Secondary School 25-26

 


🍃🍃 SECONDARY SCHOOL🍃🍃



(Love & romantic story)



Shalele ce💃🏻





----------washhh ahhhhhhh dadi wayyo inna ta dadi wayyo ashhhhh ummmmm dadi ahhhhhhhhhh daɗi



Tsayawa yayi yana kallon yadda ta rikice gaba ɗaya daga sa mata yatsa ɗaya to idan taji bora a durin ta ya kenan 

  


Yatsu biyu ya samata yanzu ai kuwa nan da nan ta ƙara birkice mai nishi kawai takeyi tamanta inda take gaba

ɗaya 



Borar sa ya ciro ya saita ta adai dai kofar durin ta ya fara goga mata ita ai kuwa sai zillo take faman yi gaba ɗaya ta haɗa gumi kamar me 



Nishi dadi shima ya fara sabida yadda take ta ambaliyar ruwan dadi daga durin ta a hankula ya fara kokarin shigar ta kasan cewar ta bude kadan hakan yasa bataji zafi sosai ba sanda ya shige ta 



Ahankula ya fara haƙarta cewa yake wayyo Allah duri mai daɗi indo inson ki wayyo ashhhhh ahhhhhh mammmmmmlammm hummmmm dadi wayyo ashhhhh indo durin ki dumi ne dashi  dan Allah karki ce na dai na muyi zaman mu ahaka kinji kina da dai 




Bakin sa yakai kan nonon ta yana tsotsa ga kuma hannun sa da yake karkaɗa mata belin ta ga bora aciki dadi kan dadi (washh mu bari haka🥱)




Tsaye take bakin titi tana jiran abin hawa sai faman tsaki take makar tsaka



"Aikin banza wai zatai aure zanga ta yadda zatai zaman auren ni ina ganin idan ta fara bin maza zata rasa duk wata ƙima tata amma sai gashi wai aure ma zatai zanga uban da zai aure ta ina zaune 




Mota ta gani tana dawo wa da baya alamar wajan ta zata dawo dan haka da sauri ta fara gera tsayuwar ta awajan 




Ahankali motar tayi parking a gefan inda take tsaye glass din motar aka bude wani babban mutum ne aciki 




"Yam Mata sai ina kuma naga kina ta tsaye acikin rana na dukan ki kuma gashi bakiyi kalar wahala ba daga gani!




"Hmmmm Alhaji kenan kana da abin dariya nice banyi kalar wahala ba chabbb




"Baki yadda ba kenan shike nan ai shigo na gare miki hanya idan ba damuwa 

   Ya faɗa yana buɗe mata kofa




"To ai shike nan godiya nakeyi Alhaji 

   Daga nan ta shige yaja suka tafi




"To wai ina zuwa ne haka da rana?


"Gadai ni nan inda ka nufa nima nan zani 



"Haba da gaske kike ko wasa!



" Dagaske nake mana ko baka yadda ba ?



"Ni na isa nace ban yadda da maganar kyakkyawa irin ki ba ai shikenan muje to 




Daga haka ya juya alamar mutar zuwa wani katafaran Hotel dake cikin garin Kano




"Kidai gaskiya zeey na gaji wallahi ji nakeyi kamar zanyi hauka so kawai nake na ganni a kwance jikin momy 




"Ke kina iya gane abinda kikeji ma ni yanzu jina nake kamar zanyi hauka gashi Baba yace mun daina yawo bansan ya zamuyi da rayuwar mu ba 




"Kinga ga shawara me zai hana muce wa Ummu zamuje mu gaida Aunty kinsan dai bazasu hana mu ba sai muce zamu dawo da wuri kafin su Baba su dawo 




"Kina ganin zasu bari ne jidda kinfasan idan su Baba suka sa doka duk wanann shege mai kantin ne munafiki da yace wai muna yawan fita yanzu 



"Zasu bari mana sai muce mun gwada kiranta da wayar mama amma bata shige tun shekaran jiya bashi kenan ba 



Shi kuma Nasiru mai kanti zaici uwar sai wallahi sai na sa an tare mai hanya dan uwar sa 



Daga haka dai suka tsai da shawarar yadda zasuyi su samu su fita 




Please aimin afuwa iya abinda ya samu kenan wlh naso yafi haka yawa amma ba komai zuwa gaba zan kara yawan typing din

No comments

Powered by Blogger.