Najma 19-20

 


πŸ‘„πŸ«¦πŸ‘„πŸ«¦πŸ‘„πŸ«¦

    *_NAJMA_*

πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹

By maman noorul 

Hudah 



Wanan littafin na kudine regular 300 vip 600 via 

2378022567

Aisha Mohammed

Zeinith bank,for more information please contact me via my watsaap number 09090112846


πŸ…Ώ️1️⃣9️⃣🫦2️⃣0️⃣


Bismillahir Rahmanir Rahim 


     Yace"abbu naj bata fito tayaka hira bane? "


           Yace"wace kuma haka"


       Dan shafa kai saif yayi yace"ina nufin uwani"


         Abbu yace"au uwani wai ai ita dama ba zuwa take tayani hira ba ta gwammace tayi ta yawo yau dai mun gan sabani hakan dan da ta  dan da asuba ta tashi tayi shirin makaranta ta tafi 


    Cikin mamaki yace"boko abbu? "


     Abbu yace"eh boko fah kaima da kake bako kayi mamaki ko?? *


       Besan sanda murmushi ya subuce me ba abbu yace"ko ni naji dadi amma na rasa meyasa uwani bata son boko wallahi ina son uwani tayi karatu amma shirme bazai barta ba 


          Saifudeen yace"abbu akwai makaranta kudi nan kusa kuwa? "


Abbu yace"sai bakin hanya sai shegen tsada dan mahaifin uwani yaso sata amma kudin yayi yawa kuma sanin ko ya satan ba zuwa zatayi ba ya hakura Kar yayi asara kudinss 


   Saif yace"toh ba komai ina nimam izininka please zan kai uwani makaranta  kafin in koma"


Abbu yace"asaran kudinka kawai zakayi dan ba zuwa zatayi ba 


    Yace"zata je abbu "


         Abbu dai be kuma cewa komai suka canja hira 


        Kin wucewa saif yayi yana ta zaune da abbu har wajajen  1pm sai ga yaran makaranta sun fara dawowa yayi ta sa ido can ya hango uwani da farida tana rike da takkada guda biyu fuskar nan a hade takalminsa ne a kafarta sai ta bashi dariya tana zuwa  tayi zaman dirshen 


Abbu yace"ya karatun? 


Tace"abbu muryata ta toshe ihu mukayi Kamar karnuka   muna ta ste an kapita kai ka ce za a tada garinr ga wani shegiyar waka da sai ka kai hanun kirji kafin ayi ta toh fah daga solobe ban gane komai wallahi sauran saida inci baki in kuma dage gudun a fauda  min bulal..... "


      Dariya sosai ya kufcewa saif dan ya gano national arthem take magana 


Tace"matsifar bata tsaya nan bafa  toh gobe ance mu taho da sok da sanda kuma inyi kitso wai so suke ayi need 


       Saif yace"neat "

Ta jinjina kai tace"shifa... Toh nidai nace sai sun ganni ai zasu samin doka,Ina dalili Abu ba niman aljanah ba,wallahi da a gun yiwa addini hidima ne bazanyi wanan dagewar ba gaskiya da sake ka


          Aikawa yayi aka siyo mata cocacola  da bread taci tayi nak 


   Ya faki idon abbu dake amsa waya yace"zaki kaini rafin in ga ruwa? "


            Ta mike ta watsar da takkadun tace muje 


     Tattara takkadun yayi ya bude sai ya gan rubutun sai a hankali ya bi bayanta da takkadar da pencil 


       Bakin rafi ta kaishi the place is so lovely ga wani sanyi da yanayi me dadi 


Dutsina take dauka tana jefawa cikin rafi shiko ya zuba mata yana kallonta 


Waya ya ciro a aljihu ya fara daukarta hoto ba tare da ta sani ba 


Can dai ya karasa ruwan ya zauna akan wani dutse itako ta shiga tsakiyar ruwa tana wasa a ciki kafin kace me ta fara wanka sai swiming take yana kallon inda ta iya ruwa 


Bayan ta sha wanka ta fito tana gyara sumanta daya jike wanda ya dau hankalinsa ya shagala da kallo 


      Ta saki murmushi tana juya kanta tace"ya dai"


        Murmushi tayi tace"ya dai? "


         Ya girgiza ya kai hanun kirjinsa yace"da ciwo anan "


Ta fito da sauri ta duka ta kai hanun tace"osa gareka"


Yace"ah'ah ba ulcer bane ciwon zuciya dr yace"in ban samu abinda nike so ba zan mutu "


Fashewa da kuka tayi tace"ka fadi abinda kake so inje in samo maka kaji bana kauna jin kalmar mutuwa, dan allah kayi hakuri  karka mutu 


       Ya kama hanunta yace"naj abinda nike so shine ki daure kiyi karatu ina son ki zama babban mace zan cire ki a makaranta gwamnati in maidaki ta bakin hanya in na tafi minna zan samo miki lesson anty da zata zo tayi ta koya miki karatu  kadai zai kawo ta nan din , kimin kawarin zaki maida hankali zakiyi karatu 


     Ta goge hawaye 


Yace"hakan ne kadai zaisa inji dadi a zuciyata kuma in rayu "


       Tace"zanyi tunda abin ya zama tsakanin rayuwa da mutu  wallahi zanyi 


    Ya ja hancita yace"good,harda islammiya? "


Sai da yayi layi a takkadarta ya rubuta mata A B C D zuwa z yace taje ta kwashe sanan yayi wanda zatayi tracing yasa tayi a b c bata iya ba yayi ta koya mata 


      Washe gari shi da kansa ya kaita school yayi enrolling dinta ya biya kudin komai da kyar aka kai ruwa rana kafin ta amince aka sata a primary1 wanda duk ta fisu girma suma school din ganin ba abinda suka sani sunce nusery1 za a sata  ya dai basu hakuri 


           Sosai yayi mata shopping dan har cikin gari ya kaita ya siya mata sandals biyu da socks biyar school bag uku sai su biscuit da bobo 


    Yace "gidan mu bashi da nisa da nan ko muje mu gaida ummina"


        Tace"tsoro nikeji be kuma cewa komai ba suka dau hanya 


        Saida ya gan ta fara zuwa makaranta wanda da kansa yayiwa umma bayani tayi ta zuwa da wuri ya rubuta numbershi ya bata yace in tana bukatan wani abu ta ari wayar abbu ta kirashi 


Godiya umma tayi me har abbanta da abbu ya tafi bayan yayi mata alkawari zaiyi ta zuwa karshe mako dan kuka take tayi 


       Ba ayj kwana biyar ba da tafiyarshi sai gashi ya dawo da wata yare me suna justina ya kama mata gida sukayi akan zaiyi ta biyanta 100k 


Justina tana da ilimi ga teaching method a inda take aiki 15k ake biyanta shiyasa take son tayi kokari ta gan najma ta ilimantu wanda ba karamin drama sukeyi ba dan bata jin hausa najma kuma ba english 


      Rayuwa ta cigaba da tafiya saif na ta dawainiya kuma be taba nuna alamu da zai nuna son naj yake ba kullum yaba sintiri tsakanin minna da maikunkule ba gajiyawa zuwa yanzu naj ta zama yar fes dan har cream ya siya mata jikinta yayi kyau ga mamakinsa tana daukar karatu wanan yawon ta rageshi  sosai da yamma suna zuwa islamiya da Rana Kuma data dawo school ta abinci sai justinah ta Zo tayi tsaye kanta sai ta fito 


     Tun tana bada number yusifa ya kirasa har ta iya Kiran da kanta hakan yasa da ta dawo islamiyya zata dau wayar abbu da ya gan Kiran zai yanke ya Kira zafin da yake sa Mata akan sallah da Kuma nuna fushi in batayi ba yake sa yanzu takeyi Dan Bata iya me karya 


       Bayan 3years 



Maman nur

No comments

Powered by Blogger.