Izzar So Complete Hausa Novel


 *🌹IZZA A SO..!!🌹*

    _(Diffrence Calture)_


   _NIMCYLUV(sarauta)_


_CAMPTER 1: STRANGER_



    *Sadaukarwa ga mutum Shida*


  _Hassan A.T.K._

   _Maman maama_

   _Real Queen_

  _Haseenatu Auta_

  _my mummy and Daddy_

  _Safna Aliyu jawabi_



     *👉🏻GAISUWAR BAN GIRMA😘*


    _Sakinerh_

    _Fadar Nimcyluv_

    _FIKRAR MARUBUTA_

     _Real Nimcyluv_

     _Hafsat A Garkuwa_

     _Kainusa Writers_


   *GAR GAƊI*

  _koda wasa bana son a sauyamin labari kota wanne ɓangare💁‍♀️_


     *JAN KUNNE👂🏻*

_banyi da niyar ai bata wata ƘABILA ba kawai saƙo zan bada ok_


_BISIMILLAHIR RAMANIR RAHIM_


***** ****** ******

Tunda daga nesa YARIMA SUDAS yake kallonta,duk wani movement nata yana kan idonsa,kwanansa uku da zuwa garin Igbo sai yau ya samu lokacin zagawa ganin garin.


   Sanye take da wani baƙin yadi wanda tayi masa ɗaurin hawa biyu ta kawoshi iya cinyarta,sai rigar less fara tas mai ƙaton hannu,ta yiwa gashin kanta wani gado² like  Alkaki sai Murjani data saka ta zagaye ko wanne tufka na kanta,ƙarfa sanye take da Murjani har guda 5 hakama hannunta.


  Tafiya take kamar batasu sabida yadda take taka ƙasa like Queen,duk tafiyar da tayi sai jikinta yayi sharking wanda yake haddasa mutsar faffaɗan waist ɗinta.


  Sannu a hankali motarsa ke tafiya kamar basu da wajan zuwa,ɗan zuge glass ɗin car ɗin yayi yana ƙara dubanta sosai like ya samu water yana jin kishirwa,ɗan taɓe baki yayi sannan ya maida glass ɗinsa ya rufe.


   Motarce tazu dai² da ita amma ko ɗaga kai ba tayi ba,tsayawa motar tayi a gabanta ganin taƙi tsayawa yasa akayi parking motar waje ɗaya,side ɗin drever aka buɗe nan wani matashin saurayi ya bai yana,cikin sauri yasha gabanta,tsayawa tayi cak kallo ɗaya tayi masa ta ɗauke kai,ƙafa tasa zata ƙara tafiya still ya ƙara shan gabanta,ɗan kwabe face tayi ta tsaya tare da harɗe hannunta a saman brest ɗinta,wanda kana gani kasan babu brezia a jikinta.


  Ɗan gyara tsaiwa yayi sannan ya kalleta yace.


   "sannunki,ina zuwa haka?"


  Shuru kawai tayi masa dan bata jin zata iya magana,domin ta alamar baƙone ba ƙabilarta ba,kula wanda ba ƙabilarta ba shine babban kuskure a rayuwarta,that why tayi masa shuru.


  Ɗan jinjina kai yayi sannan ya sunkuyar da kai yace.


  "tab big problms,naga akwai Izza a nan"


 Saurin kallonsa tayi da alama tasu ta fahimci abinda ya keson cewa,ɗan murmushi yayi yace.


  "pls ur name?"


  OMEHI...is my name


  Motar ya kallah,cikin sauri ya ƙarasa wajan motar ganin YARIMA SUDAS da kansa ya buɗe mota ya fito,rusunawa massenger yayi yace.


   "tuba nake YARIMA aya feni"


  Ko kallan inda yake YARIMA baiyi ba,tafiya ya fara wacce ya nayi zai tsaya da alamu baya tafiya mai nisa,harya ƙarasuwa inda take yayi kallonta yayi na 1min ya ɗauke kai,kusan 10min babu wanda yayi magana ɗan tsaki yaja haɗe da tabe ɓaki kafin yazu daf da ita,hannu yasa ya dafa shouldera ɗinta yace.


  "I'm YARIMA SUDAS,than i'm hausa fulani,i want to say I LUV U and I WANT MARRY U no matter how"


  Yana faɗin hakan ya juya ko inda take bai ƙara kallo ba,saida yayi 30min cif sannan ya isa ga motarsa yana zuwa aka buɗe masa ya shiga.


  Itakam OMEHI jikinta ne ya shiga rawa sabida fargaba abinda zaije ya dawo,waye shi da zaisa rayuwarta da tasa acikin hatsari,tabbas baisan wacece ita ba da sai yayi regreat na abinda ya faɗa,wasu hawaye masu zafi suka shiga zubu mata na tausaya masa,wai zai aureta no matter how ƙafa tasa ta fara tafiya.


  Tana shiga cikin gida aka turo ɗan aike tazu inji ADAMI(her father),jikin tane ya shiga rawa banda sharking body babu abinda take sabida tsuron daya bai yana a Oval face ɗinta.


  Haka ta ɗauki ƙafa ta ƙara inda fada take,tana zuwa ta zube a kwance tare da miƙe hannayen sama da sunkuyar da ƙanta ƙasa tayi flat.


  Wani gashin hannunsa ya girgiza tare da jijjiga kai wanda yasa wani irin abu sai wuyansa yasha wasu manyan Muraji,wajaɓ 5min sannan yace.


  "AZUYA(ina kike)?"


  Wannan shine kawai abinda yace mata,wani irin kuka take na tsuro da fargaba,babu shakka an ganta lokacin data tsaya da ƙabilan HAUSA,still tana kwancen ta kasa cewa komai dan bata iya ƙarya ba.


  Jin shuru yayi yawa yasa KING GIMBA yace.


   "Aje a ɗaureta"


***** *****

KATSINA


Cike titin yake da motoci,ba komai ya haddas hakan ba sai gusuli da wata ƙaramar mota mai kyan gaske tayi,kana ganin motar kasan mamallakin motar ya tara uwar dukiya ta abun mamaki.


  Wanine yayi tsaki yace


   "Mtwss daman haka masu kuɗinnan suke da alamar mai motar macace,kuma THE RICHER YOUNG LADY"


  Wanine wanda yake kan lifan yakai kallonsa ga number motar yaga ansa SULATANA 5,wani wawan tsaki yaja sannan ya sauka akan lifan ɗin yayi wajan motar,wanine yayi saurin ce masa.


  "malam da alama baka san ko wace ba ko?zaifi kyau ka koma motarka lokacin data gama muma tafi"


  Saurayin ne ya kalleshi kamar bazai magana ba sai kuma yace.


  "abarta shirmema kenan"


  Yana faɗin hakan yayi wajan motar...




   *NA KUƊI NE,VIP 400 REGULAR 200,ZAKA TURO TA VTU, 0116886423 NA'IMA SULAIMAN S🤟🏻TARE DA SHAIDAR BIYA NA SCREENSHORT,MASU KATI KUMA ZAKUYI SNAP KATIN A TUROMIN TA WASAPP NO👉🏻08119237616🥰😘*


     Koda kuɗinka saida rabunka Ahha🤞🏻


COMMENTS#

SHARE#

VOTE#


  Sarauta👸🏻👸🏻ce👈🏻



*🌹IZZAR SO..!!🌹*

       _(Diffrence Calture)_


_NIMCYLUV(Sarauta)_


_CAMPTER 2:FIGHT PARTNER & YARIMA SULTAN_


    *WAƘA ILIMI CE*

    *RUBUTU BASIRA NE*

     *BAIWA DAGA ALLAH NE*


       Hau'wau Abubakar kinbiya kuɗi ta Vtu baki magana ba idan kinjini.


   *Sadaukarwa gareku masoyan gaskiya*


  Angel mrss Flower

  Sweetie Haseenatu

  Sis ummu Najma

  Matar Soja

  Anty Safna

  Anty Hafsat A Garkuwa



****** ****** *******

Tafiya ya fara har yazu bakin motar,wajan 5min da zuwansa bata buɗe motar ba kuma he alrdy knew ta ganshi but no prblm,hannu yasa ya shiga knoking glass ɗin shuru bata buɗe ba kuma yana da tabbas taji,he still knoking her car badly,but she did respond his knoking,ɗan tsayawa yayi yana tunani he wonder why she did open the glass,mtwss yaja tsaki yana ta kaicin mutum dan yana da kuɗi ya dinga nuna Izza he hate dat ƙafarsa ya ɗaga da niyar tafiya ya tsinkayi wata cool voice na cewa.


   "Hy poor Man"


Cak ya tsaya bai juyo ba tabbas yaji sunan data ƙirashi dashi kuma yaji shunan har down heart ɗinsa,she call him poor Man meyasa waƴannan yaran masu kuɗi suke haka ne,Meysa wasu ke yanke hukunci ba tare da sunsan ko su waye ba,fuck u stupid gal shine kawai abinda ya iya cewa.


  Bai san da zuwansu ba sai ganinsu yayi a gabansu,wasu manyan mutane ne masu uniform a jikinsu da alama fadawa ne,ba tare da sunce komai ba suka cakume shi zuwa wajan motar.


  Ɗan zuge glass ɗin tayi haɗe da ƙare masa kallo kafin ta juyar da kanta gefe tace.


  "What is the matter?"


 Ta faɗa lokacin data sauke ajjiyar zuciya da alama maganar tayi mata tsayi,than bata saba mai tsayin ba dat why tayi maganar a taƙaice.


  Ɗauke kai yayi baice komai ba dan bata buƙatar jin komai daga gareshi,hatsalima tsanarta yaji ya saukar masa baison ganinta gaba ɗaya,ware manyan idonsa yayi jin abinda tace.


  "kasa darty hands ɗinka ka taɓan mota,ko ubanka nada kuɗinta ne?"


  Runtsa idonsa yayi heartbeat ɗinsa na ƙaruwa lokacu ɗaya,yasu yayi shuru amma he can't.


  "stop call my Papa for dat name ok"


  Abinda za iya cewa kenan ya juyar da kansa waje ɗaya,fadawan ne suka fara magana cikin faɗa.


  "Hattara dai matalaucin saurayi Gimbiya SULTANA ce a gabanka"


 Wayarta ta ɗan danna mai kirar iphone kafin ta ɗaugo ta kallesa tun daga sama har ƙasa tace.


  "ina mamaki talaka da rashin kunya,kajajawa UWARKA ko wace ita kuma zanga waye UBANKA"


  Tana gama faɗin hakan ta bawa drever dabar dreving,cikin sauri fadawan suka fara shiga motarsu haka suka fara hucewa suna barin wajan kowa ya fara jan abin hawansa domin barin wajan,nan titi ya shafe kowa yayi gaba abinsa.


  Wanine yazu wajan yana tafe da lifan ɗinsa yace.


  "kayi kuskuren yin magana da ita,domin ta fika ƙarfin mulki izza da ta ƙama uwa uba dukiya,she is the Richer Young Lady faɗa da ita babu riba so ka kiyaye frnd"


  Ya faɗin hakan yana miƙa masa Lifan ɗinsa,harya tafi taji muryarsa mai cike da kwarjini da haiba yace.


  "bana intrupt ga kowa amma tabbas zan nuna mata ni ABDALLAH ba sa'an ta bane,bana da kuɗi ko mulki amma tabbas zan nuna mata kalar ƙarfin IZZA TA i promise dat"


 Yana faɗin hakan yawau Lifan ɗinsa cike da nutsuwa yayi gaba abinda.

******* *******

Zaune take a fadarta wacce aka cika da kayan mure rayuwa da kuma alatu,mutum 2 ne a tsaye gefe da gefenta suna mata firfita,sai wasu guda biyun suna mata tausa a ƙafarta.


  Wanine ya shigo da sauri tare durƙosuwa yaja jinjina hannunsa alamar gaisuwa.


  "Gimbiya ta amsa miƙe dafe dakai?"


  Ɗan aikenne ya ƙara sunkuyar da kansa ƙasa yace.


 "aya feni Gimbiya na tuba,kamar yadda kika saka mubi wannan matsiyancin mutumin munbi shi amma mun kasa gano inda yake da zama"


 Ɗan motsawa tayi and she stand shaking her legs,wajan 20min kafin ta numfasa tace.


 "wannan wacce irin maganar ban zane,a Ƙasata kuma Jahata kuma Garina a Masarauta amma ace an nemi the poor Man an rasa no pls"


 Tana faɗin hakan taja bakinta tayi shuru kamar ba ita tayi magana ba.


  To yana zuwa ɗan ƙaramin gida da yake ciki babu inda ya nufa sai wani ƙaramin ɗaki mai duhu da ginin ƙasa,yana shiga ya murɗa zoɓen hannunsa nan take wani haske ya bai yana daga jikin zoɓen babu inda hasken ya tsaya sai jikin wani tafkeken madubi wanda yake jin gine a jikin bango,gaba ɗaya jikin madubin jiƙe yake da wani ruwa mai ɗan kala².


  Idonsa ya lumshe tare da ɗan motsa bakinsa,ɗan ƙaramin lokaci madubin yayi wata ƙara sannan yayi haske sosai.


  Cikin nutsiwa yake buɗe idonsa harya gaba buɗeshi akan madubin,ɗan waro ido yayi tare da tankwashe ƙafafunsa,sosai fuskarsa fa faɗaɗa da murmushin jin abinda Gimbiya SULTANA take cewa.


 Ƙara kallon madubin yayi yana kallon cikin fadarta ta sosai,muryarta ya tsinkaya fa cikin madubin.


  "duk inda yake a faɗin garin nan inaso aje anemo min wannan THE POOR MAN ɗin"


 Dariya yayi sosai domin ABDALLAH yana da fara'a sosai bai fiya ajjiye ɓacin rai ba,amma tabbas abinda tayi masa ya tsaya masa a rai,bashi da niyar wahalar da ita ko cutar da wani rai dake duniya,amma zaiyi amfani da kalan izzar sa.

****** ****** *****


LOKUJA


Haka ODOME(sarki)yasa aka tusa OMEHI a gaba,har zuwa wani ɗan ƙaramin ɗaki mai duhu da kuma ƙayoyi.


  Tana ji tana gani aka saka wata sarƙa aka ɗaureta da ita.


 wajan FADAWA 50 ODOME(sarki)yasa aka baza a gidan sarauta domin yi masa gadi kata a kuskura koda wasa abar OMEHI ta fita hakan babban kuskure ne.


 FADAWA 20 cif yasa suje su nemu masa inda wannan baƙin ƘABILAN suke,domin yasa alwashi akansu zai nuna masu ƘABILAN EBIRA KOTU da ban suke da sauran ƘABILU zai nuna masu ƙarfin iko da kuma IZZAR SO akan tilon ƴarsa OMEHI.


  Duk wani binkice da zasuyi sunyi amma babu YARIMA SULTAN babu labarinsa,haka suka haƙura da nema suka koma FADA.


  YARIMA SULTAN yana kishin giɗe akan wata ƙatuwar sofa ƙirar Royal,lumshe ido yayi yana sauraron heartbeat ɗinsa.


 Sanye yake da wata Al,kyabba Coffee and milk colour sai milk cobet shoe sau ciki,da wata hula ta alfarma kana ganinta kasan ta manyan mutane ce masu sarauta da kuma ƙarfin iko.


 Tashi yayi cike da nutsuwa wajan 5min da tsaiwarsa amma ya gagara ɗaga ƙafarsa domin tafiya,saida yayi wajan 10min a tsaye kafin yasa ƙafa ya fara tafiya har yazu compound na gidan daya sauka.


Tsayawa yayi cak jin muryarsa best frnd ɗinsa domin danshi yazu garin.


 "YARIMA SULTAN kayi kuskuren son ɗiyar ƙabilanmu kasan akwai hatsari akan hakan,wannan ODOME(sarki)yafi kowa taurin kai da kuma tsayawa akan ra'ayinsa,pls stop loving her"


 Ya faɗa da murya mai rauni,ɗan kallonsa kawai yayi baice masa komai,so yake yace masa"stop intrupt me"but kalmar ta gagara fitowa a bakinsa,motarsa ya buɗe ya shiga tare dayi mata key ya fara ta fiya a hankali tamkar ba a mota yake ba.


  Lokacin da Labari ya zuwa ONJA(mahaifiyar omehi)cewar ODOME(sarki) ya ɗaure tilon ƴarta hankalinta ya tashi fiye da sosai,rai ɓace ta nufi flat ɗinsa domin alrdy night yanzu an tashi a FADA.


 Kwance ta sameshi akan bed yana duba wani ƙaton Littafi,da sauri ta ƙara wajansa haɗe da rusuna kanta alamar gaisuwa.


  "Uhm" shine kawai abinda yace.


  "Naji hukunci da kayi akan ƴarmu amma zansu naga naji abinda tayi maka?"


 Littafin ya ajjiye tare da kallonta yace.


  "Ƴarmu ta ɗebu ruwan dafa kanta, Ta fara soyyaya da ƘABILAN HAUSA"


 Jikin ONJA na tsuma tayi saurin hayewa kan bed ɗin tare da kifa kanta a cinyarsa nan ta shiga rera kuka na tausayin ƴarta domin tasan bazai mata da wasa ba,itama ba goyan bayan Soyyayarta da ƘABILAN HAUSA,domin taga hulaƙancin da sukayiwa ƴar  ONKWO(kawun ta) ɗinta,sun hulaƙanta sannan sukai mata kishiya tare da kurota gida.


  Ƙarfe 10² na dare MASARAUTA tayi shuru babu komai sai kukan tsintsaye da kuma sauran dabbo bi,ɗakin ya ƙara duhu sosai,da kyar take fitar da numfashi ta wahala sosai bansa ƙishirwa babu abinda ta keji ga wani tsuro daya cika zuciyarta.


 A hankali taji tafiya a nayi kamar ba'a son,ɗan waro ido tayi jikinta ya fara tsuma na tsuro,bata iya ganin kowa balle taga mai shigowa.


  Daf da ita aka tsaya sannan aka saka hannu aka shafi face ɗinta,wani irin yarr taji a jikinta lokacin da hannunsa ya sauka akan skin ɗinta,wani sihirtaccen ƙamshi ta yana shiga hancinta.


  Bai ƙara taɓa ta ba,sai sarƙar daya shiga kuncewa harya gama,saurin zubewa ƙasa tayi lokacin daya gama kunceta.


 Gaba ɗaya ɗan ƙaramin zanin data ɗaura mai hawa biyu ya tattare da kaɗan ya huce waist ɗinta,gaba ɗaya manyan cinyoyinta suka bai yana,har wani sharning suke.


   "Hy when nace ina sonki da har zaki faɗa a gidanku azu na nemana kamar wanda nayi maku sata,wama ya damu dake ko meye a masarautar taku ohhu"


 Ya faɗa a wahalce lokacin da yake taɓe baki .


 Mamaki ne ya cika OMEHI mutumin da aka gama yawo akansa ba'a ganshi ba,amma shine yazu har cikin MASARAUTARSU kuma har inda yafi ko ina tsaro to ina FADAWAn suke?anya wannan mutum ne ita zai rainawa hankali wai yaushe yace yana sonta ta kula yana da ta ƙama da kuma izza.


  Tashi tayi a hankali ta fara tafiya,ƴar ƙara ta saki lokacin data taka wata ƙaya.


 Runtsa idonsa yayi ya naji kamar shiya taka,haka taci gaba da tafiya tazu daf dashi tayi tuntube da wani abu.


 Luuu tayi zata faɗi yayi saurin ta rota ta faɗa saman ƙirjinsa.


  "Auchii" 


Tace lokacin da ƙafarta take zubar da jini,taɓe baki yayi dan baya son haya niya,jin kukanta na damun kunnansa kuma still tana jikinsa sai wani ƙara kwantar da kai take.


 Wata kujera ya gani daf dashi a kasalance ya jawo kujerar ya zauna,zaunar da ita yayi akan cinyarsa.


 Ɗan lumshe ido yayi jin tsinin brest ɗinta a ƙirjinsa,ƙafarta ya kama tare dasa hannu ya fara cire ƙayar ƙarfa,wata ƙara ta saki lokacin daya ja ƙayar,tsaki yaja yace.


 "lazy gal"


Ƙara jan ƙayar yayi jin zata fashe da kuka yasa ta ɗora tattausan pink lips ɗinsa a saman nata ba tare daya haɗe bakinsu ba,wani iri gaba ɗaya suka ji gaba ɗayansu wannan shine first time da hakan ya kasance  dasu.


 Lokacin daya ke shirin zaro ƙayar tayi saurin buɗe baki zatai kuka,nan YARIMA yayi saurin haɗe bakinsu badan a san ransa ba,domin idan tayi kukan dai yake da rabewar kansa.


Wata ajjiyar zuciya ta sauke lokacin da taji ɗumin bakinsa cikin nata,ƙara shigewa jikinsa tayi wanda bama tasan tayi hakan ba hawaye na bin face ɗinta na zaba.


 Wani irin sucking Harshensa tayi wanda bata sani ba,lokacin daya gama zaro ƙayar saurin ƙanƙame shi tayi tana jin wata zaɓa na tsagar mata.


 Lumshe ido yayi jin tayiwa harshensa wata irin tsotsa ta musamman cikin rashin sani.


 Ko motsi SULTAN baiba,hannunsa ya ɗan zura ta bayan rigarta domin tabbatar da abinda yake tunanin.


Jin tattausan Hannunsa a bayanta wanda take ji kamar yana mafa tafiyan tsutsa yasa tayi saurin lumshe ido tare da sauke wani numfashi.


 Ɗan zare bakinsa yayi a nata cikin kasala yace.


  "kee kada kiyimin fyaɗe kike wani lumshe ido"


 Ya faɗa lokacin da hannunsa yake sauka saman brest ɗinta.


 Saurin banƙaru ƙirji tayi jin kamar yana data mata wani abu wanda bata san ko mene ba.


   Bakinsa ya mayar dai² kunanta yana fitar da numfashi mai zafi yace.


  "why bakya saka brezia"


  Ya faɗa lokacin da hannunsa yake ƙara sauka a ɗaya brest ɗin nata.


  Dai² lokacin da wasu FADAWA suka shigo ɗakin hannunsu ɗauke da bulalai.



   


  *NA KUƊI NE GAMAI SU'VIP 400 REGULAR 200,ZAKA TURO KUƊIN TA VTU, 0116886423 NA'IMA SULAIMAN S🤟🏻TARE DA SHADAR BIYA NA SCREENSHORT,MASU KATI KUMA ZAKUYI SNAP NA KATIN A  TUROMIN TA WASAPP NO👉🏻08119237616🥰*


   Kada ka bari a baka labari🤞🏻



COMMENTS#

SHARE#

VOTE#




Sarauta👸🏻👸🏻ce👈🏻



*🌹IZZAR SO..!!🌹*

      _(Diffrence Calture)_


_NIMCYLUV(Sarauta)_


_CAMPTER 3_

_THE MAGIC_



   *💃🧁🎂Happy Anniversary KAINUWA WRITER Allah ya ƙara zumunci basira da kuma ɗaukaka🎂🎂ANTY FAUZA muna yinki sosai🎂*



     Thank you Muhammad Ibarhamin🥰😍😍Sweetie Neeshar Jay





******* ******* *****

Tsaya FADAWAN sukai suna mamaki wannan mutumin daya shiga har ɗakin DUHU wajan GIMBIYA OMEHI waye shi?wannan shine tambayar da sukeso suyi amma sun kasa,sabida yadda yayi masu ƙwarjini wanine yayi ta maza daga cikinsu yace.


  "Hattara matashin saurayi wanne kuskure ne ya kawo ka nan?"


  Sabida ɗan Duhun ɗakin  basa iya ganin hannunsa wanda yake saman brest ɗinta,ɗan zame hannunsa yayi, sannan ya kallesu tas,taɓe baki yayi shidai sam wannan masarautar batai masa ba sai shigen IZZA da kwakkafi,wajan 5min sannan yace.



 "Kai!..ko daman haka kuke idan SARKI idan yayi baƙo, daga wata ƙasar,shin bai faɗa maku shiya turoni nan ba?"




  Jikin sune ya fara tsuma sabida yadda SUDAS yake masu magana like KING,gaba ɗaya suka zuɓe a ƙasa flat tare da miƙar da hannayensu alamar gaisuwa irin tasu ta EGBURA KOTO.





 Wajan 10min bai musu magana ba,hankalinsa nakasan OMEHI wacce tayi lamu a jikinsa tana sauke numfashi,kana ganinta kasan ta wahala fiye da tunanin mutum gaba ɗaya shatin sarƙar da aka ɗaure ta ya fito a beauty skin ɗinta.



 Jin ana motsi kusa dasu yasa ya ɗaugo kai,ɗan waro ido waje yayi ganinsu yayi still a kwance a ƙasa ko motsi ba suyi ba,ikon Allah wannan shi ake kira da Allah ɗaya gari banban,ƙafasar yasa a hankalin ya zunguri hannun wani,cikin sauri ya kalli SUDAS da ido yayi masu alama dasu fita a ɗakin.



  Da sauri yayiwa sauran magana cikin yaransu na EGBURA KOTO few minutes suka bar ɗakin duhu ya rage daga SUDAS sai OMEHI.


 

  Ya tsuna face yayi alamar gajiya,hannu yasa yaja skin ɗin wuyanta,ƴar ƙara tayi domin zafin da taji,ɗan turo baki tayi domin har wani bacci ya fara ɗi banta.


  "Kee.ko kunya babu kin wani hayemin Cinya,sabida kin saba hawa cinyar maza ko?"



Yayi maganar kamar zaiyi kuka,sabida yadda maganar keyi masa tsayi,har mamakin yadda yake mata duguwar magana yake.



  Tashi tayi a jikinsa babu ƙwari sosai ta fara ƙare masa kallo,fari ne sosai kamarka taɓa shi jini ya fito,he has a round face wacce take ɗauke da kyakkyawan IYI (idonsa) farare tas dasu manya wanda suke ɗauke da gashi zara²,dugwan AHI (hanci) gareshi wanda yazu dai² ɗan ƙaramin bakinsa wanda yake ɗauke da pink lips masu  kauri, yana da manyan dimples saɓanin ita,gaba ɗaya zata iya cewa he more beautiful more than her.



   "wannan kallon fa?"


Shine maganar da taji ya faɗa a saitin kunnanta,saurin lumshe ido tayi,takun  tafiyarsa taji alamar zai bar wajan,da sauri tabi bayansa yana gaf da fita yaji tattausan hannunta cikin nasa,tsayawa yayi cak bai juyo ba,magana tayi da muryarta mai sanyin gaske wacce ba komai take iya faɗa da hausa ba.


 "Nifa?"


Shine abinda tace lokacin da take kallon cikin idonsa,banza yayi mata ya ƙasa cewa komai idon tane ya kawo ruwa a ƙaro na biyu tace.


 "pls I'm scared"


 

  Kallonta yayi sannan yace.


  "toni na kawo ki nan?kawai kije kice bana sonki kinga sai a kwanceki,gobe ina son kibar gurin nan domin ina son ganinki,ko baki zuba babu shakka i most come"



 Yana faɗin hakan yasa kai yayi ficewarsa hankali kwance.


  *****

Washe gari


IDU(sarki)da kansa yazu ɗakin DUHUN da aka saka ta,tana ganinsa ta zube a kasa tare da faɗin.



 

 "WAHARADA ADAMI(good morning my father)"


  


  Ɗauke kai yayi dan baya son ganin kukanta sam,sabida ita ɗaya yake da ita amma hakan ba zaisa yaƙi hukunta taba bisa laifin da tayi,a kaushashe yace.



  

   "BAI(Come)"



 Yana faɗin hakan ya juya ya nufi cikin FADA.



 Tashi tayi a hankali haɗe da sunkuyar kai ta fara bin bayansa.



Juyi kawai SUDAS keyi bisa makeken bed ɗin da yake kwance,ji yake kamar yayi rashin wani abu to menene shi?wannan shine tambayar amma babu amsa.


  

  Babu wacce yake son gani sai ita,cool voice ɗinta kawai yake sonji but how?lumshe idonsa yayi a hankali ya fara tunanin surar jikinta musamman HER LAP(cinyarta).



 Yana sonta amma baison hulaƙancin  ADAWU (her father)amma yau kam haƙurinsa ya ƙare.


 Duk wani tsaro na musamman shi akaiwa gidan SARAUTAR.


 An kunce OMEHI akan kyakkyawan sharaɗi da kuma gargaɗi ko waje bata fitowa kullum tana flat ɗinta.


 

  Tsaye take gaban mirrow tana sharce ruwan dake sauka daga dugwan gashinta mai gyalli da kuma tsayin gaske.


 


 Ɗan ja baya tayi da sauri  ganin wani baƙin hayaƙi na fitowa ta cikin madubi,daga ƙarshe kuma sai wani rubutu ya fara baiya.



  Waro ido waje tayi cike da mamaki ganin sunan ya bai yana a jikin madubi ƙara dubawa tayi taga an rubuta.



   

    "KHALEEPHA"



Shine abinda aka rubuta da red colour kafin taji anyi HUG nata ta baya.



****** ****** ********


KATSINA


A hankali ta take buɗe idonta wanda taji yana yi mata nauyi,a haka harta gama buɗe shi saurin tashi tayi ganinta a wani ɗan ƙaramin ɗaki wanda aka gina da ginin bulo gaba ɗaya an zage shi da wani irin rubutu wanda ba zata iya fahimtar komai ba.



Gaba ɗaya kanta ya ɗaure ta rasa mene ya kawota wannan matsiyacin gida,wanda ko kallansa ba zata iya ba bare tayi rayuwa a cikinsa.



Sannu a hankali komai ya fara dawowa kanta.


Fitowarta kenan daga FADA gaida sarki tasa a fito mata da mota wacce aka rubuta SULTANA 1.




 Ganin shuru basu dawo ba yasa tayi hanyar LAMBU domin tsinkar APPLE.



Tasa hannu zata tsinka taji kanta na wata juyawa,hannu tasa ta dafe forehead ɗinta,sannu a hankali wata ƙura tayu kanta daga nan bata ƙara sanin komai ba.



 Jikinta ta kalla taga daga ita sai under wears,wani ihu tayi jin ƙasanta nayi mata wani zafi,daga ƙarshe daga jini jikin LAP ɗinta.



Ɗago kai tayi da niyar magana nan tayi arba da THE POOR MAN.



 (ban fara rubutu ba saida na tsara labari na,pls banson magana🙅🏻‍♀️)




   *NA KUƊI NE GAMAI SU, VIP 400 REGULAR ZAKA TURO KUƊIN TA VTU 0116886423 NA'IMA SULAIMA S🤟🏻TARE DA SHAIDAR BIYA NA SCREENSHORT,MASU KATI KUMA ZAKUYI SNAP KATIN A TUROMIN TA WASAPP NO👉🏻08119237616 MTN*




Comments#

Share#

Vote#



Sarauta👸🏻👸🏻ce👈🏻


*🌹IZZAR SO🌹*

    _(Diffrence Calture)_


_NIMCYLUV(Sarauta)_


_CAMPTER 4_

_CRITICAL CONDITION_



    *🖊️AL'ƘALAMI YAFI TA KOFI🗡️*

 





A kiɗime SULTANA ta ƙara kallonsa tabbas babu musu THE POOR MAN ne,amma mene yake shirin faruwa da ita haka cije baki tayi tana jin wata a zaba a ƙasanta wacce bata san kota mece ba.


 


 Jin motsi a bayansa yasa yayi saurin tashi juyowa a razane ya miƙe tsaye yama manta da ɗan ƙaramin BANTE ɗin daya ɗaura a jikinsa.



  Gaba ɗaya ƙara suka saki lokacin da suka kalli juna,shi yayi ƙarar sabida tsuran da yaji shin menene ya kawota ɗakinsa?daman ta iya tsafi ne?wannan shine tambayar da yake da ita amma babu amsa.



  

  Yayinsa SULTANA tayi kukan tsuron ganin yadda joystic ɗinsa ta miƙe,sakamakon abinda ya ɗaura daya faɗi ƙasa,ɗan nutsuwa ya samu sannan ya kalleta fuska ɗaure yace.




   "what are you doing in my room,ko kinzu ƙara cimin mutun cine?"



Da mamaki take kallonsa kaji wani rainin hankali yana su yace bai da zuwanta ɗakin nan ba?ko kuma bashi ne ya kawota ba?".




 "i don't understand kace wai me nake a wannan matsiyacin ɗakin,i did do anything but u make a big mistake wanda yasa ka kawo nan ɗakin,ko kana son ɓata rayuwa nane eye THE POOR MAN"





Wani mugun kallo yayi mata mai cike da ta kaici,babu shakka da yana dama kuma lafiya zatai aiki a jikin joytics ɗinsa daya nuna mata iya karta,bata san waye ABDULLAH ba tnx God shima baya buƙatar ta sani domin hakan bazai mata daɗi ba,amma ya tabbas lokacin da zata san waye shi she most regreat,ɗan tsaki yaja sannan yace.





 "Hy stupid gal what are you thinking i did do anything for u body,but becareful am not ur age mate ok"






Yana gama faɗin hakan ya tashi ya shige cikin wani ɗaki wanda yake jikin ɗakin da suke,few minutes ya fito cikin wani  yadi dark coffee wanda ya amshi jikin,duk kasan cewarsa poor man kamar yadda ta faɗa amma bai yarda ya zauna haka ba cikin ƙazanta da kuma hulaƙanci,sosai yayi kyau cikin shigarsa fitowa yayi ya nufi hanyar waje cak ya tsaya sakamakon jin muryarta.




"Izzata da kuma ƙarfin mulkina zasi ta tabbata bisa ta ƙamata,naci alwashin saina shafe ɗan ƙaramin jin daɗin da kake dashi am sure"





Ɗan murmushi yayi sannan yasa hannu cikin pocket ɗinsa yace.




"i don't have prblm with that,all i need kifitarmin a ɗaki before i coming back"



Yana faɗin hakan yasa kai yayi ficewarsa hankali kwance dan bata gabansa bai taɓa kwana da ita ba bare yayi tunanin cikin ransa.



MASARAUTA KATSINA


Duk inda kake tunanin tashi hankali to SARKI KHALEEFA ga shiga,yana zaune akan karagar Mulkinsa wani mai kula da LAMBUN GIMBIYA ya shiga da gudu zuwa fada nan ya faɗi yayi gaisuwa kafin ace make tafe dashi?.




Numfasawa yayi yana haƙi da kyar ya sassaita muryarsa yace.




"a gafarceni Rankan ya daɗe na kasa kula da lafiyar GIMBIYA,ina tsaye tazu ta shiga cikin LAMBU wajan 5min da shigarta sai kuma na jiyo ihunta da gudu na shiga ina shiga naga babu kowa a wajan sai kayanta a yashe a wajan,zuwa yanzu babu inda ba''a duba ba gidan Sarautar nan amma babu gimbiya babu labarinta"





Da sauri SARKI KALEEFA ya miƙe tsaye jikinsa na rawa ya bada umarnin ko ina a faɗin garinan lungu da saƙo aje a nemu masa GIMBIYA duk inda take.




Yan faɗin hakan ya tashi ya shige cikin gida rai ɓace domin GIMBIYA itane rayuwarsa yana shiga yasa key ya rufe ƙofar,wata mahaukaciyar dariya ya saki wacce tasa ɗakin girgizawa,kafin ya haɗe rai kamar bai taɓa dariya ba yace.





"is my time now,yan zune zan amfani da damata akan GIMBIYA na daɗe ina cin alwashin ƴan matan nan guda biyu amma dole zan fara ta kanki GIMBIYA domin na ɗan ɗana zaƙin ki,zan nuna maki asalin inda aka Iya Izza da kuma ƙarfin Mulki sannan zan nuna maki nifin BA KATSINE NE"



 

Yana gama faɗin hakan ya ɓace ɓat.



 Kwance take a ƴar ta barmar ɗakin,tayi try na barin ɗakin harta gaji,tana daga zaune zata ga ƙofar fita da zarar ta miƙe tayi wajan ƙofar zata ga babu ƙofar babu labarinta,tayi kuka harta gaji ta tara meke shirin faruwa da ita,banda tunanin Abbanta babu abinda take.




Tayi shuru tana sauraran yadda mararta ke kumbura akai² tare da murɗa mata,ƙarfa ta shiga haɗewa sabida wani feelings daya tasu mata,wanda bata san dalilin hakan ba,than bata taɓa shiga irin wannan ya nayin nan ba.




 Wata iska taji tana shigowa ɗakin da sauri ta rufe idonta sabida tsuro,a hankali taji muryarsa ta daki kunanta.




"Get ready to me"



Shine kawai abinda taji yace,da sauri ta ɗago kai tana mamaki nan idonta cikin na Abbanta sarki Khaleefa,da gudu ta tashi tayi wajensa tana murnar ganinsa,tana zuwa ta faɗa jikinsa tana murmushi,ɗago kanta yayi yana kallan oval face ɗinta mai kyau,ɗan lumshe ido tayi tana jin soyyayar Abbanta na ratsa zuciyarsa,babu zato taji sauƙar bakinsa cikin nata da sauri ya shiga sucking harshenta.




***** ****** *******

LUKOJA


A raza ne OMEHI ta juyo domin ganin wanda yayi hug nata,baki ta saki cike da mamakin ganinsa duk da irin kamar daya sauya,waishi ko a wanne kaya kyau yake.



    Sanye yake da farin wando mai kyau sai kuma rigar ASHOKE ya sanya murjani a wuyansa dugaye masu kyau,gama ɗaya ta saki baki tana kallonsa.



  

 A hankali yasa hannu ya shafi round face nata wacce take ɗauke da zallar kyau,kaita ɗaga ta kallesa shima kallanta yayi sannan ya ɗaga mata gira alamar tambaya?.




   Hannu tasa ta maƙe shoulder ɗinta alamar,is nothing,kai kawai ya jinjina alamar great kallansa tayi tana mamakin yadda ya shigo gidan babu alamar tsuro a tattare dashi,sosai ya fahimci kallon da take masa amma sabida miskilanci irin nasa ya ɗauke yama kasa ce mata komai.




Tafiya ya fara zuwa faffaɗan bed ɗinta,yana zuwa ya nemi waje ya zauna tare da ɗan kishin kiɗa irin kwanciyarsu na masu Mulki.





Hannu ya ɗaga ya yafito ta da hannu alamar tazu,tsintar kanta tayi ta zuwa wajansa babu musu,tana zuwa ta tsaya a kansa tare da ɗauke kai.





Wayarsa ce ta fara ƙara,jikinsa na rawa yasa hannu yayi picking call ɗin cikin girmamawa ya fara gaishar da mai kiran nasa,kallonta yayi yaga still tana kansa a tsaye.





Hannu yasa ya jawota ta faɗa saman bed ɗin kusa dashi,kansa ya ɗora bisa kirjinta yana jin yadda take heartbeat,ɗan kwanbe fuska yayi kamar zai kuka yace.





  "alrdy missed my DADDY"




  Ya faɗa lokacin da yake zura hannunsa cikin tafin hannunta,wanda yasa suka sauke ajjiyar zuciya mai ƙarfi,sosai sukai waya da MAI MARTABA wanda ya shaida masa wani abune ya tsare shi mai muhimmanci kawai yayi masa addu'a haka sukai sallama kowa ya kashe wayar.





  Taɓe baki yayi shikam ya tsani wannan silence ɗin nata yana hurtting heart ɗinsa,amma bazai iya gaya mata ba,kamar ta shiga zuciyarsa yaji tace.




    "you need to go back home"


  Ta faɗa lokacin da take kallon pink lips ɗinta,tare da lumshe ido lokacin da take tuna ɗumin bakinsa da taji cikin nata,wanda koda wasa ko amafarki bata taɓa jin irinsa ba.




 Kamar ya shiga ranta taji yana shafa red lips ɗinta masu kauri,kafin yakai bakinsa saitin kunanta yana fitar mata da wani numfashi mai zafi,sannan taji yace.





  "zan tafi but with you Madam"



  Ya faɗa lokacin da yake kallon yadda ƙirjinta yake up&down baki ta motsa da niyar tayi magana taji yayi saurin sanya bakinsa cikin nata,numfashi suka sauke a tare ita kanta sai yanzu tasan tayi missed nashi.




 Ba sonsa take ba amma tabbas tana jinsa cikin ranta,babu shakka shine wanda take mafarki dashi a koda yaushe.



Tunda yasa bakinsa cikin nata ko sau ɗaya baiyi kiss nata,kawai ya tsaya yana kallon yadda take lumshe ido tare da sauke numfashi da ƙarfi,sosai ya fahimci tayi kewarsa amma ba zata iya faɗa ba sabida bata san meye so ba,bata san ya ake jinsa a cikin zuciyarsa,babu shakka zai koya mata soyyaya wacce ba zata iya rayuwa babu shi ba,ba jikinta ya keso ba ita kanta ya keso da komai nata.




  Tunanin yadda za tayi dashi,tayaya zata fahimtar dashi iyayenta ba zasu taɓa yarda dashi a matsayin siriki ba,ɗan lumshe ido tayi babu abinda take buƙata irin taji yana sucking harshenta amma yaƙi.




Da wannan tunanin da kowa yake a ransa,yaɗan dai² ta bakinsa cikin nata tare da kama harshenta cikin zafin nama yayi sucking ɗinsa da ƙarfi.



A dai² lokacine daf da ƙofar su kaji ana.




 "Hattara dai gyara kimtsi IDO(sarki)"





   *Na kuɗi ne gamai su,zai biya 200 naira kacal,Btu ta wannan number 0116886423👈🏻kota Wasapp no 08119237616🤞🏻tare da shaidar biya na Screeshort ɗin Btu,ko katin waya Mtn tare da Snap katin ka turomin🤟🏻*



Comments#

Share#

Vote#



*🌹IZZAR SO🌹*

 _(Diffrence Calture)_


_NIMCYLUV(Sarauta)_


_CAMPTER 5_

_CRITICAL CONDITION 2_


     *SALON NA DA BANNE BABU DOLE BASAI KI KARANTA BA ANTY🤷‍♀️*


     _Na kuɗi ne dear kuɗin ma saida rabonka,gamai su zai biya 200 kacal Mtn,ta hanyar Snap ɗin katin ka turomin da Number Wasapp ɗina 👉🏻08119237616,ko Btu ta accout no ɗina 0116886423 👈🏻Na'ima Sulaiman S Unioun Bank tare da shaidar biya tayin Screenshourt ɗin ka turomin😍_


******* ******* ********


  A razane OMEHI tasa hannu ta ture YARIMA SUDAS wanda yake kwance akan bed ɗinta yana faman kissin red lips ɗinta.


     Jikinta na rawa ta kalleshi tace.



   "so what are you waiting for?just go out"


 Ta faɗa hankali tashe,kallonta kawai yayi ya lumshe ido yana jin wani abu na tsarga masa,gyara kwanciya yayi akan bed ɗin yana jin wani abu na tsarga masa akan OMEHI baisan meyasa saiya rabu da ita yake jin feelings ba,yayi try kansq many times amma bai taɓa jin sha'awa akan ko wacce mace ba sai ita,sometimes yana ganin har gizu take masa,ko yana bacci yaji ta kira sunansa saiya saka hannu zai taɓa ta sai yaga babu kowa,bai taɓa jin tsuro ba hasalima shi hakan nayi masa daɗi sosai.



   Kallonta yayi sannan ya ɗauke kai yace.


  "meyasa kike da tsoru kamar ba ƴar ƘABILAN EGBURA"



  Ya faɗa yana kai idonsa jikin Mirrow ɗakin wanda yaga yana fitar da baƙin hayaki,ɗan murmushi yayi mai ciwo sannan ya tashi a hankali ya kalleta yace.



   "matsa"


Baya ta fara ja zuwa wajan Mirrow ɗin lokacin da baƙin hayaƙin yaci gaba da fitowa yana zuwa wajanta,sauri ya ƙara wajan ta fiyarsa yana zuwa yasa hannu ya fisgota ta faɗa jikinsa sannan yasa hannu ya daki mirrow ɗin nan take wata ƙara ta bai yana,Mirrow ɗin ya farfashe.



  Lokaci guda idon YARIMA SUDAS ya sauya kala ya koma red tsananin ɓacin rai ya bai yana akan kyakkyawan fuskarsa.


 Sosai Zuciyar OMEHI ke harbawa babu abinda ya bata tsoru irin yadda taga ya nayin YARIMA ya sauya gaba ɗaya guzarin jikinsa babu shi sai idonsa da yayi red ya ƙara manya kamar zasu faɗu,jikinta na rawa tasa hannu a hankali ta shafi sajen face ɗinsa wanda yake kwance sai gyalli yake,ɗan shafawa tayi tace.



  "what wrong..pls tell me"



ta faɗa jiki a sanyaye,runtsa idonsa yayi da ƙarfi ya janin hannun a face ɗinsa tamƙar ta zuba masa wuta,gaba ɗaya maison yaji skin ɗinsa a nasa amma ta kasa fahimta,da kyar yasa hannu ya jawota zuwa bed ɗin shima ya zauna tare da kwanciya yana sauke ajjiyar zuciya.



 Kallonta kawai yake ya kasa cewa komai,sannu a hankali jikinsa ya dingayi masa nauyi tare da wani sanyi wanda yake shiga cikin jikinsa,zuwa lokacin baya jin zai iya tafiya bare kuma magana,ɗauke idonsa yayi ya ƙurawa wajan Mirrow'n idon yana jin wani zafi na ƙara ziyartar zuciyar,yasu bawa OMEHI labarinsa da kuma masarautar da yake ciki da kuma tarin MAHAIFINSA SARKI SUWAD SUFRAK amma sosai yaga mummunar ƙaddara na shirin faruwa dashi,wacce bashi akasu aikawa ita ba amma yaji daɗi daya kasance shine zai iya ɗaukan wannan ƙaddarar ba ita ba.



  Wasu hawaye ne suka shiga fitowa daga cikin idonsa,wanda da ace OMEHI tasan waye YARIMA babu shakka sai taji tsuran zubar hawayensa,a tarihi babu wanda zai iya cewa yaga hawayen YARIMA hatta MAHAIFINSA SARKI SUWAD SUFRAK,a hankali tasa hannu ta shiga share masa hawayen face ɗinsa tare da ɗura kanta a faffaɗan ƙirjinsa tana sauke numfashi,hannunsa ta ɗauka ta ɗura saman face ɗinta lokacin da hawaye ya shiga zuba a idonta.



So yake yace ta matsa a jikinsa domin jinta yake kamar tana watsa masa wuta idan tasa hannu ta taɓa shi,kawai abinda yake so kallon jikin idonta wanda shine take masa ruwarsa,jin hannunsa a face ɗinta yasa yaɗan dai² ƴanya tsunsa waje guda ya mintsinin skin ɗinta da sauri ta ɗaga kai ta kalli jikin kwayar idonsa,wani sanyi yaji ya ratsashi wanda yasa yaji hannunsa ya ɗan motsa wajan 5min suna kallon juna ganin zata ɗauke idonta yasa ya kwaɓe fuska,anan ta fahimci idonta yake son gani yayinda ita kuma kallon cikin gwayar idonsa tayi mata nauyi,a haka ta dauri taci gaba da kallon cikin kwayar idonsa,da wannan yayi amfani wajan ɗaukan wayarsa ya tura saƙo zuwa mutum biyu.


  Sosai yake kallon idonsa,ɗan lumshe ido yayi jin wani feelings na tasu masa duk da irin halin da yake ciki,so yake yace mata bazai iya tafiya,magana,motsi duk bazai iya ba amma abu yaci tura haka ya lumshe idonsa yana zubawa sarautar Allah ido.



Abu yayi abu YARIMA ya shiga mawu yacin hali zuwa yanzu babu inda yake motsi a jikinsa.



Ta rasa me zatai sai hawaye da yake zuba a face ɗinta,sosai tayi harshashan abinda yake shirin samun YARIMA ta rasa mene mafita.



 Ƙata notifitions taji a wayarsa nan tasa hannu ta ɗauka lokacin ya samu bacci,wajan messages ta shiga nan tayi arba da saƙon farko inda aka rubuta.



  _ya salam YARIMA na mai yake shirin faruwa dakai na gaya maka garin nan masu da kirki pls be safe on mah why,zanzo har LOKOJA na ɗauke_



Tana gama dubawa taji wani saƙon ya shigo da alama wannan na abokin sane na wannan garin.



 _kaga abinda nake guje maka kenan ko,gani a kofar MASARAUTA ya za'ai na ɗauke?_



Jikin na rawa ta shiga yi masa replay.



    _ka jirani zuwa ƙarfe 11pm time ɗin IDO(sarki) ya bar FADA from OMEHI_



 Tana gama turawa ta faɗa jikin YARIMA tana sakin kuka tare da ƙanƙameshi.



A gajiye ya buɗe idonsa domin idonsa biyu ba bacci yake ba,zuba mata ido yayi so yake ya tambayeta meya sameta amma ya ƙasa bashi da iƙon share mata hawaye bashi da iƙon jin damuwar yasan yanzu bashi da wani amfani a wajanta dole zata gujeshi.



 ƙofar ɗakin nata aka shiga bubbugawa kamar za'a cire ƙofar.


******* ******* 


KATSINA


  A zafafe SARKI KHALEFA ya shiga kissin bakin GIMBIYA SULTANA tsuro far gaba shine abinda ya shiga zuciyarta,meke shirin faruwa da ita UBANTA wanda ya haifeta shine yake kissin bakinta he try to RAPE HER.


 

Hanka ɗata yayi ta fara saman ƴar katifar ɗakin,ƙoƙarin kwace kanta take amma ta kasa he better than her ba zata iya kwace kanta ba,rigar jikinta ya cire ya yar a ƙasa nan brest ɗinta suka bai yana,babu wastin time ya kafa bakinsa akan brest ɗinta ya shiga sucking nipples ɗinta babu wasa.



   runtsa idonta tayi wasu hawayen baƙin ciki na zuba daga cikin idonta bata taɓa yarda uba nayiwa ƴarsa FYAƊE ba sai yanzu,wacce ƙaddara ce take shirin afkawa rayuwarta ta naji tana gani Ubanta zai Mata FYAƊE kuka ta shigayi da iya ƙar muryarta amma kassh ta maƙaro babu wanda zai iya jin kukanta bare tayi tunanin samun taimako.




wani ɓanƙaru ƙirji tayi lokacin da yayiwa nipples ɗinta wani irin tsotsa,tana jin lokacin da ya shiga Sucking HQ ɗinta.



Kururuwa ya shiga yi ganin a yau zai fara cika MURADIN ZUCIYAR (hassenatu Autar manya)shi,yayi al'ƙawari da zuciyarshi da kuma alƙalaman tsafinsa akan buƙatarsa.



Yana gaf da zura HAjiyarsa a cikin HQ ɗinta,yaji ƙansa na rasawa tare da juyawa masa,da sauri ya tashi tare da kwarara uban ihu yana faɗin.



   "OMEHI"




   Sorry for short typing am very busy🙏🏻



    Just 200 naira kasha labari mai faɗakarwa da kuma ilimantarwa😍




  Last free page



Sarauta👸🏻👸🏻ce



*🌹IZZAR SO🌹*

_(Diffrence Calture)_



_CAMPTER 6_


   *_Littafina na kuɗi ne babu dolen karantawa Anty🤷‍♀️idan kina tunanin zaki samu free pls wake up sweethert🥰😍kada kiyi tunanin zaki siyi book ɗina sabida kiya ɗashi dear,koda kuɗinki sai kina da rabon karantawa🤞🏻200 kacal babu yawa katin Mtn 08119237616_*


***** ****** ******


  "OMEHI"


Ya ƙara faɗa cikin ƙaraji da fitar haiyaci,gaba ɗaya jikin SARKI KHALEFA na rawa tare kwarara uwar kururuwa,buɗe baki yayi yace.


   


   "ƙarya kake baka da iƙon shiga gonar da bata kaba,babu wanda yake da wannan IZZAR da ƙarfin MULKIN da zai ai watar da wannan abun saini SARKI KHALEFA sarkin da yake da iko da kuma ƙarfin MULKI babu wanda ya isa ya ƙara dani yaji daɗi,na ɗauki alwashi akanka saina shafe ɗan ƙaramin farin jininka da kuma ikonka,zan lalata rayuwar ka zansha ka shiga  uku ta yadda ba zaka taɓa iya yiwa OMEHI amfanin komai ba"




    Yana faɗin hakan ya kwarara wani ihu,lokacin da sani ya haƙi na fita ta cikin bakinsa.



  *Topic*

_Lokacin da ya haƙi yake fita ta bakin SARKI KHALEFA,shine dai² lokacin da ya haƙi yake fita ta madubin ɗakin OMEHI har YARIMA SUDAS yasa hannu ya daki madubin wannan dukan madubin da YARIMA da yayi dalilin shigarsa halin daya tsinci kansa,hope kun gane_



     Wata ƙara ya kuma saki lokacin da hayaƙin ya gama fita ta bakinsa,OMEHI tawa ce har abada kafin ya juyo ya kalli GIMBIYA SULTANA yace.



  

   "don't worry i'm coming to you"



  Yana gama faɗin ya runtsa idonsa tare karantu ɗalasiman tsafi nan da nan wata iska ta baiyana kafin kace me ya ɓace ɓat babu shi babu iskar.




    Meke shin faruwa da ita yau shene mahaifinta ya fara MAGIC me yawa ya keson keta mata mutun cinta a matsayinta na ƴarsa,me yake nema da ita wazai cutar wace kuma OMEHI?wannan sune tarin tambayoyin dake ranta amma babu zarafin furtasu tunda babu wanda zata tambaya,wani kuka ta kece dashi lokacin data tuna bakin mahaifinta akan brest ɗinta ya ilahi wannan wace rayuwace mara ƴanci Allah ka fitar dani dan darajarka.


  She put her head in between her lap,and she stand cry kamar ranta zai fita.


  Ana taji tsaiwar mutum a samanta kaita ɗaga ta ganshi sanye ta daɗe tana kallonsa sai taga kamar an kara masa kyau da kwarjini tare da haiba,yayinda shi kuma ya ɗaga kansa sama yana kallon wani abu.



   a hankalin launinsa ya fara sauyawa,indonsa yayi red zallar ɓacin rai ya baiyana akan face ɗinsa kallonsa yakai gareta lokacin daya cilla kwayar idonsa cikin nata yace.



   "bayan yazu mai kuma yayi maki?"


  jin tayi ba zata iya ɓoye masa komai ba sabida babu wanda yake kusa da ita sai shi,nan ta shiga zai yana masa komai hatta ƙudirin da yayi akan mutanan da bata suwaye ba.



  kai kawai ya jinjina baice mata komai ba,ledar hannunsa ya cilla mata sannan ya ajjiye wata ledar a kusa da ita wacce take hannunsa da alama abin cine.



  wani ɗaki ya shiga ba tare daya ce mata komai ba,ledar ta buɗe taga wata milk abaya mai shegen kyau sai wasu ƙanan kaya na bacci ɗaya ledar ta buɗe taga take away ne manya guda uku,ɗaya dambun Shinkafa ne ɗayan kuma fruit ne,ɗayan kuma naman kaza ne wanda yasha kayan ƙamshi sai manya ruwa na ruba and nutri milk,murmushin jin daɗi tayi ta fara cin abincin sabida yunwar da ta keji,ba taji da yawa ba ta ture sannan ta tashi ta shiga saka wata dark blue ɗin duguwar riga mara nauyi,tana shirin jawo rigar domin rufe mata lap ɗinta amma ta kasa,ana haka ya shigo sanye da wani long jeans da kuma farar t.shirt mara nauyi,kota kanta baimi ba ya huce ya zauna waje ɗaya tare da langwasa legs ɗinsa waje guda,he put his hands on his legs and he stand think,ya daɗe yana tunanin ba tare da yayi ko tari ba wajan 10min sannan yasa hannu yaja raguwar fruit ɗin data ajjiye fara cin yayi yana ci yana shan ruwa,a haka harya gama cin abincin.



  Ta samu ta rufe cinyarta zif ɗin rigar ya gagareta rufewa,kallonsa tayi taga ko inda take baya kallo,abinci yake ci hankali kwance,tasu tace ya ja mata zif ɗin amma babu fuskar tambaya,kwanciya tayi akan katifa tare da lumshe idonta tare da tunanin mahaifinta mafi soyuwa a ranta,wai yau shine yayi mata haka wanda bata taɓa tunani ba,shin daman ana samun irin hakan?wasu hawaye ne suma biyo idonta bayan hannunta tasa ta goge,haka ta shiga sauke ajjiyar zuciya har bacci yayi gaba da ita.



 Ya nayin saukar numfashinta ya tabbatarwa ABDALLAH bacci ya ɗauke ta sai lokacin ya samu zarafin kallonta.



  Sosai yake kallonta amma sam ba zaice ga abinda yake kallo a jikin nata ba,shi sam bata birgeshi hasalima shi gaba ɗaya bata gabansa,IZZAR TA ke bashi haushi da kuma baƙanta masa rai,saidai wani ɓangare na zuciyarsa na tausayinta sabida yasan komai game da ita wanda ita kanta bata san da hakan ba,tun lokacin da suka shiga takun saƙa ita dashi shikenan ya shiga bincike a kanta saida ya shafe yini guda sannan ya bar ɗakin binciken.



  Da wannan tunanin yayi shimfiɗa a ƙasa ya kwanta lokaci kaɗan bacci yayi gaba dashi,ɗakin yayi shuru sai sautin numfashinsu da akeji wanda suke saukewa lokaci ɗaya.




   Can cikin dare kunnanta ya fara jiyo mata wani irin kuka kamar mage kamar na kura, a kiɗime ta fara jikinta na rawa,nan ta shiga dube² karaf idonta ya hango mata wata ƙatuwar mage idonta manya bakinta duk jini,gashin kanta ya tashi nan tsuro ya kama GIMBIYA SULTANA jikinta na rawa ta fara ja baya,tsill magen na kara biyota,ganin tabbas wajanta take son yasa tayi wani tsalle ta faɗa shimfiɗar ABDALLAH wanda yake fitar da numfashi a hankali sabida wani zazzaɓi daya rufe a lokacin,tana faɗa tayi saurin shigewa jikinta tare dasa hannu ta ƙanƙameshi,kanta nakan hannunsa,ido ta ɗago karaf suke haɗa ido da ABDALLAH kallonta yayi lokacin da yaga face ɗinta daf da tasa yayinda lips ɗinta ke gogar nasa.



  Sosai suke kallon juna babu ko giftawa wajan 20min ya janye idonsa ya rufesu ruf ba tare daya ce komai ba,wata ajjiyar zuciyar ta sauke mai ƙarfi yayinda ta ƙara tura kanta saman faffaɗan ƙirjinsa

****** ******


LOKOJA


Da gudu ta tashi daga jikin YARIMA,dai² wajan ƙofar taje tare da sauke numfashi tace.


    "Uhm"


Daga wajan ƙofar akace.

  "ranki ya dade ana nemanki"


 Zaro ido OMEHI tayi tare da dafa ƙirji,ɗan numfasawa tayi tare da gyara tsaiwa tace.



  "i'm coming.. but not now..,i'm not felling well.. ok"



  Tayi maganar a rarrabe,daga waje akayi magana cikin sauri.



  "Allah ya taimaki GIMBIYA Allah ya ƙara maki Lafiya"


   Shuru tayi bata ce komai ba,wajan YARIMA ta koma wanda yake kwance flat kamar baya da rai,ya nayin saukar numfashinsa shi zai tabbatar he still a life.



  Wajan 11pm notification ya shigo wayar YARIMA saurin ɗaukan wayan tayi domin duba abinda akace.



   _naga antashi a  FADA masarauta tayi shuru me ake ciki?_



Hannunta na karkarwa ta shigayi masa replay.



  _kayi parking motar kashigo ta ƙofar baya gani nan zuwa_



 Kasan cewar daga ƙofar baya zuwa ɗakin OMEHI babu nisa yasa tayi saurin ɗaukan Alƙyabba ta saka a jikinsa,kofar ɗakin ta buɗe ta fita zuwa ƙofar baya,tafiya kaɗan tayi duwa inda take tunanin zata ganshi,wasu fadawa ta gani suna kai kawo alama tayi masu da hannu zuwa inda take,da gudu suka ƙarasu inda suke haɗe da rusunawa suna kwasar gaisuwa,ɗan jinjina kai tayi sannan ta basu uwarnin dukkan suje su duba mata DAWAKANTA kai suka jinjina tare da barin waje.



  Da sauri ta ƙarasa tana ganinsa tsaye yana kai kawo ga kofar mota a buɗe,a hankali tayi masa magana,ƙarasuwa yayi tare da rusunawa,ɗakinta tayi masa nuni dashi da azama ya ƙarasa shiga ɗakin nata.



 A kwance ya ganshu harya mirgino ƙasa yana ƙoƙarin faɗuwa,cikin sauri ya ƙarasa wajansa,ɗauke kai YARIMA yayi lokaci da sukayi ido 4 da abokin nasa,sannan ya lumshe ido.


  Tattare hannun rigarsa yayi tare dayin bisimillah yasa hannu ya saɓi YARIMA aka faɗa,cikin sauri yabar ɗakin tare da nufar ƙofar waje inda yayi parking a waje.



 Huce GIMBIYA yayi ya nufi side ɗin baya na motar ya shimfiɗe YARIMA yana ƙoƙarin rufe motar yaji an riƙe hannunsa ɗan juyawa yayi yaga YARIMA ne kallonsa SUDAS yayi sannan ya maida idonsa ya kalli GIMBIYA wacce kanta yake ƙasa da alama kuka take,bayan ya kalleta sai maida kallonsa cikin motar,nan take ya fahimci abinda YARIMA yake nufi hannu yasa ya shafi gashin YARIMA sannan yace.



  "kayi haƙuri ba dai² bane tafiya da matar da ba taka ba,komai yana da lokacinsa ka ɗauki hakan matsayin ƙaddararka"



 Yana faɗin hakan ya nufi side ɗin drever yayiwa motar key da gudu yabar wajan.



  Durƙoshewa tayi a wajan tana rusa kuka kamar ranta zai fita,ji take ina tabishi suyi rayuwa tare,inama mahaifinta zai amince da YARIMA koda bai yadda ya aureta ba,shin yaushe zasu ƙara haɗuwa da juna inane garinsu?wannan tambayoyin da take dasu amma babu amsa,kamar daga sama taji muryar SARKI a bayantace



   

_kika karanta min littafi baki biya ba ko sweether😍😍kije  ni ba zance komai,just 200 naira🤟🏻_




  "why are you cry tunda sun tafi ko zaki bisu ne?"



   Last free page na ƙara ne sabida wasu🤞🏻





Sarauta👸🏻👸🏻ce



7

IDU (sarki)ne tsaye akanta ya ƙura mata ido yana karantar ya nayinta,yana son tilon ƴarsa amma son da yake mata bazai saka ya amince ya aura mata wanda zai cuceta ba,babu shakka dole OMEHI tabar wannan garin domin hakan shi zaisa ta manta da wannan ƘABILAN,dole ne OMEHI ta ziyarci garin KANO.


   Fadawan data aika ne suka dawo daga gudanawar da Gimbiya hidima,sune suka ƙarasu tare da rusunawa suna kaiwa sarki gaisuwa,jin jina kai kawai yayi baice masu komai ba dan bayajin zai iya magana sabida ɓacin rai da kuma takaicin abinda ƴartasa tayi.



 Ace wai ƴar cikinsa daya haifa bata ɗauko IZZA DA ƘARFIN MULKINSA ba,ji yake kamar bashi ya haife taba,doba da yadda take gudanar da aikinta cikin sanyi, akwaita da saurin ya fiya da kuma yarda da mutum.



   Tun a daren jiya ya tabbar akwai ƙaddara a cikin rayuwarta,ya shiga halwar tsafinsa ya bincika ya ganu abubuwa da yawa,amma abu mafi ciwo da kuma ɗaurewar kai akwai wanda yake son ganin bayan ƴartasa,amma ya kasa samun dama sabida wani haske daya gewaye rayuwar ƴar tasa zuwa yanzu hasken ya fara jada baya,yayinda mutumin yake ƙara kusantu rayuwar OMEHI sosai ya shiga tashin hankali koda ya fiya  bincike akai nan take madubin ya tarwatse.


    Jikinsa na rawa ya fito daga ɗakin yayo waje yana share gumin fuskarsa,da sauri yake takawa zuwa wajen Fada turus yayi ganin wani matashin mutum mai cikar zati da haiba ga kuma kwarjini,kallo ɗaya yayi masa ya gane ba ƘABILAN EGBURA bane shi,ido ya zuba masa yana karantar ya nayinsa,sanye yake da kayansu komai da yayi irin shigar sune.


  Da sauri Fadawa suka tashi za suyi kansa,hannu IDU(sarki)yasa ya dakatar dasu can ya hangoshi yana magana da wani wajan 3min a tsakani ya fara takawa zuwa flat ɗin Gimbiya.


  Ɗan murmushi IDU(sarki) yayi tare da jinjiga kansa,juyawa yayi ya koma cikin Fada,wajan 30min ya aiki ɗan Aike zuwa flat ɗin Gimbiya.


  Ɗan aiken ne ya shaida masa Gimbiya tace ba tajin daɗi murmushin takaici yayi,wai ƴarda ya haifa ya koyarda ita IZZA  da kuma yadda zata juya mutane da ƙarfin ikonta da mulkinta,amma yau itace da kawo wata ƙabilan ɗakinta.


  Ɗan lokaci kaɗan idonsa ya sauya kala daga fari zuwa red, Fadawa ya bawa umarni kowa ya tashi ya tafi makwancinsa masu tsaro suje inda suke zaune.


  Wajan 1hour da tafiyarsu ya tashi ya fara tafiya domin barin Fada,yana fita yaci karo da wasu Fadawa,nan suka shaida masa aiken Gimbiya zuwa duba Dawakanta,kallonsu yayi tare da juya manyan idonsa irin na Omehi,hakan ya tabbatar masu tambayarsu yake inda Gimbiyar take,nan suka shiga labarta masa inda take.


  A wajan ya tsaya wajan shadow wanda ba lallai kasan da mutum a wajan ba,yana kallon sanda wani ya shiga flat ɗin Gimbiya sannan akan idonsa aka ɗauko YARIMA a kafaɗa har zuwa ƙofar baya,har lokacin da suka ja motar suka bar waja.



  Numfasawa yayi sannan ya ɗauke kansa daga gareta yace.



 "kin ɗauka ni shasha ne?tayaya kike tunanin zan ɗauke kaina daga gareki bayan ban yarda dake ba,you are mad Omehi ƙarya kike ki sauyawa zuciyata ra'ayi akan abinda batai niya ba.


   Kishirya a gobe zaki bar wannan garin.



   Da gudu yake jan motar har zuwa gidan da YARIMA ya sauka,parking yayi ya fito tare da rufe murfin motar,wasu mutane biyu ne masu kula da flowers ya kira domin su taimaka masa yakai Yarima cikin gida.



  Ƙara suwa sukai wajan suka rusuna domin girmamawa,nan ya shiga gaya masu abinda ya keso,juyar da kansa yayi zuwa wajan Yarima wanda yake kwance.


   "Yarima bari mukaika ciki nida waɗanan"


 Kallonsa yayi sannan ya kalli masu aikin haka nan su ƙara shafa masa wani abun,tabe baki yayi sannan ya lumshe idonsa,sosai abokin nasa ya gane bayason ma'aikatan sun taɓa shine,haka ya shiga rarrashi da ban baki da kyar ya yarda suka ɗaukesa zuwa cikin gidan.


    Ƙarfe 3 na dare JET ɗin mai Martaba ya sauka a garin,babu wastin time aka shiga shirya Yarima cikin kaya na alfarma idan ka ganshi ba zaka taɓa cewa a halin cuta yake ba,fuskarsa ta faɗaɗa da  murmushi babu wanda yake kallo sama da mahaifinsa ko idonsa baya son ɗaukewa,su yake ya tambayeshi meke damunsa yaga babu walwala akan face ɗinsa amma babu hali,domin bakinsa bazai taɓa buɗewa da niyar yin magana ba.



  Ƙarfe 4 sun gama komai nasu,aka saka Yarima a Jet Mai Martaba ya shiga,nan Jet ɗin ya fara tashi a hankali sai ƙasa mai tsarki garin Annabi Muhammad S.W.A MAKKAH.



****** ****** ******

Washe gari da safe Abdallah ne ya fara tashi daga bacci,ɗan tsaki yaja ba tare da yace komai ba,hannu yasa yakai shoulder ɗinta,numfashi ta sauke mai ƙarfi lokacin da skin ɗin Abdallah ya sauka akan nata skin ɗin.


    Shoulder ɗinta yaja ya zameta daga jikinsa,tashi yayi ya shiga wani ban ɗaki na ƙasa lokacin kaɗan yayi wanka ya ɗora alwala.


   A gaggauce ya shirya ya gita daga ɗan ƙaramin gidan na ginin ƙasa,daret Masjid ya nufa domin gabatar da sallah.


   10 dai² ya shigo gidan,lokacin ta sauya kayan jikinta,farin yadi ne a jikinsa mai manyan zane har ana ganin siglet ɗinsa ta jiki sabida farin yadin.


   A kasalance yace.


  "fito"


Yana faɗin hakan yayi ficewarsa waje.



      To zaune suke akan wani babban Fillow irin na masarautar nan,kallon matar tasa SARKI KHALEFA yayi fuska babu annuri yace.



    _beby kika karantamin book baki biya ba ko☹️ni bazan maki Allah ya isa ba_



  "Fulani ina tunanin lokaci yayi da Gimbiya Sultana zata san komai"



  Comments pls



8

A razane fulani ta ɗago kai tana kallonsa fuskarta ɗauke da mamakin abinda ya faɗa mata,ko a farki bata taɓa tunanin zai gaya mata wannan abun ba,hannu tasa ta shiga goge gomin da yake ƙaryo mata,kallonsa tayi ta ɗan kwaɓe fuska alamar shagwaɓa tace."my man amma inaga not now idan tasan komai yanzu ai kaga rabin burinka bazai cika ba,kasan cewa munason gudanar da komai ba tare da tasan wacece ita ba"ta faɗa tana kwantar da kanta a ƙirjinsa, numfashi ya sauke tare dayin wani killer smile domin ya riga daya hango nasara na ƙara kusantuwa gareshi,babu shakka ƙarfin mulkinsa da kuma izzarsa zasi ta dauwama har abada dole magoya bayansa su duƙawa izzarsa dole ne ya zama sarki mai ƙarfi iko wanda zai shafe ko wanne sarki dake duniyar nan,babu shakka burinsa bazai taɓa cika ba harsai cimma shariɗan da ɗalatsiman tsafinsa suka bashi ta hanyar cimma burinsa akan SULTANA DA OMEHI,ji yake lokacin daya ɗiba kamar yayiwa dan hakan yayi saurin tashi tsaye tare yin wata kururuwa nai ƙarfin gaske,da sauri ta diro akan koshin ɗin da take zaune tasha gabansa tace."what now?"kallonta yayi sannan ya jinjina kai yace."Fulani just waiting for me,yau zan cika muradin zuciyata akan SULATNA"jikinta ne ya shiga rawa zuciyarta ta shiga bugawa da ƙarfi shin wacce hanya zata bi wajan ruguza wannan plan ɗin nasa,what should i do? ganin ya fara tafiya zai bar wajan tayi saurin shan gabansa,hannunsa ta riƙe ta shiga murzawa a hankali ɗan lumshe ido yayi jin mood ɗinsa ya fara sauyawa,ɗan kwantar da kanta tayi a ƙirjinsa tace."babu shakka da naji daɗi kuma nayi alfahari da kai amatsayin miji mai taƙama da izza da kuma ƙarfin iko"takai ƙarshan maganar tana shafa gashin ƙirjinsa,hannu yasa ya fisgota suka faɗa saman koshin ɗin da suke daga nan labari yasha banban.

    Saurin zamewa tayi daga cikinsa ganin ya samu bacci,da sauri ta fito tayi flat ɗin GIMBIYA SULTANA,tana shiga taga flat ɗin tsaf sai zabga ƙamshi yake,ɗaki wanda yaji kaya royal masu kyan gaske komai na ɗakin light blue ne,a gaggauce ta shiga kwala mata  kira amma babu Sultana babu labarinta,babu inda bata shiga ba a flat ɗin amma babu Sultana,a kifime ta fito har al'ƙabbatar na shirin faɗuwa,nan tayi wajan Jakadiya mai kula da flat ɗin Sultana,nan ta shiga tambayarta inda Gimbiya take babu ɓata lokaci ta shiga labartawa Fulani abinda ya faru daman Sarki ne ya umarcesu da kada su gaya mata,tana gama faɗa Fulani tasa hannu ta shiga zabgawa jakadiya mari tare da faɗin.


    "nida gidan mijina har wani abu ya faru da Gimbiya amma aƙi gayamin,wallahi sai kinyi ladamar aikatamin abinda kikai" tana gama faɗin hakan tayi saurin barin wajan ta koma flat ɗinta.


     ****

A dai² wani matsaikin gida mai napep ɗin yayi parking,a hankali ABDALLAH ya fito da santala² legs ɗinsa waje yana fitowa itama ta biyo bayansa ta fito sallamar mai napep ɗin yayi sannan yasa hannu ya murza key a ƙofar gidan,ɗan matsawa yayi gefe tare da ɗauke kansa wajan 5min bata motsa ba,tsakin yaja sannan yasa hannunsa mai laushi ya riƙo nata hannun ya turata cikin gidan,sannan yabi bayanta a hankali take takawa duk wani action ɗinta akan idonsa,waist ɗinta ya zubawa ido ganin yadda yake juyawa a hankali cikin abayar daya bata ta saka,ɗan tabe baki yayi a zuciyarsa yace."duniya ta lalace tunda Sultana ta fara ɗaukan kanta matsayin budurwa"da wannan tunanin suka ƙarasu parlour'n ɗakin,zama tayi akan sofar parlour'n shima wata duguwar sofa taje ya zauna hannu yasa ya zare farar rigar jikinsa ta yadi ya ajjiyeta gefe guda,nan take faffaɗan ƙirjinsa ya baiyana wanda yake cike da gashi baki siliƙ sai gyalli yake,kwanciya yayi tare da lumshe idonsa yana sauraron heartbeat.


  Lumshe ido tayi bayan ta gama kallon kyakkyawar fuskarsa,ɗan ƙara waro ido tayi sannan ta motsa baki a hankali kamar bata son magana tace.


   "zaka aure ni"?


 


   Afuwa bana jin daɗi,tobe continew soon,inama barka da shagayowar shekara musulunci.



Comments



9


 _🌹IZZAR SO Littafina na kuɗine kada kiyi tunanin zaki siyi Littafin nan domin ki watsawa media🙏🏻ga dukkan wanda zai siya 200 kacal katin mtn zaki ɗauki picture nasa ki turo ta wasapp no 08119237616🤟🏻kota Btu accout no 0116886423 Na'ima sulaiman s,unioun bank,idan zaki haɗa da ducoment ɗin SAI NA AURETA zaki biya 300 kawai domin samun duka book ɗin guda biyu🥰_




Shuru yayi mata ba tare daya ce komai ba, tashi tayi a hankali ta fata tafiya zuwa inda yake kwance,zama tayi kosa tashi tare da sauke numfashi mai zafi tace.


  "Babu shakka ni nasan bana da gata kuma akwai ƙaddara a cikin rayuwata,bana da wani wajen jin daɗi face wajanka,nasan akwai wani abu mafi muni a rayuwata tunda mahaifina da kansa yasu yimin fyaɗe,a koda yaushe idan na tambayi zuciyata wanda ya dace da ita,sunanka take kira"


      Lumshe idonsa yayi ya najin ya heartbeat ɗinsa na,ƙaruwa mai yasa ba zata fahimci baya sonta,ta riƙa data zubar da ƙimarta akan idonsa,bai taɓa sonta ba haka kuma bazai auri wacce baya soba,yasan daman wata rana dole ne ta duƙawa izzarsa domin yasan meye wekness nata,ware idonsa yayi sannan ya tashi zaune kusa da ita har numfashinsu na haɗuwa waje guda,kanta ta sunkuyar ƙasa,ɗan murmushin taƙaici yayi sannan yasa lallausan hannunsa ya riƙe habatar sannan ya juyo da face ɗinta zuwa wajansa,cikin idonta yake kallo yayinda itama take kallon nasa zuciyarta na ƙara bugu da sauri,ɗan motsa lips ɗinsa yayi yace.


     "sunana zuciyarki ke kira?to meye sunan nawa THE POOR MAN ko?idan hakane zuciyarki kam tayi maki ƙarya"


    Yana kaiwa nan ya tashi ya shige ciki abinsa hankali kwance,bayansa tabi da kallo yayinda hawaye kebin kuncinta,hannu tasa ta dafe saitin zuciyarta inda yake mata zafi,ɗan lumshe ido tayi tana tunanin mahaifinta mafi soyuwa a gareta.




     ****Makka***

Dukkan wani bin cike daya kamata ayiwa YARIMA anyi masa amma babu wani cigaba,yayinda duk wani result na binciken da akai masa yake nuna lafiyarsa ƙalau,sosai hankalin TAKAWA ya tashi ganin tilon ɗansa na shirin rasa ransa,dan haka ya yanke shawarar daga nan zasu huce EXGPHAT domin yi masa binciken gaggawa,wani Dr ne ya nemi da sukeɓe da TAKAWA.


   Dr ne ya kalleshi sannan ya cire glass ɗin face ɗinsa yace.


  "am sorry to say ranka ya daɗe,duk inda zaku kai YARIMA ba za'a samu yadda ake suba,tuna nina yaban wannan aikin MAGIC ne domin munsha karɓar problmes irin wannan,a shawarce gwara a koma gida a fara yi masa na hausa da kuma addu'ar karya duk wani tsafi da kuma sihiri"



  Jinjina kai TAKAWA yayi tare da faisar da numfashi mai zafin gaske,babu shakka da ace yasan wanda ya aikatamawa yaronsa haka,wallahi saiya nuna masa bashi da wayo kuma baisai ƙarfin mulki da izzar saba,kallon Dr yayi tare dayi masa murmushi alamar ya gamsu da wannan suka shirin komawa Garinsu wanda ni kaina bansan ko wanne gari suke ba.


     ***KANO****

Kano birnin damu koda me kazu anfika,yau kwanan GIMBIYA OMEHI 5cif a garin kano,wanda ta sauka wajan ONKWO (kawu)ta sosai ta samu nutsuwa a wajansa domin baya ta kurata komai takeso yana mata,yayinda ya gargaɗe ta koda wasa kada ta sake ta nuna wata ƙabila ce ita.


     Tare suke zuwa wajan aikin kawun nata,ba wani waje bane face gidan SARKIN KANO inda yake kula da dawakan SARKI yayinda ita kuma take jire masa dawakan idan zaije wani waje anan suke yini sai yamma suke tafiya gidansu.


  A kullum tana tsintar kanta da tunanin YARIMA tana ji inama zata ganshi da babu abinda zai hana tabishi domin ta fahimci shine rayuwarta shine dukkan wani farin ciki nata,gashi zuciyoyinsu sun rabu da juna,amma babu shakka bugun zuciyarsu nayi ne lokaci ɗaya.


   Wasu hawaye ne suka shiga zubuwa daga cikin idonta,sannu a hankali bugun zuciyarta ke ƙaruwa.


  Haya niya taji tana tashi a hankali tare al'gaita mai daɗi da kuma ratsa zuciya,ɗan tashi tayi ta ɗeka,a dai² lokacinne taga an turo wata kujera kamarta gurago daɓe baki tayi lokacin da akazu hucewa dashi,ƙara leƙawa tayi amma bata iya ganin kowa waye akan kujerar.


      ***KATSINA***


Kwanan su 4cif babu wanda ya ƙara ganin kowa,ita ta gujeshi ne akan soyyayarsa da taji ƙarfinta,yayinda shi kuma ya daina fitowa sabida wani zazzafan zazzaɓi daya rufesa,ko tashi baya iyawa.


    Wanka tayi ta saka wata duguwar abaya mai bin jiki,cikin sauri ta fito da niyar zuwa ɗakin da yake domin ta gaji da zama babu shi,tana shirin barin ɗakin nata taji wata iska na kaɗawa a ɗakin nata mai karfi kafin taji wata kururwa da ihu na karaɗe cikin ɗakin nata.


   Wajan 10min iskar ta ɗauke idonta ta buɗe a hankali a razane tayi baya tare da dafe ƙirjinta ganin mahaifinta SARKI KHALEFA a gusa da ita,cikin takun isa da gadara yayin kanta gadan²,yana zuwa yasa hannu ya fisgota ta faɗa saman bed ɗin kafin..



     200 naira kacal,domin jin yadda zata kaya tsakanin UBA DA ƳARSA,SHIN SARKK KHALEFA KOWA ZAI SAMU CIKAR MURADIN RANSA?amsar sai kun biyoni zaku jita.


No comments

Powered by Blogger.