression or what he's feeling right now, he just nods his head and went to the door way..... A gigice Riya ta zube a wajan tana tattaro rigarta zuwa ƙirjin ta, ba'a taɓa yi mata tuzarcin da Sarah tayi mata ba, jikinta sai rawar kunya yake, A hankali Dr Adyan ya dinga bin sosan daya faɗo daga jikin Riya da kallo, kallo ɗaya kuma ya yi wa sosan ya fahimci na mene, wata dariya ce taso ƙwace masa amma ya danne sai kawai yyi gaba abinsa, Zain ma duk abinsa sai da yyi Murmushi, Mai martaba da Daddy Salman basu tsaya a wajan ba, sukai gaba tare da zama saman haɗaɗɗun kujerun parlon.. Amma ta ƙaraso wajan Riya riƙe da babban hijab dana ƙoƙarin saka mata Naila tayi caraf ta ƙwace hijab ɗin tace "Me nake gani haka a jikin Rariya? Jama'ar Annabi ku tayani gani Muhammadur Rasulullah s.a.w wlh ciko ne, Ashe Rariya ƙunƙuma ce bata da nono, Tirrrrrrrrrrrrr Wlh babu komai sai fata, duniya abin tsoro a Gsky shafar aljanu ce, idan nace zan tona asiri abinda idanuna ya gani wlh tsaf za'a fara yaƙi daga gidan Mai rawani zuwa gidan Audil, huhuhuhu Wlh sai fata haba nidai nayi ta mmki amma nace bari kawai nai shiru kada ta tsine min, domin zagin da yarinyar nan take min wlh ko uwar data haifeni bata taɓa yi min ba, yanzu duk wannan baiwar furfurar da Ubangiji yyi min ya tashi na banza a idanun yarinyar nan.... To nidai wlh ba dani zaki ba, niba Tsohuwar banza bace, da uwarki ta can gida wacce babu gama sanin Zuciyarta ba da ita kike..." Sai kuma ta rushe da kuka tace "Wlh Dinu tunda uwata tai cikina ta kawo ni duniya, ban taɓa ganin al'mara irin wannan ba, zabgegiyar budurwa da cikon nono, dan Allah ko kai ka taɓa gani, wlh ba komai a ƙirjin Rariya sai fata, huhuhuhu a gsky azo a kiramin freedon rediyo wannan abin sai inda ranka, annoba ce wlh maza maza duk gidan rediyon ƙasar nan a taramin su, dole nayi musu jawabi da kai na, kai ma Malam Balarabe ka zama shaida kada ka munafurce ni kai kaɗai zan iya nunawa matsayin shaidar gani da Idanu, huuuu Na rantse bereziyar ma ta ƙana nan yara ce, mai ƙarya a ƙona shi a wuta, gsky Rariya wannan bayi bane duk Iskancin ƴan Leges sai dai su nemi magani a gsky ke ƙazama ce nomber 1" Naila ta faɗa tana zabga tagumi sai kuma ta riƙe haɓa tare da Girgiza kai idanunta a runste tace "Huhuhuhu yadda naga cikon nonon nan Ubangiji ya nuna min Annabi..." Dr Adyan dai sai ƙunshe dryar sa yake, Abeed dake tsaye fuska ɗaure kamar ba shine ya gama casa rawa ba, ya Ƙarasa can saman Kujera ya zauna, Amma kam tama rasa mema zataiwa Naila da ƙyar ta rufewa Riya jikinta, da sauri Riya ta miƙe tsaye tare da yin waje da gudu, zumbur Naila ta miƙe tana ɗaukan sosan cikon  Riya tace "Ubanta za muyi mata da wannan kayan ƙazantar, Algunguma tun tuni wlh nasan yarinyar nan idanunta a tsakar ka yake" sai kuma ta rushe da kuka tace "Wlh ba'a taɓa min wulaƙanci da cin mutuncin da Rariya tayi min ba, Ubangiji yyi gutsi gutsi da Zuciyarta Uban kowa ya huta" ta faɗa tana cilla sosan can waje tace "Tirrrrrrrrrrrrr, Ubangiji ka yafe mana zunuban mu.." Daddy Salman yace "Ina yini?" Ta haɗe rai tace "A'a kada ka zama sallamme ina ganinka nutsastse, nifa masifar gaishe gaishe nan ce bana so, a gsky zamu ɓata kowa yyi harkar gabansa" tana faɗin hakan ta miƙe tsaye tare da yin waje tana ƙara kwashewa Riya albarka... Yarima Yashim ya kalli Kilishi yace "A wannan karan abinda kike shiryawa ba zai tasiri ba, dan Allah ki faɗa min gsky kada lokacin ya ƙure min, da gaske ba Sarki bane Abbana? Da gske bake kika haifan ba?" Ya ƙare maganar idanunsa na cika da hawaye, Kilishi da Girgiza kai tace "Ubanwa ya faɗa maka hakan?" Cikin ɗaga Murya yace "Wanda ya faɗa min haka, ha zai taɓa min ƙarya ba he never lie to me, ki faɗa min gsky Kilishi" da zafin nama Kilishi ta ɗauke sa da mari tace "In Capital Yes! Bani ce mahaifiyar ka ba, kuma haka da wata alaƙa da wannan Masarautar, Are You happy? Bani ce ka haifeka ba kuma....," Yarima Yashim bai tsaya jin Abinda zata faɗa ba, yyi waje da sauri yana zuwa bakin ƙofa ya yanke jiki ya faɗi babu numfashi....



Zain Abeed isn't free it's 500 via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank.... Via EVEDANCE 08119237616

8/4/22, 18:01 - Buhainag: Sarki Al'khasim Abubakar Wahab ne tsaye hannunsa goye a bayansa, zufa na yanko masa ta ko'ina, No one has ever seen his sadness until now, he is worried and sad about what is happening, Fulani Bilkisu kanta a ƙasa ta kasa cewa komai, domin ita ba komai take saka kanta ciki ba, She was upset with what was happening. Juyawa tayi ta kalli Yarima Yashim dake kwance saman bed hannunsa maƙale da Drip, a hankali ta girgiza kanta Zuciyarta na mata zafi na abinda yake faruwa, amma sam bata bata da iko da damar hana komai, Kilishi gabanta faɗuwa yake domin bata san hukuncin da Sarki Al'khasim Abubakar Wahab zai ɗauka akanta ba, gently Sarki ya nemi waje ya zauna idanunsa jajir kafin ya numfasa yace "Kin kyauta... I won't say anything until he gets better" yana faɗin hakan ya miƙe tsaye tare da nufar sashinsa, Fulani Bilkisu ma tashi tayi Kilishi ta bita da wata muguwar harara, sai kuma tayi ƙwafa She did not regret what she did, she could do anything against her husband, ba zata taɓa zuba idanu Fulani Bilkisu ya mamaye cikin Masarauta da yaranta ba, tunda ita bata samu haihuwa ba ya zama dole kowa ya rasa.... A firgice Yarima Yashim ya farka idanunsa cike da hawaye ya sanya hannunsa tare da cire drip ɗin jiri na ɗaukan sa yyi waje hannunsa dafe da kansa, yana ƙoƙarin fita daga sashin baki ɗaya Fulani Bilkisu tayi sauri tasha gabansa tace "Subuhanallahi, me kake shirin yi haka Yarima?" Muryar sa na rawa yace "Bana da kowa Fulani, nasan yanzu dole Sarah taji tausayi na ta zauna dani, ko dan halin da nake ciki, ita kawai nake buƙata ita nake buƙata" ya faɗa kamar zautacce, cikin tausaya masa tace "Ta haramta a gareka yanzu, tana son mijinta tayaya kake tunanin zata zaɓeka ta barsa haka nan?".... "She will sympathize with me, she will choose me as a husband, Wlh zuciyata babu daɗi please let go of me" hannunsa ya zame da sauri ganin haka yasa Fulani ƙwalawa jakadiya kira, Jakadiya na zuwa tace "Jeki wajan Uwar ɗaki, Kice mata kiran gaggawa akewa Ur Highness..." Tana faɗin hakan tabi bayan Yarima Yashim, Jakadiya kuma ta nufi hanyar Sashin Uwar ɗaki domin isar da saƙo, Duk yadda Fulani Bilkisu taso tare Yarima Yashim gagara yyi, cikin kuka yace "Ba zan iya zama ba, komai na Masarautar nan ya fita a rai na, I am not affiliated with anything in this Kingdom, ki barni naje wajan Sarah" Sarki Al'khasim Abubakar Wahab dake tsaye yana gyara zaman Alkyabbar jikinsa yace "cika sa" sakinsa tayi Yarima Yashim ya juya zai fita Sarki yyi saurin cewa "Hold on my friend..." Cak ya tsaya a nutse Sarki yace "Baka da hankali ne?" Yarima dai yyi shiru sai kuma ya saki kuka yana faɗawa jikin sarki yace "Abba ka tausaya min, babu abinda yafi zafi irin rashin iyaye da kuma rashin sanin ainahin tushen ka, dan Allah ka barni naje wajan Sarah I'm sure zata share min hawaye na.....," Kasa ƙarasa maganar yyi sbd tarin daya fara cikin tashin hankali Fulani Bilkisu ta juya idanunta cike da hawaye, ɗaukan Yarima akai zuwa sashin Sarki Al'khasim Abubakar Wahab..... Sarah na tsaye a kitchen cikin wata haɗaɗɗiyar farar lafaya wacce tayi mata masifar kyau kamar wata babbar mace, hannunta riƙe da wuƙa cutting an apple, taji a buɗe ƙofar kitchen ɗin tare da maida ƙofar aka rufe, a hankali kuma ƙamshin Hugo boss ya fara shiga hancinta, Abeed dake tsaye sanye da Ralph Lauren Kaftan st, hannunsa ɗaya maƙale da Diamond Rolex, ɗaya Hannun kuma mai sanye da Anchor Leather Luxury Bracelet Zube a aljihunsa, farar ƙafarsa cikin Molianseng Euphoria white colour, sumarsa kansa data sha Ginger Geminal Oil-hair kwance lubb ko ribbon bai sa ba, walking slowly yake tafiya yana zuwa inda take a hankali ya kwantar da kansa a shoulder ɗinta, He hugged her waist with his hand, He closed his eyes and let out a breath, shiru yyi mata bai ce komai ba, yyi lamo a bayanta yana jin yadda take yanka Apple, Ajjiyar zuciya Sarah ta sauke jin yadda shafa mata ƙirji kafin cikin ƙasa da murya tace "Wlcm Back Uncle" ta faɗa tana ajjiye knife ɗin hannunta, jikinsa ya zame a hankali hakan yasa Sarah ta juya sukai farcing juna, binta yake da Idanu yana ƙarewa jikinta kallo, kafin a hankali yasa hannunsa ya jawota jikinsa tare da matseta Calmy yace "Wana kama?" Turo baki gaba tayi taƙi cewa komai, ya saki cute smile yace "Lallai Yarinya.." yana faɗin hakan ya ɗaga ta Cak ya ɗura saman sink kamar yadda yake mata a gidan Anuty Zulfa, kansa ya ɗura saman cinyarta tare da yin mata shiru, hakan yasa ta gane abinda yake buƙata gently ta ɗura hannunta cikin tulin sumar kansa, slowly slowly ta fara tura fingers ɗinta zuwa cikin sumar tana hargitsawa kaɗan kaɗan, Abeed ya sauke Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya yana zaga hannunsa ya rungome waist ɗinta sosai, A nutse Sarah take shafa masa kan har taji ya sauke ajjiyar zuciya a bayyane, kana gently ya ɗago kansa fuskarsa dab da nata yana kallon lip's ɗinta, sosai ta gane abinda yake buƙata har tausayi yake bata, Murmushi tayi masa tana goga masa hancinta akan nasa tace "What?" Ya maƙale mata shoulders not answering her question, kwaɓe fuska tayi tace "Uhm Talk to me" still shiru yyi mata tana tura masa baki tace "Sarautar akai na zata motsa and.....," Kafin ta Ƙarasa mgnar taji saukar bakinsa cikin nata da sauri ta rufe idanunta tana jin Ƙamshin Spraymintt mouth freshener yana shiga hancinta, "Uhmmm" Abeed ya sauke wani Sexual urge sounds, a hankali Abeed yake tsotsar lip's ɗin Sarah wanda yaji ya ƙara yi masa daɗi sosai, yana fidda wani kalar zaƙi da kuma ɗanɗano, jinsa yake tamkar a saman gajimare, baya gane komai, cikin zaucewa da kuma zallar buƙatar matarsa ya ƙara tura bakinsa cikin nata tare da saƙalo harshen ta zuwa cikin bakinsa, saurin ƙanƙamesa tayi tana sauke numfashi, gaba ɗaya Abeed ya birkice mata ita kawai yake buƙata, hqrinsa ya gaza, sbd tsabar yadda yake kewarta da buƙatar ta, jikinsa har wani zafi ya ɗauka, kissing bakinta yake tamkar zai rabata dashi, al'amari daya sanya Sarah take jin abun mai kama dana Auratayya, yadda yake mata da baki da kuma ƙirji ta ɗauka mafarki ne, sam batai tunanin zai iya aikata hakan ba... It is something which goes far beyond more explanation da fatar baki ba zai faɗa ba, but extent reality yake faruwa a gabanta, A hankali ta shiga buɗe Idanunta, Tana buɗe idanunta Kallonta ya sauka a The extra-odinarly well built structure, the physique chest, the muscles and Masculine appearance, gaba ɗaya jikinsa rawa yake, hatta ita so yake ya birkita mata ɗan ƙaramin tunaninta, yana son taso mata da abinda mata shirya ba a yanzu, He's still kissing her, dan he never gets tired of her lips, lips ɗinta kamar jiƙaƙƙen catton tsabagen laushi, ga wani serene ƙamshi da bakinta yake fitarwa, Whenever he kisses her, he feels complete and damn calm... "Sarah! Sarah!" Aka shiga ƙwala mata kira, hakan yasa Sarah fisgar Numfashi domin gab take da bawa Abeed martanin Abeed yake mata, idanunta har yyi jaa, cikin rawar Murya tace "Stop it..." Ta faɗa Muryar ta baya fita sosai, wani kiran aka ƙara ƙwala mata wanda ya dawo da Abeed cikin hayyacinsa a hankali ya zame bakinsa daga nata tare da ɗauke hannunsa daga kan ƙirjinta, Kallonta yyi ba tare da yace komai ba, gently ya gyara mata gaban rigarta tare da wanke mata fuska da ruwa, kana ya sakko da ita daga kan sink ɗin ya bata side hug, Clamly murya a rarrabe yace "Allah maki albarka...." Kanta a ƙasa sbd kunya tana son zame jikinta amma ta kasa, Beeba dake can bakin ƙofa ta Turo ƙofar ta shigo tana faɗin "Bari dai naga abinda kike a kitchen wanda ya hanaki....," Shiru tayi ganin Abeed tsaye Rungome da Sarah yana bin Beeba da kallo wacce ta shigo, Sarah kunya kamar ta nutse, Murmushi Beeba tayi tace "Oh.. Sorry ban san kana ciki ba" A karo na farko a rayuwar Beeba taga Abeed ya saki haɗaɗɗan Murmushi yace "It's okay" Beeba tace "Ina yini?" Mai makon ya amsa sai ya kalli Sarah wacce har yanzu yake riƙe da ita yace "Ya Umma?" Beeba tace "Tare muke, daga spain muka zo nan, harda Raudah daman kuma....," Hannu Abeed ya ɗaga mata yace "Sannu, Uwar surutu, ni ban tambaya ba" Juyawa Beeba tayi tana cewa "Ohhhu matse maka tayi, nidai da biyu nazo da bama zaka ganni ba, sai uwar suma aka kamar Sarkin Saudiyya... Tab Ashe yana dry muryarsa wlh da daɗi" Beeba na fita Sarah ta kallesa tace "Naji kunya" Hancinta yaja yace "Akan?" Ta tura baki gaba tace "Ka rungome ni mana kuma ga Beeba" Manna mata kiss yyi a kumatunta yace "Dana sani kiss na mki to" da sauri ta rufe fuskarta a ƙirjinsa tana dukan bayansa tace "Uhm Uhm Allah banso" Kallonta kawai yake kafin ya Girgiza tare da kama hannunta sukai waje..... Beeba ta zabgawa Sarah harara tace "Miji daɗi, A'a sam baki da laifi yasin gwamma a bawa soyayya haƙƙinta, wannan shigar da kikai kamar wata Malama uban wa kikai wa ita?" Sarah dai taƙi kula Beeba Apple ɗin ta kawai take ci, Mrs Zain tace "Yanzu dai lesson za'a bata kenan?" Beeba na yin fari da idanu tace "Da alama, gsky Sarah ki gode Allah kinga kayan lefanki kowa? More than 3.5m aka kashe babu atamfa ƙasa da 200k, Abeed na Sonki kuma babu ruwan mijinki da gantallun ƴan matan waje, wlh wata banzar ma ko cikakkiyar mace bata gama zama ba, sai kiga suna bin mazan jama'a" Beeba ta faɗa tana gyara zama, Riya data shigo Parlon ta haɗe fuska, da sauri Naila tace "To ita ce wannan wacce na gama baki labarin tayi cikon nono, yanzu haka wajan wata Amintacciyar ƙawata naje na faɗa mata wannan abin almarar, to ita dai ta ban baki akan nabi komai a sannu, wlh da tuni nakai ƴar banza freedon rediyo, idan ma can gidan zuuuu za'a kaita su suka sani wlh" Naila ta faɗa tana zabga tagumi sai kuma ta girgiza kai tace "Yadda naga sosan cikon nonon nan Ubangiji ya nuna min Annabi, wlh sai gaa ciko ya faɗo nidai bance komai b, sbd ni bada kowa nake mu'amala ba, da ƙyar dai aka ban baki na buɗe baki nace Allah ya shirya, banda haka mene nawa ma? Tirrrrrrrrrrrrr ko a Leges ba'a haka kin san a can na tashi uwata da ubana duk tashin Leges ne to kuma a rayuwa wacce bariki ce baka gani ba? To Wlh matan can basa cikon nono, amma dai zan kira wata ƴar uwata a can na tambaya naji ko bayan tafiya ta leges ɗin ta ƙara lalacewa" Beeba ta riƙe ciki ta dinga dry kamar zata suma, Sarah dai idanunta akan t.v, da suke sanarwa akan award ɗin da za'a bawa maƙan duniya na Best singer, Mrs Zain Murmushi kawai take Du'a kam babu wanda take kulawa... Fuuuu Riya tayi waje, Naila tace "Wlh da uwarki kike banza huuufii" sai kuma tayi ƙasa da murya tace "To wannan Abinda Rariya tayi ko acan ƙasan Amuruka babu mai yinsa, to dan Allah ba dole a yaɗa Uban kowa yaji ba, ka kaff jama'ar Masarautar nan babu wanda ban faɗawa ba, sai sarkin dawakai shima jira nake Anjima tayi naje can na faɗa masa asirri, idan ya kama na ɗakko sosan cikon nonon sai ayi haka ai" Beeba tace "Nima ina son gani ai" Naila ta kalli Du'a tace "Ita waccen matar Ziff ɗin Wuuwa take kowa? Daga faɗin Gsky na bata shawara akan taƙi ɗaukan ciki, shine ta ƙullacan nidai ba ruwana" sai kuma ta fashe da kuka tace "Wlh kamar wata ƴar iska ko baccin kirki sam idanuna baya gani kullum ina kaiwa Allah kuka na yadda ya bawa wannan tagwayen ciki itama ya bata, amma yarinyar nan bata gani ba, harda cewa na fita harkar ta tunda ni ba uwarta mace? Nice fa Naila uwar Mai rawani kakar Shalale, ai ko wannan kimar yasa yarinyar nan ta saurara min, ta rufe idanunta ta shiga gatsa min Maganganu marasa tsafta a kunne, har yanzu idan na tuna sai na zubar da hawaye" da Shock Du'a take kallon Naila tama kasa cewa komai.... Amma na can a ɗaki ita da Yaya Rooma wacce take buɗe mata kayan lefen, a hankali tace "Sannu da ƙoƙari Yaya Rooma" Yaya Rooma tayi Murmushi tace "Yiwa kai ne, yanzu wa za'a kaiwa kayan na Sarah? Ai dai sam bai dace akaiwa mahaifinta ba, tunda shi ɗin ba mazauni bane" Amma tace "Mayi tunanin haka daga baya"...... Mai martaba ya kalli Abeed dake zaune yace "Ka shirya yanzu, jet na jiranmu zamu Zazzau" da Mmki Abeed yake kallon Abba can yace "Zazzau?" Abba yace "Eh, ka shirya har matarka yanzu" shiru kawai Abeed yyi sai kuma ya tashi zuciyarsa sam bata so haka ba...... Saukar su kenan garin duk suna zaune a babban Parlon Sarki Al'khasim Abubakar Wahab, Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas shima yana zaune, Zain Abeed ma suna zaune, Sarah da kuma Mrs Zain harda Du'a na zaune, Yarima Yashim ya sakko da sauri ya nufi wajan Sarah ganin haka yasa Abeed haɗe fuska, Yaa Yashim ya zube gaban Sarah yace "Princess dan Allah ki tausaya min bana da kowa, ki taimaka ki zauna dani, Abeed yana da uwa uba, ɗan uwa family ni bana da kowa dan Allah ki aureni" a fusace Abeed ya miƙe tsaye yana zuwa ya saka hannunsu ya kama Sarah tare dayi mata side hug idanunsa har sun sauya kala, ya kasa cewa komai sai nuna Yarima Yashim yake da hannu, juyawa Yaa Yashim yyi not too long ya dawo hannunsu riƙe da wuƙa yace "Allah zan kashe kai na idan baki amince kin aure ni ba" Daga can baƙin ƙofa su kaji ance "Kuma har Abada ba zaka auri Sarah ba, domin ta haramta a gareka babu aure tsakanin Brother da sister" Wata Kuyanga ta faɗi hakan tana shigowa cikin parlon, Tuni jikin Kilishi ya fara zufa, Fulani Bilkisu kowa kanta a ƙasa Amma dai kallon komai take ba tare da tai Mgn ba, Sarki Al'khasim Abubakar Wahab ya numfasa yace "Mene yasa kike tunanin haka?" Kuyangar tace "Babban ɗan ka, Anyi masa kurciya tun yana saurayi, ba kowa ce tai masa wannan kurciyar ba sai Kilishi, Kuma ita ta saka ni na nemu mata jinjiri lokacin da tayi ƙaryar tana da ciki, har taje ƙasar waje rainon cikin bata dawo ba sai da jariri" Tashin hankali ya bayyana akan fuskar Sarki Al'khasim Abubakar Wahab, Kuyangar tace "Naje asibiti sato mata jariri kawai sai naga Yarima Salman, shi da wata mace tana naƙuda, na girgiza nai mmki ina ta bibiyar su har matar ta haihu, cikin dare ni kuma na lallaɓa na sace jaririn na saka mata wani mataccen jaririn daya rasu, nayi hakan ne sbd fansa.. Kilishi tayiwa Yarima Salman kurciya, gashi kuma ta raini abinda ya haifa wanda tunaninsa cewa ya mutu ne, Da Yarima Yashim da Sarah da kuma Sairah duk mahaifinsu ɗaya Yarima Salman shine biological father ɗin su....


Not edited👏🏻🥰

ZAIN ABEED isn't free contact it's 500 via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank..... Via EVEDANCE 08119237616

8/7/22, 09:57 - Buhainag: Fulani Bilkisu was looking at the maid with anxiety, she couldn't understand what she was saying, Sarki Al'khasim Abubakar kallon Maid ɗin yake He straightened up, without letting the worry show on his face, Numfashi ya sauke a hankali ya juya ya kalli Kilishi wacce ta kasa zaune ta kasa tsaye sbd fargaba, bata taɓa tunanin asirinta zai tono da wuri har haka ba, Cikin dakewa tace "Ni zakiwa sharri? Me Bilkisu tayi da yaranta sukai min har zan aikata musu haka? Wacce zuciya ce dani da zanwa Yarima Salman kurciya yabar gidan ubansa? Wlh sai na ɗauki mataki akanki Will you tease me? What did I do to you? Da zaki min irin wannan sharrin? Kuma....," His Highness stopped her clamly ya kalli Kuyangar yace "Have a site" waje ta nema ta zauna, domin a shirye take na faɗin abinda yake ɓoye na tsayin shekara da shekaru... Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas kallon komai yake tamkar amafarki, Sarah da Mrs Zain gaba ɗaya kallon Yarima Yashim suke wanda akace Yayansu ne, yana durƙushe hannunsa riƙe da kansa, Abeed yana zaune kusa da Sarah kansa a ƙasa.... Sarki Al'khasim Abubakar Wahab yace "Go on..." Kuyangar tace "Lokacin daka Auri Kilishi, Fulani Bilkisu bata taɓa haihuwa ba, hakan yasa Kilishi ta jani jikinta akan nema mata maganin haihuwa, kuma tayiwa Fulani Bilkisu asirin rashin haihuwa, kwanci tashi kuma sai ciki ya bayyana a jikin Fulani Bilkisu hakan yasa Kilishi shiga tashin hankali, duk abinda muka tsara akan Fulani Bilkisu sai ya ruguje, shiyasa kawai muka haƙura har zuwa time ɗin da zata haihu" shiru Maid ɗin tayi for some minutes tace "I got worried, I regretted what I did" Tayi maganar hawaye na sakko mata daga cikin idanunta, kafin a hankali tace "Bayan Fulani Bilkisu ta haihu, muka fara sabon shiri ranar suna yaro yaci Salman, wahalar duniya babu wacce Kilishi bata bawa Salman ba, har ɗauresa take, wani time ɗin ta kama masa Al'awara ta ɗaure duk dan ya mutu, yana da shekara 20 kuma a duniya ranar Sarki ya tafi Ran gadi mukaiwa Yarima Salman asiri, akai masa kurciya cikin dare yabar Masarautar Zazzau, akan idanun mu" Kuyangar ta fashe da kuka sosai kafin tace "Ban taɓa ganin mara imani a duniya irin Kilishi ba, gari gari, ƙasa ƙasa haka aka dinga yawon neman Yarima Salman amma babu shi,  Bayan shekaru Fulani Bilkisu ta ƙara samun wani cikin, kafin ta haihu ne Kilishi tayi ƙaryar tana da ciki tace kuma ita ba'a Nigeria zata raini cikin ba, yana bata wahala cikin sosai, hakan yasa dani da ita muka bar ƙasar, a ƙasar da muka je bayan munyi wata 7 da zuwa tace naje asibiti na nemu mata jariri duk inda yake, hakan yasa na fara fita cikin ikon Allah ina zuwa nayi karo da Yarima Salman shi da wata matashiyar mace ƙyakƙyawa sosai, da alama itama haihuwa zatai, ina ta zaune har matar Salman ta haihu, cikin dare na ɗakko gawar wani jariri na ajjiya wa matar Salam, ni kuma na ɗauki jaririn data haifa, nayi hakan ne kuma sbd yaron ya samu gatan da ubansa mai samu ba a gidan mahaifinsa, duk inda jini yake baya ɓoyewa, sau tari Yarima Yashim baya yarda da kowa inda ba kakarsa Fulani Bilkisu ba, lokacin tana rainon ƴarta Du'a... Daga nan kuma bata sake haihuwa ba sbd asirin da Kilishi tayi mata.." kuyangar na zuwa nan ta fashe da kuka sosai tace "Forgive me, I have to do it without the power to prevent this from happening, Tana min barazana da raina Nima" Gaba ɗaya wajan shiru akai, kowa yana al'ajabin abun a ransa, rashin imanin Kilishi ya shige tunanin mutum, som zuciya kuma ɓacin ta gashi nan yanzu ta raini ɗan wanda ta wulaƙanta, ko iya haka Ubangiji ya nuna mata nasa tsarin ya shige nata... A ɓoye Fulani Bilkisu ta dinga share hawayen daya sakko mata, Only God knows the pain in her heart, she never thought that Kilishi would do this to her,She has been missing her son for many years, ashe jinin ɗanta na tare da ita, wannan dalilin yasa tun ranar da taga Sarah gidan Yaya Rooma taji ƙaunar yarinyar har ƙasan Zuciyarta, kullum da ita take kwana take tashi... Yarima Yashim ya kalli Kilishi idanunsa cike hawaye kasa cewa komai yyi sai kawai ya miƙe tsaye tare da barin wajan, Zain tunda aka fara maganar yake sauke numfashi domin kusan yafi kowa shiga tashin hankali shi da yake auren Uwa da ƴarta, Mai martaba ya kalli Abokinsa Sarki Al'khasim Abubakar Wahab yace "God forbid, but everything comes easily, tunda Salman ɗin na iya shigowa garin Katsina kuma a nan yake da zama, kaga idan ana addu'a har cikin Masarautar zai shigo" shiru yayi Calmy ya ƙara cewa "This is the reason why war came into the Kingdom, a can gidansa muka barsa" Sarki Al'khasim Abubakar Wahab ya kalli Kilisa sai kuma ya ɗauke kai domin ko ganinta baya ƙaunar yi, A hankali yace "I am speechless..... Garin son Zuciyarta zata ɓata zuƙata da yawa" Daddy Waziri da tun ɗazo yake zaune yace "Kamarya" Sarki Al'khasim Abubakar Wahab yace "Misalin Zunaiddeen da matansa, ba zai iya zama da duk su biyun ba, domin yana auren Uwa da ƴarta ne, Du'a ƙanwar Salman, Sairah ƴar Salman.." Dam! Gaban Zain ya faɗi Du'a kam tashin hankali ya bayyana akan fuskar ta, Daddy Waziri yace "Then he chose one of his wives" Mrs Zain dai kanta a ƙasa ta kasa tantance halin da take ciki, Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas yace "A'a, zai zauna da Du'a yabar Sairah..." Da sauri Zain yace "No please Abba... Zan zauna dasu baki ɗaya i luv both" Abba yace "Tunda a garin mahaukata ake ko? Abeg friend zaka saki Sairah" Zain yace "Dan Allah Abba kada kace haka, Sairah nada ciki fa? Sai na saki mai ciki na zauna da ɗayar?" Da mmki Du'a take kallon Zain "I will Divorce her, I mean Du'a! Na zauna da Sairah" girgiza kai Du'a tayi tace "Dan girman Allah kada kayi min haka, wlh ina sonka kada ka sakeni please" Zain yace "Kiyi min adalci Du'a, tayaya zan saki matar da take da ciki? Ina sonki nima kawai take this as destiny... Bana da iko ba zan iya barin Sairah ba" Abba yace "U most divorce her, dole ma" Amma dai bata cewa komai, ta kuma gode Allah bada Naila aka zo ba da tuni sun shiga uku... Kilishi ta miƙe tsaye zata bar wajan Sarki Al'khasim Abubakar Wahab yace "ban gama dake ba..." Komawa tayi ta zauna domin tsoran matakin da zai ɗauka ne ya kamata, A hankali yace "Abdul-Jabbar abi komai a hankali, Dua is my daughter and Sairah is my granddaughter, ka barshi ya saki Du'a ya zauna da Sairah" Du'a ta kalli Abbanta tace "Dan Allah kada kace haka, Wlh ina son mijina" Mai martaba yaja numfashi yace "kwantar da hankalinki, dake zai zauna" kallon Zain yyi wanda idanunsa yyi jajur yace "Kaje ka kawo Divorce paper na Sairah, bana son jan magana Zunaiddeen Abdul-Jabbar Abbas" Abeed ya ɗago kansa a hankali ya kalli Abbansu, yasan tunda ya kira full name na Zain abun babu sauƙi, Amma da ace yana da iko shima yafi son Biyuninsa ya zauna da Sairah, tunda itace mai ɗauke da cikinsa... Tashi Zain yyi ya ƙarasa wajan Abbansa tare da kama ƙafarsa yace "ka tausaya min Abba, ina son matata dan Allah kada kace na saketa please Abba.." Abba ya haɗe rai sosai yace "Dole ne ka saketa,ita Sairah" Fashewa da kuka Zain yyi sosai yace "Wlh ba zan iya ba" yana faɗin hakan ya miƙe tsaye tare da yin waje abinsa...da kallo Abeed ya bisa, a hankali Shima ya saki hannun Sarah tare da Miƙewa yabi bayan Biyuninsa, Abba ya kalli agogo yace "Zamu koma, ina da meeting da President.. za'a bar Sarah da Sairah a nan some days, Du'a kuma zamu koma da ita" Yana faɗin hakan ya miƙe tsaye, Sarki Al'khasim Abubakar Wahab shima ya miƙe tsaye yace "Banso haka ba, Yana son matarsa fa" Murmushi kawai Abba yyi,Sarki yace "Yanzu Salman ɗin yana ina?" Abba ya shafa fuskarsa yana tafiya a hankali yace "Can gidansa, shine shugaban hukumar fikira, yana da babban case akan Sarki Mabus" da sauri Sarki yace "What? Sarki Mabus No dole ya ajjiye wannan case, kasan adadin sarakunan da Sarki Mabus ya kashe? Kasan har shugaban wata ƙasa sai da Sarki Mabus ya kashe" Abba yace "To fa, dole a barshi ya Ƙarasa,kamar akwai alamun nasara a wannan karan, cos Hadda Abeed cikin sabbin jami'an hukumar fikira ɗin... Yarima Yashim shima ɗan sandan dake kula da Jama'an hukumar fikira ne, Zain Shine Lawyer da case ɗin ke hannunsa, duk suna cikin hatsari, Sarah da Sairah kuma har rayuwa sukai cikin Zahel" Sarki da Mmki yace "Rayuwa?" Abba ya tsaya can a hankali ya bawa Sarki Al'khasim Abubakar Wahab lbrin komai, yace "Just pray, abinda Allah yyi Shine, Amma barin Sarki Mabus haɗari ne.. shiyasa a rayuwa dole a jinjinawa Jami'an ƙasa dana ƙetare ma suna salwantan da rayukan su sbd al'umma"...... Fulani Bilkisu ta kalli Amma tace "Sarauniya Saratu ba zaki tafi da yaran naku ba?" Amma tai Murmushi tace "Daman tare muke da su ai, yau ku ɗana" Murmushi kawai Fulani Bilkisu tayi tace "Allah ya saka da alkairi... Ubangiji yabar zumunci" Amma ta jinjina kai tace "Amin, Allah ya kiyaye gaba" waje suka fito Du'a na bayansu tana goge hawayen idanunta, aka bar Sarah da Sairah zaune a parlo daga su Sai Kilishi wacce take faman zabga musu harara.... A harabar Masarautar Mai martaba ya samu Zain Abeed tsaye hannunsu riƙe dana juna, da alama dai Mgn suke mai muhimmanci, Wani Bafade ya buɗewa Abba mota, Abeed kuma ya buɗewa Amma... Zain ma ya shiga mota Du'a ma ta shiga, Abeed yyi tsaye yana shafa kansa Abba ya kallesa ta cikin motar yace "Muje mn" Abeed ya marairaice fuska sosai yace "Nayi mantuwa Abba" yana faɗin haka ya juya zuwa cikin gidan.... Amma tai Murmushi tace "Mara kunya"... A hankali Abeed ya shiga cikin ɗakin har lokacin suna zaune ƙamshin Hugo boss da Sarah taji yasa ta ɗaga kanta suka haɗa idanu,da sauri ta ɗauke nata idanun clamly yace "Come" yana faɗin hakan yyi waje ya tsaya wajan wani corridor, a hankali Sarah ta miƙe tsaye tare da kallon ƴar uwarta, waje tayi tana gyara zaman mahaifinta na farin lace ɗin data saka mai light green ɗin flowers, tsaye tayi tana duba inda yake daga can corridor taji anja hannunta tsoro taji ta buɗe baki zata saki ihu yyi saurin rufe mata baki yana jawota jikinsa tare da rungome Tsaf a ƙirjinsa,Rikitattun idanunsa dake matuƙar bayyana halin da yake ciki, ya zubawa ƙyakkyawar fuskarta tare da zara zaran eyelashes ɗinta wanda suka kwanta lubb, A hankali ya kuma lumshe idanun nasa, tare kuma da jan wani dogon numfashi saboda yadda ɗumin Breath ɗinta ke sauka akan wuyansa, kasancewar tayi ƙasa da kanta ne zuwa saman wuyansa, Bazai jurewa yanayi irin wannan ba, a kullum sabo yane jin abun ya kasa sabawa dashi, domin duk wani gashi dake jikinsa sun mimmiƙe haka ma tsigar jikin nasa sai zubewa yake, sassanyan ƙamshin turarenta na Valentino kaɗai ya sashi acikin wata duniya nada ban. A hankali ya tallafe fuskar Sarah lip's ɗinsa suka fara wani irin tsuma da motsawa kamar mai jin tsananin sanyi, ƙuri kawai Abeed yyiwa Sarah da shanyayyun idanunsa sam bai so barinta a nan ba, baya so yyi missing ɗumin jikinta da kuma na gudan jininsa, yafi so kullum ya jita manne a jikinsa hakan yana sashi cikin nutsuwa.  muryarsa na rawa sosai Calmy yace "Maamaa" Sarah dake tsaye gabansa hannunta ɗure akan ƙirjinsa, A hankali sautin bugun zuciyarta keyin sanyi, cos a duk time ɗin da breathing ɗinsa ya gwauraya da nata, ji take wani abu na musamman na ratsa ta, daga sama har zuwa tafin ƙafarta,  Ƙamshin sa mai daɗin shaƙa ne ya sakar mata jiki hakan yasa ta Lumshe idanunta sbd kwarjinin sa daya saukar mata, tsananin kewarsa da zatai yasa kwalla ya fara cika mata idanunta dake lumshe, Clamly Abeed yace “SAAA.....RAAHHH�?  Ya faɗa cikin wani yanayi mai kama da raɗa yana ƙara manna fuskarsa akan nata, idanunsu sarƙe cikin na juna, laɓɓansa na tsuma na neman abinda suke so, a hankali Sarah jikinta ya saki tare da yin luuu zata faɗi, dalilin saukar sexy voice ɗin sa da taji, tayi imani da Allah babu wata ƴar mace da zata iya jure kalar soyayyar Abeed neman haukatar da ita yake, Abeed ganin Sarah na neman zubewa daga tsayen da take, yasa yyi saurin riƙo hannunta ta ƙarasa faɗawa saman ƙirjinsa, idanunsa ya lumshe da sauri sbd mannuwa ƙirjinsa da tsayayyun breast ɗinta, jajayen lips ɗinta kuma masu tsananin sanyi da taushi suka mannu a fatar wuyansa,  Sakin jiki Sarah tayi tare da kwanciya saman ƙirjinsa tana shaƙar ƙamshin sa, Abeed ya ware idanunsa yana ganin garin na sauyawa alamar hadari, gashi gab ake da fara azumi, ƙasa yyi da fuskarsa zuwa wuyanta a hankali ya manna lip's ɗinsa a fatar Wajan tare da kamawa ya shiga sakar mata wani irin fitanan kisses, da sauri Sarah ta ƙanƙamesa tana jan wani irin numfashi, "Uhmmm sheyyyy" Abeed ya faɗa cikin Sexual erection sound, harshen sa ya ɗan zaro a hankali ya lashi gefen kunnanta cikin ƙasa da murya yace "Saa...rahhhhh" ya faɗa a taushashe yana mai zuge zip ɗin rigar jikinta...



Zain Abeed isn't free contact to subscribe 08119237616

Ubangiji ya nuna mana Monday👏🏻🥰

Na'ima Sulaiman sarauta

Sarautar marubuta📚

8/7/22, 09:57 - Buhainag: Abeed took a deep breath, hugging Sarah more He didn't want to be separated from her for a minute, let alone days, A hankali yace "Zan tafi.." He said as he unzipped her clothes, Sarah tayi lamo jikinsa taƙi yarda ta kallesa, bata san mene take ji ba, tasan kawai za taji babu daɗi, Losing him near her is like losing her happiness, ƙasa yyi da murya still holding onto her yana shafa mata fuskarsa yace "Saa... rahhhhh" still shiru tayi masa, idanunta rufe yana jin zuciyarta na bugawa sosai, gently ya leƙa fuskarta tayi saurin juya fuskarta tare da ɓoye ta a ƙirjinsa, He couldn't speak to her, he was hugging her more and her compassion was overwhelming him, Bata son ya tafi amma ba zata iya faɗa masa haka ba, hannunsa yasa a hankali ya ɗago fuskarta yana binta da kallo Kafin speaking clamly yace "What happening?" Shiru tayi masa, ya Lumshe idanunsa yana jin gaba ɗaya kamar ya ɗauke ta su tafi, cikin breaking voice yace "Talk to me Sarah, dan Allah" idanunta ta buɗe kaɗan suka haɗa idanu, zata ɗauke kanta yyi saurin kama fuskar yace "Mene? Me kike so?" Kasa basa amsa tayi sai kawai ta fashe masa da kuka da iya ƙarfinta tana ɓoye fuskarta a ƙirjinsa, "Ya Rabb!" Abeed ya faɗa a kasalance, rabuwa yyi da ita sai da tayi kuka ta gaji, kana ya wani ƙanƙameta sosai yace "It will be the last day that your tears will come out, it will be the last day that you will cry in your life, I don't want to see you cry Sarah" ita dai shiru tayi tana shassheƙa, a hankali ya ɗura bakinsa a kunnanta yace "Being in love with you, I have got to be the luckiest girlfriend in the world, you're strong, kind, Intelligent and Mine" She keep nodding her head and smiling a ɓoye, maganganun da yake faɗa mata suna shiga har ƙasan Zuciyarta, Abeed ya kama fuskarta a tafin hannunsa idanunsa akan jajayen laɓɓanta muryarsa can ƙasa yace "Meeting you has been the highlight of my life. I want to spend all my tomorrow finding out more and more reasons to be in love with you" ajjiyar zuciya ta shiga yi kukanta ya tsaya, a hankali ya sanya hannunsa yana goge mata hawayen cikin Muryar raɗa yace "Are You Okay?" Muryarta na rawa tace "bana son zama a nan" Abeed ya ware fararen shanyayyun idanunsa With so surprised yace "It is your grandparents' house, you will live with your grandmother, grandfather, brother, sister and other relatives" tai masa shiru a hankali yace "ok, today is Friday, I will come on Sunday, hk yyi?" Kasa Mgn tayi sai cute smile data saki tana ɓoye fuskarta.. special light kisses yyi mata a wuya da forehead zuwa lip's yace "Zanyi missing" yana faɗin hakan ya janye ta daga cikinsa tare da jan hancinta, tafiya ya fara yi yace "koma" yana faɗin hakan ya nufi compound na gidan, ganin zai mata nisa cikin siririyar muryarta tace "Uncle..." Tsayawa yyi da tafiyar tare da juyawa daga inda yake yana kallon direction ɗinta... Walking slowly ta fara takawa zuwa inda yake kanta a kasa cikinta har ya fara bayyana a fili, tana zuwa dab dashi ta tsaya, he just looking at her face kafin yace "what?" Idanunta ta ɗaga taga babu mutane a wajan da ɗan sassarfa ta nufesa tana zuwa ta faɗa jikinsa tare da rungomesa tace "Thank you... Allah ya tsare ya kiyaye ka" Murmushi yyi yana manna mata softness lip's ɗinsa a cheeks ɗinta yace "Amin Ya Rabbi Queen.." kasa cikasa tayi tai lamo a jikinsa shima kuma bai saketa ba, baya jin kuma zaice ta cikasa, footsteps da Sarah taji yasa ta fara ƙoƙarin zame jikinta, Abeed yaki sakinta Zain dake tsaye dab dasu fuskarsa ba yabo ba fallasa yace "Is this what you forgot?" Gira Abeed ya ɗaga yana kashewa Sarah idanu wacce kunya ya gama kamata, Zain ya juya yana faɗin "You have no shame" Da sauri Sarah ta kwace jikinta bata tsaya jiran Abeed ba tayi shigewar ta cikin gida....Da daddare Mrs Zain na kwance akan bed idanunta rufe Sarah ta shigo cikin bedroom ɗin cikin wasu pech ɗin pyjamas da D&G couples slippers mai kyau a ƙafarta, ta ɗura hula saman sumar kanta, hannunta riƙe da wayarta ta nufi kusa da Mrs Zain  "How long have you been lying in bed alone?" Sarah ta faɗa tana zama kusa da Mrs Zain, a hankali Sairah dake kwance ta buɗe idanunta tare da kallon Sarah,kafin gently ta tashi zaune muryarta can ƙasa tace "Not long ago"  Sarah tana danna wayarta tace "Ina tunanin halin da mijinki zai kasance, He wants to be with you, and Abba wants Zain to give you divorce papers, na shiga damuwa" Mrs Zain ta buɗe idanunta muryarta can ƙasa kamar mai shirin kuka tace "I was just thinking the same" Sarah ta ajjiye wayar hannunta gaba ɗaya attention ɗinta ya koma kan Sairah tace "What's in on your mind?" Mrs Zain tayi ƙasa da kanta hannunta dafe da cikinta daya girma tace "I don't want to be separated from my husband, sbd cikin dake jikina na kasa tantance halinda zuciyata take ciki, naji dai bana baƙin ciki koda Zain ya sakeni, amma bana son haka sbd Ubangiji ya haɗa haihuwa tsakanin mu" shiru tayi hawaye na sakko mata tace "What should I do twin? Na kasa fahimtar komai, Du'a is like a mother to me zan iya sadaukar mata, Wlh ban taɓa kishin taba tun farko kallon ƴar uwa nake mata, to yaya zan? Tana son mijinta ina son zama dashi Nima" ta ƙare magana kuka na ƙwace mata, shiru Sarah tayi can tace "Look Sairah, kin san har abada Zain ba zan taɓa sakin ki ba? why are you bothering yourself? Eh? Ki daina damuwa kodan kare lafiyarki dana babynki ok?" Sarah ta faɗa tana sharewa Sairah hawaye kafin tayi Murmushi tace "Do you remember?" Mrs Zain tace "What?" Sarah tace "D promised".... "What promised?"  Sarah tayi Murmushi tace "On that day, I made a promised to you that I will give you happiness, I will live with you, I will even replace you as a mother, father, and siblings" shiru tayi sai kuma tace "ban samu damar haka ba, I know you are angry with me na tafi na barki, ban san meke faruwa dani ba a lokacin, kawai ban san Wacece ni ba ina jina kamar sabon mutum bazan iya tuna abubuwan dana aikata a Time ɗin ba, I am sorry ki yafe min na kasa cika maki Al'ƙawari Twin" girgiza kai Mrs Zain tayi tace "No, at all. Baki komai ba nina aikata maki laifi, na maki sharri akan kece kika cakawa Abeed wuƙa, banyi haka dan a ɗauki mataki a kanki ba, nayi haka ne sbd ki fita daga cikin Zahel, baki da lafiya ba zaki jure zama ba, kin fini taurin zuciya za'a iya aikata maki wani abu, shiyasa na ɗura laifin caka masa wuƙar a kanki, but i kne i made a mistake daga baya... Baki da kowa kuma har yanzu ina riƙe da al'ƙawarin ki na cewa mu cire Daddy daga matsayin Uba" duk shiru sukai, can Sarah tace "I need to know why Daddy took us to the forest, Mene yasa yace ba shine ya haifemu ba?" Yarima Yashim da yake tsaye bakin ƙofa yace "Sbd ɗaukan fansa..." gaba ɗaya Sarah da Sairah suka ɗaga kai tare da kallon yayan nasu, a hankali Yaa Yashim ya nemi waje ya zauna kafin Clamly yace "Babu abinda Sir Salam yake so a duniya sama daku Twins, sometimes yana ɓata lokaci shi ɗaya a office akan tunaninku, wata rana har kuka yake, yace yana son ganin yaransa yana son jin ɗumin yaransa kusa dashi, babu wacce yake jin tausayi sama da Sarah, a koda yaushe ciwonta zai iya dawowa idan bata samun kulawa, ba haka Kurum ya kaiku dajin Zahel ya zube ba, hakan tsararren abu ne, kuma yace Allhmd Sairah tayi rabin abinda ake so, kada kuji haushin Sir Salam yana sonku da ƙaunar ku" ya faɗa yana kallon Sairah domin sam ya kasa kallon direction ɗin Sarah,yana jin nauyin all abubuwan da suka faru a baya, silar Kilishi yyi soyayya da biological sister sister ɗinsa, What a shame! Mrs Zain tace "Mene yasa ya kaimu,wane aiki?" Yaa Yashim ya ɗaga shoulders yace "till now bai ce min komai ba, but yana tsananin kewarku" Sarah dai kanta a ƙasa taƙi cewa komai, Mrs Zain tace "Kai fa? You are also your father" Murmushi yyi mata yace "frgt about me, ni da man ban sanshi ba, ban shaƙu dashi ba, haka ban san Wacece mahaifiyata ba... Silar aiki tasa na san shi, amma tun a time ina jinsa a raina ina tsoran ɓacin ransa" Mrs Zain tayi can tace "Nima na aikatawa wani laifi a Zahel, ina son zuwa garin" Yaa Yashim yace "is not necessary" yana faɗin hakan ya miƙe tsaye tare da yi musu good night, da kallo Sarah tabi bayansa tana sauke ajjiyar zuciya.... Cikin dare suna kwance akan bed duk suna bacci, but baccin Sarah rabi da rabi ne, sbd zazzaɓin da yake damunta duk dare ita nata kalar laulayin kenan, A hankali Fulani Bilkisu da Sarki Al'khasim Abubakar Wahab suka Turo ƙofar ɗakin tare da shigowa, gaba ɗayan su idanunsa akan Grandchildren ɗin nasu yake, Sarki na kallon Sairah data ɗura hannunta saman cikinta, Fulani Bilkisu kuma idanunta akan Sarah data kwaɓe fuska kamar Zatai kuka tana tura baki gaba, ta rungome pillow amma yanayin saukar numfashinta ba daidai yake ba, walking slowly Fulani Bilkisu ta nufi wajan Sarah tare da zama kusa da ita a hankali ta ɗura hannunta saman forehead ɗinta, sosai taji zafi Sarki yyi ƙasa da murya yace "What's going on... U looks so worries" cikin ƙasa da murya tace "She has a fever and a headache" ta faɗa cikin sanyin murya, Ganin Sairah Bacci take a nutse yasa Sarki nufar wajan Sarah yana zuwa ya dafa kanta yaji zafi yace "What are you waiting for? check her body temperature, ko injection ki mata" girgiza kai tayi tace "Komai yana Cikin chemist, dole ai mata scanning may be ko awo basa zuwa" jinjina kai yyi Fulani Bilkisu ta kalli Sarah sosai sai kuma ta kalli Sairah tace "Ikon Allah, nafa gasa gane wace Matar Abeed wace matar Zain, I mean wace Sairah da Sarah tsakanin su" Murmushi Sarki Al'khasim Abubakar Wahab yyi kafin yace "haka mazan nasu suke ai" A Hankali Sarah ta mirgina tana ƙara ƙanƙame pillow bakinta na motsawa tace "Un... Uncle" ta faɗa tana kwaɓe fuska, Fulani Bilkisu ta shafa kanta tace "Ga wata ta fallasa kanta da Uncle, sorry Granddaughter, Uncle baya nan sai Grandparents" Sarki dai na tsaye cool water ta ɗauka ta shiga shafawa Sarah, hakan yasa Sarah tayi shiru tana sauke ajjiyar zuciya domin duk zaton ta Uncle ne, suna zaune har wajan Subhi time ɗin zazzaɓin Sarah ya sauka, a hankali Fulani Bilkisu ta gyara mata rufa kana tabi bayan mijinta tana cewa "Girman cikin Sarah tsoro yake ban, kalli har cikinta yafi na matar Zain girma dole a kula da ita"....... After 1week Zain na zaune saman carpet kansa a ƙasa sai Amma, da kuma Yaya Rooma A hankali Abba yace "Sbd kada nayi maka Mgnar saki kabar ƙasar? Haɗa baki kukai dakai da warin naka?" Zain ya girgiza kai yace "No Abba, Abeed has a lot of work to do,Even a phone call doesn't get a chance to pick up, The son of the German president was killed yesterday, abin ya ƙara tsamari domin hadda ƴan mata ashirin aka sace, Da Abeed da Daddy Salman sun yi busy yanzu haka suna can Jamani, kuma ana shirye-shiryen bada award ga best Singer na duniya" Shiru Zain yyi Abba yace "Allah ya kyauta" Naila dake zaune tace "Yanzu uban mene ya faru ne kayi masa kiran gaggawa ni naga ma duk ya zuƙe wallahi, idan ba hali kawai ka dawo da matarka nan ina dalili,kuma zanje can Zazzau ɗin ƙafa da ƙafa na bawa Shisham hqr wlh na ɗauka Shege ne bashi da Uba, huhuhuhu su Zulfa'u za'a kwashi kunya wlh zan so naga idanun azababbiyar matar nan, a to muguwa ce fa yanzu dai sai ta ɗauki Wannan ƴar shilar ƴarta ta bawa Shisham ɗin Allah dai yasa ita bata yin ciko" sai kuma tayi shiru can tace "Abin nan ya tsaya min, shekara ɗaiɗai shekara ɗari da goma nayi a duniya amma ban taɓa ganin al'mara irin wannan ba, Wlh ko Leges dana kira sunce ba'a haka to yaushe ma ake haka? Wlh mace tayi cikon nono acan kura ce kawai domin bata ɗauki lasisin zama ƴar iska ba, kasan tif tif suke dashi ko wanne da kalar iskanci su" Shiru dai gaba ɗaya sukai mata Yaya Rooma tana da riƙe dariya ta, Naila ta girgiza kai cike da al'mara tace "Wlh abin ya girgiza tunani na, na kaɗo ainu to me zaka ce? Ɗan yau ne fa shiyasa wlh nai shiru ba um ba u'm "uhm da ƙyar dai nace Allah ya shirya" Abba ya numfasa yace "Ka ruhutu Divorce paper?" Zain yace "Abba dan Allah kayi hqr Wlh ba zan iya sakinta ba" Naila ta ware Idanunta tana dafe ƙirjinta tace "Auzubillah, saki, saki dai na aure dana sani? Wanne irin saki ana ƙoƙarin shigowa Ramadana? To akan me? Waye zai saki wa kuma za'a saka? Inji dai ba Shalale ba kuma ba matarsa ba?" Zain ya juya ya kalli Naila tace "Grandma, dan Allah ki faɗawa Abba ina son zama da matata Sairah ga cikin dake jikinta" Naila ta saki baki sai kuma ta kalli Mai martaba tace "Banga ne ba? Kayi min dalla dalla akan mene za'a saka yaro da masifa? Zaka zauna da Wannan ƙaton rawanin naka kana gasa masa azababbiyar Mgn meye ne saki?" A hankali Abba yace "Eh, Hajiya  Du'a ita ce matarsa ta farko idan aka saketa ba'ai mata adalci ba wlh" Naila tace "Tab...." Sai kuma ta rushe da matsanancin kuka tace "A Gsky ban taɓa ganin Mai rawani mara adalci irinka ba, yanzu yarinya fara ƙyakƙyawa mai hqr da sanyin hali zaka saka ya saketa? Allah na tuba gamai ciki wa yake ta Juya? To Wlh akan wannan cass ɗin ba ruwana sai na tattara kaya na naje duk inda Allah ya kaini" shiru tayi tana Matse hawaye tace "Yanzu kenan cikin ya zama gantalalle ko mene? Yanzu ko ɗan cikin da bai zo duniya ba baka tausayawa? A Gsky Mai rawani ban taɓa sanin baka iya mulki ba sai yau, banda kada na tona asiri kawai dana faɗawa hisba su kuma su sanarwar freedon rediyo kowa yaji kalar naka mulki" Abba yyi shiru Naila ta harɗe ƙafa tace "Ziff kake kowa? Maza ɗakko takarda kazo nan" Miƙewa Zain yyi Abba yace "Kada kace zaka saki Du'a" Naila ta miƙe tsaye tana runste idanunta tace "Alkur'an sai ya sake ta, Kai wlh sai na ɗaga maka nono kowa ya huta kai ne ka ƙulla auren ko menene? Ya kake neman kashewa yara rayayyen auren su gashi Ubangiji ya ƙulla rabo mai girma, haka kurum yaron tun yana ciki a fara yi masa gori ana nunasa da baki ana cewa, gashi can an saki Uwarsa tun yana ciki? To ba zan zama Uwar banza ba, saina  saka a tsige maka rawani mu huta da azabar ka" tana faɗin hakan ta juya kan Zain tace "Huce mana, kai ma badan halinka ba jiya jiya ya shiga yyi min sata fa? Raguwar alkaki na tass ya sacesa" sai kuma ta fashe da kuka tace "Wlh ban taɓa tunanin Ziff ya Shahara a sata ba sai jiya, yanzu dan Allah me zan cewa  Laure? Yadda na dinga bata daɗin alkakin nan da irin sigarin da aka saka masa, wlh sai ta ɗauka ƙarya nake ko tace ni talaka ce" babu dai wanda ya kulata, Zain dawo hannunsa riƙe da paper Naila ta amsa ta ware tass, Takardar ta bawa Yaya Rooma tace "Karanto muji" Yaya Rooma ta amsa tace "Ni Zunaiddeen Abdul-Jabbar Abbas na saki matata Du'a Al'khasim Abubakar Wahab saki biyu ba tare da laifin komai ba" sai kwanan wata da rana, Ƙwace takardar Naila tayi tana bawa Zain tace "Raguwar guda ɗayan da aka barsa yana lilo a duniya na mene? Kai ma kaso iskanci wlh kai da zaka rubuta saki uku a jere rerass......

8/8/22, 19:40 - Buhainag: Zain did not speak, cos He's speechless.. har yanzu yana riƙe da Divorce paper ɗin, Dr dake tsaye akan Du'a wacce take kwance akan gado hannunta maƙale da Drip, A hankali Dr ya gama dubata yace "Ta samu hawan jini, da bugawar jini a brain ɗinta, at anytime zata iya samun shanyewar ɓarin jiki" Amma dake zaune akan kujera tace "Subuhanallahi, Hawan jini?" Dr yace "E, idan ana kula da ita, babu wata damuwa a Zuciyarta komai zai daidai" Zain daya kejin komai ya fita akansa yace "In sha Allah, thank you" Dr yace "I have to go" yana faɗin hakan ya tattara kayansa, har lokacin Mai martaba dake tsaye baice komai ba, gently ya miƙe tsaye not looking at them, a taushashe yace "Follow me... Zain" Zain yabi bayan Abba har zuwa haɗaɗɗan sashin sa... Abba ya kalli Zain yace "Are you happy now? Everything that happens to her, kai ne sila" Zain dai yyi shiru Abba yace "Mene yasa Ubangiji ya samar da iyaye ga yaransu? Mene yasa Ubangiji ya samar da Babba kafin ƙarami? Mene yasa Ubangiji ya samar da Ayar Suratul Nisa'i 34 ayet?" Allah maɗaukakin sarki yana cewa;

"اَلرِّجَالُ قَوَّامُوۡنَ عَلَى النِّسَآءِ بِمَا فَضَّلَ اللّٰهُ بَعۡضَهُمۡ عَلٰى بَعۡضٍ وَّبِمَاۤ اَنۡفَقُوۡا مِنۡ اَمۡوَالِهِمۡ�? ؕ فَالصّٰلِحٰتُ قٰنِتٰتٌ حٰفِظٰتٌ لِّلۡغَيۡبِ بِمَا حَفِظَ اللّٰهُ�? ؕ وَالّٰتِىۡ تَخَافُوۡنَ نُشُوۡزَهُنَّ فَعِظُوۡهُنَّ وَاهۡجُرُوۡهُنَّ فِى الۡمَضَاجِعِ وَاضۡرِبُوۡهُنَّ�? ۚ فَاِنۡ اَطَعۡنَكُمۡ فَلَا تَبۡغُوۡا عَلَيۡهِنَّ سَبِيۡلًا�? ؕاِنَّ اللّٰهَ كَانَ عَلِيًّا كَبِيۡرًا�?"

Abba yaja numfashi yace "Mene yasa Ubangiji ya saka maza a gaba da mata? Mata suna da rauni, mu maza bama tsayawa musan mene raunin mace? Muna amfani da son zuciyar mune, Ubangiji ya samar da iyaye akan yaransu saboda sauke wani haƙƙi, da nace maka ka saki Sairah ba haka Kurum bane, i have a reason, babu dacewa a saki mace me ciki musamman kamar Sairah, daka nuna biyayya ga Maganata na tabbatar zakai mmkin abinda Ubangiji zai saka maka dashi, Ubangiji da kansa yana tsananin jin Kunyar matar da harta mutu bata taɓa haihuwa ba, mene yasa zaka haɗawa Du'a zafi biyu? Mene yasa kake nuna bambanci a fili?" A hankali Zain yace "Abba ciki ne fa da Sairah" Clamly Abba yace "Then? Kasan darajar da mace take da ita yafi na Namiji a wajan Allah? Mace al'ada take sai tayi ciwo, mace ta ɗauki ciki tsayin wata tara kana ta haife ta kuma raina, mata iyaye ne, jigo ne, a yanzu idan mugun hali Du'a ta shiga zai iya shafar wasu jama'ar, A man can find peace for himself, mace ƙashin haƙarƙari ce, Sairah Allah ya ƙaddara ko ba'a wajanka ba sai ta samu ciki kuma sai an saketa, bamu san mene Ubangiji ya ɓoye ba, no one knows what tomorrow will bring,Go and think, when the time comes you will understand everything" kan Zain a ƙasa yace "Thank you, Allah ya ƙara girma Abba" yana faɗin hakan ya miƙe tare da yin waje... That night Zain couldn't sleep, he was thinking of finding a way out, what would he choose among his wives?.. Du'a or Sairah? He doesn't think he can break up with Sairah, and he feels sorry for Du'a, gashi gaba ɗaya number Abeed baya shiga... Washegari da safe Zain ya fito daga cikin part ɗin sa sanye da white kaftan masu kyau fuskarsa ta ɗan kumbura sbd damuwa da kuma daɗewa da yyi yana istihara tare da neman zaɓin Ubangiji gashi har yanzu bai ji komai game da haka ba, walking slowly ya nufi bedroom ɗin da Du'a ke ciki a hankali ya tura handle ɗin ƙofar ya shiga, tana zaune Idanunta rufe hannunta dafe da kanta, idanunsa ya ware a kanta sosai, cikin nutsuwa yace "Du'a" da sauri ta ɗaga kanta She never thought she would see him this time, idanunta daya cika da hawaye ta shiga binsa da kallo dashi, da sauri kuma ta nufi wajansa tana zuwa ta faɗa jikinsa tare da ƙanƙamesa ta saka wani irin raunataccen kuka tace "I love You with all my heart, dan Allah kada ka barni Wlh zan mutu, in sha Allah nima zan samu ciki na haihu kaji tausayi na, i can't life without you,dan Allah." Da sauri kuma ta sakesa tare da zubewa wajan ƙafafuwan sa,  ta riƙe legs ɗinsa tace "Zanta addu'a Allah ya bani ciki Nima, zan faɗawa Mamana da Abba su tayi ni da addu'a, Wlh na maka Al'ƙawarin duk abinda Sairah ta haifa zan riƙesa da amana, Wlh idan ka sakeni mutuwa zan dan Allah kace baka sakeni ba" idanunta ne suka fara wani irin fari kamar zata sume da sauri Zain ya ɗago ta, gaba ɗaya tayi jikinsa tare da ɗura kanta a shoulder ɗinsa, Sosai Zain yaji zazzaɓi a jikinta gaba ɗaya jikinta ya saki, a hankali yace "Stop cry, ina tare dake" ya faɗi hakan yana patting bayanta just to calm her down, shiru tayi can ya janye ta daga jikinsa tare da kama hannunta, a saman bed ya kwantar da ita tare da rufe mata jiki da duvet, juyawa yyi zai fita ta riƙe hannunsa tace "Please kada ka barni" durƙosawa yyi a hankali yyi mata forehead kiss yace "It's okay, sleep" ta rufe idanunta a hankali yabar ɗakin.. Har aka kira Asr prayer number Abeed data Daddy Salman a kashe suke, Zain da Naila da kuma Amma suna zaune a Parlo Du'a ta fito, She looks so learn and waek, Da sauri Naila ta miƙe tsaye idanunta ƙurr akan Du'a Kallonta kawai take Without blinking, sai kuma can jikin Naila ya fara shaking idanunta yyi jajur, ganin haka yasa Du'a ta tsaya domin bata taɓa ganin Naila cikin wannan yanayin ba, Amma ta miƙe tsaye tana kallon Zain tace faɗin "Take Naila to her side" Ajjiye spoon ɗin hannunsa yyi daman ba wani abinci yake ciba sosai, kafin ya Ƙarasa wajan Naila, Naila tayi wani kalar ihu ta nufi kan Du'a tana faɗin "ƙarya kuke, wallahi baku isa ba ɗiyar mu za'aiwa haka? Ko tsoran Allah ba kuyi? Wlh sai naga bayanku baku isa ku cutar da ita ba" Naila said that while shouting, it seems that she is not in her senses, Amma tace "Subuhanallahi yau kuma" Zain ƙoƙarin riƙe Naila yake kafin ya Ƙarasa kuma ta zube a wajan bacci ya ɗauke ta, Ita dai Du'a ta kasa motsawa sbd tashin hankali ita kanta ba ƙwari ne da ita ba, Zain ya kama Naila zuwa duguwar kujera tare da kwantar da ita, Amma kuma tace "Koma ciki, za'a kawo maki lunch, idan Naila na nan ki daina fitowa" Juyawa Du'a tayi zuwa cikin bedroom ɗin ta, Amma kuma was speechless na tambayar da Zain ke mata, cikin Mmki Zain yace "Damar har yanzu akwai aljanu jikin Naila?" Clamly Amma tace "Ya shige wai" girgiza kai kawai yyi, ya nufi part ɗin Abba hannunsa riƙe da paper, a zaune ya samesa saman Ladduma mai kyau ga kayan lambu cike a gabansa, Abba ya kalli Zain kafin yace "Allhmd" Zain bai faɗawa Abba abinda ya faru ba, kansa a ƙasa ya miƙa wa Abba paper, Abba ya amsa tare da ware paper a hankali ya saki Murmushi yace "Allah yyi maka albarka" Zain yace "Amin Abba" shiru duk sukai, Abba dai ya kasa hqr yace "Warin naka fa?" Zain yace "Har yanzu wayoyinsu a kashe" Abba ya jinjina kai yace "Ikon Allah, Allah ya shige musu gaba" Zain yace "Amin" kana ya tashi ya fita.... Zain na zaune idanunsa rufe zuciyarsa na bugawa kallo ɗaya zakai masa kasan ko baccin kirki ba yayi, idanunsa ya buɗe jin ance "Hello" Junaid ya gani tsaye hakan yasa ya saki Murmushi kamar babu komai a ransa yace "Wlcm" Junaid ya nemi waje ya zauna idanunsa ya buɗe sosai kafin yace "Sai kai ɗaya?" Zain yace "Amma da Yaya Rooma na ciki, Du'a ma hk" Junaid ya shafa kansa yace "Ok, Raudah, Beeba,Sairah, Sarah?" Kallonsa kawai Zain yay kafin yace "Raudah da Beeba nan, Twins sunyi tafiya" wani iri Junaid yaji sai kuma ya ɗanyi Murmushi yace "Ok, nayi busy 2days, shiyasa ban san basa nan ba, ashe nisa sukai har haka" Zain yace "Ai fa" Kafin Junaid yyi magana Wayarsa ta fara ringing, da sauri jikinsa har rawa yake wajan picking call ɗin, domin ringing ɗin ya bayyana mai kirar, ajjiyar zuciya Zain ya sauke yace "I am always in your thoughts, Biyuni,I couldn't calm down, your phone is always off, Tell me what's wrong? Kun kama Sarki Mabus ne, da kuma matar dake taimaka masa?" Daga can Jamani cikin wani haɗaɗɗan office na hukumar fikira na ƙasar, Abeed ne zaune daga shi sai farar singlet daga left hannunsa farin bandeji ne gaba ɗaya an naɗe masa hannunsa zuwa shoulder ɗinsa da bandejin, ga jini har time ɗin maƙale jikin bandejin, numfashi ya sauke yana lumshe fararen idanunsa a hankali yace "How are you?" Zain yyi shiru sai kuma yace "Are You alright?" Abeed ya ware idanunsa ya daɗe kafin ya buɗe baki yace "Uhm" Zain da hankalinsa bai kwanta ba yace "Baka ƙarya, ka tabbatar lafiya kke?" Kamar Abeed ba zai magana ba sai kuma yace "Sure" Zain ya jinjina kai yace "Ya aikin? I mean is everything okay? Ina Daddy" Clamly Abeed yace "In sha Allah, Amma, Abba, Naila?" Zan yace "They're all fine, when zaka dawo?" Abeed ya kalli Daddy Salman dake shigowa cikin baƙaƙen suit masu kyau, idanunsa ya ɗauke yace "Do me a favor"  Zain ya kalli Junaid wanda har yanzu yake zaune kafin a hankali ya ƙara rage Muryar wayar yace "Ok, All ears" Abeed ya cije bakinsa yace "Today, I feel relieved I mean easy work" shiru yyi yana sauke numfashi kafin yace "I called my wife's phone was off, I knew she was angry, no phone calls, no messages for a month, kaje Zazzau Just to check her, madadi na.. I don't know when we will be back, and from today I won't be able to call" kafin Zain yyi magana yaji wayar Abeed ta katse, wayar yabi da kallo ba tare da yace komai ba, Junaid yace "Hope he's okay?" Zain yyi Murmushi yace "Eh, yana ma wajan matarsa ashe" Junaid bai sake magana ba, Zain ya tashi ya nufi part ɗin Amma a ransa yana jin something fishy.... Gently Abeed ya zame wayar daga kunnansa, sam bai damu da halin da yake ciki ba, matarsa kawai yake son gani da kuma cikin jikinta, Daddy Salman ya kalli Abeed yace "I hope you didn't tell him about your shooting" Abeed ya jinjina kansa, Daddy Salman yace "Bana son kowa daga family yaji cewa harbinka akai, U did a great job" Abeed dai yyi shiru, bai taɓa sanin rashin imanin Sarki Mabus yakai haka ba sai yanzu, he was shock na abinda ya faru, ya kuma ji cewa koda zai mutu sai ya kama Sarki Mabus, tashi yyi a hankali ya nufi wata ƙofa yana shiga ya kwanta saman bed idanunsa buɗe yana, ya daɗe rabon da yyi bacci mai daɗi baya ji kuma zai iya indai baiji Sarah kusa dashi ba... Ranar friday bayan sakkowa daga masjid Zain ya nufi Main Parlo na gidan cikin wata farar shadda ɗinkin jumper da babbar riga, walking slowly ya Ƙarasa saman Kujera ya zauna, tunda ya shigo Amma take binsa da kallo kamar bata taɓa ganinsa ba, yanayin kallon da take masa ya sanya ya miƙe ya koma kusa da ita yana sakin Murmushi tare da ɗura kansa a cinyarta yace "Mom" bata ce masa komai ba da Idanu kawai take binsa, a hankali yace "Zani Katsina" tace "Allah ya tsare" Murmushi yyi yace "Amin, zanyi missing naki" ta dai kallesa ba tace komai ba, tashi yyi daga jikinta kafin yyi magana Naila ta shigo hannunta riƙe da wata jarka, tana zuwa tace "Ina Wuwaa take kowa? Maza maza a kiramin  Ita ojent" Zain yace "Ina yini Naila?" Naila ta runste idanunta tace "Naji jaraba? Cewa akai bansan da gaisuwar bane? Kaga a yadda nake jina banƙi na yiwa kowa rashin kirki ba, babu abinda ya daman wlh, jama'a kamar basu da aikinyi sai gaisuwa? A can fa leges ba ruwan kowa da kowa idan ma gaisuwa ne, sai dai a bugi hannu da ƙafa ace Shaloo, to nidai a tsahirta min" shiru tayi sai kuma tace "To, ba dai laifi yau kayi kyau fa, kamar sabon ango Nidai tunda aka haifeka baka taɓa kyau irin na yau ba" ta faɗa tana cire zoben hannunta tace "Maza maƙala wannan a hannunka maganin baki, Shidai Shalale a rayuwa babu wani bakin gantalalle daya isa ya kamasa Wlh" Zain ya amshi zoben ya saka yace "To Ngd" yana faɗin hakan ya miƙe ya nufi part ɗin Du'a, tana kwance sanye da duguwar riga ƙarasa shiga yyi ya zauna gefen bed ɗin, fuskarsa ba yabo ba fallasa yace "Lafiya?" Juyawa tayi suka haɗa Idanu tace "Kawai gabana ke faɗuwa, ban san dalili ba" sai kuma ta fashe da kuka sosai, yana mata Murmushi yace "kuma baki iya addu'a ba? Look at you" ya faɗa yana jan hancinta, kafin ya miƙe yace "Naila na kiranki" yana ƙoƙarin fita yaji ta rungomesa ta baya tare kwantar da kanta a bayansa ta shafa ƙirjinsa,  rufe idanu Zain yyi domin babu abinda yaji game da abinda Du'a take masa, gaba ɗaya he's not in the mood, babu feelings a tattare dashi game da ita, bashi da zaɓi babu yadda zai, yana daurewa ne baya nuna damuwarsa sbd Abba, jawota yyi gabansa yana kallonta kamar yadda take kallonsa, a hankali yace "What?" Girgiza masa kai tayi a hankali ta ɗura bakinta saman nasa, She was kissing his lips in a loving way, since they were married she never kissed him like that, fuskarta ya riƙe sam bai hanata abinda take ba, sai ta gaji ta zame bakinta tare da hugging nasa, sun jima a haka kafin ya zameta daga jikinsa yace "muje" gaba yyi tabi bayansa, Naila na ganinta tace "A to, da har zanbi sahu ai, babu komai dai yanzu a tsakaninku mene kuma na ƙulewa ɗaki banda lalacewa?" Du'a ta kalli Zain yyi mata alama da tayi shiru, Naila ta miƙa mata jarkar tace "shanye tas kiban" Du'a tace "Mene wannan Naila?" Naila tace "Bani idan ba zaki sha ba, wlh ko Mai rawani bai isa na bashi amsar abinda ban niyya ba, balle ke da babu dangin iya balle na baba? To wace kema? Kawai na hana kaina zaune da tsaye sbd na damu da al'amarin ki" Du'a ta buɗe jakar tayi Bisimillah tasha, sai da ta shanye tas, Naila ta amsa tace "To Allah babu alkairi" Amma tace "Tun yanzu?" Naila tace "A'a, abubuwan da nake gani cikin gidan nan sun fara fin ƙarfina, idan nace zama zanyi sai na haɗa fitina, babu  ruwana da raba zumuncin Allah"  tana faɗin haka tayi gaba abinta, Beeba data fito daga cikin bedroom tace "Amma bari na leƙa na gaida Ummi" Amma tace "Ok" Beeba ta nufi sashin Ummi tana addu'ar Allah yasa ta samu Junaid can..... Sarah ce zaune cikinta ya fito sosai ta ƙara girma da faɗi sosai, ƙafarta ya fara kumbura, kanta a ƙasa Zain yace "Kiyi masa addu'a, but Duk inda yake hankalinsa na kanki ai, kuma sun kusa dawowa ai" shiru tayi masa, ya miƙe tsaye ya nufi waje, Mrs Zain dake tsaye bakin ƙofa tayi saurin juyawa, daman ta tsaya ne taji ko zai tambayeta, sai gashi kuma bai tambayeta ba, kafin ta Ƙarasa guduwa yace "SAIRAH" tsayawa tayi har ya Ƙarasa inda take, ba tare daya taɓa ta ba yace "How are you?" Tai masa shiru yace "Talk to me, Ya kike keda Baby?" A hankali muryarta na rawa tace "Not good" sai kuma ta nufesa tana zuwa ta faɗa jikinsa duk da cikin dake jikinta,kuka ta sakar masa tace "No phone call's, no messages?" Da sauri ya zameta daga jikinsa yana riƙe hannunta a hankali yace "Sorry, kina raina ba gashi yanzu nazo ba? Aiki yyi min yawa ne" ta jinjina kai tace "Ina yini?" Ta faɗi hakan tana ƙoƙarin sake kwanciya jikinsa, yana juyawa yace "Allhmd,bari na amsa kira I'll be back" yana faɗin hakan ya bar wajan idanunsa na zubar da hawaye...



Zain Abeed isn't free contact to subscribe 08119237616


Stop reading Zain Abeed, if your heart won't take it😌

Ra'ayi na faɗa🤞🏽

8/9/22, 21:30 - Buhainag: *If you know you will complain, or abuse, or bad language, or I don't know what I'm doing.... U better Stop reading My book... ZAIN ABEED.. Ban taɓa tsara labari na sauya ba, yana da kyau ku daina karatu san daɗi ko farin ciki... Read a book because of the knowledge in it, or the preaching and warning and the lesson of life in the book, Gaba ɗaya muna rayuwa ne amma babu wanda yasan mene gobensa zata haifar, kana tsarawa kanka rayuwa amma Ubangiji ya gama tsara maka yadda rayuwarka zata kasance.... Ni Na'ima Sulaiman sarauta nace Whoever feels that her heart cannot accept what the book contains, ta daina karanta Zain Abeed, ta daina karanta Zain Abeed.. Ya kamata for now kusan ƙarfi da kuma girman ƙaddara, cikin imanin mutum shine yadda da ƙaddara... Faáman ƙaddaral Lááhu haƙƙa ƙadrihi....*







The weather was very cold that night, sbd yayyafin da ake na shigowar farkon damuna, sarah ce zaune cike fararen nightwear na pyjamas, ta miƙar da ƙafarta saman table, hannunta riƙe da waya trying to call abeed's details, amma baya going... Sarah was forced sairah to eat some food, although she was not in the mood, she ate little out of it, ganin kamar Mrs Zain bata cikin nutsuwar ta yasa a hankali tace "sairah, i need to ask you some questions,may i?" a hankali Mrs Zain da ƙirƙiri murmushi tace "sure" Sarah tace "akwai abinda Zain yyi maki ne?" Mrs Zain tace "pardon? abu like how?" Sarah tace "don't pretend, i'm your sister babu wanda ya kaini sanin wacece ke, mood ɗinki ya sauya idanunki yyi jaa kamar kinyi kuka what's happening?" Sarah ta faɗa tana ɓoye nata damuwar, Mrs Zain tace "no, ba komai fa" she said the last words playing with her fingers turning away, Sarah ta girgiza kai tayi kamar zata tashi amma ƙafarta yyi mata nauyi tana daga zaunan tace "idan baki sharing feelings ɗinki dani ba dawa zaki? Daddy? grandpa? grandma? or Yaa Yashim?, no body a cikin su kin san rabon da nayi waya da uncle? ko text message? i can't remember.. why ke gashi Zain yazo har wajanki mai makon kiyi farin ciki sai baƙin ciki? shine fa yake cemin na kwantar da hankali na" Sarah ta faɗa cikin damuwa, Mrs Zain tace "i don't know what is happening to me, i feel scared,he doesn't want me to touch him, he doesn't want to be close to each other" sai kuma ta fashe da kuka tace "ko mgnar kirki bai min, he changed me" Sarah tace "akan haka kike damuwa? kin san Du'a yake son saki, Abba yace shi kuma ke za'a saka, ina tunanin kece ya kamata ki kwantar masa da hankali, duk sauyawar da yyi a dalilin ki ne... you're d reason behind anything" Mrs Zain tai shiru tana jin kamar Sarah ta faɗi gsky, miƙewa tsaye tayi tace "bari naje na duba sa, zan kwanta bedroom ɗin Grandma, bye take care of yourself"  Sarah tana sauke numfashi tace "same.. night" bayan Sairah ta fita Sarah ta ƙara kiran number abeed baya tafiya, wani irin kewa da ƙaunar ganinsa take, sometimes ji take kamar tana cikin jikinsa ga cikinta daya fara motsawa sosai, duk scanning daya dace an musu, gaba ɗaya cikinta wata biyar zuwa shida ne amma zaka ɗauka yaje irin 8mnts ɗin nan, fruits data saba sha duk dare ta fara sha, tasan cikin dare ba zata iya tashi ba, tana cikin shan apple aka turo ƙofar bedroom ɗin ɗaga kanta tayi suka haɗa idanu da fulani Bilkisu, murmushi tayi tace "sannu da hutawa" ƙasa Sarah tayi da kanta duk da cewa granny ce, amma tana jin tsananin kunyarta sosai, zama Fulani Bilkisu tayi hannunta riƙe da magani na masu ciki ta ɓalla ta bata, kwaɓe fuska Sarah tayi tace "please granny"  Fulani Bilkisu ta harareta tace "c'mon, da wannan ƙaton cikin naki za'a barki ba magani?" nan da nan Sarah ta marairaice tace "wlh ba ƙato bane, nidai bana so duk ya daman" Fulani Bilkisu tace "iyeee, bari mai gidanki ya dawo u most explain to him." Sarah ta fara share hawaye jin Fulani Bilkisu tace mai gidanta, gaba ɗaya haushinsa ma take ji ya tafi ya barta, babu ruwansa, da ƙyar ta amshi maganin tasha, Fulani Bilkisu was just staring at her ganin yadda foots ɗinta suka kumbura sosai, cikin tausayawa tace "u have to rest... kiyi bacci sosai" Sarah dai kanta a ƙasa bata jin zata iya tashi, miƙewa Fulani Bilkisu tayi tace "good night, gobe za'a kawo lefen ki" tana faɗin hakan ta fita tare da ja mata ƙofar ɗakin, Sarah duk yadda taso tashi kasawa tayi so take ta kwanta saman bed amma gaba ɗaya ƙafarta yyi mata nauyi sosai, tana na wajan saman duguwar kujera bacci ya ɗauke ta....... at two o'clock in the night, abeed's plane landed, kai tsaye cikin masarautar ya nufa, Yaa Yashim dake zaune saman wata farar kujera daga wajan wani corridor ya miƙe tsaye ganin kamar Shadow yake gani na mutum, a hankali ya nufi wajan Abeed na tsaye hannunsa zube cikin aljihu ko waya babu a tare dashi, yana sanye cikin sleeveless jersey tank top, wacce bata kamasa ba sbd ciwon jikinsa, sai camouflage-print cargo trousers, ba'a iya ganin fuskarsa sbd murɗaɗɗan gashin kansa wanda ya sakko ya rufe duk gefen fuskarsa, sai fararen idanunsa da kuma red lip's ɗinsa da ake iya gani, duk da cewa yyi jinya amma ya ƙara ƙiba sosai da haske  fuskarsa a kame kamar kullum, buri uku yake dashi a yanzu ya zauna da Sarah zama na har abada, ya taya biyuninsa samun cikon nasa muradin, ɗaya burin nasa shine kawo ƙarshen Sarki Mabus, koda zai zama silar rasa ransa, Yaa Yashim ya ƙaraso wajan Abeed fuskarsa sake yace "Assalamu alaika" idanun Abeed akan wani wajan kamar ba zai mgna ba sai kuma yace "how are you?" Yaa Yashim yace "i'm good" shiru duk sukai can kuma Yaa Yashim yace "the room that is in front of the other part, here you will find it"  yana faɗin haka ya juya abinsa, bayan tafiyar Yaa Yashim da seconds 10 walking slowly Abeed ya nufi inda yace masa, tsaye yyi bakin ƙofar a hankali kuma ya kama handle ɗin ƙofar ya tura without making any sounds, yana shiga ya sauke wata ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya, sbd idanunsa daya sauka akanta, kanta akan armchair, ƙafarta saman table hannunta kuma ta ɗura akan cikinta, ta kwaɓe fuska kana kallonta kasan baccin baya mata daɗi, gently ya nufi wajanta yana zuwa ya durƙusa daidai inda ƙafarta yake, wani so da ƙaunarta ya ƙara ninkuwa a zuciyarsa, ga wani tausayinta da yake ji, softness hands ɗinsa ya ɗura akan fingers ɗin ƙafarta, a hankali ya matsa sukai ƙara, farar ƙafarta wanda ya kumbura yake kallo, slowly slowly yake matsa mata foots ɗinta suna yin ƙara, a hankali kuma kumburin ya fara ƙasa, duk da bacci take amma ajjiyar zuciya take saukewa alamar hakan yyi mata daɗi, ganin tana motsa ƙafar kamar zata tashi, gently ya ɗura bakinsa akan babban yatsar ƙafarta, cikin wani irin yanayi na kewar matarsa ya shiga tsotsar yatsar ƙafarta, yana sauke ajjiyar zuciya lubb Sarah tayi cikin yanayin baccin kuma tace "uncle, i miss you, when will you come back to me?" ta faɗa cikin magagin bacci da kuma sanyin muryarta, gently ya zame bakinsa daga ƙafarta tare da matsawa wajan kanta, hannunsa ya ɗura saman sumar kanta ya shiga shafawa yana manna mata kiss a cute small mouth ɗinta, yana hura mata iska a fuska cikin wata kalar sexual reaction sounds yana sakar mata numfashi yace "i'm here..." ya faɗa yana ɗaya ta baki ɗaya zuwa jikinsa, duk da jikinta ya takureta amma sai da ta maƙale jikinsa, a saman bed ya kwantar da ita, a hankali ya zame rigar jikinsa faffaɗan ƙirjinsa ya bayyana mai ɗauke da bandeji, ajjiye rigar yyi a gefe ya kwanta kusa da ita, a hankali ya zame mata rigar jikinta, farar padded lace bra ɗinta ta bayyana,naked fresh skin ɗinta yake kallo yana jan numfashi, he misses his wife, he misses everything about her, the taste of her mouth, the skin of her body, what makes him calm, ɗaga ta yayi zuwa saman jikinsa, irin kwanciyar gefen nan, gaba ɗaya jikinta yana nasa, kansa yana shoulder ɗinta, ƙafarta ɗaya saman nasa, hannunsa gaba ɗaya akan jikinta yana shafawa cike da jin daɗi, sai yanzu ya kejinsa daidai, he's noting without her, lumshe idanunsa yyi yana sakin ajjiyar zuciya tare da manna lip's ɗinsa a wuyanta ya shiga kissing fatar wajan, yyi hakan ne sbd jin abinda yake cikinta ya motsa, Sarah jin komai take kamar a mafarki ƙamshin hugo boss ya gama ratsa hancinta,  a haka bacci mai daɗi ya ɗauke Abeed.. kiran sallar farko na subhi ya buɗe idanunsa, ya daɗe bai bacci mai cike da nutsuwa irin na yau ba, duk da ba wani abu yyi mata ba, but ya samu nutsuwa da hakan, zame jikinsa yyi daga nata yana jin yadda take kwaɓe fuska tare da mirginawa, a hankali ya mayar mata da rigar jikinta, kana ya ɗura bakinsa a cikinta muryarsa can can ƙasa yace "heeee sweetheart My unborn child, Abul luvs u... i'll meet you soon, mu'aahh💋" ya sakarwa cikin wani irin zazzafan kisses, kana ya yyi mata forehead kiss sa cheeks zuwa lip's, walking slowly yyi waje yana mayar da rigarsa zuwa jikinsa...... time ɗin da Sarah ta farka da wani irin farin ciki ta tashi, ko dan tayi mafarkin uncle ne? ga wani ƙamshin sa duk ya cika mata hanci, shiru tayi sai kuma ta saki murmushi tana riƙe cikinta jin ya motsa har sau uku, a hankali tace "ohh, it's okay my child, kana son ganin Abul?" shiru tayi jin cikin ya ƙara motsa tace "i knw, nima nayi kewarsa, munyi fushi da Abul... but the you know what my child?" tayi shiru tana shafa cikinta tace "Abul na sonka, ina son kayi kama da Uncle naa, goodness it's time for salat.. bye my child" ta faɗa tana yi masa kiss da hannu, a hankali ta miƙe tana dafa bango, gently ta nufi cikin bathroom sosai tayi mmkin ganin ta ɓata jikinta, sai kawai tayi wankan tsarki tare da yin wanka ta ɗura alwala, farar jallabiya ta sanya tare da shimfiɗa pra mat, sallah tayi ta samu kanta da yiwa mijinta addu'a sosai, da kuma ƴar uwarta Sairah, kana ta yiwa Daddynsu tare da yiwa mahaifiyarsu addu'ar dacewa wajan ubangiji, Allah ya kyautata maƙwancinta, har shida tana zaune tana azkar..... misalin 10 na safe duk suna dinning area Sarah kuma na zaune saman carpet ta miƙar da ƙafarta, tana sanye cikin wani red ɗin material anyi mata ɗinkin buuba, tayi ɗaurin gaban goshi gashinta ya sauka har wuyanta, ta sha lip balm a bakinta, kunun gyaɗa take sha wanda yyi mata daɗi sosai a baki sbd garɗin gyaɗa, sai ƙosai wanda yasha egg a ciki da kuma irish, gefe kuma haɗaɗɗiyar zuma ce a cup da spoon a ciki... sarki Al'khasim Abubakar Wahab da yake zaune ya ɗago kansa ya kalli Kilishi sai kuma ya saka hannunsa a aljihu ya ɗakko wata white peper yace "nan da 2hrs, kibar cikin masarautar nan" da shock Kilishi kebin takardar da kallo muryarta na rawa tace "ur highness ban gane ba?" tea ɗinsa kawai yake juyawa ba tare da yace komai, Yaa Yashim na zaune Sairah ma na zaune, cikin shiga irinta Sarah, Fulani Bilkisu ma tana zaune, wani kalar screaming  Kilishi tayi tace "what, u divorced me? ni ka saka? ni Kilishi wlh wlh sai kun san ba'a yi min abu na ƙyale, zaka sha mmki na Al'khasim Abubakar Wahab" sai kuma ta juya kan Fulani tace "munafuka, yadda kike tunanin kin samu yara hadda jikoki wlh sai na rabaki dasu, ganinsu ma sai yyi maki wahala, kamar yadda akace ba zan haihu ba, keda haihuwa har abada sai a lahira idan anayi" ta juya kan Yaa Yashim tace "and you too, yadda nayiwa ubanka kurciya wlh kaima sai kabi duniya za kuga abinda zai faru" tana faɗin hakan tayi part ɗin ta fuuuuu kamar zata tashi sama, babu wanda yace komai gaba ɗaya breakfast suke sai da suka kammala Fulani tace "Munyi mgn jiya" Sarki yace "Wacce?" Tace "Nace idan da hali a bawa Mijin Sarah shawara ya fita da ita waje, na faɗa maka girman cikinta na tsorata ni, duk wani text da scanning ya nuna komai lafiya" Sarki ya ajjiye tissue ɗin hannunsa a hankali ya miƙe tsaye yana faɗin "Bari mai gidan nata ya dawo" yana faɗin hakan ya miƙe tsaye sai da yaje bakin ƙofa ya juya ya kalli Sarah wacce take zaune tana game a wayarta, kana ya kalli Sairah wacce take riƙe da cup ɗin tea, kana ya kalli Yaa Yashim a hankali yyi Murmushi ganin gaba ɗayan su Grandchildren ɗinsa ne, Yaa Yashim na kama da Du'a Ƙilan su kuma da Mahaifiyar su suke kama, cikin nutsuwa yace "Ku shirya gaba ɗaya, zanga mahaifinku" da sauri Sarah ta ɗaga kanta tana son ta tambaya sun dawo ne? Amma tayi shiru, daman gaba ɗaya a shirye suke Yaa Yashim ne kawai yaje ya sanya kaya, A hankali Sarah take tafiya Mrs Zain na gefenta tace "Wlh ke raguwa ce" Sarah ta kwaɓe fuska ba tare da tace komai ba, dry Mrs Zain ta sakeyi tace "Kalli yadda kike tafiya kamar baki sonyi duk kin wahalar dani, kamar ke ɗaya ce mai cikin" Tsayawa Sarah tayi tana marairaice fuska tace "Allah zan faɗawa Grandpa,ke baki san yaya nake ji ba" Mrs Zain ta watsa hannunta tace "Taya zanji? Tunda ni bana da cikin" Sarah dai ba tace mata komai ba, har suka ƙarasa mota, Mrs Zain ta shiga gaba Sarki da Sarah a bayan mota, Yaa Yashim ke driving iya su ɗaya suka fita ba tare da badawa ba... 30 minutes shine ya kai su gidan Daddy Salman, haɗaɗɗan gida mai kyau da tsari jami'an tsaro ta ko'ina, Ganin Yaa Yashim yasa aka buɗe musu gate suka shiga, time ɗin Iya Zain ne kawai a parlon, da Sallama Yaa Yashim ya shiga sai Mrs Zain sai kuma Sarah Sarki Al'khasim Abubakar Wahab shine na ƙarshe, cikin girmamawa Zain ya gaida Mahaifin sirikin nasa, gaba ɗaya zama sukai Mrs Zain ta juya ta nufi wani bedroom data gani, Zain ya miƙe tsaye yace "Bari na kirasa, Ashe shigowar dare sukai" ya faɗi hakan yana nufar wani cikin part mai kyau,  Sarah na zaune kamar ance ta ɗaga kai ta hangesa a tsaye can entrance na gidan waya ya maƙale a kunnansa, hannunsa ɗaya a cikin aljihunsa, ƙuri tayi masa da idanu tana wani nutsuwa na ratsa mata zuciya, ta jima tana Kallonsa kafin kuma taga ya shiga mota tare da wasu securities sunyi waje... Daddy Salman na zaune yana danna laptop Zain ya shigo bayan sun gaisa yace "Kana da baƙi" da mmki Daddy Salman yace "baƙi? Ok I'm coming" Zain ya juya bai koma cikin parlon ba kai tsaye ya nufi bedroom ɗin da Mrs Zain ta shiga, a tsaye ya sameta ta leƙa kanta ta jikin window tana kallon waje, a hankali ta taka zuwa inda take yana zuwa bai tsaya tunanin komai na ya jawota zuwa jikinsa yana sauke wani irin numfashi....



Zain Abeed isn't free contact to subscribe... 08119237616

8/10/22, 09:11 - Buhainag: “Wife�? Zain ya faɗa yana ƙara Rungome Sairah jikinsa, Ajjiyar zuciya ta sauke jin babyn cikinta ya juya da ƙarfi ya daki mararta wanda ya sanya tayi saurin lumshe idanunta tana kama shoulders ɗin Zain, She was looking at her husband, as if she had never seen him before, Eyeballs to Eyeballs suke kallon juna, Zain har mmkin irin kallon da take masa yyi, speaking clamly yace "I am sorry wife" Murmushi tayi tana kama hannunsa tare da ɗurawa saman cikinta tace "For what?" A hankali yana ɗaga mata gira yace "With everything I have done for you, I married you without knowing you, I didn't tell you that I have another wife until later" shiru yyi jin ta shafa hannunsa dake kan cikinta Idanunta na sauyawa alamar zata iya fashe da kuka a ko wanne lokaci, wani kwantaccen Murmushi ya saki mata kafin yace "You are a gift from God, you gave me happiness, peace, and made my dreams come true,  I don't have the words to use to tell you how important you are in my life" shiru yayi sai kuma yace "Ubangiji shine shaida na, kuma shine zai bani mafita" Hawayen daya cika mata Idanu ya sakko a hankali kafin ya sauka ƙasa, ya sanya tafin hannunsa Hawayen ya sauka akai, yana dariya tana kuka yace "I love You Sairah, I love you, I love you so much much and most, I can't stop loving you till the end of my life" Sairah was speechless, sai kawai ta faɗa jikinsa, bata jin zata iya samun mai sonta kamar Zain, baya faɗa, baya hayaniya, bata taɓa ganin yyi fushi da wani abu ba, ƙanƙamesa tayi sosai tana ƙara sautin kukanta, cikin kuka tace "O Allah, protect my husband, take care of him, and protect him from the evil of the evil,Give him the luck of life and death, O Allah! forgive him, trust him" wani irin raunataccen kuka ta saki wanda ya sanya ta kasa ƙarasa faɗin abinda tayi niyya, ganin tana shirin shiɗewa ya sanya Zain yayi saurin kama fuskarta, a hankali yyi copping face nasu waje gudu hannunsa ɗaya a bayanta yana shafawa kafin gently ya ɗura bakinsa akan nata, Wani irin kiss yake mata mai wahalar fassaruwa, A special kiss, for all the other kisses he gave her throughout their married life.... Ta san cewa mijinta nada ban ne he's special, tun tana shassheƙar har sai da tayi shiru Idanunta buɗe tana Kallonsa bakinsa ya zame daga nata yana ɗaga mata gira yace "Mrs crying" Murmushi tayi masa tace "I love You Yaa Zain.." gira ya ɗaga mata kamar yadda Abeed yake kafin ya shafa kansa yace "I love Sairah, I love You Alot... You're the most beautiful, innocent, Little, kind hearted, pure heated kamilalliyar yarinyar dana taɓa sani in my whole life, rana mafi muhimmanci a gareni ranar dana ganki a Zahel, Followed by the day I took ur virginity... Sai kuma yau this 3days.." sai kuma yyi shiru dan bai ma san mene zai ce ba, ji yake kamar ya ƙare rayuwarsa gaba ɗaya da Sairansa, yana shafa cikinta zuwa ƙirjinta yace "U make me complete, i can't lie I've been ever been this happy, Allah yay maki albarka, Allah yay maki albarka Ubangiji ya kula da ke" Murmushi tayi tana kwantar da kanta a ƙirjinsa, tama mance da batun wata Du'a, hannunsu ya sanya cikin Aljihu ya zaro wata box Guda biyu mai kyau kallonsa kawai take, gently ya buɗe ya  zaro wani car key mai kyau, kana ya zaro receipt na Jeep Wrangler Unlimited 2022... Baki ta buɗe tana kallon key ɗin da yake cikin ledarsa, a hankali ya kama hannunta ya saka mata yace "For you" Kuka ta sakar masa, domin She can believe wai ita aka bawa kyautar mota, is this for real? Rungomesa tayi tace "Thank you, Thank you so much Zauj, Allah ya ƙara arziƙi" kanta ya shafa yana mata forehead kiss kafin ya ciro wata wata box ɗin yace "Wannan kuma ba yanzu ba, sai kin haihu Maaah" Murmushi tayi masa tace "Thank you, thanks for d car" sakinta yyi yace "bari mu gaisa da Daddy" kai ta ɗaga masa shi kuma ya nufi waje, Zaune ya samu Sarki Al'khasim Abubakar Wahab akan kujera idanunsa akan Daddy Salman dake zaune ƙasan carpet ya ɗan dafe kansa dake masa ciwo sosai idan yyi kamar zai tuna wani abu sai ya kasa, Sarah daga kusa da Yaa Yashim, ganin kamar family issue ne yasa Zain ya nufi waje, yana zuwa entrance motar Abeed da wasu securities na shigowa, tsayawa yyi har aka buɗewa Abeed motar ya Fito, kallon juna sukai lokaci ɗaya suka saki Murmushi, hannun Abeed cikin Aljihu ya nufi wajan Zain dake tsaye, yana zuwa ya shige jikin Zain ya rungomesa Sosai, Zain ma ya rungome Abeed yace "Wlcm Back Biyuni" Ajjiyar zuciya Abeed ya sauke yace "How are you?" Zain yace "Not good at all" Abeed ya ware idanunsa sosai kamar ba zai magana ba sai kuma yace "what's happening?" Zain ya kama hannun Abeed suka nufi wajan wasu kujeru bayan sun zauna Zain yace "I am waiting for your return from Germany" Abeed ya kalli Biyunin nasa kafin yace "All ears.." Zain yace "I need your advice" he told him, Abeed ya lumshe idanunsa kafin Clamly yace " So go ahead".... "Ina tunani" Zain Said sai kuma yyi shiru Abeed ya buɗe ido yace "Go ahead. Say whatever you're thinking" Zain ya kalli Abeed yace "All these years I've been telling myself how lucky I am, with the life I have, amma yanzu na kasa samawa kaina mafita tsakaninsu Du'a da Sairah" Abeed yace "Like how? If I don't forget, you should divorce your wife Du'a, mene matsalar Biyuni?" Zain yace "Bayan ka tafi, Du'a ta kwanta ciwo sbd na saketa, Abba ya dinga min wa'azi, I don't have a choice, I don't know what to do, I don't have a solution... Immediately na rubuta takarda na bawa Abba akan na maida Du'a, so now Du'a is my wife Sairah is my wife, na rasa yadda zan, ina ta istihara akan mafi alkairi" Shiru Abeed yayi, hakan yasa Zain yyi shiru domin yasan idan Abeed yyi shiru to ransa ya gama ɓaci duk abinda zai faɗa ba lallai a samu alkairi cikin su ba, Almost 20 seconds kafin Abeed yace "Ko sakin Sairah kayi a yanzu ai a banza, tunda ciki gareta" shiru yyi kana yace "Ba abinda damuwa bane, zan samu mahaifin Du'a I'll explain everything to him, ya kira ƴarsa yyi mata faɗa then ya kira Abba dole Abba zaiji maganarsa, I'll try my own best Biyuni babu mai rabaka da matarka sai Ubangiji" Murmushi Zain yyi yana mutuwar son Abeed, idan Abeed na nan he never cry "Thank you Biyuni, Allah ya sauki matarka lafiya" Abeed ya ɗaga shoulders yace "Ni fa i don't care, My life is like a GO T.V live it... Or love it, kawai gani nake komai daidai ne" Zain yace "Ko? Dole akwai abinda zai zo maka wanda sai ka nemi taimakon wasu, wanda zaka kasa samawa kanka mafita ai".... "Ko?" Inji Abeed, Zain yace "Ohhhu, ya maganar award, i can't wait to see that day ace kaine ka ɗauki award ɗin" Abeed ya kwaɓe fuska yace "wai a award day ɗin zakai creating new song, Sbd iyayi" Zain yace "To mene sabo kuma? Abinda aikin ka ne ai zaka iya I'm sure" Abeed yace "Yhhh, kawai na rasa akan me zan waƙar" shiru Zain yyi can yace "I have an idea, why not kayi akan kashe mutane da ake kara zube, ko kuma garkuwa dasu da ake" Abeed yaja numfashi kafin yace "Ina tunanin haka" ganin har yanzu Sarki Al'khasim Abubakar Wahab bai fito ba yasa suka shiga wata shirar Zain yace "How long zaku kasance kai da Junaid a haka? Kamar ba ƴan uwa ba" Abeed yyi banza da Zain ganin babu alamar zai basa amsa yace "Dr Adyan zai dawo next week, anjima zan koma Kano ina da wata Shari'a da zan, before Sarki Mabus yazo hannu" Murmushi Abeed yyi fararen white teeths ɗin na bayyana kafin a sanyaye yace "All the best Biyuni" suna zaune Sarki Al'khasim Abubakar Wahab ya fito dashi da Yaa Yashim sai kuma Daddy Salman a baya, Zain ya miƙe Abeed yyi kamar ba zai tashi ba sai kuma ya tashi yana zuba hannunsa a aljihu, Sarki Al'khasim Abubakar ya kalli Zain Abeed kafin yace "Bari mu shige mu" Abeed ya jinjina kai Zain yace "Allah ya tsare ya kiyaye Abba.." Daddy Salman dai bai ce komai ba, Yaa Yashim da Sarki Al'khasim Abubakar suka shiga mota, Daddy Salman kuma ya juya zuwa wajan shan iska, Zain ya zaune yace "Call Sairah for me idan ka shiga" walking slowly Abeed ya nufi cikin gidan... A zaune ya samu Sarah da Mrs Zain suna Shira rabin shirar dai Sarah ce, Mrs Zain Murmushi kawai take,. Ƙamshin Hugo boss da suka ji yasa sukai shiru a hankali kuma Sairah ta miƙe kafin tace "Evening" shiru yyi mata bai amsa hakan yasa tayi waje abinta, tana fita Sarah ta haɗe fuska tare da sunkuyar da kanta ƙasa, da zata iya ma tashi zatai ta bar masa wajan, binta yake da kallo ganin komai nata ya sauya, ta ƙara kyau sosai gently ya durƙusa gabanta, bayan ya leƙa fuskarta taƙi yarda ta kallesa, Clamly yace "Mrs Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas, how are you?" Shiru tayi masa taƙi cewa komai, idanunsa ya lumshe kana ya buɗe a kanta yana yin ƙasa da muryarsa yace "Saa.... rahhhhh" still shiru tayi masa, marairaice fuska yyi tare da langwaɓar da kansa gefe yace "Talk to me Queen" banza tayi masa taƙi yarda ta kallesa kanta dai a ƙasa, tattausan hannunsa yasa ya tallafo fuskarta Underneath his breathe yace "I am sorry lovely one" ya faɗa a hankali yana ɗura tattausan lip's ɗinsa a goshinta tare da sakar mata sumbata a Wajan, ajjiyar zuciya ta sauke amma taƙi yarda tace komai, sunkuyawa yyi ya leƙa fuskarta suna haɗa idanu ta ɗauke Idanunta tana tura masa baki, Murmushi ya saki yana shafa kansa yace "Nace sorry fa?" Bata kulasa ba hannunsa yasa ya kama kunnansa duk biyun yace "I am so sorry, for give me please My Queen" kanta ta ɗura akan cinyarta ta fara shassheƙa, da sauri ya tashi ya zauna kusa da ita yana ɗago ta zuwa gefensa yace "Cry.. cry.. Or Beb" ya faɗa yana ɗago kanta fashe masa tayi da kuka tana ɗauke kanta, gaba ɗaya ta rusa masa nutsuwarsa kanta ya kama ya ɗura saman ƙirjinsa, gently ya ɗura hannunsa akan nata hannun tare da kamawa ya zagaya hannunta zuwa waist ɗinsa, ɗaya hannun nata kuma ya kama a hankali ya zura duk yatsun hannunta cikin bakinsa ya shiga tsotsa, yana patting bayanta, kukan shagwaɓa kawai Sarah keyi domin gaba ɗaya narkewa tayi jikinsa tana kuka sosai hadda shassheƙa, tsigar jikinta na tashi sbd tsotsar yatsun hannunta da yake, Zame hannun yyi sbd jin ta tsaya da kukan kafin ya ɗura bakinsa a kunnanta ya fesa mata iska yana manna mata kwantaccen beard ɗinsa a hankali cikin ƙasa da murya yace "Rigimammiya ta..." Kwaɓe fuska tayi tana dukan ƙirjinsa wajan ciwonsa, runste idanunsa yyi yace "Aucchhh Maaama ur hurting me" ya faɗa yana dauke hannunta daga wajan tare da jawota jikinsa baki ɗaya ya rungometa tsam! Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya  ta sauke har lokacin taƙi cewa komai, but sosai taji daɗi da farin ciki, zame ɗaurin kanta yyi tare da zame ribbon ɗin kanta yana zura hannunsa cikin sumar kanta yace "how are you?" Ƙin magana tayi ya langwaɓar da kansa yace "Say something, ban san shiru" tana sakin wani kukan tace "Ni ba ruwana dakai" ya kama fuskarta yace "Why?" Wani kalar narke murya tayi tana tura masa cute mouth ɗinta tace "Tunda ka manta dani, ni kawai ka barni".... "Uhm" kawai yace domin babu words a bakinsa wanda zai mata explain harta fahimta, Kallonta yake taƙi yarda ta kallesa, zameta yyi tare da kwantar da ita saman cinyarsa kana ya ɗura fuskarsa akan wuyanta daga baya, cikin rashin sani Sarah taji saukar bakinsa a wuyanta,ya fara wani irin kissing fatar wajan, tun daga saman wuyanta har gadon bayanta, jikinta ne ya fara rawa na kalar salon da yake mata, kasa jurewa tayi ta miƙe tare da juyawa ta faɗa jikinsa tana rungome tace "Kada ka sake barina Uncle" ta faɗa a hankali tana sakin kuka wanda ya ƙara birkita Abeed zameta yyi daga jikinsa tare da Miƙewa tsaye ya ɗauke ta cak zuwa wani bedroom, numfashi ya sauke yana riƙe bayansa yace "Wa... Yarinyar nan me kike ci zaki ɓalla min baya Kinji nauyi" kwaɓe fuska tayi tace "Wlh bani da nauyi" sai kuma ta saki kuka da sauri yace "I'm just kidding" ƙafarta ta riƙe yace "What?" Tace "Bafii" ƙafar ya ɗauka ya ɗura saman cinyarsa ya fara danna mata a hankali cikinta yake kalla da mmki yace "Yanzu cikinmu wata nawa" kunya ce ta kamata tayi ƙasa da kanta a hankali ta watsa hannunta tace "ban sani ba" shiru kawai yyi daga danna ƙafa kuma, kiɗan ya sauya domin Abeed mancewa yyi gidan siriki yake, Sarah ta faɗawa garinsu kuka ta dingayi sosai sai cewa take “ita wlh ya koma zai kasheta wayyooo shikenan nan babyn cikin ya mutu�? da ƙyar Abeed ya barta a hakan ma dan akwai ciki jikinta..... Da daddare bayan Zain ya sauka Kano yaje wajan Abba sun ɗan jima suna hira, kana ya shiga wajan Yaya Rooma da kuma Amma.. a hankali ya nufi part ɗin Du'a har lokacin kuma bai yanke hukunci ba, kwance ya sameta daga ita sai wata ƙaramar rigar bacci iya qwiwa gaba ɗaya jikinta a bayyane yake, a karo na farko yaji wani iri a jikinsa gashi daman ɗazo Sairah ta tara masa gajiya ya jima bai samu haƙƙinsa ba, kallon farko da yyiwa Du'a yaji gaba ɗaya ita yake buƙata, domin da ace Sairah na nan wajanta zashi, Murmushi Du'a tayi tace "Wlcm Sweetheart" ta faɗa tana rungomesa, bayanta ya shiga shafawa daga nan kuma ya ɗauke ta zuwa kan bed, Du'a ji tayi tamkar bata taɓa sanin namiji ba sosai Zain ya gurjeta... A can Katsina ma Abeed ɗauke matarsa yyi zuwa hotel sai dai kwana yyi idanunsa biyu daga ƙarshe kuma ya miƙe ya fara sallah..... Wajan ƙarfe 10 Zain yana bacci Wayarsa ya fara ringing a hankali ya buɗe idanunsa  cikin magagin bacci ya ɗaga wayar a hankali yace "Assalamu alaika.." Cikin damuwa sosai Yaa Yashim daya kira Zain a waya yace "Sairah is missing..." Da sauri Zain ya miƙe tsaye yace "What? Sairah missing how can that be possible? When? Like how?" Gaba ɗaya ma ya rasa mene zaice Yaa Yashim yace "Yau da safan nan ta fito zata Masarauta wasu mutane suka ɗauke ta, for sure mutanan Sarki Mabus ne......

8/11/22, 22:09 - Buhainag: *ZAIN ABEED 76*

Dry Abeed yyi yana girgiza gawar Zain dake saman cinyarsa, jini na kwarara tamkar an yanka rago,Abeed smiled again, grabbing Zain's shoulder,Abeed's voice was shaking and said, "You have deceived yourself Biyuni, wlh ƙarya kake you're lie nine zaka na wasa mutuwa? Ehh" Abeed ya faɗa yana kama dukkan jikin Zain yana girgizawa da ƙarfi, He couldn't believe that Zain was dead, his memory couldn't handle what his eyes were seeing now. Hannunsa yasa ya taɓa jinin dake zuba daga wuyan Zain da sauri kuma ya zame rigar jikinsa tare da ɓarka ta gida biyu, yana girgiza kansa yana faɗin "Sleep a lot, I won't wake you up,  But this is the last time da zakai bacci irin haka a nan" ya faɗa yana ɗaure wuyan Zain da rigar jikinsa har lokacin kuma jini yaƙi tsayawa, Yaa Yashim and Daddy Salman look at Abeed and they are in a state of tension, One look at him and you will know that he is not in his right mind sbd maganganun da yake faɗa, gaba ɗaya sun kasa ƙarasa wa wajan, Yaa Yashim kuka yake tamkar mace, He could not stop his tears, since he had never seen such a shameful killing until today, Daddy Salman idanunsa yyi jajur sai ajjiyar zuciya yake Saukewa komai nasa ya tsaya, Subash numfashin wahala yake saukewa hannunsa riƙe da wuƙar daya cirewa Sarki Mabus hannu, ƙoƙarin jan jikinsa yake zuwa wajan ZAIN ABEED, but ya kasa yana jan jikinsa fatar jikinsa na sutalewa na ruwan zafin da aka kwarara masa, yanayin yadda jijiyoyin kan Abeed suka fito da yadda idanunsa ya kaɗa yyi ja zaka san wlh bai ma san mene yake ba, His body was shaking and he was breathing hard, his eyes on Zain's face, he wanted to understand Zain's situation, but he couldn't. Kama fuskarsa Zain yyi yana marin kumatunsa sosai yace "Noo!! Ka fasa baccin wake up Biyuni, open your eyes.. say something look" ya faɗa yana nuna masa saitin zuciyarsa yace "My heart is beating, I don't want to see you lying down, wake up and tell me how you are, do you remember? You said you will stay with me, you will live for me, you promised me that..... Ohhhu yaaa wake up talk to me.. Biyuni" ya faɗa yana ɗago Zain amma gaba ɗaya jikin Zain ya saki, fatar jikinsa har yyi wani irin fari sbd jinin dake zuba a jikinsa, girgiza kai kawai Abeed yake yana wani irin dry kafin ya zame Zain daga jikinsa ya nufi wajan Yaa Yashim yana zuwa wajansa ya cakumi wuyansa yace "Kace masa ya tashi, he promised...he promised mene yasa zai kwanta kace yyi min magana Look Biyunina ne kwance yake bacci" sai kuma ya saki Yaa Yashim ya nufi wajan Daddy Salman yana zuwa shima ya damƙi wuyansa yace "Ehh jinin mene a jikin Biyuni mene yasa yake kwance? I will not forgive myself if something happens to him" Duk yadda Daddy Salman yaso daurewa kasawa yyi wasu hawaye suka zubu masa, domin wani irin mugun zazzafan zazzaɓi ne nan take ya rufe Abeed gaba ɗaya jikinsa rawa yake, teeths ɗinsa na haɗuwa waje guda suna bada sauti, cikin rawar Murya Daddy Salman yace "Look Abeed" wani irin kallo da Abeed ya yi wa Daddy Salman, wanda yasa yyi saurin shiru da bakinsa, fuuu ya juya zuwa wajan gawar Zain yana zuwa ya ɗago zuwa jikinsa yana sakin dry sosai yace "Why do you want to play all the time, you scare me" yace hakan yana kama hannun Zain domin gani yyi kamar Murmushi yyi masa, cikin ƙasa da Murya yace "Ka tashi daga baccin haka, Amma, Abba, Naila And also your wife Sairah suna jiran ka koma, ba kace min baka da burin daya shige ka mun zauna tare now I promise ina tare dakai ban zuwa ko'ina ban zuwa, Please Biyuni ka tashi wake up, look at into my eyes, Talk to me, kana son nayi fushi dakai?" Ya faɗa yana ƙanƙame Zain a jikinsa gaba ɗaya jini ya ɓata basa jiki... "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun" shine kawai abinda Daddy Salman yake faɗa, domin gani yake tamkar brain ɗin Abeed ya taɓo, Abeed na durƙushe riƙe da gawar Zain wasu yaran Sarki Mabus wajan su biyar suka ƙaraso wajan da gudu riƙe da wuƙaƙe, gaba ɗaya sukai kan Abeed, cikin zafin nama Daddy Salman da Yaa Yashim suka fito da guns ɗin su kai tsaye suka fara harbin Mutanan, wani daga cikin ya ɗaga wuƙa kenan zai cakawa Abeed yaji saukar bullet a bayansa, juyawa yyi dan ganin waye, tsaye yaga Ayyana riƙe da bindiga, cikin mmki ya nunata da hannu yace "Mene yasa zaki harben bayan su ya dace ki harba?" Wani irin Murmushin taƙaici tayi, domin a wajan gaba ɗaya ta fisu jarumta, domin bata gama sanin mene ya faru ba, a hankali ta warware liƙab ɗin Fuskarta, nan take ƙyakkyawar Fuskarta ya bayyana,fara tas da ita kamar balarabiya, kallon Ayyana yyi baki buɗe kana ya juya ya kalli Sairah data fito riƙe da cikinta, Gimbiya Noro a gefenta, tsananin kamannin Sairah data Ayyana ya ɓaci, kafin ya gama tunani ta ƙara sakar masa bullet... A daidai lokacin kuma taji Abeed yace "Zunaiddeen Abdul-Jabbar Abbas, ka tashi ba kace na kula Junaid ba na baka al'ƙawarin ban dake gaba dashi" A razane Ayyana ta kalli Zain da Abeed kanta ya sara tace "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, Ya... Ya mutu" Kalmar da Sairah taji kenan ta saki ƙara tana dafe cikinta gumi na zubu mata, da sauri Gimbiya Noro ta riƙe ta, amma ina tuni jini ya ɓalle mata idanunta akan Zain tace "Wlh ƙarya ne, mijina bai mutu ba, mijina ba zai taɓa mutuwa jiya yace min zai zauna dani na tsayin rayuwa, ba zai mutu ya barni ba.." ta faɗa tana ƙoƙarin kwace kanta amma ta kasa sbd riƙon da Gimbiya Noro tayi mata, ga jini na zuba a jikinta Ayyana tayi ƙarfin halin cewa "Sata a mota" Sairah tuni ta fita a hayyacinta, Abeed tun maganar Ayyana na farko da tace Zain ya mutu ya tsaya da maganar da yake, kallon gawar Zain yake without blinking, da sauri ya miƙe tsaye ɗauke da gawar Zain da tayi masa mugun nauyi zuwa cikin mota, a baya ya kwantar dashi kana ya rufe motar, da sauri kuma ya juya idanunsa ya sauka akan wuƙar hannun Subash, karɓar wuƙar yyi yana amsa ya nufi kan Sarki Mabus da sauri Daddy Salman ya nufesa yana faɗin "Kada ka aikata... Stop...," Kafin ya Ƙarasa faɗar Abinda yyi niyya Abeed ya sare ɗaya hannun Sarki Mabus, Sarki Mabus ya fasa ihu yana faɗin "Abin bauta kabas ka taimake ni" Subash ya runtse idanunsa ganin mahaifinsa na Hanyar mutuwa amma zai tabbata a kafuri, ya zo duniya a banza zai koma a fuiii zan tabbata a taɓaɓɓe... Abeed ya ƙara ɗaga wuƙar ya sara a marar Sarki Mabus nan take gabansa ya fita, jini ya ɓalle amma bai fasa kiran sunan Abin bauta kabas ba, Subash kasa jurewa yyi ya rufe idanunsa hawaye na saukar masa, duk lalacewar Sarki Mabus shine ubansa... He deserves all the punishment that will be given to him,lie is not sure idan har akwai Gsky, yana jin yadda mahaifinsa ke kwarara ihun fitar rai, Daddy Salman ya riƙe Abeed a fusace Abeed ya juya ya hankaɗe Daddy Salman, ya ɗaga wuƙar ya sauke akan Sarki Mabus nan take kansa ya rabe biyu bakinsa buɗe yana faɗin Abin bauta kabas... Juyawa Abeed yyi tamkar mahaukaci ya nufi mota, da sauri Yaa Yashim yace "You cannot drive in your condition" wani banzan kallo Abeed ya watsawa Yaa Yashim kafin yace "Sbd mahaukaci ne ni? Zuwa Hospital ɗin ya gangaran? Ko ka taɓa ji ance na taɓa hauka ne?" Yana faɗin haka ya shige motar tare dayi mata key yabar cikin Masarautar baki ɗaya, Yaa Yashim zubewa yyi a wajan ya fashe da kuka gani yake yafi kowa shiga tashin hankali, gani yake tamkar shine silar mutuwar Zain da bai faɗa masa an ɗauke Sairah ba da hakan bai faru ba, Daddy Salman yace "follow him" miƙewa Yaa Yashim yyi tare da shiga motar da aka Sairah wacce take a sume, yana shiga shima ya yiwa motar key yabar Masarautar...Daddy Salman ya kalli Ayyana kafin a hankali yace "Maryama" cikin sauri Ayyana ta juya jin sunan da aka faɗa tayi Idanu huɗu da Daddy Salman da gudu ya nufesa tana zuwa ta faɗa jikinsa ta fashe da kuka tace "I'm scared... I'm scared" shiru kawai yyi mata yana bubbuga bayanta....... Amma na zaune akan Kujera ta cikin bedroom ɗin ta, ta zabga tagumi ta rasa meke mata daɗi, banda faɗuwar gaba babu abinda take, wayarta ce ta fara ringing da mmki take kallon wayar ganin zunan Aunty Zulfa na yawo saman screen ɗin wayar, rabonta da ita tun sanda akai rikici, answering tayi tare da faɗin "Assalamu alaiki Yaya" Anuty Zulfa dake tsaye a parlon ta tace "Kina lafiya? Ya yaran?" Amma taja numfashi tace "I'm not good Yaya, tun jiya nake samun faɗuwar gaba without any reason" Anuty Zulfa tace "This is the reason why I called your phone, my mind was raised, since yesterday Auta has been having bad dreams"  A sanyaye Amma tace "Allah kasa muji alkairi" Anuty Zulfa tace "Amin" sukai hanging up na kiran, kasa zama Amma tayi ta nufi Main Parlo garin sauri tayi tuntuɓe da kujera sam ba taji zafi ba, hankalinta yana kan photon Zain Abeed wanda suka ɗauka su biyu daya faɗo ƙasa, tsayawa tayi ta ɗauki photon daga gaba ɗaya ya fashe, tattarewa tayi ta ajjiye gefe guda ta nufi sashin Mai martaba, a tsaye ta samesa yana kaiwa da kawowa ga waya a hannunsa alamar kira yake, kallonsa tayi ta kalli breakfast ɗinsa dako tea ɗin bai sha ba, cikin damuwa tace "Wai me yake faruwa? Mene yake shirin samun ne" Kallonta yyi ba tare da yace komai ba, ta nufi wajansa tare da amsar wayar sunan Magaji ta gani, tai Murmushi tace "Kai ma?" Sai ta girgiza kai tace "Hankalina yaƙi kwanciya, idan Zain na tare da Abeed Noting will happen to him, Abeed nake tsoro baya da lafiya, zuciyarsa tayi masa  yawa, baya tunani irin namu" sai kuma ta fashe da kuka wanda bata san kukan na mene ba, a hankali Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas ya jawota jikinsa, yama kasa Mgn duk yadda hankalin Amma ya tashi wlh bai kai nasa ba, suna tsaye suka ji kuka da ihu doki, gaba ɗaya suka fito Main Parlo.... Wani farin dokin Zain suka gani acikin parlon yana kuka yana ihu tare da ɗaga ƙafarsa sama, da alamar kuncewa yyi daga inda yake, Mai martaba ya kalli Sarkin dawakai a hankali yace "Mene ya sami dokin Zain?" Sarkin dawakai yace "Allah ya taimaki Mai martaba, tun safe dokin nan yake rigima, banda ihu babu abinda yake yanzu kuma sune ya ƙwace, yana fitowa kuma babu inda yayo sai nan" dam! Gaban Amma ya faɗi, da ƙyar aka janye dokin, Abba daka ya kira Abeed sai ya kira Zain.... Sarki Al'khasim Abubakar Wahab na zaune yaji ana kiran Wayarsa ɗauka yyi yana sakin Murmushi yace "Grandson" Hankali tashe bayan Yaa Yashim ya Ƙarasa hospital yace "Grandpa, da Grandma, Sarah yanzu ku ɗauki private jet zuwa Kano" Sarki Al'khasim Abubakar Wahab ya miƙe tsaye yace "what's happening?" Shiru yyi can yace "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, We are on our way" yana faɗin haka ya kashe wayar tare da kiran wata number hankali tashe... Da Sairah da Subash a Emergency aka amshe su, kai tsaye labour room ai nufa da Sairah, Subash kuma wajan ƴan ƙona, Gimbiya Noro ta tsaya wajan Sairah... Daddy Salman ya kalli Abeed da yake riƙe hannun Dr yace "Dr tell me how is Zain? Is he healthy? when will he wake up from Sleep" Shi kansa Dr lamarin Abeed na Girgiza sa, yaya za'ai a yanka wuyan mutum har maƙogaransa yana waje ya kasa fahimtar ya mutu? Dafe kai kawai Daddy Salman yyi domin da yana da iko Likitoci riƙe masa Abeed za'ai a duba lafiyar brain ɗinsa, Dr yayi Murmushi yace "Yhhh of course he's fine, yanzu bacci yake kaje gida dashi, dan ya taɓa faɗa min baya son zaman hospital, yanzu kuna zuwa gida zai tashi daga baccin" Abeed ya sakin dry ya juya ya kalli Daddy Salman sai kuma ya kalli Dr ɗin kafin ya rungome Dr yace "I told them, I told them he was sleeping" sakin Dr yyi ya nufi motarsa daman basu barshi ya fito da gawar ba, Daddy Salman yabi bayansa shima ya shiga mota Ayyana taja suka bi bayan Abeed, gudu kawai Abeed yake tamkar zai tashi sama, da motarsa data su kusan lokaci guda suka shiga cikin masarautar, Abba jin ƙarar motoci da yawa ya miƙe tsaye ya nufi entrance na gidan, da Mmki yake kallon motocin musamman da yaga Sarki Al'khasim Abubakar Wahab, da matarsa ga kuma Sarah da Daddy Salman da wata mata mai kama da Sarah ɗin, can kuma Abeed ya buɗe mota ya fito wani irin bugawa zuciyar Abba tayi ganin gaba ɗaya jikin Abeed jini ne, jikinsa na rawa da ɓari ya nufi wajan Abeed yana cewa "Jinin mene a jikinka Magaji? Abeed ya kama hannun Abba yana murmushi yace "Magaji yana lafiya, look Abba kalli Biyunina yana Bacci Dr yace yanzu zai tashi" ya faɗa yana jan hannun Abba zuwa Back seat na motarsa, innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Abba ya faɗa a ransa ganin gawa kwance har lokacin jini zuba yake, Abeed ya buɗe Fuskar Zain da tayi fari tas, Yace "Yana jin mgnarka Abba, kace ya tashi kace ya buɗe idanunsa zanyi fushi dashi" baya Abba yyi zai faɗi Sarki Al'khasim Abubakar Wahab ya taresa, yana faɗin "Fulani take Sarah zuwa ciki..." Abba ya kalli Sarki yace "Waye wannan ɗin? Waye a kwance" Sarki yace "Kai Musulmi ne, kada kayi ja da hukuncin Ubangiji, mun rasa Zain... Zain is no more" Abba yace "Waye Zain kuma? Wlh Wlh Allah ban san wani Zain ba" Sarki yace "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, Zain ɗanka Biyunin Abeed wanda Saratu ta haifesu, shine aka kashe shine ya rasu" clamly Abba yace "Aka kashe? Zain ya mutu kenan?" Sarki yace "Zain is died.." girgiza kai Abba yyi yace "Allah ya jiƙansa" domin Cak zuciyarsa ta tsaya, Ubangiji ya saka masa dan gana amma nan take wani zazzaɓi ya rufesa, a hargitse Abeed yace "Tayaya Biyuni zai mutu? Yanzu fa ya gama cewa zamu zauna tare zai amsar min award" Abba ya kama hannun Abeed yace "Babu warinka a yanzu kai ɗaya ka gane kuma ka fuskanta Zain ya rasu Ubangiji ya amshi abinsa" Dry Abeed yyi yace "Stop kidding me Abba" Yana faɗin hakan ya juya ya shiga girgiza Zain yana faɗin "Ka tashi, kace kana raye koni kaɗai nake ganin Murmushin ka? Koni ɗaya nake jin me kke cewa, ka tashi kada mai fushi dakai" duk dauriya da hqrinka dole kayiwa Abeed kuka, domin shine ya zama abin tausayi ma Zain ɗin ba, tunda Abeed yake ba'a taɓa yi masa mutuwa ba, wani nasa bai taɓa mutuwa ba, shiyasa ya kasa yarda da cewa wai yau Biyuninsa ya tafi ya barsa? A fusace Abba ya ɗaga hannunsa a karo na farko ya saukewa Abeed wani irin mahaukacin mari kafin ya fisgo Abeed zuwa jikinsa ya rungomesa ƙam! Yace "Ka gane kuma ka fuskanta, ka Saurara kuma ka hankalta ka tabbatarwa da zuciyarka cewa Zain ya rasu sai kai ɗaya" lamo Abeed yyi jikin Abba sai zazzaɓin daya rufesa,  a hankali Abba yake bubbuga bayansa bai taɓa sanin Abeed bashi da hankali ba sai yau,yaya zai tashi taya zai fara jure ganinsa shi ɗaya babu abokin haihuwar tasa? Zame jikinsa Abeed yyi daga na Abba, kafin ya juya zuwa wajan gawar Zain ganin haka yasa Junaid da idanunsa yyi jajurr shi da Daddy Salman da kuma Dr Adyan suka kama gawar Zain zuwa Parlon Abba... Fulani ta kalli Amma wacce ta kwace sbd suman da tayi hawan jikinta ya tashi lokacin guda, Du'a kam kamar mahaukaciya haka ta zama tana kuka tana fisge fisge tana faɗin "Wlh ba mijina ne ya mutu, bani da miji Mai suna Zain ku cika ni dan Allah ku sakeni mijina ba zai mutu" sai kuma tayi baya luuu babu numfashi, Ummi da Riya suna zaune Riya sai kuka take domin mutuwar ya girgiza ta.... Naila kam Daddy Waziri ya lallaɓa ya fita da ita daga gidan... Abeed da kansa ya yi wa Zain wanka jikinsa rawa da ɓarin zazzaɓi kawai yake, kowa da Idanu yake binsa su san dole Abeed yyi jinya, cewa aka a kira Du'a tai masa addu'a Abeed ya girgiza kai alamar kada a kirata, bayan Abeed ya kammala haɗa Zain ya durƙusa daidai kansa yace;


. اللهم عامله بما أنت أهله ولا تعامله بما هو أهله

. اللهم اجزه عن الإحسان إحسانا وعن الإساءة عفوا وغفرانا

. اللهم اجعل قبره روضة من رياض الجنة ولا تجعله حفرة من حفر النار 

. اللهم يمن كتابه ويسر حسابه وثقل بالحسنات ميزانه، وثبت على الصراط أقدامه، وأسكنه في أعلى الجنات في جوار نبيك ومصطفاك

. اللهم آنسه في وحدته، وآنسه في وحشته وآنسه في غربته

Yana faɗin hakan kuma ya miƙe, dashi da Abba da Junaid da Yaa Yashim da Dr Adyan da Daddy Salman suka ɗauki gawar Zain zuwa waje, har lokacin Amma tana kwance ko motsi ba tayi, daidai nan kuma Anuty Zulfa da Auta da mijinta suka ƙaraso, hakan yasa Anuty Zulfa bata samu ganawa da Zain ba, sallah akai masa aka nufi gidansa na Gsky dashi, a nan ma Abeed da kansa da taimakon Abba suka saka Zain a kabarinsa ana saka shi Abeed yace:

*بسم الله وعلى ملة رسول الله* 

Ya faɗa suna saka Zain cikin kabarinsa, tukunya aka saka kana aka fara zuba ƙasa, wannan yace ga ƙofa ta nan sai a zuba ƙasa a rufe, Abeed da idanu kawai yake binsu har aka gama zuba ƙasa kana aka yayyafa ruwa, daga nan kuma duk aka fara yi masa addu'a, a hankali Abeed ya zame takalmansa tare da ajjiyewa gefe ya zauna zaman dirshen kusa da kabarin, da Idanu kawai Abba ke binsa, ana kama addu'ar aka fara tafiya amma ko motsi Abeed ba, Calmy Abba yace "Tashi Magaji" Abeed ya ɗago jajayen idanunsa ya kalli Abba, Abba yace "Ka tashi Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas" Cak Abeed ya miƙe tsaye, yana Miƙewa tsayen kuma ya juya da sauri jin kamar kabarin Zain yace "Tafiya zakai ka barni Biyuni?" Girgiza kai Abeed yyi yace "A'a Biyuni ba zan barka ba ina tare dakai a nan nima" Abeed ya faɗa yana ƙoƙarin zama amma kafin zauna ya yanke jiki a faɗi a wajan a sume....




Haka rayuwar take😭👏🏻 wala ga kai ko kuma ga waninka, Allah ya babu dacewa Ubangiji ka karemu daga azabar kabari, Ubangiji ka kyautata ƙarshen mu... Kasa mutuwa ta zama hutu a garemu😭😭 wannan shafin sadaukar ne ha dukkan wanda ya rasa wani nasa, Uwa, Uba, iyaye, wa, ƙani Allah yyi musu rahama.


Zain Abeed isn't free it's 500 via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank... Via EVEDANCE 08119237616.


Na'ima Sulaiman

Nimcyluv

#Sarautar marubuta

8/14/22, 09:52 - Buhainag: *ZAIN ABEED 77*

_🎂🎂Thank God, I thank my loving biggest fans, who wished me a happy birthday, writers, Reader's, my relatives, I am happy, God bless you..... Wlh naga fatan alkairi kaca kaca sunata gantali a media, to me za kace? Allahamdulilla kawai... Don't forget I'm waiting for my Birthday gift💋💋😍 Cheers🥂🥂🥂..... Because of the happiness I am in, I returned three hundred books of Zain Abeed... Duk mai son Zain Abeed daga yanzu zuwa gobe 300 via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank... show ur evidence 08119237616.... Babu abinda zance sai Gdy wlh nayi Mmkin alert ɗin da nake gani kawai matsayin gift😍😅🥂 See luv ehmnnn... Anywhere I luv u...







Abeed na kwance akan bed yana bacci Mai martaba na gefensa sai kuma Sarki Al'khasim Abubakar Wahab, ajjiyar zuciya Daddy Salman ya sauke cikin damuwa yace "Akwai matsala" Abba bai iya Mgn ba sai Sarki ne yace "What's the problem?" Daddy Salman yace "Anyi kuskuren barin Abeed yyiwa Zain suttura, yanzu duk jarumtar daya nuna sai ya tambaye sa, mutuwar sai tafi tsaya masa, da wannan juriyar gwamma yyi kuka da ihu asan yayi" Abba dai baice komai ba, dan yafi kowa sanin waye Abeed ya kuma halinsa yake... Clamly Abba yace "Before Abeed forgets Zain's death it is very difficult,I'm afraid that it has raised the pain in his memory" Sarki Al'khasim ya Girgiza kai yace "In sha Allah, hakan ba zai faru ba, ya kamata a haɗa masa da rubutu na dangana" Daddy Salman yana Miƙewa tsaye yace "Take away all the photos that are related to Zain, da duk wani abu daya shafe sa,Don't talk about Zain again if Abeed is around, that will help him to forget about it soon" Sarki Al'khasim yace "In sha Allah" Abba dai kasa cewa komai yayi, Abeed's affair scares him, he knows that he wants nothing more than Zain, Ever since they were children, Abeed has always loved Zain more than them, su kwana tare, suci abinci tare wasa tare, idan rashin lafiya ɗaya yyi sai ɗaya ya kwanta, bayan sun girma da ƙyar Abeed ya yarda Zain ya zama Lawyer, ko Court Zain zashi Tare suke zuwa da Abeed ya jirasa a mota, haka duk garin da Abeed zashi show Zain yana tare dashi, idan akwai wanda akaiwa mutuwa bai shige Abeed ba... Juyawa yyi a hankali ya kalli fuskar Abeed wacce lokacin guda ta faɗa, hannunsa ya ɗura saman sumar kan ya shiga shafawa kana yyi masa Peck kiss tare daja masa duvet yabi bayansu Sarki Al'khasim Abubakar Wahab. Har dare Amma bata farka ba ita da Du'a sai addu'a ake musu, tuni masallatai suka fara saukar Alkur'an, Mai martaba yace baya son zaman makokin nan dan haka dare nayi kowa ya kama gabansa, na nesa ne kawai suka zauna... Washegari ɗaya ga rasuwar Zain, Aunty Zulfa ce da Yaya Rooma zaune a  female surgical Ward, suna zauna Gimbiya Noro ta buɗe ƙofar office ɗin Dr ta Fito,She bowed her head and looked as if they were angry with her, tsaye tayi ta ƙasa cewa komai, Yaya Rooma ta kalleta tace "Ya masu jikin?" Gimbiya Noro da babu magana a bakinta sosai tace "Lfy ne" tsaki Aunty Zulfa taja She stood up, she didn't look at where the princess was, she went to the doctor's office, bayanta kawai Gimbiya Noro tabi da kallo, ko kaɗan ba taji wani abu ba.. A hankali Aunty Zulfa ta murɗa handle ɗin Ƙofar, daga cikin office ɗin akace "come in" ta tura ta shiga, Dr ya nuna mata Kujera yace "Have a site please Madam" tana zama tace "ya jikin Sairah, What kind of situation is she in now?" Dr ya zame glass yace "Ohh, Sairah Salman Al'khasim?" Anuty Zulfa tace "Yhhh" ya ware wani file yana dubawa kafin yace "An mata c.s ai" Anuty Zulfa ta ware idanu tace "C.S and whose signature?" Dr yace "Akwai wata mata, su bama buƙatar saka hannun mace, na namiji muke so, gashi duk suna cikin tashin hankali, ba zamu iya jira na wani lokaci ba, hakan yasa ɗaya mara lafiyar mai suna Subash ya saka hannun" jinjina kai kawai Anuty Zulfa tayi tana nanata sunan Subash, kafin tace "If there is no problem I would like to see her now with her baby" Dr ya miƙe tsaye yace "Why not? But babyn bai cika kwanakin haihuwa ba, zamu saka shi cikin kwalba duk da cewa lafiyayyan ne"..... "Mace ta haifa ko Namiji" Dr yana yin waje yace "It's a baby boy" bayansa tabi a nan waje suka samu Gimbiya Noro da Yaya Rooma, Yaya Rooma tabi bayan Anuty Zulfa... Gaba ɗaya tsayawa sukai suna ƙarewa jaririn kallo mai tsananin kama da Zain, babu inda ya barsa sai motsi yake da hannunsa, fari tas dashi ga tulin suma irin ta Abeed, wasu hawaye ne ya sakkowa Anuty Zulfa da sauri ta juya tana goge Idanunta, Yaya Rooma ma tabi bayanta suka shiga Room ɗin da Sairah take ciki, tana kwance flat saman bed hannunta maƙale da ruwa ɗaya kuma jini, a hankali take sauke numfashi ta rame sosai sai haske da tayi masa kana ganinta kasan ta Wahala, suna zaune a wajanta wayar Anuty Zulfa ta fara ƙara, a hankali ta ɗauki wayar ganin sunan Yaa Yashim yasa tayi answering call ɗin, tana ɗagawa Murya a sanyaye Yaa Yashim yace "Amma ta farka, bata hayyacinta" Miƙewa Anuty Zulfa tayi kafin tace "Gamu nan" Yaya Rooma ta biyo bayanta suka fito, ganin Anuty Zulfa na shirin yin entrance na hospital yasa Yaya Rooma faɗin "Anuty bamu duba ɗaya mara lafiyar ba" a fusace Anuty Zulfa ta juya tace What have you connected with him that you want to know his situation? don't forget it was his father who killed our child Zain... After all this kike son sanin halin da yake ciki Roomana?" Yaya Rooma ta girgiza kai ta kasa fahimtar wacce zuciya ce da yayar ta ta, mene laifin Subash? Bayan shima yasha wahala Allah ne kawai yyi da tuni shima an jima da kashe sa, tayaya laifin Uba zai shafi ɗa? Ɗa Musulmi uba arne ai akwai bambanci, ko dan darajar Gimbiya Noro data kwana tare da Sairah ai saje su duba Yaronta itama.. girgiza kai Yaya Rooma tayi tace "Ba zan iya haka ba Anuty, ai da kunya" Tsaki Anuty Zulfa tayi tace "Uwar iyayi" tana faɗin hakan ta nufi Entrance Yaya Rooma kuma ta koma ciki... Subash ɗin yana kwance idanunsa biyu hawaye na bin fuskarsa, gaba ɗaya kuma ƙonan tasa ya kame sosai, dan dama bai ci jikinsa sosai ba, kuma an ɗura sa akan magani masu kyau "Ya jikin naka?" Ware idanunsa yyi ya kalli Yaya Rooma yana jin zuciyarsa na masa zafi sosai, gaba duniyar baya jin daɗin ta, kenan shi yanzu bashi da wani rabo kenan? Mahaifinsa bai ɗurasa akan tsari mai kyau ba, tun yana Karami ake haɗasa da ƴan mata har ya girma ya samu hankalin kansa, bai taɓa sanin abinda yake ba daidai ba ne, sai da Sairah ta shigo rayuwarsa, domin gaba ɗaya ya ɗauka haka Tsarin Zahel yake ana haɗa Namiji da mata da yawa, bai taɓa sanin cewa addinin da suke kai ba shine addini na gsky ba sai da Sairah ta shigo cikin rayuwarsa.. kasa magana yyi sai kawai ya fashe da kuka yana faɗin "Ka cuci ne, ka lalata min rayuwa, ka sani cikin halin da ba zan iya fitar da kai na ba, banyi dacen uba na gari ba, kuskuren mahaifina yana son haramta abinda yake halak a gareni, dan Allah ku yafe min kada laifin mahaifina ya shafan, da ina da ikon cire sunan Sarki Mabus a matsayin ubana da nayi hakan" Slowly, Yaya Rooma went to where Subash was lying, tana zuwa ta zauna kusa dashi a hankali ta kama hannunsa ta riƙe, cikin nutsuwa tace "forget everything that happened, forget your past life. (ka manta da duk wani abu daya faru, ka manta da rayuwarka na baya)". Tayi shiru kafin tace "A yanzu baka buƙatar wani abu wanda ya shige nutsuwa, ka fuskanci cewa kowa akwai nasa zanan ƙaddarar, wani nasa ƙaddarar mai girma wani tazo da sauƙi, No one can change his destiny, no one can do that,Destiny is a great thing, in the faith of a person is the same as destiny. (Babu wanda ya isa ya sauya ƙaddararsa, babu wanda zai iya haka,Ƙaddara abace mai girma, cikin imanin mutum shine yadda da ƙaddara)." Subash was looking at Yaya Rooma, trying to understand what she was saying to him,  idanuna ya ɗauke daga kanta ba tare da yace komai ba, Yaya Rooma ta ƙara kama hannunsa tace "Say Allahamdulillah" muryarsa na rawa yace "Allhamdulillah" ta jinjina kai tace "Good, Allah ya baka lafiya, ka dinga kiran sunan Allah akai akai, kana yiwa mahaifinka addu'a" sai a lokacin ya ware mata Manyan idanunsa still bai ce komai ba tace "Yes My son,Your father died in disbelief, that doesn't mean anything, sbd yana da kai, amfani samun ƴaƴa na gari masu Albarka, addu'ar yara na tasirin kan iyaye,haka addu'ar iyaye na tasiri ga yaransu, pray for your father, ask for God's ease for him" idanunsa ya lumshe yana jin nutsuwa na saukar masa a hankali yace "Ngd Mama" Gimbiya Noro dai na tsaye bata cewa komai, Yaya Rooma ta saki hannun Subash ta miƙe idanunta akan Gimbiya Noro tace "bari naje, Allah ya bashi lafiya" Gimbiya Noro ta jinjina kanta kafin tace "Allah ya ƙara Hqr" Yaya Rooma tai waje tana amsawa, Gimbiya Noro kuma ta fita zuwa Room ɗin da Sairah take.... Amma na zaune hannunta riƙe da counter tana salati, da ƙyar tayi sallar Asr, Idanunta yyi jajur sai ajjiyar zuciya take saukewa, A hankali Fulani Bilkisu tace "Ki daure ko tea kisha, Kinga baki da lafiya" sai a lokacin Amma ta kalli Fulani muryarta na rawa alamun zatai kuka tace "I can't eat anything, I know that any person will die, but Zain died a painful death,ko yankewa kayi by mistake, yaya kake ji? A knife was used to cut Zain's neck innalillahi wa'inna ilaihir rajiun, Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un an ganawa Zain azaba mafi muni, Gwamma a ɗauki gun ko wani abu but yanka wuya da wuƙa Hasbunallahu, Innalillahi Ya Allah" sai kuma ta fashe da kuka da tunda akai mutuwar ba tayi kamarsa ba, Yaya Rooma zatai magana, Fulani Bilkisu ta girgiza mata kai, duk suka rabu da ita, sai da tayi kuka da kaji sosai kana Fulani Bilkisu tace "Jeki huta to" babu wanda ta kala ta miƙe tare da nufar bedroom ɗinta... Duk yadda Sarah taso ganin mijinta abin ya gagara, tana zaune a Parlo sanye da hijab Idanunta ya kumbura taga An fito da Du'a daga cikin Ɗakinta za'ai waje da ita, Ummi dake zaune ta kalli Junaid tace "mene yasa meta?" Junaid yyi ƙasa da murya yace "Suma take tayi" ya faɗin hakan yana kallon Sarah sai kuma ya juya da sauri zuwa waje, kafin a fita da Du'a, Dr Adyan ya shigo cikin parlon idanunsa akan Du'a kafin ya kalli Raudah yace "Ku mayar da ita ciki" Raudah da Auta da Beeba suka mayar da ita cikin bedroom ɗin ta, shi kuma yabi bayansu.... Suna zaune suka ji an fasa ihu tare da faɗin "Allah kaɗai yasan yadda zai yi da Audil, ace jikina ya mutu amma ya muna furceni ya zabga min Shegiyar ƙaryasa da bata sallah, Innalillahi yanzu shi kenan ganin ƙarshe na yiwa Ziff, Shikenan wannan haske da sheƙin da yake na tafiya wajan Ubangiji ne? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Sarki Jamus da duk wani zuri'arsa Ubangiji yayi gutsi gutsi da namansu, Ubangiji yayi duk yadda yaga dama dasu, Allah ya isa Allah ya isa, Ubangiji ka isar mana" sai kuma ta rushe da kuka tana face majina tace "Wlh ban taɓa ladamar ƙarya ba sai yau, haka kurum na lafta masa sharrin ya sace min alkaki bayan shi bai ma damesa ba, kaico kaico Ubangiji ya iya min, ka ladabtar da bakina, Allah ya saka wa Ziff" ta Girgiza kai tana ƙara rushewa da kuka tace "Tirrrrrrrrrrrrr, duniya ina zaki damu, yanzu a haka ma wasu da suke zaune a nan ba Alkairi a zuciyarsu, wlh na girgiza na daɗe ban shiga shukk irin yau ba, Allah ya isa Sarki Jamus Allah yayi ɗaiɗai dakai" ta faɗa tana zubewa a ƙasa tana fasa ihu hankali tashe, jikinta kuma ya fara rawa alamar mutunan zasu tashi, Anuty Zulfa dai ƙafa kawai ta girgiza tana ci gaba dayin addu'ar da take, ganin abun na Naila babu sauƙi da alama yau asiri ne ke shirin fallasa yasa Yaya Rooma ta kalli Beeba tace "Take Sarah to her room" Sarah ta ɗaga kanta a hankali ta kama hannun Beeba ta miƙe tsaye da ƙyar, walking slowly suka nufi bedroom ɗin Sarah,a hanya ta tsaya Beeba tace "sorry ba zaki iya tafiya bane?" Sarah ta girgiza kai, Beeba tace "mene to? Naga cikin yayi ƙatoto wlh kina bani tausayi sosai ƙafarki ya kumbura" Sarah ta dafa shoulder ɗin Beeba sbd nauyin da ƙafarta yyi mata, cikin ƙasa da murya tace "Ina son ganin mijina please, ban san halin da yake ciki ba" Beeba ta ware Idanunta tace "Tab, sai dai naje na leƙa idan babu kowa Abba na ciki fa, shike zama wajansa" Sarah ta marairaice fuska tace "Please Been help" wata kujera Beeba taja tace "Ok zauna nan" Sarah ta girgiza kai tace "ba zan iya tashi ba idan na zauna" juyawa Beeba tayi ta nufi cikin sashin da Abeed yake, shiru babu kowa a hankali ta nufi ciki tana tura handle ɗin ƙofar, daga inda take ta leƙa a zaune ta hangesa can tsakiyar bed, daga shi sai boxer babu ko vest balle riga, sai faffaɗan jikinsa da yake a bayyana, sumar kansa duk ta barbaje kamar mahaukaci, juyawa Beeba tayi inda ta bar Sarah a nan ta sameta, "Babu kowa kije" Sarah tace "Thank you Beeba" Beeba nayin gaba dace "No it's my pleasure,kiyi abinda nace maki" Sarah ta nufi cikin sashin Beeba ta nufi Main Parlo, a hanya Beeba taci karo da Ayyana, sanye da duguwar riga na abaya tayi rolling kanta, Allah yana ganin matar na birgeta sosai, wayayyiya ce sosai gata sa sanyin hali, kamarta dasu Sarah har ya ɓaci, Ayyah tayi Murmushi tace "Zaki rakani Hospital?" Beeba tai Murmushi tace "Why not Ammi" Ayyana ta sake yin Murmushi tare da kama hannun Beeba tace "let's go" ta nan Main Parlo suka shige suna jin Naila na ihu tana faɗin "Wlh cikin shege ne, sune sukaiwa Shalale asiri, yanzu haka wani asirin ne a wajan su suna son laƙaba shalale cikin Rariya" Beeba dai bata ƙarasa jin zancan ba tabi bayan Ayyana wato Maryama.... Gently Sarah ta tura ƙofar ɗakin, tana shiga sukai idanu biyu da Dr Adyan tsaye tayi sai kuma ta juya zata fita, Dr Adyan yace "No please, daman tea ake so ya sha ki basa kawai zanje duba Du'a" kasa musa masa tayi cikin sanyin murya tace "Ok thank you" Dr Adyan ya fita Sarah kuma ya shiga cikin bedroom ɗin tana rufe ƙofa, walking slowly ta nufi inda yake zaune kansa a ƙasa, tana zuwa ta leƙa fuskarsa suka haɗa Idanu, ƙuri yyi mata da idanu kamar bai taɓa ganinta ba, sai kuma can ya zame idanunsa yana sauke ajjiyar zuciya, She sat next to him, she could feel his breath falling on her face, gently  ta kama hannunsa tare da riƙewa cikin nata, muryarta a taushashe kamar mai raɗa tace "Uncle" ta faɗa tana juyo da Fuskarsa kusa da nata fuskarsa, suna kallon juna tana shafa sajansa a hankali tace "Please stop it haka nan, please" ta faɗa hawaye na sakko mata tana kifa fuskarta a ƙirjinsa tare da zagaye hannunta a bayansa, She hugged him tightly,He gently caressed his back, she let out a kind of cry "Kayi hqr Uncle, nasan kana cikin damuwa da kuma kewar ɗan uwanka, amma ka zama Musulmin ƙwarai Uncle, kaji tausayi na da kuma abinda yake cikina, nayi maka Al'ƙawarin maye maka gurbin Zain, kada ka cutar da kanka Wlh ba zan iya jure ganinka haka ba, zan iya mutuwa nima" Abeed ya kalleta da sauri, sai kuma ya zameta daga jikinsa tare da juya mata baya, Sarah ta tsaya da nata kukan, idan har za tana kuka a gabansa to ba lallai ya saurari all abinda zata faɗa masa ba, a hankali ta matsa kusa dashi tare da kwanciya bayansa, tana ɗura hannunta a ƙirjinsa a hankali take shafa gashin ƙirjinsa, tana jin sanda ya sauke Ajjiyar zuciya mai ƙarfi, kafin ya ƙara zameta daga jikinsa ya matsa can nesa da ita ya kwanta yana jin zuciyarsa na masa nauyi, ganin komai yake kamar mafarki, a kullum baza idanuna yake yaga ta inda Zain zai fito,  tunda ya faɗi a maƙabarta har yanzu bai sake cewa komai ba, haka ko ruwa yaƙi sha, sallah kawai yake, Tashi Sarah tayi tare da nufar ƙofa ya bita da kallo, tana zuwa ta sawa ƙofar key tare da dawowa cikin bedroom ɗin yana zame duguwar rigar jikinta, sai ta cire rigar tas daga ita sai bra da underwear, ƙaton cikinta a gaba, tana zuwa ta hau kan gadon tana ƙoƙarin juya mata baya tayi saurin kwanciya samansa, tana sakin jikinta baki ɗaya a kansa, fuskarsa ta kama sosai a hankali kuma ta sauke bakinta a kan nasa, wani irin kissing ta shiga sauke masa hannunta guda akan ƙirjinsa tana murza nipples ɗinsa....


Not edited👏🏻

8/15/22, 22:13 - Buhainag: Sarah na kwance jikin Abeed tana jin yadda jikinsa ya ɗauki zafi sosai, Slowly his breath falls on her neck, a sign of sleep, a gently ta zame daga jikinsa tana ɗaukan rigarta tare da mayarwa jikinta, juya tayi ta kalli fuskarsa, bacci yake a nutse but one look at him you can see he is terrified, He was sleeping and thinking about the things that happened between him and Zain,He will never forget Zain in his life, but now all their life together is history. Hannunta ta ɗura a goshinsa tana share kasa zufar daya tsastsafo masa, kafin gently taja masa duvet tare da Miƙewa a hankali ta nufi waje hannunta riƙe da tea ɗin data samu yasha, har zuwa lokacin kuma ko ƙala baice mata ba, da Idanu kawai yake binta har bacci ya ɗauke sa, A Main Parlo ta samu Naila da kuma Junaid da Yaa Yashim tare da Mai martaba haɗi da Daddy Waziri da kuma Daddy Salman, Sarki Al'khasim Abubakar ya tafi sai matarsa Fulani. Sarah ta nemi waje kusa da Grandma ɗinta ta zauna, Fulani ta kalleta tace "Have you eaten?" Sarah ta ɗaga kai a hankali cikin sanyin murya tace "Eh Grandma" Beeba tace "Rabon da taci abinci since yesterday" Fulani ta ware Idanunta tace "Saratu...." Sarah ta kwaɓe fuska tace "She lied, i drink some tea" Fulani ta Girgiza kai tace "Haba ƙawata tea abinci ne?" Juyawa tayi ta kalli Beeba tace "Go and make her some spicy indomie, put some vegetables in it,There are peanuts in the kitchen, kiyi mata kunun gyaɗa put milk inside" Beeba ta miƙe tsaye tace "Bari naje" Sarah ta Lumshe idanunta tana ɗura kanta a kafaɗar Fulani, ganin haka yasa Fulani Bilkisu miƙar da ƙafarta tare da ɗura kan Sarah saman cinyarta, Ayyana dai na zaune saman Kujera sai Kallon Sarah take kamar taje wajanta ta rungometa haka take ji, basu jima da dawowa daga hospital ɗin ba ita da Beeba sun samu Sairah ta farka amma bata magana..... Naila ta girgiza kai tace "To dame mutum zaiji? Mutane mugun abu yayi musu yawa, yanzu ko tausayi na da shalale bakwa ji? A tashi a kwankwatsa mana zabgegiyar mutuwa haka, amma duk da haka babu imani a zuciyar mutum? Idan tsoran Allah bai kama mutum ba sai yaushe? Wlh ko daina kallona kamar wata ƴar iska nasan me make" sai kuma ta rushe da kuka tana kallon Abba tace "To a gsky Mai rawani ka faɗawa ɗan uwanka Audil yake kowa ya jawa matarsa kunne, ta fita har kar shalale ta fita daga cikin al'amarin sa, mata sai muguwar zuciya da baƙin hali irin nata, Wlh tunda uwata ta haifeni ban taɓa ganin mace mai ƙaton hanci irinta ba, kullum ina son nai Mgnar hancinsa amma dake bana shiga sabgar da bai daman ba nake shiru, yanzu dai ba wannan ba" sai kuma tayi shiru tana face majina tace "Wannan cikin na Rariya nake son naji yaushe ka aurar da ita Audil har tayi ciki bani da labari? Ko kuma irin cikin Leges ne?" Tsoro ya kama Riya ta ƙara rufe jikinta cikin hijab, With excitement, Daddy Waziri looked at Riya and then at Naila before he said "Ciki kuma Naila?" Naila ta runste idanunta tace "Yaushe na zama lalatacciyya Audil? Yaushe barikin nawa yakai na zauna na lafat wannan uwar ƙaryar da babu tsafta a kunne? Sharrin zanwa Rariya ne? Ni kawai so nake naji yaushe ka Aurar da ita bani da labari? Ni ina gama da ƙyar idan ba duniya zan sallamawa kai ba, Namiji ya zama mijin tace a gidana? Kamar wani shanyayye?" Daddy Waziri ya kalli Riya yace "Da gaske ciki ne dake?" Riya tayi ƙasa da kanta tana fashewa da kuka, Naila dai sai girgiza ƙafa take, Ummi tace "Ciki kuma? Tayaya Riya zata samu ciki ita ba matar aure ba" baki Naila ta buɗe da Shock da sauri kuma ta miƙe tsaye tana ta dungure kan Ummi tace "Maƙaryaci a ƙona shi a wuta, wlh Algunguma ce makirar mata dangin shaiɗan wanda yyi musu fitsari aka" Daddy Waziri ya tsare Ummi da idanu yace "Magana nake maki, Riya da gaske ciki ne dake" Riya ta ɗaga kai alamar "Eh" tana fashewa da kuka, Innalillahi Daddy Waziri ya furta a fili, kafin ya juya kan Ummi yace "Kin cuce ni, kin zalunce Ni" Wani mari Daddy Waziri ya ɗauke Riya yace "Cikin Uban waye?" Ummi ta dinga zungurin Riya, Riya ta kasa cewa komai, Ummi ta haɗe fuska tace "Tunda gsky kuke sa a faɗa shi ke nan, Riya nada ciki kuma ba cikin kowa bane face na Abeed" da sauri Sarah ta buɗe idanunta wani murɗawa cikinta yyi cikin tashin hankali take kallon Ummi dake faɗin cikin Abeed ne a jikin Riya, Ummi tace "Ina rufa asiri sbd halin da muke ciki amma tunda an nemi bayyana hakan shi kenan, tunda abu na gida ne kawai ya aureta kaga sai su haihu tare da ɗaya matar tasa da akai ciki a waje" Anuty Zulfa da ranta ya gama ɓaci tace "To bari kiji, ko tabbatar akai da gske cikin jikinta na Abeed ne, Wlh Wlh ba zai auri gantalalliyar ƴarki ba, kuma cikin Sarah kafin samuwar sa sai da igiya uku ta hau kanta, kuma thank God a virgin Mijinta ya sameta"  Naila tace "Uban mene Virjin?" Anuty Zulfa tayi mata banza,domin har yanzu tana jin haushin marin da  Naila tayi mata, sai Yaya Rooma ce tace "budurwa" Naila ta kame baki tace "Tab, Ubanwa zai saka Rariya cikin layin ƴan mata? Ai sai zawarawa suma irin tantiran nan masu kwana a ƙasan gadar Leges, cikin da yarinyar nan ta zubar bazai taɓa lissafowa ba, nida nasan komai me zance to banda Allah ya shirya" Ummi ta haɗe rai sosai tace "To dai ciki na Abeed ne" da sauri Riya tace "Mene yasa zaki ƙarya Ummi? Ba kiga halin da bayin Allan nan suke ciki bane? Baki tausaya musu gaba yau kwana biyu da mutuwar Zain, tsoron Allah ya kamani bana son na mutu cikin halin da nake" sai kuma ta fashe da kuka sosai tace "Daddy... Abeed bai san komai ba game da cikin nan, kullum Ummi na faɗa min babu wanda zai gaji Kujerar Sarautar nan sai Abeed, dan haka nayi duk yadda zan ya zama mijina, ta haka zata rama cin amanar da Amma tayi mata, Ummi tace babu wanda taso a duniya sama da Abba, aka ƙi bata shi aka bawa Amma,dan haka sai ta ɗauki revenge, idan na auri Abeed za'ai masa asiri a rabasa da Amma sai yadda muka ce shi zai, a lokacin da ake Mgnar auren mu ciki ne ma dani, kuma hatta kwanciya Asibitin da nayi na ƙarya ne" shiru tayi tana kuka sosai kafin tace "Bayan Abba ya kuri Abeed muka sauya salo, akaiwa Du'a asiri ba zata taɓa samun ciki ba, kuma aka sanya mata aljani wanda sai saka mata infection, bayan haka kuma akaiwa Abeed asiri akan addininsa, domin bokan yace indai yana Sallah to asirin ba zai kama shi ba, hakan yasa aka cire masa son yin Sallah, daka baya akai masa asiri na bin matan banza da shaye-shaye, burin Ummi bai shige Abeed ya dawo gida da ɗan shege ba, kullum idan muka je wajan boka sai yayi amfani dani, Ummi bata taɓa cewa komai ba yanzu haka cikin jikina na bokan ne Shine Ummi take so a ɗurawa Abeed cikin" salati Naila ta rafka, ta kasa cewa komai sbd tashin hankali,  Sarah ta runste idanunta tana faɗin "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" kenan duk rashin sallar da Abeed ya ƙiyi abaya sune sanadi? Dalilin hakan kullum yake zuwa ya ɗauke ta zuwa gidansa sbd ya ƙaura cewa kansa daga faɗawa zina? Sun cuceta sun cuci mijinta, sai kawai ta fashe da kuka.... Calmly Abba yace "Ni ban kuri Abeed ba, infact nine na kawo plain ɗin yadda Abeed zai bar gidan sbd sharrin ku, nine na zaɓa masa ƙasar da zaije, kuma duk sati sai na haɗu da ɗana, nasan idan har yana ƙasar nan sai Naila ta haɗa auren sa da Riya" Naila ta zare ido tace "Inji Ubanwa? Mahaukaciya ce ni da zan bawa lafiyayyan yaro wannan Ruɓaɓɓiyyar yarinyar? Wlh ko da can ban taɓa yiwa Shalale sha'awar wannan ƙarmashasshiyar Yarinyar ba" Duk Abin nan da ake Amma ko Idanunta bata buɗe ba, Abin duniya ya isheta wai gaba ɗaya kwanan ɗan ta biyu da rasuwa amma ake wannan bala'in.. Riya banda kuka babu abinda take, Naila tace "Duk ba wannan ba, amma dai ɗan idan ya tashi bokan zai yoo ko? A to mu mune namu dashi, a gsky da bokan da Rariya da ita wannan uwar Rariya Ubangiji kaɗai yasan yadda zai dasu" kasa magana Daddy Waziri yyi sai kawai yace "Kije na sakeki saki biyu, abinda kika shuka Shine zaki girba, Abeed bai dawo da ɗan shege ba ga ƴarki nan dake kusa dake tayi cikin Shege, Allah ya isa tsakani na dake" yana faɗin hakan yyi waje rai ɓace.... Wani irin buɗe baki Ummi tayi cike da Mmki, bata taɓa tunanin Daddy Waziri zai saketa ba, Naila girgiza ƙafa kawai tayi sai kuma ta fashe da kuka tace "Tab ɗin, ashe da muguwa muke ta zaune, a duniya mai shalale yayi mata da take son ganin bayansa? Mene ya tsare mata da Allah? Wlh Wlh Wlh ko a Film ban taɓa cin karo ko ganin haka ba, La'alal lahu man La'alal walidaihi Wlh.. Annamimiya" tashi Ummi tayi tare da yin waje tama kasa tantance irin tashin hankalin da take ciki, tana fita waje Naila ta ɗaga Murya tace "Baki bani amsa ba, nace jaririn bokan zai yo amma ko?" Parlon yyi shiru can Mai martaba ya miƙe tsaye, Yana ƙoƙarin barin wajan Daddy Salman yace "Abba ina son faɗin wani abu" Abba ya dawo ya zauna gaba hankalinsa yana kan Abeed, cikin nutsuwa Daddy Salman ya nuna Ayyana yace "My wife, her name is Maryama, mahaifinta shine shugaban hukumar fikira, shine ya taimakeni ya bani auren Maryam, bayan munyi wata bakwai da ita, ta samu cikin Yashim wanda likita ya tabbatar min ya rasu, a ranar ne kuma Sarki Mabus ya kashe mahaifinsa Maryam, bayan mutuwarsa nine na zama shugaban hukumar fikira, Maryam ta sake samun ciki, ta haifi Twins Sarah da Sairah, suna da shekara Biyu, Maryam ta yar da hankalinta akan neman fansar mahaifinta, hakan yasa ya ɗauke ta sabuwar jami'a a hukumar fikira, ta bar yaranta ta nufi Zahel, babbar matsalar Sarki Mabus yayi mata asiri har abada Idan yana raye ba zata iya barinsa ba, ta tara hujja da yawa kuma a ɓoye amma gani take kamar za taci amanarsa, tare suke komai amma bata taɓa kashe rai ko ɗaya bane, ganin Maryam na cikin mugun hali yasa, na saki yarana zuwa Zahel nasan dole sanadin su Zahel zata dawo daidai, nina tsara zuwansu sbd su haɗu da mahaifiyar su... Sanda Sarki Mabus ya mutu sannan asirin dake jikin Ayyana i mean Maryam ya karye, a yanzu babu da matsala da komai duk raguwar jama'ar Zahel sun musulunta, kuɗin da Sarki Mabus ya tara za'a ɗauki diyyar ran Zain a ciki, za'a bawa mutanan da muka sani wanda Sarki Mabus ya kwashe musu kuɗi, raguwar kuma za'a gyara Zahel.... Ai masallatai da makarantu da asibitoci, sauran za'a buɗe gidan marayu, Subash yace baya son komai duk bashi da komai nasa na kansa yace kuɗin bana halak bane, da yaji sauƙi sai fara sana'a" Abba ya jinjina kai ba tare da yace komai ba, A hankali Sarah take kallon Ayyana domin ita bata taɓa ganinta ba, haɗa idanu sukai Ayyana ta warware Sarah idanunta da sauri Sarah tayi ƙasa da kanta tana lumshe idanunta..... Sarah na jikin Fulani Bilkisu Raudah da Auta na parlo, sai Ayyana da Anuty Zulfa, Yaya Rooma ta koma hospital ita da Junaid da Yaa Yashim, Fulani Bilkisu ta mashi plate ɗin hannun Sarah tace "Kawo tunda baza kici ba" ta amsa ta ajjiye gefe, a hankali ta tsiyaya mata kunun gyaɗar tace "Drink" gently Sarah ta amsa sosai kunun yayi mata daɗi, ta dinga sha a hankali harta shanye tana lumshe idanunta alamar bacci ta keji, Fulani Bilkisu tace "jeki shirya, za kiga Dr yanzu" kwaɓe fuska tayi tace "Dr kuma?" Fulani Bilkisu ta watsa mata harara tace "See you, ji yadda duk kika kumbura nikam na shiga uku da wannan girman cikin" Sarah dai ta kwaɓe fuska, Ayyana da Idanu kawai take bin Sarah cike da so da ƙaunar ƴar nata, bata taɓa tunanin haka yaranta suka girma ba.... Abeed na zaune akan bed yana sanye da jersey fara mai kyau, da alama wanka yayi Abba dake kusa dashi yace "I don't like seeing you in this situation" Abeed yyi shiru sai kallon Abba yake, yana mmkin wani situation ya shiga, Zain is dead, he admits that he is dead, He knows that he won't see him again, why bother him,Even if they think he doesn't believe in fate,After they knew he was a Muslim,Every Muslim must believe in destiny... Yanayin kallon da Abeed ya kewa Abba yasa Calmy Abba yace "Abeed my son, pls talk to me say anything dake ranka, cry for me" ajjiyar zuciya Abeed ya sauke ya kasa cewa komai, sai kawai ya ɗura kansa akan cinyar Abba ya shiga can numfashi, shiru Abba yyi yana shafa kansa, suna zaune a haka aka turo ƙofar ɗakin aka shigo a hankali, Amma data shigo ta nemi waje kusa da Abba ta zauna, tana ɗura kanta a shoulder ɗin Abba tayi shiru, They all became pathetic,There is no joy in their faces kana kallonsu kasan iya su ɗaya akaiwa rasuwa, sune kawai suke cikin rashi da kewa.... Cikin dare Sarah ta fito daga cikin bedroom da take ita da Fulani Bilkisu, tana sanye da kayan Bacci masu kyau ta ɗura hijab a sama, walking slowly take tafiya zuwa part ɗin Abeed, tana zuwa bakin ƙofar ta murɗa handle ɗin tare da tura kanta a kaɗan, da Mmki take binsa yana tsaye daga shi zai trousers, hannunsa riƙe da ƙaton photon Zain yana kallo, shigowa tayi tana tura ƙofar a hankali, motsin da yaji yasa ya ɗan girgiza kansa but bai juya ba, gently Sarah tasa hannunta ta amshe photon, a razane ya juya zai ƙwace photon ganin Sarah tsaye yasa ya bita da kallo, ya kasa cewa komai sai numfashi yake saukewa, Sarah ta girgiza kai kafin tace "Kana son haukata kanka? Kana sanya duk wani naka cikin tashin hankali, more Especially ni da abinda yake cikina, I can't eat, I can't sleep, I always think of you,I wonder what kind of situation you are in, mene yasa baza kaji tausayin Abba, Amma, dani ba?" Ta faɗa kuka na ƙwace mata, shi dai Kallonta kawai yake, juyawa tayi tace "Shikenan nan, zanbi Daddyna zuwa gidanmu ba zan iya zama dakai a cikin wannan halin ba" tana faɗin hakan ta juya, kafin ta Ƙarasa fita taji ya kama hannunta ya riƙe gam, a cikin nasa juyawa tayi taga idanunsa yayi jajur kamar gauta, cikin ƙasa da murya wacce bata fita sosai yace "I lost my brother" ya faɗa a sanyaye idanunsa na sauya, Sarah ta matsa kusa dashi tana kama fuskarsa a tafin hannunta, Abeed ya ɗan ranƙwafa daidai kan Sarah, cikin ƙasa da murya tace " Trust Allah for everything no matter what, you lose you trust Allah, you win you trust Allah, you again you trust Allah, you have a problem you trust Allah, thing are not going your way you thank him even more, And you talk to him, that's a very good habit, to talk to Allah, And Allah knows it more than you do,but it's good for you to like you know, cry to him tell him, he knows but he wants to hear it from you as well, it's like your Du'a, ALLAH alrdy knows it but your making it, he knows it" Sarah ta ƙare maganar tana shafa fuskar Abeed, ƙuri yyi mata da idanu yana sauke ajjiyar zuciya kafin can yace "Komai ya zama tarihi?" Hannunsa ta kama zuwa bakin gado ya bita, bayan ta zaunar dashi ta zauna gefensa ya ɗura kansa a shoulder ɗinta, cikin sanyin murya tace "Never blame people in life, the good people give you happiness, the bad people give you experiences, the worst people give you lessons, And the best people give you memories, Zain is the best, baya buƙatar komai sai addu'a, ka manta kace min yace baya son ganinka cikin damuwa da ɓacin rai? remember he said there is nothing he wants to see like your happiness" wasu hawaye ne masu zafin gaske suka fara sauka daga cikin idanun Abeed, zata iya cewa bata taɓa ganin hawayensa ba sai sau ɗaya, wannan ya zama na biyu, cikin ƙasa da Murya tace "Cry as so much as you can, Cry Uncle, Cry... Cry... I won't stop you from crying, you deserve it" wani raunataccen kuka Abeed ya saki yana ƙanƙame Sarah a jikinsa, kuka yake da dukkan ƙarfinsa, kukan daya fara sama masa sauƙi da kuma sukuni na zuciya, Sarah tayi shiru hawaye na saukar mata, ta rungume mijinta sosai, gently take shafa kansa, sai da yyi kukan daya tafi da dukkan damuwar zuciyarsa kafin ya shiga sauke ajjiyar zuciya, Sarah ta saka hannunta ta goge masa fuska tas, slowly tayi kissing bakinsa tace "Ina son ka, Ina son ka, Ina son ka Uncle" fuskarta ya kalla so yake yace "She's The best wife ever" amma ya kasa sai kawai ya jata jikinsa tare da kwantar ta ita yana cire mata hijab ɗin jikinta, a hankali ya kwanta kusa da ita hannunsa akan cikinta yana shafawa, Sarah tayi lamo cikinsa a haka taji saukar Numfashinsa, zare jikinta tayi a hankali tare da ɗaukan Wayarsa,gaba ɗaya photon sa shida Zain ta ɓoye su cikin wata folder, kana ya saka password.. Kur'ani ta ɗauka ta shiga yin karatu a nutse dab dashi, tana kallon yadda yake ɗan firgita, time to time kuma yana kiran sunan Biyuni, sai taga ya fara bacci sosai,kafin ta ajiye Kur'ani ta kwanta kusa dashi tana shigewa cikin jikinsa.....



🤣2days ban san meke damuna ba... Na gaji.. Na gaji.... Na gaji😡

8/23/22, 16:17 - Buhainag: Mai martaba Abdul-Jabbar Abbas ya saki Murmushi, idanunsa akan Abeed, tunda aka fito da Sarah zuwa resting room hankalinsa ya kasa kwanciya, so yake kawai yake yaga ta buɗe idanunta, Abba ya ɗan matsa kusa da Abeed wanda farin ciki ya ƙasa ɓoyewa akan kamilalliyar fuskarsa, cikin ƙasa da murya Abba yace "Congratulations, Now you are a father, God bless the triplets" Abeed ya juya da sauri tare da ƙanƙame Mai martaba, a hankali ya saki wani irin kukan farin ciki, yana ɓoye fuskarsa a shoulder ɗin Abba, gently Abba ke patting bayansa yace "A'a kuka kuma? Kamar ba jarumi ba?" Abeed ya rungome Abba sosai yana sakin ajjiyar zuciya yace "Abba, my wife gave birth to triplets, I love her very much" Murmushi kawai Abba ya yi, ganin how happy Abeed is. Yama kasa tantance me zai, Abeed ya zame jikinsa daka na Abba bayan Abba ya share masa hawayen idanunsa,  Fulani Bilkisu da Ayyana sai kallon Triples ɗin suke, gaba ɗaya kamarsu ɗaya babu bambanci, ita kanta uwar ba lallai ta gane su ba, wanda aka fara haifa shine Namiji, sauran biyun kuma duk mata ne, Anuty Zulfa ta ɗauki Baby boy ɗin tace "Ma sha Allah, ban san wa sukai ba, uwar ce ko uban, girman Soyayya ta iyayen yasa ko gane kamar ba'ai" Yaya Rooma dake ɗauke da Baby girl guda a hannunta tace "Uhm, Allah Ubangiji ya raya, ya yi musu Albarka lallai, da wani yaja da Auren nan sai dai ya mutu a haifi ƴan ukun nan" caraf Naila tace "bana faɗa ba? Aka ɗauka ƴar iska ce ni, bayan mun san komai, nan nan ƙawata da wani ya hana auren sai kawai Ubangiji ya kashe sa, haihuwar farko ƴan biyar ta haifa, wane yake wasa da labarin Ubangiji? Ai sai ɗan iska kawai" ta ƙare maganar ta rufe Babyn hannunta da showel, tace "To me zance? Hakan fa alamun Ubangiji na sonka ne da rahama, ƴan uku sai mai tsananin imani da ƙarfin Tauhidi su kawai Ubangiji ke bawa" Anuty Zulfa dai tai shiru ta san tana magana ta shiga uku. Yaa Yashim ya amshi Baby boy ɗin dake hannun Anuty Zulfa yana ƙara haba kyan yaran. Murmushi kawai Abeed yake wlh ji yake kamar yyi ta ihu dan murna, time to time ya saki Murmushi yace "Allahamdulilla,I love You Sarah" yana jin sonta a zuciyarsa fiye da ko yaushe, ta bashi farin ciki, ta basa kyautar virgin, yanzu ta bashi yara har guda uku, mene zai mata? Wacce kyauta zai mata wanda za taji farin ciki? A hankali ya juya zai fita Dr Adyan yace "Father of triplets, where are you going?" Abeed ya yi masa banza, walking slowly ya nufi entrance ɗin hospital ɗin, yana zuwa Motar Subash na tsayawa, Cak ya tsaya Subash ya fito cikin farar shadda mai kyau, wajan ƙofa yaje ya buɗewa Sairah murfin ƙofar, ta fito hannunta riƙe da Little Zain, Subash ya kalli Abeed tare da sakar masa Murmushi, shima Murmushin ya yi masa yace "An samu ƙaruwa, Ubangiji ya saka Albarka" Abeed ya lumshe idanunsa tare da buɗewa yace "Amin, Thank you" yana faɗin haka ya shige motarsa Driver yaja sukai waje. Subash ya kalli Sairah wacce kallo ɗaya zakai mata kasan tana cikin farin ciki yace "Madam" ta kallesa kaɗan sai kuma ta tura baki, ya yi ƙasa da murya yace "Soon, Zaki bayani" ta ware idanunta tace "what the you mean by that?" Ya buɗe ido yace "Uhm" Amsar Little Zain ya yi yana rungome, suka jera  zuwa cikin word ɗin. Sairah ta kalli Naila wacce take faɗin "ba kyau hakan ai, da lokacin mu ne kafin ko wanne Ruɓaɓɓan hannu ya taɓa jariri sai anyi wa jariri ƙunshi, an masa addu'a an saka masa zaren kambun baka, huuuu bare yaran Shalale kamar yaran indiyawa wlh tallahi li'ilafi qurash, aniya bil aniya" Sairah ta amshi Baby ɗaya no wonder girman cikin Sarah ya shige tunani, ashe yara ne har uku a ciki, hukuncin Allah kenan, su kansu likitoci iya biyu suka gani, Ayyana sai kallon Sairah take, Gimbiya Noro daman tuni ta koma Zahel. A hankali Ayyana ta amshi Little Zain, cikin so da ƙaunar jikan nata take binsa da kallo "Iyee angona anyi wayyooo, Allah yasa ya rage kukan dai?" Naila ta runste idanunta tace "huuu, azaba kenan to yanzu dai ba sai yace kansa ba? Wama yake ta tasa Allah na tuba, wani abu ne litsil? Yaje dai can yaci kansa" Sairah tai Murmushi tana kallon mahaifiyarta tace "Wlh kuka yake sosai, Ammi" wani kalar daɗi Ayyana taji da Sairah ta kirata da Ammi tace "Ayyah, zai daina ne" ta faɗa tana goyasa a bayanta dan daman bacci ya yi a hannun Subash.... Tunda Abeed ya fita bai shigo ba sai dare, a hankali ya buɗe ƙofar Room ɗin tare da tura kansa ya shiga ciki, tun daka nesa suka haɗa idanu da sauri Sarah ta rufe nata idanun, Yaya Rooma dake zaune kusa da Sarah tace "Sai yanzu?" Murmushi kawai ya yiwa Yaya Rooma, idanunsa akan Sarah, a hankali kuma ya shiga bin gadon jariran da kallo, guda uku a jere, gaba ɗaya suna cikin kaya iri ɗaya bacci sukai hankali kwance gasu So Ma sha Allah, sbd girman su. Kowa ya yi mamakin yadda Sarah ta iya haifar yara har uku da kanta, ai kuwa tasha wahala ko zama bata iya yi. Yaya Rooma ta miƙe tare da ficewa daga cikin room ɗin, da ɗan sauri Abeed ya Ƙarasa wajan Sarah yana faɗin "Wife" taƙi buɗe Idanunta, yana jin yadda take sauke numfashi. Cikin ƙasa da murya yace "Nasan idanunki biyu, please open ur eyes Sarah.." slowly ta buɗe idanunta suna haɗa idanu ta fashe masa kuka Sosai, ɗagota ya yi zuwa jikinsa ya rungome yana shafa kanta yace "Thank you, thank u.. Thank you Sarah Ngd sosai da kyautar ki a gareni, Allah ya yi maki Albarka, ya baki da cewa Duniya da Lahira, ya rabaki da iyayenki lafiya" hawaye ne ya sakko masa yayi kissing forehead ɗinta zuwa cheeks ɗinta yace "Idan ni Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas nine zan ɗaga maki ƙafa ki shiga aljanna, Wlh na ɗaga maki ke ƴar aljanna ce Saaratu." Sarah ta rufe idanunta, tana jin duk ciwon dake damunta ya tafi, kallon fuska tayi da yadda yake zubar da hawaye, hannunta ta ɗura a hankaɗe saman fuskarsa ta share masa Hawayen murya can ƙasan tace "Ɗakko mana yaran mu, mu gansu Uncle" Murmushi ya yi mata, kafin yaja hancinta cikin wata kalar Murya yace "I love You Queen" Baby girl's ɗin ya fara ɗakko wa, ya bata ɗaya a hannunta ɗaya kuma ya ɗura mata a cinyarta, shi kuma ya ɗauki Bby boy ya rungomesa Sosai a jikinsa, yana jin yadda yake lasar masa fatar wuya... Ƙuri Sarah ta yiwa tagwayen matan nata, wanda suke kama ɗaya sak "Man" Abeed yana kallon photocopyn fuskarsa akan na Bby boy ɗin yace "Na'am" tace "Yaya za mu yi? Ni bana gane su" Abeed ya buɗe idanunsa akan yaran.. Namijin dake hannunsa ya sumbaci goshinsa yace "Wannan Ni ne... Raino na ne, bana son su raina min shi sunga tare suka zo duniya shi namiji ne, mai kama da Abul nasa dole zai tashi daban a cikin su" Sarah ta haɗe fuska tace "Bambanci zaka nunawa yaran tun suna ƙana na?".... "waya ce haka?" Tace "ba gashi kana faɗa ba, Allah sai na rama akansa daman daka gani rigimar Mahaifinsa ya ɗakko" Abeed ya shafa kai, yana kwantar da kansa a kafaɗar Sarah, kafin ya juya daidai kunnanta yace "Uhm.. nan da wata nawa zaki ƙaro wasu triples ɗin?" Tai masa banza, ya dubi yarinyar dake hannun Sarah yace "Ki duba wannan da kyau, sanyin halinki ta ɗauka, gashi nan tana shan finger.. ga ɗan ƙaramin cindo a hannunta" ita kanta Sarah ta yarda da hakan, ya kalli jaririyar dake cinyarta, wacce take ta ɗaga ƙafa da hannu Idanunta a buɗe farare tas dasu, wani kalar Murmushi yyi yace "Tab!" Sarah tace "Me?".... "Ki shirya tare faɗa nace" ta Turo baki "wa zan tarewa" bakin nata ya kama sai da ya tsotse tass yana jan numfashi yace "Wannan ta cinyarki wlh Naila ce gaba da baya, ki duba idanunta a buɗe yake saɓanin na ƴan uwanta, tun yanzu neman faɗa take" Sarah ta zare Idanunta tace "Na shiga uku" Rungometa ya yi tare da yaran baki ɗaya "baki shiga uku ba Queen, tana da uba fa, wlh daidai nake da duk wanda zata tsokano... Ina son yarana ina son su, sosai."... "Nifa?" Ya ɗaga mata gira "bana sonki yanzu gsky" ta wani zaro idanu waje yyi dry sosai yana riƙe yaronsa, ƙasa yyi da murya daidai kunnanta yace "ƙaunar ki nake" juyawa tayi baki ɗaya suka haɗa idanu, wani kallo suke aikawa junansu na so da ƙauna. "I luv u My Man... Kai haske ne a gareni bana da bakin yi maka Gdy" "Uhm" yace domin yasan har abada Sarah ba zata taɓa yi masa irin son da yake mata ba..... Bakinsa ya ɗura akan kunnen jaririn hannunsa ya shiga yi masa huɗu ba.. yana sakin wani kwantaccen Murmushi yace "ALIYU ABEDDEEN ABDUL-JABBAR ABBAS" Sarah ta saki murmushi tace "Allah ya raya Haydar" Abeed ya bata Aliyu yace "Ki rasa da full suna Aliyu, wannan dalilin yasa ba zan sakawa yarana sunan iyayena ba, balle na kasa faɗin sunan su" ta Jinjina Kai, Jaririyar hannunta ya amsa ya ajjiye mata Aliyu, itama yayi mata huɗu ba da “JUNAINA�? Ɗayar ma wacce akace ta ɗakko halin Naila yayi mata huɗu ba da "JANNAH" Sarah ta rungume yaran a jikinta Abeed ya rungomesu baki ɗaya tare da zaro Wayarsa ya shiga yi musu photo da Vedio.... Sarah was five days in the hospital and she was discharged, after being examined she and her children are all healthy. Ana saura ɗaya suna, Sairah da Yaya Rooma da Anuty Zulfa na zaune a Main Parlo, Hadda Amma suka ji an fara fusa Algaita ana kiɗe kiɗe.. Naila dake zaune tace "To da banyi magana ba, haka za'ai ta zama kamar gidan makoki, nida ɗaya barni Leges zani na ɗakko ƴan buga ganga masu kwanan solo.. haka suke daga su Sai riƙe ko hammata bata rufa ba" sudai shiru kawai sukai mata, Yaa Yashim ne ya fara shigowa cikin wata dakakkiyar shadda sai ɗaukan Idanu take, Dr Adyan ya biyo bayansa, shima yana cikin farar shadda irin ta Yaa Yashim, a hankali Junaid ya shigo shi ma, fuskarsa a sake amma idanunsa yayi jajur, ƙamshin Arabian oud da Sairah taji yasa ta ɗago kanta a hankali, haɗa Idanu sukai da Subash ya kashe mata idanu ɗaya, yana sanye cikin farar shadda fara tas, an ɗura masa milk ɗin Alkyabba mai ratsin golden, ga wani rawani a kansa yayi mata mugun kyau, shigar Sarautar ya amshe sa, gaba ɗaya waje suka nema suka zauna.. Mai martaba ya zauna shima, sai Sarki Al'khasim Abubakar Wahab, Waziri, da Daddy Salman... Gimbiya Noro ma na zaune.. Riya itama tana can ta rakuɓe cikinta ya girma sosai ta rame kamar ba itaba, Abba dake sakin Murmushi yace "Allhmd" Naila dai baki buɗe can ta kasa hqr tace "To yana gansu duk cikin fararen kaya kamar masu adon likkafani?" Sarki yace "Sbd duk angwaye ne" Naila ta buɗe baki, ƙirjin Sairah ya buga shima Subash ɗin aure ya yi? Abba ya yi addu'a  kafin yace "Allhmd, yau bayan sakkowa masallaci juma'a aka ɗurawa Dr Adyan aure da.." gaba ɗaya sukai shiru Dr Adyan sai kallon direction ɗin Du'a yake, Abba yace "Aka ɗaura masa aure da Du'a, Yashim da Auta, Junaid da Bilkisu, Beeba ko?" Duk akwai shiru Beeba ajjiyar zuciya mai ta sauke sai kuma hawaye ya shiga fita daga cikin Idanunta, da sauri ta miƙe tai cikin part ɗin Sarah a hanya suka ci karo da Abeed, Beeba na ganin Abeed ya nufesa tare da rungomesa tace "Thank you Yaa Abeed, Ngd sosai Allah ya raya triples" janye ta, ya yi daga jikinsa yana sakar mata Murmushi tare da kama hannunta yace "Congratulations Bilkisu" ta ɓoye fuskarta. Parlon yayi shiru, Abba yace "Sai Raudah da Danish Manajan kamfanin Abeed, who converted to Islam" Raudah ta ɓoye fuskarta, bata taɓa tunanin Abinda Ya faɗa mata gsky bane.. daga nan Abba yaja bakinsa ya rufe, Naila tace "Shi kuma wannan mai tafkeken rawanin irin naka fa?" Abba ya juya ya kalli Subash sai kuma yace "To me zance? A ranar da Zain ya rasu a ranar aka ɗaurawa Subash Aure da Sairah... Wasiyyar ɗin ne haka daya ajjiyewa Du'a" kuka Sairah ta fashe dashi tana jin sam ba'ai mata adalci ba, ta miƙe da sauri tare da nufar wani bedroom, Daddy Salman ya bita da Idanu kamar yadda Subash ke Kallonta, hankalinsa duk ya tashi, Abba yace "kada ka damu Subash, haka mata suke bawai dan bata sonka ba hakan a jikinsu yake, ohh na manta Waziri ya auri Gimbiya Noro" Naila was speechless kai kawai take girgiza wa, kowa na wajan ya yi farin ciki da haka. Kukan Naila ya katse tunanin kuwa tana kallon Abeed dake tsaye hannunsa zube cikin Aljihu tace "Allah ya saka min, Allah ya saka min duk irin son dana nunawa yaron nan, kalli ya mayar danu ƴar iska? Ace wai ka kaf cikin ƴan uku babu wacce aka sakawa sunana akai min takwara da ita? Ashe wahala kawai nake a banza bacci nake tunanin ƴan uku nake, faɗa ne kawai banba amma ƙafa da ƙafa naje freedon rediyo na sanar musu matar shalale ta haihu, nace a tayani da addu'a anyi min takwara" Amma daman tasan za'ai haka, Abeed dai da sauri ya juya yabar wajan baya son jarabar nan nata.... Da daddare Ayyana ta buɗe ƙofar ɗakin Sarah ta shiga, taci Sa'a babu kuwa ciki sai Sarah da Sairah, tsaye tayi bakin ƙofa tana harɗe hannayenta, Idanunta akan manyan matan yaran nata.. Sairah dake share Hawaye tace "Kuma shi ke nan, sbd ba'a damu dani ba kamar jira ake mijina ya mutu za'a ce an ɗaura min aure da wani? Ni Wlh ban so ba zan iya zama a garin da aka kashe min miji ba" Ayyana dake tsaye tace "Mijin ne baki so, ko garin mijin?" Sairah da Sarah suka ɗaga kansu, ganin Ayyana yasa duk suka miƙe tsaye tare da binta da Idanu, Murmushi tayi musu, a hankali ta Ƙarasa wajan su, tana zuwa tasa hannunta ta jawo Sarah kana ta jawo Sairah ta rungomesu a jikinta, ajjiyar zuciya suka sauke jikin uwa mai daɗi, wani Irin nutsuwa ta saukar musu, rungometa sukai a tare suka ce "Ammi" tana sakin Murmushi tace "My child's" sun daɗe a haka kafin Ayyana ta zaune tana kallon Jannah dake ta ɗaga hannu alamar abinci take nema, Ɗaga kai Ayyana tayi ta kalli Sarah tace "ɗauke ta mana" ta tura baki kamar zatai kuka tace "me zan mata Ammi?" Ayyana ta kame fuska nan da nan Sarah ta shiga hankalinta tace "A sbd baku san daɗin nonon uwa ba ko? Shine yasa kike ce min me zaki mata? Abeg my friend zoki ɗauke ta" a sanyaye Sarah tace "I'm sorry Ammi"..... "Sorry for yourself Sarah, ina tunanin sai kin fi kowa son yaranki, tunda ke baki samu tattalin uwa ba?" Kan Sarah a ƙasa tana runtse idanunta sbd wata cafka da Janna taiwa breast ɗinta, zafin da taji yasa ta saka kuka sosai, Ayyana ta saki baki tana Mmkin shagwaɓar Sarah... Juyawa tayi ta kalli Sairah tace "And you, ke kika sanni before Sarah tun a Zahel, ydda kike zuwa leƙoni haka Kullum idan kina bacci nake zuwa kusa dake na shafa Kanki, bani da ikon da zanyi iko daku, amma a matsayina na uwa zan baki shawara, love your husband, you don't know the suffering he went through because of you, You will never love your husband as much as he loves you.... Zain is dead, he will never come back, accept this and put that in your heart... Kada ki yarda son zuciyarki yasa ki kasa yiwa Subash biyayya, Subash yanzu daban wanda kika sani a baya daban" Sairah na ɗura kanta a cinyar Ayyana tace "Ammi amma..." Ayyana ta katse ta da faɗin "But What? Gaya min idan baki sonsa, ni kuma na maki Al'ƙawarin zai sakeki sai ya auri wata" da sauri Sairah ta tsaya da kukanta, Ayyana dai tayi shiru, ganin Jannah tayi bacci a hannun Sarah yasa Ayyana ta amsheta tace "kada ruwan ya yi sanyi" miƙewa Sarah tayi Idanunta har rufewa yake, bata samun bacci, wannan yana shan nono wannan zai kama....... Washegari suna, tun safe Masarauta ta cika da kaɗe kaɗe sai busa ake ana buga tambarin masarautar Bilhira. Abeed na maƙale da matarsa gaba ɗaya kayansu iri ɗaya ne dashi da nata, Majida photography mai yiwa sarakuna photo shine ya dinga musu vedio da photo na, gidan ya cika fal.. Da daddare bayan an yiwa triples wanka Sarah ma tayi wanka ta sanya kayan bacci, a hankali ya buɗe ƙofa zai shigo Anuty Zulfa dake zaune tai wani irin Murmushi tace "Malam kaga ai Mutane a ciki? Kuma ma dare ya yi ai" kasa ce mata komai yyi sbd haushi, Ayyana dai murmushi take tana riƙe da Aliyu dake ta kukan gajiya, shi kuka bai damesa ba, sai shan nono kamar ubansa😁... Abeed ya kalli Sarah taƙi yarda ta kallesa sai kawai ya juya rai ɓace.. Sairah na zaune a parlo ita dasu Raudah, Beeba ba yiwa Raudah tsiya kuwa mijinsa na nan, ita kuma Danish wanda ya koma Yusuf yana can yana yiwa Abeed aiki.. Yashim ne ya shigo cikin parlon yana Kallon Sairah yace "Sister, Subash baya jin daɗi yace ki kai masa tea mai zafi" shiru Sairah tayi kamar ba zata ba, sai kuma ta miƙe ta nufi kitchen, Raudah da Beeba suka bar parlon, Auta Miƙewa tayi zata bar wajan Yaa Yashim yyi saurin fisgota tare da jawota jikinsa ya rungome yace "My D"... A hankali Sairah ta tura ƙofar ɗakin Subash a kwance ta samesa daga shi sai trousers idanunsa lumshe, black skin ɗinsa sai sheƙi take, Sallamar ta,da yaji yasa ya buɗe idanunsa tare da mirginawa, zama tayi gefen bed ɗin tace "Ga tea ɗin" matsawa yyi kusa da ita murya a shaƙe yace "I want you, not tea please Sairah" da sauri ta kallesa zatai magana yyi saurin kama Fuskarta, jikinta na rawa tace "Little..." Yana zuge zip ɗin rigarta yace "Nine mahaifin Little, ɗan uwa nake son sama masa" zatai magana yyi saurin kama bakinsa,a karo na farko na rayuwar Subash da yyi kissing mace, domin duk abinsa bai taɓa kissing wata ba, Sairah ta nemi kunce masa nutin kansa, bai taɓa tunanin macen sunna daban take da sauran gantallun mata ba, sai yau. Sairah duk yadda taso ihu kasawa tayi Subash ya nuna mata bata da wayu, tunda take bata taɓa shan azabar data yau a wajan Zain ba, Subash Namiji domin ko kaɗan ya hanata kuka, tana ƙoƙarin kuka zai kama kanta yana girgiza mata kai yace "Don't Cry Baby.." Subash bai saurarawa Sairah ba sai daya tabbatar ya cire duk wani raini dake tsakaninsu, ya tabbatar da Sairah matsayin matarsa ta sunna....Da sauri Abeed ya fito yana faɗin "Umma ina Sarah?" Kan Yaya Rooma a ƙasa tace "Yanzu ai sun kusa isa New York" da wani irin firgici yace "Ita dawa?" Tace "Anuty Zulfa Mana.. a can zatai arba'in" Abeed yace "Ok fine ta riƙe ta, amma ta dawo min da yarana tunda ni ina mijinta bani da ikon da za'a nemi izinin a waje na" Amma tace "Idan na isa dakai, kada ka kuskura kai mgn" ji yyi hatta Sarah haushinta ya keji, a fusace ya juya yana kiran Danish yace "Ka samar min ticket na zuwa England.....

8/23/22, 16:17 - Buhainag: Saukar sa kenan, daga Airport Two months after he left Nigeria, the Ramadan fast was completed. Kai tsaye kuma Khabeer gidan Anuty Zulfa ya shige dashi, Danish na gaban mota Abeed na baya. Sarah na zaune cikin wata Super atamfa mai kyau, wacce ta kama jikinta, ta murmure sosai ta ƙara ƙiba da faɗi ƙafarta tasha red henna kamar ta san da zuwansa, rabonta dashi tun ranar sunna. Jannah dake kuka take jijjigawa, Auta na can kwance tana fama da laulayi, a hankali Sarah taji ƙamshin Hugo boss na ratsa hancinta, gently ta ɗago kanta Idanu suka haɗa da Abeed dake tsaye, fuska sake yana sanye da black ɗin Suit mai kyau hannunsa zube cikin Aljihu, gaba ɗaya rikiɗe mata yayi kamar Mai martaba, sbd wani irin kwarjini da haiba da suke kwance a jikinsa, ya ƙara zama babba. Kallonsa kawai Sarah take kamar yadda yake Kallonta, ganin babu kowa a parlon yasa Sarah miƙewa tsaye, hannunta riƙe da Jannah ta nufi inda yake tsaye, tana zuwa ta saka hannunta ta ware hannunsa tare da shigewa jikinsa, a hankali Abeed ya sauke Ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya yana lumshe idanunsa, He can't say how much he misses her, he is never happy when she is not by his side, she is his happiness. Zameta ya yi daga jikinsa fuska a kame ya amshi Jannah dake hannunta, wacce tai wayyooo sosai cheeks ɗin Jannah ya sumbata, yana kallon Fuskarta yace "Kawo min Aliyu" gaba ɗaya jikin Sarah ya yi sanyi ganin ko inda take yaƙi kallo, juyawa tayi ta nufi bedroom ɗin ta, Aliyu na kwance yana bacci ya ɗakko sa, tana zuwa ya miƙa mata hannunsa ta saka masa Aliyu, juyawa yayi zuwa bakin ƙofa yace "Ki ɗauko Junaina, With your veil" yana faɗin hakan ya juyawa waje, ganin yanayinsa yasa ta juyawa, not too long ta fito ɗauke ta mayafinta, da jaka da sauran abinda tasan zata buƙata, daman Anuty Zulfa bata nan dan haka waje kawai tayi, zaune ta samesa a bayan mota ya kwantar da Jannah Aliyu na hannunsa ya farka yana masa wasa.... Shiga tayi cikin motar Khabeer ya rufe, kana yaja motar sukai waje. Ajjiyar zuciya Abeed ya sauke ganin full family nasa tare da shi, wanda kuma sune cikon farin cikin sa, Idanuna ya buɗe akan Aliyu ganin yadda sumar kansa ta kwanta wuya da  goshi, wani irin so ya kewa yaron ka kaf cikin triples yafi son sa haka nan... "I'm sorry, I didn't like it either"  shiru ya yi mata yana zura yatsarsa a bakin Aliyu da yake tsotsa, kanta ta kwantar a shoulder ɗinsa tace "I'm sorry Man".... "Sorry for yourself Sarah Salam" ya faɗa yana kwantar da Aliyu, shiru Sarah tayi tasan tunda ya kira sunanta abin ba sauƙi, juyawa ya yi gaba ɗaya zuwa gare ta yana buɗe mata manyan idanunsa yace "Kina tunanin zan mutu ne sbd babu ke?" Shiru tayi, Ya daka mata tsayawa yace "Answer my question Sarah, I said do you think I will die because I love you?" A hankali Khabeer ya shiga gangarawa zuwa gefen titi zai parking, da ɗan ƙarfi Abeed yace "Don't worry Khabeer, keep going" Sarah tuni ta fara kuka tana girgiza masa kanta, Junaina dake hannunta ya amsa ya ajiye ta can baya fisgo yayi zuwa jikinsa tare da ƙanƙameta yana sauke ajjiyar zuciya ajajjere yace "Stop taking advantage of the love I have for you, you hurt my heart Sarah,I couldn't do the job that took me to England..." Shiru ya yi yana ƙara matseta sosai kafin yace "You want me to lose my job because of you?" Ta girgiza masa kai yace "Why would you agree to follow Aunt Zulfa over your husband?...Or, Is she more important than your husband?" Ƙanƙamesa tayi tana kuka sosai tace "I'm sorry Uncle, ban ƙarawa ka yafe min, I had no choice but to follow her, or the phone stopped me from calling and telling you about our trip" kuka kawai take tana kwantar da kanta a ƙirjinsa "I have become a useless woman to you" kanta ya tallafo tare dasa bakinsa ya shanye Hawayen Fuskarta yace "Ban taɓa ganin mace irinki ba, You are special, since today, I know that you are the fulfillment of my wishes, that you will fulfill my dreams" kissing lips ɗinta yyi yace "I love You Sarah, i love You so much.... Ban san adadin so da ƙaunar da nake maki ba, Allah ya yi maki Albarka" ajjiyar zuciya ta sauke tace "Ina sonka Man, ka daina fushi dani ba zan jure ba" Murmushi ya sakar mata yace "Na daina..." Har suka isa gidansa yana rungome da ita... Sarah tabi haɗaɗɗiyar motar dake fake a gidan Abeed, sai kuma ta juya ta kallesa yana jijjiga Aliyu ya ɗaga mata gira Murmushi tayi tace "What a surprise... Thank you Man Allah ya saka da alkairi ya ƙara arziƙi da wadata.." hannunsa yasa ya ɗakko wani abu ya miƙa mata ta zare Idanunta tace "What? Makka? Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun" sai kawai ta fashe da kuka tare da rungomesa, Sarah was speechless kuka kawai take, daga nan ya jata yana ganin kiran Anuty Zulfa yace taci kanta... A ranar Sarah ta gane cewa Abeed daban yake, ya nuna ya yi missing nata sosai, itama ta ture batun jego suka sha ƙauna... Washegari jirgin su ya ɗaga zuwa Nigeria sbd kiran da Abba ke masa.... Abeed ya kalli Abba yace "Abba Sarki kuma?" Abba yace "Mene yasa nake ce maka Magaji? Na daɗe dayin murabus kai daman nake jira,an gama komai daka sama" shiru ya yi sam baya son wata sarauta, a hankali yace "Amma Abba" Abba ya ɗaga masa hannu yace "Dole ne fa" shiru kawai Abeed ya yi, Amma tace "Allah ya taya riƙo My son kuma our King" ya sha kunu..... Washegari a Main Parlo, Amma na zaune riƙe da Junaina ta kalli Du'a tace "haka Allah ya ƙaddara, in sha Allah wata rana zai zauna" Du'a ta goge Idanunta Sarah tace "Allah ya bada na ake" Murmushi kawai Du'a tayi, Beeba dake zaune tace "Anti Sarah Kinga yadda kika ƙara kyau,kin zama babbar mace?" Sarah ta harareta tace "Ba wani, sannu da fama, nikam ina Riya ne?" Amma tace "Ta haihu ai, kuma tayi aure tana can wajan mijinta" Sarah ta buɗe idanunta tace "Ikon Allah, wata aura" Beeba tace "Bukan dai, da yayi mata cikin shine ta aura bayan an sameta da Hiv, shima haka.... Yanzu tana can suna tare" da Mmki Sarah tace "Allah ya kyauta" Sallmar da suka ji yasa suka ɗaga kansu,  Subash ya shigo hannunsa riƙe da Little Zain, wanda ya girma sosai Sairah na biye dashi cikin farar Alkyabba, kana ganinta kaga mai ɗauke da ƙaramin ciki, Subash ya nemi waje ya zauna bayan ya miƙawa Du'a Little Zain, suka gaisa Subash ya ɗauki Jannah, Sairah ta ɗauki Junaina, Aliyu daban yana can wajan ubansa ya tafi dashi wajan dokonansa, "Zuwan yanzu?" Subash yace "Eh, Amma munzu taya Abeed murna ne naji gobe za'a naɗasa sarki bayan zaman da akai da sarakuna" Sarah ta kalli Subash dan mata da labari, sai kuma yyi Murmushi yace "Allah ya tayasa riƙo, Congratulations Sarah" miƙewa sukai Sarah tace "tafiya?" Yace "Ai mun biyo ne kawai, zamu Paris ne wani aiki ya kaini" Amma tace "To, Allah ya taimaka" Du'a ta miƙawa Sairah little Zain tace "Gashi" Murmushi Sairah tayi tace "Na bar maki shi halak malak, yanzu ɗan ki ne ba nawa ba, ki ɗauka ke kika haifesa bani ba" tana faɗin hakan tai waje, Subash yabi bayanta... Kuka kawai Du'a ta saki tana rungome Little Zain. Washegari aka naɗa Abeed matsayin sarkin Bilhira, Algaita da sarewa haɗi da tamburan Masarauta na tashi.... Shigowa cikin gidan ya yi bayan ya dakatar da fadawan dake biye dashi, a hankali ya buɗe bedroom ɗin Sarah ta shiga tana tsaye gaban mirror sanye da towel tana jin Aliyu na kuka tai masa shiru, rufe ƙofar ya yi tare da nufar inda take, ji tayi an rungometa ta baya, numfashi suka sauke a tare... A hankali ta Ajjiye perfume ɗin hannunta tare da juyawa idanunsa taga ya yi jajur tace "Sarki na" ya kwantar da kansa a shoulder ɗin ta yace "Kin tabbata Queen... Naji kamar ba zan iya ba" ware hannunsu tayi ta shige jikinsa sosai tace "zaka iya, irinka jama'a suke nema,ina da tabbacin hakan yasa Abba ya yanke shawarar kaine zaka hau kujerar" zame jikinsa yayi yana haɗe mata fuska yace "Kin bar Aliyu nata kuka" ta Turo baki tace "Yanzu fa ya gama sha" zama yyi kan bed yana zame Alkyabbar jikinsa tare da ɗaukan Aliyu yace "Bawan Allah, to a ƙara masa" tace "Rabon Junaina da Jannah ne" Murmushi kawai yyi mata yana jawota kusa dashi yace "to asiyar mana please" ta narke murya tace "bana kuɗi bane" yana zame towel ɗin jikinta yace "Ok to a rabona" tace "ka yadda ba zaka nema zuwa dare ba" ya ɗaga mata gira tace "No! Kace ka yarda" shi dai yyi mata shiru sai kallon yadda Aliyu ke shan nono yake, tasan tunda yayi shiru bai yarda bane, kuma baya ƙarya shine yasa yyi mata shiru ɗin, a hankali taji saukar hannunsa saman ɗaya ƙirjin nata, Idanunta ta lumshe tana jin yadda yake mata yawo da yatsarsa, kafin gently ya ɗura bakinsa ya shiga sha kamar yadda Aliyu ke yi, hannunta ta ɗura saman sumarsa, Abeed idanunsa ya buɗe yana jin wani abu na musamman, haɗa sukai da Aliyu daya saki nonon yana kallon Mahaifinsa, Kunya ta kama Abeed ganin yadda Aliyu ke kallon yana shanye masa abinci, da sauri ya miƙe tsaye yana shafa kansa ya shige toilet ɗin da bai niyya ba, Sarah dry ta saki tana rungome Aliyu wanda itama take so kamar ranta.... Suna tsaye cikin Super market, Abeed riƙe da Junaina Sarah riƙe da Aliyu, Junaid kuma ya riƙe Jannah, salati suka ji an fara da sauri suka juyawa Naila suka gani tsaye tana tsare wata mace data gani daka ita sai ɗan ƙaramin skert... "Baiwar Allah na tambaye ki?" Matar tace "inaji" Naila ta ƙara matsawa sosai wajan Matar tana ƙarewa ƙaramin skert ɗin kallo cinyoyinta duk a waje, Naila ta riƙe haɓa tace "Amma dai daga Leges kike ko?" Matar tace "Eh, acan aka haifa"... "Muhammadur Rasulullah S.A.W, wlh kallo ɗaya nai maki nasan ke tashin leges ne, to ai matansu ne haka za kina gani kamar karuwai... Sannu Ashe Leges ɗin tana nan a ƴar banzar ta" matar dai kallon Naila take kawai, Naila tace "Yasu, Gangozi, su firaidal su gayyar tsiyar nan?" Matar dai bata gane ba, Junaid yace "U can leave,kiyi hqr" tace "Never mind" Naila ta ɗaga Murya tace "ki gaisar min da ƴan iskan Legas...." Abeed dai yyi gaba zuwa waje, a harabar super market ɗin Abeed yyi tsaye ganin wasu mata na rufe fuska su biyu.. kuɗi ya zaro ya basu matar tace "baka gane ni ba?" Abeed ya buɗe ido jin Muryar Ummi da sauri Junaid ma ya kalleta sai kawai ta fashe da kuka tace "Dan Allah Abeed ka yafe min, ka sanya Amma ta yafe min, ninai mata asiri ba zata sake haihuwa ba a duniya, ninaiwa Du'a asiri, Dan Allah kayi hqr na cuceka" Naila tace "Tab, ɗanki kika cuta shine ya dinga shaye-shaye kamar zai haukace, da ƙyar Bina ta shawo kan lamarin, kin cuci kanki wlh tirrr" Junaid ya kasa Mgn duk lalacewar uwa uwa ce, Wacce ke kusa da Ummi tace "Sarah ce ko Sairah?" Naila ta buɗe ido ta kasa cewa komai, matar tace "Kice mahaifinki da kakarki su yafe min dan Allah" sai a lokacin suka gane Kilishi ce, kuɗi kawai Abeed ya ɗauka ya basu, Junaid yyi gaba tare da Al'ƙawarin zai dawo ya ɗauki mahaifiyarsa.


India.

Hall ɗin ya cika da mayan mutane, mawaƙa na ƙasashe daban daban, duk wanda ka gani a wajan ya isa ne, Singers World Ward Day. Duka mawaƙan na ko wanne ƙasa suna zaune, gaban kowa na faɗuwa burin kowa ya samu award ɗin, a hankali ake kiran mawaƙan ɗaya bayan ɗaya... M.c yace "Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas" Abeed ya rufe idanunsa da ƙarfi jin zuciyarsa ta buga, Abba da Amma dake zaune daka can gida Nigeria suka gyara zama. Sai da aka kira Abeed sau uku kafin ya miƙe tsaye, kowa yana mmkin girman kai irin na Abeed.. ƙara sawa yyi har kan pillow ɗin... Yana gyara tsaiwarsa sosai, jama'ar wajan sukai shiru gaba ɗaya kallon Abeed ake, wasu kuma ta majigi Allah kaɗai yasan adadin biliyoyin jama'ar da suke kallonsa "We're waiting" wata na'ura ta faɗa, zufa ya fara yankowa Abeed, duk yadda yaso harshen sa ya juya ya kasa, wata jarabta ta samesa, gaba ɗaya manta waƙar he doesn't know how to sing... Na'ura tace "10 minutes more..." Miƙewa Amma tayi tana salati, Abba dake zaune yace "Ya Salam, go on my friend.." Idanun Abeed ya jajur shi kansa bai san meke faruwa ba, kawai yaji ko bakinsa ya kasa buɗewa... Na'urar tace "Time..." Kafin ta Ƙarasa faɗa sunji wata zazzaƙar murya ta ƙara ɗe cikin hall ɗin, kafin a hankali suji an fara wata waƙa...

8/23/22, 16:17 - Buhainag: All your night rave

Despite you're dave

Can't you see grave

Thy thought its just a myth?


    Kiss or grab?

Asking for handy dab

    Hey young man

Could you live ceaselessly?


Walking haughtily

    Offending,

Cheating, bullying, repelling

Do you have religion?

 

What an opprobrous water!!

  Spent 40 before petus

        Born frailest

Living menial to His Lord.


When asking avariciously

    A naff tongue

 With a heart rhythms

   Timidest kneeling.


Oh Lord of mercy!

    I'm repented,

As He washed your agony

  Heart omitted!

 

Just be on the surface

A perfect stranger

Work for Jannah 

Never strut with earthly journey.


Sarah Salman reminds you, Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas' wife no doubt...


Wani Irin ihu wajan ya ɗauka, gaba jama'ar hall ɗin sua miƙe tsaye suna tafawa wace tayi waƙar ba tare da sun san ko wace ba, sautin Muryar ta kawai suke ji, sai kuma da tace matar Abeed, A hankali wani ƙyakƙyawan yaro ya ɓullo sanye da farar Suit.. sumar kansa kwance har baya irinta Abeed, gaba ɗaya baifi 3yrs ba... Abeed dake tsaye idanunsa yana fitar da Hawaye, yabi Aliyu da kallo, da gudu kuma Jannah ta shigo tana ɗagawa Abeed hannu tace "Abul see me here" Murmushi kawai ya sakar mata domin yasan surutun Jannah, Junaina ta shigo a hankali kanta a ƙasa, domin bata da fitina, gaba ɗaya fararen kaya ne a jikinsu... Cikin nutsuwa Sarah ta shigo wajan, yana cikin wata tsadaddiyar Abaya fara mai kyau, tayi rolling kanta sai ka ɗauka balarabiya ce, ganinta yasa gaba ɗaya Mutanan wajan suka san triples ɗin yaranta ne... Hannunta dake riƙe da Speaker ta sauke, idanunta akan Abeed tana kashe masa Idanu cikin muryarta mai sanyi tace "I hope I don't interfere, I replace my husband Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas, Assalamu alaikum" M.c yace "What a nice song, what a a touching speech" gaba ɗaya wajan suka ɗauki ihu... Abeed dai kallon Sarah kawai yake, shiru akai ana jiran wanda za'a kira matsayin best Singer, bai taɓa tunanin zai ganta ba, balle tazo wajan, domin sunyi sati bata masa Mgn.. sbd laifin da yyi mata, sai yake ganin kamar ta tsanesa ne.. kamar daga sama Sarah taji ance "Sarah Abeddeen Abdul-Jabbar Abbas" shi kansa Abeed yyi mamaki, wajansa ta Ƙarasa tare da kama hannunsa, Aliyu da Jannah da Junaina na biye da su, aka bawa Sarah award, ita kuma ta bawa Abeed, photo na aka shiga yi musu gaba ɗaya harsu Aliyu... Sarah na ƙoƙarin juyawa taji sautin Muryar Abeed cikin Speaker yace.

“I love you Sarah... I love you Sarah... I love you Queen Sarah"  gaba ɗaya aka saita Camera akansu, Abeed ya Ƙarasa dab da Sarah kamar daga sama taji yace..


Though you love me in the past but now you hate me,

Of course you hate me too much that you wanna forget me,

I always missed you, longing to see you close to me,

I know I hurt you, but Sara please forgive me...

Rashinki a daf da ni yana kidima ni masoyiya, Sara.

*****

I feel comfortable just by looking pictures of you,

And feel regrettable at once for missing contact with you,

Safiya, rana, dare, I never stop thinking of you,

I love you so much that i can't live without you,

Ki dena fushi da ni kowa yasan ni naki ne, Sara.

*****

Shiru Abeed yyi, yana bin Sarah da kallo gaba kuma yaran su koma wajan Abeed suna haɗe hannu kamar masu tayasa roƙonta, cikin ƙasa da ya fara sakin baitucin waƙar...


Sara Sarauniya, cikin mata tauraruwa..., HAPPY BIRTHDAY TO YOU, Abeed Gani da baitukanki, Sara.

Sara Sarauniya, cikin mata tauraruwa..., murnar ƙara shekara Abeed naki NAZO taya ki, Sara.

...Ranar haihuwarki rana ce da nake jira,

Duk in ta zagayo nakan yi buki duk shekara,

Duk da kasantuwar ba mu tare na jero kyandira,

Har in yanka cake wasu nai mini kallon sha tara,

Har in maki dan kida da salon waka da na kirkira, Sara.

****

An sha mini tambaya, shin wai wacece Sara ne?

Sai ince ku bari kawai ba za ku yi fuskanta bane,

Ita din daya kwal take, dubun mata ko rabinta ne,

Ba don-ba-don-ba da sai ince maku duk ta fi su ne,

Domin kuwa ba hadi, kamar gwanda da guna suke, Sara.

*****

Happy birthday to you daya tal basarakiya,

Domin ke ce kadai ke mulkin birnin zuciya,

Sara tamkar Zara ce cikin taurari na samaniya,

Mata ku yi hakuri ko da wasa ban mata kishiya,

Da rai ki dade ki yo... albarka ya ta damuna, Sara,

*****

Allah dada lafiya a gareki da tarin  arziki,

Allah dada daukaka dukkan sharri Ya kade maki,

Makiya da mahassada Ya tsare in sun maki farmaki,

Allah dada sutura, a dukkan lamura ya tsaya maki,

To day we wish you... happy birthday masoyiya, Sara,

*****

Kalamai sun kadan furta kalmomi na farinciki,

Gani na daf da ke kadai ya yaye bakinciki,

Domin ki yi murmushi in gani fadi me zan yi miki,

In hukunci za ki yi min yi sassauci don arziki,

Ko don albarkacin diyarmu abar faharinmu, Sara.

*****

Tabbas so ba shi buya a zuciya har a idanuwa,

Yakan iya bayyana ko cikin kuka da kuturuwa,

Yanayinki ya bayyana mini tuba na yai karbuwa,

Manta da dukkan abinda ya faru muje mu yi rayuwa,

Mu aza daga inda mukka tsaya soyayya shakuwa, Sara.

Da sauri Sarah ta faɗa jikin Abeed tare da ƙanƙamesa tana sakin kuka, Rungometa shima yayi triples suka riƙe jikin iyayensu... A cikin mota tana maƙale a gefensa, Aliyu na cinyarsa yana wasa da sajansa yace "tell me wife ina kika iya waƙa?" Ta kashe masa Idanu ɗaya tace "My Mom... Ita ta koyan bayan kayi min yajin aiki" Murmushi yyi mata yace "I'm sorry Sarah, Wlh i know nothing about the pictures, na faɗa maki tun muna New York yarinyar ke bibbiyata zan iya tuna maki ranar datai photon, ban san yaya akai harta samu number ki ba.." Murmushi Sarah tayi tace "I trust you My Man, ban ƙara zargin ka".


_After 20yrs😨_

A hankali yake tafiya cikin nutsuwa, yana sanye da kayan sojoji, saukarsa ƙasar ke nan, a yau kuma ya samu damar zama cikakken soja... Fari tass dashi sumar kansa har wuya, fuskarsa a kame babu walwala... Yana shiga parlon nasu yaji an rungome sa, da sauri Aliyu ya kwaɓe fuska yana zame p.cap ɗin kansa yace "Abul" ya faɗa yana shigewa jikin Abeed, Abeed daya zama babban mutum kuɗi sun zauna, ya ƙara girma ya koma kamar Abba yace "Wlcm Back son.." Aliyu Haydar ya rungume Abeed yace "I miss You Abul... Na takura" Junaina tace "Wlcm Captain" Aliyu ya ware idanunsa kamar ba zai magana ba sai yace "Ya rubuce-rubuce, Babu ko yaya?" Jannah dake tsaye riƙe da waya cikin tsiwa tace "Waye zaice maka Yaya?" Kada ka manta tare aka haifemu, duk wannan Girman jikin" Aliyu ya Kalli Sarah dake zaune riƙe da Baby a hannunta yace "Mami.." Sarah tace "Barsu, bayan ka rigasu shaƙar iskar duniya" gaba ɗaya Junaina Jannah suka rungome ɗan uwan nasu, ya ƙanƙamesu yana jin son su sosai a ransa... "Su Captain manya" Aliyu ya buɗe ido yace "Yaa Zain" Zain dake zaune saman Kujera yana duba laptop and shari'ar da zai gabatar yace "Bro" suka rungome juna "Yaa Zain i miss You.." "Miss u too my friend, congratulations" Aliyu yace "Thank you" *AMEENULLAH* dake zaune ya tsare Aliyu da Idanu, Aliyu ya Kalli Ameenullah yace "Sannu ɗan *KURMA* da hannu Ameen yayiwa Aliyu sannu da zuwa... Kai tsaye Captain Aliyu Haydar ya shige part ɗin sa... Yaa Zain ya miƙe tare da rungome Abeed yace "Bye Abul" Shafa kansa yyi yace "Sai ina?" Ya lumshe idanunsa yace "Wajan Daddy, (Adyan) daka nan zani Zahel...

Haka rayuwa taci gaba, Sarah nada yara bakwai, Aliyu, Junaina, Jannah, Ameen, Sarah, Naila, Maryama... Sairah da Subash nada yara biyar, Du'a bata taɓa haihuwa ba, Beeba yara uku, Auta da Raudah yara hur huɗu... Abeed ya kalli Sarah yace "Ina Sonki Sarah, kin mamaye min gida da kyawawan Alhhali masu tsafta" kwanciya tayi jikinsa tace "kai ne farin ciki na Uncle, bango abin jikina,ina sonka Mijina" matsawa Abeed yyi kusa da ita, a hankali yace "Ya kamata a samarwa Ammi ƙani" Sarah ta buɗe idanunta tace "Haba Man, yara fa muke shirin aurarwa haihuwa kuma an gama" ya sakar baki yace "Ina son mu samu ZAIN ABEED" Ta ɗaga masa gira, Rungometa kawai yyi yana jin nutsuwa na saukar masa, tace "kwana biyu ban leƙa gidan marayunmu ba" motsin da suka ji yasa suka ɗaga kai Aliyu suka gani tsaye, yace "Abul, Mami Good night" kai kawai suka ɗaga masa. Yyi waje a hanya yaci karo da Naila tace "Ohh jaraba kenan..." Yace "me kika ce?" Ta washe baki tace "Sannu Yaa Leee" gaba yyi ta bisa da kallo tace "Masifaffe, kaci kanka.." Aliyu na zuwa ya faɗa kan bed, ya kira Mama (Sairah) Vedio call, Time tana kwance jikin Subash, Subash ya leƙa da kansa ta wuyan Sairah yace "Captain Aliyu, sai aure kuma" Aliyu ya marairaice fuska sosai yace "Mama kin gansa ko?" Sairah ta ture kan Subash tace "Manta dashi, When zaka zo Zahel?" Ya taɓe baki yace "Soon" tace "Halisa tun tana kuka tana Yaa Leee,harta dai yanzu kam ta mance kamarka, Naila ta ɗauke ta zuwa Leges" ya ware idanunsa sosai, shi tunda Abul ɗin sa, ya bashi lbrin komai yaji ya tsani Zahel.. kashe kiran yayi tunani gaba ɗaya ya addabi Zuciyarsa, haka nan ya fara tunanin Halisa, amma sam yanzu ba zai ce ga kamarta ba, sau ɗaya ya taɓa ganinta, Cije baki yyi time ɗin da Zarah ta faɗo masa a rai,..a hankali ya furta *DAWA ZAN RAYU?*


 _Allahamdulilla, Allhamdulillah🥰, Yau na sauke littafin ZAIN ABEED, idan ya shige haka ban san me zan rubuta ba😁 amma akwai wani abu.... Aliyu yace DAWA ZAI RAYU_


_Littafin ZAIN ABEED na kuɗi ne... 5006850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank... 08119237616... I'm not perfect, but na san duk da hakan kunyi farin cikin Zain Abeed, dan ko ɗari biyu, ɗari uku zuwa biyar biyar a taimaka a sauke haƙƙi🥺👏🏻_


_Wannan littafin SADAUKARWA ce ga SARAUTA'S FAMILY.... SHARE FAMILY... Prince Hassan, Queen Baby (Babyluv😁) Bashir Sulaiman, da dai tarkacan su..... Ni ba zance komai ga masoya ba ysin💋❤️ sune farin cikina, da masu free da masu siya.. duk ƙauna ne, Jama'ar Sarauta's Library... Abokan hira a kashe a binne ina gaishe ku🥰... My vip nd special grp💋🍷 Ubangiji ya nuna masa 1/1/2023🚶🏽‍♀�? Na'ima Sulaiman sarauta lover's You❤️_


Sat/Aug/20👌🏾

No comments

Powered by Blogger.