Yar Tsakar Gida Complete Hausa Novel

] Matar Mijin Ta: *🛖ƳAR TSAKAR GIDA🛖*

*Romance love and Sympathetic Story*



*Story and Written by Aisha Mamanteddy*


_Page 0 1_


*Ga masu buƙatar na tallah ta masu hajar su zasu na biya ₦2000 . Idan a status kacal za'a yi Miki advert ɗin zaki biya ₦1000 only ...Sai ku tuntuɓi wannan number nawa 08081202932... Please wacce tasan zata karata Wannan labarin ta karanta shi yanzu tun daga page 1 bana so sai nayi nisa ki biyo ni akan na baki from the beginning ba zan iya ba gaskiya, ayi mun uzuri hidimomin nada yawa🤦🏻‍♀️...Sannan Ayi Haƙuri da posting din zaku ga ba tsawo babu yawan read more .*


8:30pm.

A hankali take shiga layin tana kallon Ɗiyar nata lokaci bayan lokaci ,wacce tayi laƙwaam a hannu mahaifiyar nata . Ƙare ma matan kallo nayi tare da yarinyar wacce ba zata Wuce shekara ɗaya ba a duniya .  Malam mai Adaidaita maza yi gaba wurin Wancen Gidan mai Dakali zaka Sauke ni . Cikin Ɗan ɗaga murya mai Adaidaitan yayi magana duba ga yanda ake tsala Ruwan Sama ,dole sai ya ɗaga murya na bayan sa zai jiyo sa Saboda Ƙaran Saukar Ruwan saman . Ina kenan Hajiya..? Da hannu tayi masa Alama yayin da cikin sauri ya ƙarika bakin ƙofar Gidan yana faɗin " Hajiya mun iso . Sauke Gajeruwan numfashi tayi tana saukowa daga napep din cikin sauri tare da kudundune yarinyar nata da Mayafin ta . Kaɗan jira Ni mintuna biyu zaka koma dani filin Saukar jirgi na nan aviation. Kamin me keken ya bata amsa tayi saurin shigewa cikin Zauren Wannan Gida saboda Ruwan da ake yi . 


Tun daga zauren Gidan take jiyo hayaniyar matan Gidan , tamkar ba ruwa ake yi sama ƙasa ba . Girgiza Kai tayi tana kallon Amrah yarinyar da bata san komai ba a rayuwar ta , a hankali ta furta " Allah ka gani ga Amrah nan ba barma A hannun ka da kulawar ka , Allah ka kare mun Amrah daga cikin sharrin mutanen Gidan nan . Rintse ido tayi tana tuno da Sasa sasa na wannan Gidan ,don gidan yawa ne yawan su kuma ya haura mutum saba'in yara da manyan su . Rungume Yarinyar tayi idanun ta na Saukar da Hawaye masu zafi da raɗaɗi , ina Son ki Amrah amma dole ce tasa zan barki,nan shine Miki dahir dole tasa zan kawo ga dangin ki , Ni mai sauƙi ce Nasan ko mun daɗewa zaki nemi ne domin kuwa ke Yar halak ce duk dan Halak baya mantawa da Uwar da ta haife shi . Motsawa tayi da Ƙarfi tana ɗaga ƙafarta tare da shiga Gidan kai tsaye bakin ta Ɗauke da Sallama..." Assalamu alaikum . Tayi maganan tana kutsa kanta zuwa Farfajiyar tsakar Gidan.  Mata ne ta gani sunfi Ashirin a cikin ruwa wannan tana sukola wannan tana Aikin shiga madafi ( Kitchen) inda ko rufi babu sai uban hayaƙin itace dake fita kaman An ƙona taya . Kowa Aikin gaban sa yake a ruwa sam basu damu da lafiyar su ba kona yaran su  da suke ta aikin taya su aikin gidan . 


Hasko fitila Larai tayi tana furta " Innalillahi wa'inna ilaihir kasa ƙarikewa tayi saboda gulma dake cin ta a rai ,cike da Ɗaga Murya ta ke fadin " Hafsatu kece.? .Jummai ne dake kitchen tayi Saurin fitowa tana faɗin Wacce Hafsatun ke kuma da Wane haka.? . Wata kuwa Hafsatu kika sani bayan Dakta Hafsa dai da kika sani . Sakin fitila Jummai tayi a ƙasa tana kama Ƙwankwaso tare da cewa " Au kin dawo kenan.? Kin karasa inda zaki kai Yar zinan taki shine kike kokarin maƙala mawa mamacin da ya mutu shekaru Bakwai da rasuwar shi sai a yanzu zaki kawo yarinya yar shekara daya kice wai cikin Auwalu ne ? Kai Hafsatu kiji tsoron Allah dakta Hafsa ki tuna ALLAH fa Ɗaya ne . Kayya Jummai Ai da kin barta munji ta bakin ta , da kuma mene tazo yau .? Wancen karon dai munji tace ta Haihu yanzu kuma fa mene ya faru.?  Baba Zuwai tayi maganan wacce take fitowa daga Ɗakin ta duka kuma sunyi zaman kishi da Hafsatu . 


Ƙwallah ne ya gangaro fuskar dakta Hafsa a hankali ta furta " ba sai na maimaita maku matsalar da aka samu ba domin na faɗa muku tun fari ,amma Amrah Wallahi Bata da Uban da ya wuce Auwal Ɓaidu . Laha'ila ......!!! Muryar mata da yawa na tsakar Gidan suka hada baki suna fadin " Ɓaidu kika ce bayan Sunan mijin naki mai rasuwa har sunan uban da ya haife shi kika faɗi? . Jummai ne ta kalli Baba Zuwai tana cewa " A'a Illar Auren bariki kenan ai . A bariki ya Auro ta ,yo duk mijin da ya Auri mace yar Lagos ai dama sharri da bariki a jinin su take . To ki tattara ki fita kamin mu hadu muyi Miki shegen duka . Allah sai mun sauya kamannin ki wanda ke kanki ba zaki gane kan ki ba . Zuwai tayi maganan cike da zafin kishi yayin da Jummai ta kalli Hafsatu tana cewa " Kece dai Yar bariki amma mijin mu ALLAH yajiƙan sa da Rahma mutumin kirki ne soja adali ,kisisinan ku ta yan duniya kikayi kika shigo kika Aure sa . A yanzu ya mutu Baki da Gado mai Gwaɓi shine kika yi cikin shege tsawon shekaru biyar sai yanzu kice wai kina da cikin shi kwanciya cikin yayi sai yanzu ya fito duniya. Dalla tattara ki bar mana cikin gida kamin ..... Ya isa Jummai . Hafsatu tayi maganan tana tsiyayar da Hawaye . Ruwa na dukan tsakiyar kan ta . Fiddo da Amra tayi wacce ta rufe a Mayafin ta ,kana tace " Ga Amrah Nan ne Gidan su ,ba da ita nazo cikin gidan nan ba ,anan na same ta . Don haka itama yar Gida ce . Na kawo ta Wurin ku saboda bata da Wasu bayan ku . Ku riƙe Amrah koma duk Abin da zakuyi mata Ni dai na sauke nauyin da ya rataya mun ,na dawo da ita dangin mahaifin ta . 


Kan uba ..! Waye zaki kawo mawa Yar Zina ya riƙe.? Jummai tayi maganan tana kama ƙugu kamin Baba Zuwai tace " To da yake akwai ƙannin Auwalu da yayyi ku matan su ai sai ku amsa tun da za'a nuna mana boko dole a rufe mana ido ga gaskiya mun san shi . Mata ne sunfi talatin suka taru duka matan gidan ne wasu jin Hayaniya yasa su fitowa .jin maganan da Jummai tayi yasa su duka hada baki suna cewa " Wane.??? Taɓ ai ko babu mazaunin yar zina a ɗaku nan mu . Baba Zuwai ce ta kalli Hafsa wanda gudun Hawayen idanun ta ke ƙaruwa.  To kin dai ji ,don Allah ki dauki yar ki ki fita da ita kar ku bata mana suna ,ace gidan Kanol Auwal Ɓaidu har da yar zina .Kinga kin cuce mu mijin mu baiyi yawon duniya ba ki rufa mana Asiri . 


Kallon Amrah tayi tana Fiddo da ita tare da Aje ta a ƙasa Ruwa sama ruwa ƙasa . Wani irin tsala ihu yarinyar ta fara Wacce ko tsayuwa ba tayi sai rarrafe . Ga Amrah nan duk yanda kuka yi da ita mai kyau ne , Ko ku riƙe ta tamkar Ƴa ko kuma ku Ɗauke ta ƳAR TSAKAR GIDA,duka wannan zaɓin naku ne . Nayi gaba kuma ba zan Waiwayi Amrah ba har girman ta . Tana gama Faɗin haka ta juya tana ficewa daga cikin gidan . Yayin da su Baba Zuwai ke fadin kai da Allah kowa ta tafi Ɗakin ta mu shige , da kanta idan ta leko taga yar ta a Tsakar gidan zata ɗauke ta ,waye zai riƙe ƴar Zina.? . A'a wane kuwa . Matan suka mara mata baya suna shigewa dakunan su har da masu rufo kofa wasu na sakin Labulayen su . Wani irin ihu Yarinyar Jaririyar da Bata wuce Shekara daya ba take yi a tsakar gidan tana rarrafawa tare da bulayi a tsakar Gidan , ruwa na dukan ta haka take yanka ihu tana ware² ko zata ga Mahaifiyar nata amma kuma bata ganta ba ......!


```Tallah```

Assalamu alaikum jama'a yau gaku ga buxuwa empire


Dakinga wannan page din indai ke mace ce to wannan page din nakune mata iyayen gida 


Mata kamar yanda kukasani nicedai *buxuwa empire* wanda nake kawo maku kalolin mallaka,farin jini,kiranye dadai sauran su


Hajiyata mijinki duk dafa'insa kixo nan inshallah zamuyi maki maganin sa inshallah


Mace mai zama da miji mara kyauta mai mako kitaho inshallah magana ta kare


Kina zaune da saurayi ana mashi mgnr yaturo sai su gudu ki taho inshallah


Mace mai fama da matsalar jinnu matar aure ko budurwa


Budurwar da akalla zata kai shekaru 25 bata taɓa saurayi ba ta kitaho da izinin Allah


Budurwa mai samari amma da yazo ana murna zuwa daya bazai sake dawowa ba lamarin dai Allah shi gyara 


Masu bukatar kiranye ko farraku tana iya mun mgn ta wannan number kamar haka:08139762831


Kiranyen miji

Aiki da tumfafiya

Aiki da idon dabba wato kamar bita zai zai

Aiki kan shanu a soke shi  a bishiya 


Aiki da sokakken dabba amma dabban da aka yanka sai a samu laya kamar guda 313 a xiba shi a duk wata organ 🫀🫁 ta ciki da ta waje


Zamu saka wani a idonsa a ƙwaƙwalwa aciki sannan a saka a kogo Hajiya ta mijinki he is sorry 😐 Allah ina fadamaki ai baya da tacewa sai naki 


Sannan ana mawa yammata irin shi amma na kiranye cikin kwanaki uku xaki gansa a kowani hali aure kawai yake so


Bana tausayin namiji fa inkinsan kina tausayin mijinki kinfiso yarinka azabtar dake a maikuwan yarinka maki kyauta soyayya dake da yara ki da yan uwanki ba 


To inkinfiso komai ki zauna a baya to gaskiya kizauna bansan yanda zan maki ba domin nayi ma mijinki mallaka ko saurayi ko yaƙi ko yaso sai yabiki yamaki abinda kk so kuma kk bukatar


Mallakar zuciya mai allurai a baima kare mai bukatar tabini pc


Mai bukatar mallakar ko kiranyen bakin Ruwa tabini pc inshallah mgn yakare


Nidai nafiso acemun Hajiya inason 🤗 komai da min da mijina kamar kaza ......... Ya rinka mun kaza kaza 


Please 🥺 ko kinbini pc kigayamun abunda kk so direct 


Matan da kayan sallah wani baiwa shi ba 

Sha'anin yan uwanki bai san wannan ba


Lamarin ki da wasu kananan hidimomin ki sodayawa baya biyamaki bukata 


Kije wani gida kiga matan gidan nayin abunda baki isaba kice dame tafiki dashi ga abinda tafiki dashi din .....


Ga mata masu bukatar kayan da'a available suke cikin price mai saukin gaske inshallah da masu aiki aciki da marasa aiki 

Duk wacce take buƙata tana iya mun mgn ta:08139762831 

Muna godiya ga mata bakiɗaya masoya mu mun gode🙏🙏🙏🙏🥰🥰🥰🥰🥰😍😍🙏🙏🙏🙏


*NASRULLAH DATA SERVICES*


_Reach out all for all your cable subscriptions at very cool rate (Airtime data, Tv Subs, prepaid bills)at comfort at your home_


       *MTN*

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500


      *GLO*

200MB   ₦100

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500



    *AIRTEL*

500MB   ₦200

1GB        ₦350

2GB        ₦700

3GB        ₦1050

5GB        ₦1750

10GB      ₦3500


   *9MOBILE*

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500


*VALIDITY 30 DAYS*



*PAYMENT DATAILS*


              ISHAQ NASIR

0778991869 | 7055852908

ACCESS BANK       OPAY


*YOUR SATISFACTION IS CONCERN*


Follow this link to view our item on WhatsApp: https://wa.me/p/6501220559940694/2347055852908


*To kaman yanda na faɗa masu buƙatar na tallah ta masu hajar su a page ₦2000 ne idan kuma a Status ne ₦1000 kacal sai Kuyi mun magana ta WhatsApp number na 08081202932*



Mamamteddy📚🧸

[7/22, 11:52 AM] Matar Mijin Ta: *🛖ƳAR TSAKAR GIDA🛖*

*Romance love and Sympathetic Story*



*Story and Written by Aisha Mamanteddy*


_Page 0 2_


*Ga masu buƙatar na tallah ta masu hajar su zasu na biya ₦2000 . Idan a status kacal za'a yi Miki advert ɗin zaki biya ₦1000 only ...Sai ku tuntuɓi wannan number nawa 08081202932... Please wacce tasan zata karata Wannan labarin ta karanta shi yanzu tun daga page 1 bana so sai nayi nisa ki biyo ni akan na baki from the beginning ba zan iya ba gaskiya, ayi mun uzuri hidimomin nada yawa🤦🏻‍♀️...Sannan Ayi Haƙuri da posting din zaku ga ba tsawo babu yawan read more .*


**

Ihu yarinyar take tsalawa a yayin da Ruwa sama Ruwa ƙasa ake yin shi yana kuma zuba a kan ta . Data rarrafa ta nufi can Wani wuri sai taga babu hanyar ɓillewa ,don wasu da yawa a cikin gidan Rufe Ɗakunan su suka yi ,wasu kuma Labulayen su suka Sauke . Yarinya ƙarama yar shakera Ɗaya sam bata san komai a rayuwa ba ,a yau ne ta fara karo da Menene ake kira da Jarrabar Rayuwa . A yau ne tafa ganin kan tana bulayi a tsakar gida babu mai ɗaukar ta bare kuma Rarrashi . Tsawa aka yi mai ƙarfi Wanda yasa Amrah ƙanƙame jikin ta na Firgici da tsoro tana Ɗauke wuta . Wanda a daidai can Ɗakunan gidan Yara kamanta yan shakara Daya Wasu na hannun iyayen su Wasu kuma na jikin iyayen su sun Rungume .  Assalamu alaikum gafara dai mutanen Gida , Baba Adamu yayi maganan yana hasko fitilar Sa zuwa tsakar Gidan wanda ya kasance Yayan mahaifin Amrah ne . Wato kanol Auwalu Ɓaidu . Kan sa rufe da buhu wanda yayi matara akan sa kaman lema . Cikin Sauri yake shirin nufar sasan sa inda matan sa da yaran sa suke . Hasken fitilan sa ne yasa Amrah gigif tana jan dogon ajiyar zuciya tare da ƙara saka kuka mai karfi irin na urincewan nan . 


Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un ...Baba Adamu ya furta yana faɗin Yar Waye wannan a tsakar gida ? , wannan wani sakarci ne yar Waye haka a tsakar gida .? Yayi maganan cikin daga murya yanda zasu iya Juyo shi , cikin Sauri ya nufi inda Amrah ke Zaune yana Kai hannu tare da Ɗaukar ta . Habi...! Habi...!! Ya hau kirar sunan Habi don a tunanin sa Yarinyar data Haifa ne kwanan nan . Don basa gane yaran gidan saboda yawan su . A ragen lissafi idan ka lissafa yara da manya na cikin gidan ya'yan su sun kai hamsin in ma basu wuce ba . Jiyo Muryar Baba Adamu yasa kowa Saurin fitowa daga Dakunan su ,don sun san bala'i irin nashi . Kallon su yayi yana haske su da fitilu tare da kallon yarinyar dake karkarwa na sanyi , wanda a dai dai wannan lokacin Ruwan ya fara Ɗaukewa sai dai Walƙiya da Tsawa . Yarinyar Wacece wannan? Wani irin rashin kula ne ya same ku ace ana ruwa ku bar yarinya a tsakar gida tana ihu ita ɗaya ?. 


Baba Zuwai ce ita yar na isa ta kalli Baba Adamu tana cewa " Ai Malam daka Sauke yarinyar nan ƙasa don ba yar sunna nace Fache Yar Zina.! . Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Ƴar Zina kuma Zuwaira.? Yayi maganan yana kallon Kyaƙyƙyawar fuskar Amrah Wanda yayi kama dana Fulanin zuryan . Eh mana Malam , Yarinyar da Hafsatu ta haifa ce nan ta kawota yanzu bata ta daɗe da fita ba , Wai a cewan ta yar marigayi ne kanol wanda mutuwan sa shekaru fa bakwai kenan .? Lumshe ido Baba Adamu yayi yana Girgiza kai kana yace " Yanzu jinin Auwalu ce kuka bari a Tsakar gida ruwa na dukan kan ta sama da ƙasa . Yarinya ƙarama Wacce ko tsayuwa bata yi bare tafiya ?. Saboda zafin kishin ku na banza da Wofi . Sakin baki matan Gidan suka yi suna kallon Baba Adamu wanda yake surfa faɗa inda yake shiga ba nan yake fita ba . Larai ce ta kalli Shi tana cewa " Malam ka natsu don Allah kasa hankalin ka ma'aunin ka a mizani . Shekaru fa Bakwai da mutuwar Auwalu mijin mu sai yanzu a kawo yarinya yar shekara Ɗaya ace wai Yar sace .? Ko don Hafsatu bata da da a cikin gidan nan take bakin ciki da gadon yaran mu .? . Kayya Haba Larai Haba wai yanzu da gaske kike wannan maganan, To Auwalu ba shekaran sa bakwai bane bashi a gida shekarun sa 9 ne. Sannan kuma da kuke tacewa Auwalu ya mutu ? A ina kuka Gawan sa , kawai kuce Auwalu ya ɓata kuma har yau ba'a gansa ba . Ina Addu'ar Allah ya bayyana Auwalu a duk inda yake Domin shine kadai Zai raba Wannan Gardaman . 


Jummai ce ta kalli Baba Adamu tana faɗin " Ikon Allah sai kallo , Malam yanzu fa kace Shekarun sa 9 da ɓata , kar ka manta daga tura su yaƙi irin nasu na Soja shine fa har yau babu shi babu labarin sa . Kar ka mata Su majojin ne suka sanar mana Auwalu ya mutu ba'a ga Gawan sa ba . Yo tayaya wannan yarinya zata zama Yar sa ,itafa shekaranta ɗaya ne a duniya ,shi kuma shekarun sa 9 da barin duniyar baki daya . Humm Numfasawa Baba Zuwai tayi tana katse Jummai tare da cewa " Malam Wallahi duk Abin da Hafsatu zata ce sharrin sune na yan boko yan bariki .ta ganmu talakawa Zata zo ta cuce mu ,shine take fadin Wai cikin kwantawa yayi sai a yanzu da ya tashi shine ta haifo Wannan yarinyar wa take Amrah ce ko waye oho yar zinan ta dai ." Kayya...! Kar na ƙara jin wannan kalmar daga bakin ko wannen ku , Amrah ya ce a cikin gidan nan . Kuma jinin mu jinin Auwalu .  Itama zata Zauna tare da Yan Uwan ta da dangin ta . Zuwa safe zanyi magana da Mazajen naku duka .kowa ta wuce ta bani Wuri .


Sumi² kowa tayi Ɗakin ta duk da da magana a bakin ko waccen su Amma kuma babu daman Amayarwa . Ɗaga Asabarin Ɗakin sa yayi yana shiga bakin sa ɗauke da Sallama wanda bai jira Amsawar Matar nasa ba yake fadin " Lanti Maza Ɗauko bargo a rufe Amratu,yanzu dama kina cikin gidan duk Abin dake Faruwa kina ji a daki.? . Muskutawa Lanti tayi ba tare da ta basa Amsa ba ta nufi uwar Daƙin ta tana fiddo da bargo tare da miƙa masa don ko hannu bata kai ba bare ta amsa Amratu dake rawar Sanyi da cira . Amsan Bargon yayi yana saurin rufe Yarinyar tare da Kallon Lanti wacce ta motsa bakin ta tana cewa " Ina ji , kasan komai na cikin gidan nan bana shiga saboda banda mutumci ba zan ɗauki cin kashin ko wacce mata ba . Don haka yau yarinyar nan zata kwana a dakin nan ba zan hana ba ,amma gobe sai dai ta kwana a dakin matan Uban ta gasu nan har biyu.  Tana gama Fadin Haƙa ta juya tana kokarin shigewa daga ciki ne sai Baba Adamu cike da dan sarewa yace " Lanti wannan itama tamkar Yar ki ce bayan nan ita marainiya ce gaba da baya babu uwa babu uba . Mune kaɗai gatan ta a yanzu . Eh kayi Gaskiya malam Amma kar ka manta mu kan mu yayan mu sunyi yara rai takwas ne a dakin nan  ,kaga su can ne zasu riƙe ta , Ni dai abincin da zan Bata har girman ta ba zan hana ba. Amma bayan nan babu Abin da zan yi a kan Wannan yarinya . 

Humm Shikenan Lanti Maza Daura Ruwan Ɗumi kiyi mata Wanka zuwa safe Za'a yi magana sosai . 

**

Da misalin ƙarfe 9:01am na Safe ne duka mata da mazan Gidan aka taru a babban Zauren gidan don dama haka suke yi idan zasu yi magana mai muhimmaci , an turza an raya Kowa yace ba zai Amshi Amrah ba ,sai da Baba Adamu ya bude ma Baba Zuwai Wuta ne akan dole Amrah a dakin ta zata zauna ,idan kuma taki sai dai ta fito daga Dakin ta bar shi ,don dakin na Mahaifin Amrah ne da Sauran yayyun ta . Jin haka yasa Don dole Baba Zuwai Amincewa ba don taso ba. Sai ma cewa tayi a ga filin tsakar Ɗakin can taje ta zauna . Haka dai a karkare babu mutum daya mai goyon bayan zaman Amrah a cikin gidan sai Baba Adamu wanda ya dauki nauyin cin ta da shan ta ,amma rayuwar ta a dakin matar mahaifin ta zata yi shi wato Baba Zuwai .  A safiyar Ranan Koko Lanti ta dama tana zuba ma Amratu nata tare da kaiwa Dakin Baba zuwai don a bata . Amma  haka yarinyar nan tayi ta bulayi har rana babu wanda bata Abinci ,gashi a yanzu bata kukan sam ,alamu ya nuna yarinyar akwai Haƙuri duk da idanun ta kaɗai zaka kalla ka tabbatar da tana jin yunwa matuƙa . Amma Babu imani Baba Zuwai ko kallon Amrah bata yi . Sai dai yarinyar ta zauna ita kaɗai idan ta gaji kunsan Yaro baya zama wuri Ɗaya sai ta rarrafo ta fito tsakar Gidan . A haka har karfe Biyu na Rana . A wannan lokacin manyan idanun yarinyar duk sunyo waje hasken nan nata kaman tsada har ya fara duhuwa na wahala . 


```Tallah```


Assalamu alaikum mata yan uwana namaku kunyimun Allah ka bar zumunci ya shiryar mana da zuri'a ameen


Dafari kuma san idan *buxuwa empire* da ta doso kunsan taimako ya kawo ta Allah ka taimakamana ameen 



Hmmm 😗 to mata nasan dacewa kuma kun sani duk wata mallakar da takai bakin mallaka ko dadai tarihi baya canjawa kan cewa indai mijinki ya shiga list din aikin buxuwa empire topah hajiya ya riga da ya gama mallakuwa sai kuma Allah  he is sorry 😐😐 Allah ka mana jagora ameen


Mallakar lilin kaza 


Mallakar rushii


Mallakar gaban da namiji 


Mallakar masai 


Mallakar kwai 


Mallakar ayoyi da sirri na surorin mahaliccin mu 


Mallakar da muke samun hanta muja da sunansa danaki a dake da magungunan hadin mu 


Farin jinin warwaro mai kaman kiranyen


Kiranyen toxali mai kamar bita zaizai


Kiranyen bakin Ruwa


Mallakar dauji,ko kiranyen saurayi ,ko macen da bata da cikakkun samari masu ajii to inkinga kawarki dawannan to aikin cikin dajine masu yi dawanda nayomasu sunsan yanda yake yi kamar yankan wuka topah hajiya bazama😒😒😑😑


Kitaho Gurin Hajiya *buxuwa empire* da tayi maku wannan kalolin aikin da zarar kinbini pc please 🥺 kifadi abun da kk so direct Saboda mutane sunyi mun yawa Allah 



Matar da tashirya aure ko kinason amsar kudi wajensa ko kina buƙatar ayi masa farraku da yammata ko wacce mace ,mallaka 


Masu bukatar kayan da'a available suke cikin price mai saukin gaske masu aiki da marasa aiki available zaku iya yin mana mgn ta wannan number kamar haka:08139762831


Muna godiya ga mata bakiɗaya masoya a ko ina ngd🥰🙏🙏🙏🙏🙏🥰🥰🥰🥰🥰


*NASRULLAH DATA SERVICES*


_Reach out all for all your cable subscriptions at very cool rate (Airtime data, Tv Subs, prepaid bills)at comfort at your home_


       *MTN*

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500


      *GLO*

200MB   ₦100

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500



    *AIRTEL*

500MB   ₦200

1GB        ₦350

2GB        ₦700

3GB        ₦1050

5GB        ₦1750

10GB      ₦3500


   *9MOBILE*

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500


*VALIDITY 30 DAYS*



*PAYMENT DATAILS*


              ISHAQ NASIR

0778991869 | 7055852908

ACCESS BANK       OPAY


*YOUR SATISFACTION IS CONCERN*


Follow this link to view our item on WhatsApp: https://wa.me/p/6501220559940694/2347055852908



Dama gare ku masu ɓukatar na tallah maku hajar ku , tallah a page dina 2k ne kacal ,idan kuma a iya status ne 1k ne kacal via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank sai ki mun magana ta WhatsApp number na 08081202932.

#Sympathetic story 😢

#Mamanteddy

[7/23, 1:18 PM] Matar Mijin Ta: *🛖ƳAR TSAKAR GIDA🛖*

*Romance love and Sympathetic Story*



*Story and Written by Aisha Mamanteddy*


_Page 0 3_


*Ga masu buƙatar na tallah ta masu hajar su zasu na biya ₦2000 . Idan a status kacal za'a yi Miki advert ɗin zaki biya ₦1000 only ...Sai ku tuntuɓi wannan number nawa  08081202932. 😹Ina ganin comment din ku nakan yi dariya some times,wasu lokutan kuma sai naji zuciya ta takaraya😢 duba ga rayuwar Amrah And Hafsat's pain...Wata ma fa cewa tayi wai laifin na Hafsa ne and After all this ta kuma dawo tace ita mahaifiyar Tace ....So proud of you my Guyz much love.*

**

*Aƙwai maganin infection na gida kasadan wanda zaki sha na tsawon kwana ki bakwai ,fatattan duk Wani Sanyi da abun da ya shafe shi yake yi ...fara shin mu akwai na 5k zuwa 7k  Bama sai da na kasa da hakan ,domun kuwa Maganin mu mai inganci ne . Ga masu buƙata zasu iya tuntuɓan wannan number 08081202932/09061466409*


Rarrafawa Amrah tayi tana shiga cikin Taɓalɓalin Gidan gaba Ɗaya kamin yarinya ya sauya . Zulai ce da take Wanke wanke ta kalli Amrah tana hararan ta tare da cewa " Wallahi yarinyar nan tazo inda nake sai na Wanke fuskar ta da Mari . Shegiya ƴar Zina Kawai guba . Tana maganan tare da Wanke wata ƙatuwar Tukunya na Umman ta Wacce take sana'ar dafa Awara ta sayar da yamma . Cike da Yarinta da Rashin Sani ,kun san yaro idan yaga Ruwa Amrah ta rarrafa da Gwiwowin tare da hannayen ta tana nufar inda Zulai ke Wanke -wanken . Kama Bokitin tayi tana Miƙewa tsaye tare da kai hannun ta tana tsunduma Yan yatsunta cikin Ruwan . Kan uba nan ..! Zulai tayi maganan tana Ɗagowa tare da kallon Amrah Wacce suna Haɗa Ido ta washe mata baki Hakoran ta yan guda biyu na bayyana tare da Wangale mata baki tana Dariya . Ɗaga Hannu Zulai tayi tana Wanke fuskar ƙaramar yarinyar Amrah da Mari wanda Sai da yannan Numfashin ta ya kusa Ɗaukewa tana jan iska tare da Yanka ihu mai ƙarfi . Dan uban ki gobe idan ina Wanke-wanke ji taho inda nake , kin gama yawo cikin tabalbali zaki zo ki ɓata mun Ruwa da kwanoni Uwar ki nace bar Wurin nan .! Zulai tayi maganan cikin Tsawa wanda yasa Amrah Urin cewa tana Cigaba da yanka ihu sosai . Baba Zuwai dake Ɗaki ne take cewa " Ƙara ma yar iska Wacce aka haifo ta a kwararo aka zo a liƙa ma Mahaifin ku da ya dade a ƙasa mamaci haba wannan duniya ina zaki je damu ne.? 


Ikilima ce wacce shigowan ta yayi dai dai da duk Abin dake faruwa , Domin kuwa jiya ta dawo daga makarantar kwana da take yi sun sami Hutu , duk halin da ake ciki ta sani a wannan gidan ,yanzu ma daga Gidan kawarta take ,ta kai mata ziyara , itama Ikilima Yar kanol Auwalu Ɓaidu ce Mahaifiyar ta a gidan itace Baba Zuwai . Ganin yanda kowa ya cigaba da Aikin sa babu wanda ya kalli Amrah dake ihu haka babu Wanda yace ma Zulai Dan me ta duke Amrah yasa Ikilima cikin Sauri har da dan gudu a kuma zafafe ta nufi inda Zulai ke Wanke-wanken. Zulai wannan Wani irin zalunci ne ?, Mene Amrah tayi Miki yarinya ƙarama Wacce bata san komai ba zaki daga Hannu ki kama marin fuskar ta . ? . Kallon Ikilima Zulai tayi tana murguɗa mata baki tare da mata kallon Sama da Ƙasa tana cewa " Ashe Bata san komai ba ,to na Mare ta ,nan gaba ta kara zuwa inda nake Abun da yafi Mari ma Zan mata . Kan Uba..! Zulai Mari kika ce zaki mata Wannan Jaririyar zaki mara.? Kamin Zulai tayi Wani magana ne Ikilima ta Ɗaga Hannu tana Sauke mata Wasu irin lafiyayyun Mari Tassss Tassss har sau biyu . Don Allah kar ki fasa , tun da baki da imani muguwa Azzaluma kawai . 


Hayaniyar su ce ta balle nan kika ga yara da iyayen su sun taso sun fi talatin ,babu mai ba Ikilima Gaskiya sai dai bakin ta da Kwace ta ,don ita akwai iya sababi tasan ya ake tijara bata da hakuri ko kadan ,sai dai akwai ta da tausayi . Cike da jin takaicin ta Baba Zuwai tace " Shegiya yar banza akan Yar zina ce zaki kama Dukan jinin ki ?. Gaskiya baki da Ɗabi'a Ikilima  . Mama Ko me zaku ce sai dai kuce , ba zan bari ina gani a zalunci karamar yarinya ba , Idan Zulai jina ce itama Amrah jina ce , Baba ne ya haife ta . Innalillahi wa'inna ilaihir raji'una tabbas akwai Hauka a kwakwalwar ki Ikilima . Cewan Zulai tana Kallon Ikilima ido cikin ido . Murmushi Ikilima tayi na tijara kana tace " ba zaki fahimci akwai Hauka a kaina ba Wallahi sai ranan da kika yi kuskuren kara taɓa Amrah ,mugaye Azzalumai . 


Fito Sarari ki zage mu , yar na isa..! Jummai tayi maganan tana kallon Ikilima , Wanda baba Zuwai ta amshe tana cewa " To ai Shikenan ku barta , Ikilima daga yau ki zama uwan ta uban ta don Allah kinji, idan zaki koma makarantar kwanan ki tafi da ita tun da jinin ki ce . Daukar Amrah Ikilima tayi tana Wuce su ba tare da ta kuma tanka masu ba. Ɗakin baba Zuwai ta nufa da ita tana shiga ne tayi ido biyu Da fida na tara cike da koko . Kallon Amrah tayi Wanda a yanzu tayi shiru tayi lakwam a hannun ta . Amrah Zaki sha koko ko na saya Miki Awara .? Tayi maganan tana kallon agogon dakin da ke nuna mata karfe biyu da rabi na Rana . Da ido Amrah tabi ta don bata magana ba ta iya ba sam . Durkusawa tayi tana ɗaukar Kokon tare da zama gyefen tabarman ɗakin tana fara ba Amrah kokon wanda cikin sauri yarinyar ke masa shan Ruwa saboda Yunwa . Sai da ta kusa shanye babban fidan sannan ta dakata tana kwantawa a jikin Ikilima , Ƙwallah ne ya ciko idanun Ikilima tana kallon Amrah tare da tuno da mahaifin su . Muskutawa tayi don debo ruwa ta bata ko zata sha ,amma nan taga yarinya ta bungure Alamun barci ya dauke ta . Wannan yasa Ikilima samun zani tana Goya ta a gadon bayan ta . 


Caɓe Baki baba Zuwai tayi wacce take shigowa kamin tace " Don Allah Ikilima dauke ta ki tafi Dakin kwanan ki ku tafi can , wallahi kuma indai kin zabi haka ne a cikin gidan nan to zaki wahala . Juyawa Ikilima tayi a hankali tana faɗin " Mama Wannan Fa Marainiya ce duk gidan babu Maraya kaman ta , Baba ya rasu .....ke da Allah yi mun shiru, Ahir din ki.! Daina alakanta mun miji da yar zina , fita kar raina ya ɓaci . ? Humm Numfasawa Ikilima tayi tana ficewa da Amrah. 


A wannan Rana Amrah kukan rashin uwa kadan tayi Ikilima itace sayan mata Wara itace biscuit komai da yaro ke bukata kaman ta take bata , haka wuraren La'asar ta fita da ita tare da shuga gidan kawanta anan makotan su . Bata dawo Gida ba sai bayan Magriba don ko da aka kawo mata Tuwon dare ,cewa tayi ta koshi don taci a gidan Kawanta Hajara . Don acan ta cika cikin ta dana Amrah . Ganin Ana juya da Tuwon ne tace ke kawo mun nan da safe Maci da Amrah . Amsan Tuwon tayi tana Rufewa gyefe tare da dawowa kan Katifan ta tana rungume Amrah wacce tayi nisa a barcin ta. To yanzu Idan na koma makaranta wa zai kula da Amrah , ina jin tausayin yarinyar nan ,don kuwa Su Matan Gidan basa da imani ka kadan . Haska fuskar Amrah tayi da fitilan Nokia din ta kamin tace " Tabbas akwai Wani abu a ƙasa ,amma Amrah ba da kowa tayi kama ba Fache Baban mu , manyan idanun ta yanayin shatin Giranta duk wanda yasan Baba ya kuma ga Amrah yasan jinin sa ce...! Dole zan Haƙura da makaranta ko na shekara daya ne Don na bata kula ta kara Wayau daga bisani sai na tafi . 


A haka yau da gobe babu lokaci na tafiya kullum babu dadi Rayuwar Amrah a cikin gidan . Gaba daya Ikilima ta kashe karatun ta na tsawon shekaru biyu , baba Adamu shine cin Amra da shan ta ..kulawan ta kuwa Ikilima ce . A haka har Amrah ta kai shekaru uku a cikin gidan . A wannan lokacin ne Ikilima ta koma makaranta , don duk wani maraici Amrah ta gama sanin shi . Yarinya ce hakurarriya bata da magana sam . Abun dake bata Ran Ikilima shine rashin zuwan Amrah Makaranta tayi magana har ta gaji . A haka Amrah takai shekaru Bakwai babu Makarantar boko sai na Allo da take zuwa . A dai dai Wannan lokacin Wahalar duniya a cikin gidan Amrah keyi ,itace tallahn Gyaɗa da Safe zuwa karfe biyu da La'asar ta tafi Tallahn Awara . Sam bata hutawa haka Abinci sai ta kwana bata ci ba . 


Amratu Amratu...! 


Muryar Baba Adamu ya katse Amrah dake Wanke-wanken kwanukan Gidan nan baki daya , rayuka sun fi tamanin . Na'am Baba ." Tayi maganan cike da Sanyayyar Muryar ta na yara.  Murmushi Baba Adamu yayi yana Fiddo da takarda yana cewa " Amratu na kin ga wannan Admission ne na Makarantar masu kudin can Sun dauki nauyin karatun marayu 10 a wannan shekaran sunan ki ya fito Amratu, zaki fara daga Aji biyu zuwa har aji shida .duka a kyauta . Yayyyyy....! Baba Ina so Baba nimm....Don Allah rufe mun baki ,wani makaranta za'a saki ? ,Tallahn gyaɗan Safen Wa zai mun .? Baba Zuwai tayi maganan tana fiddo da idanun ta na masifa waje . Jummai ne tace " Ni kuma Tallahn Waran La'asar din fa.? . 


Shiru Amrah tayi yayin da Baba Adamu yace " Amrah a gobe zata fara zuwa makaranta kunga ledar nan uniform din ta ne ciki da komai da komai aka bata su hukumar makarantar . Tallahn safe ku nemi mai yi maku Tallahn rana idan ta dawo tayi . Jeki tafi ki Cigaba da aikin ki . Summ² Amrah ta wuce tana dukufa tare da Cigaba da Wanke-wanken . Da ido suka bi Baba Adamu har ya shige sasan shi . Tabdijam yanzu makarantar ya'yan masu kudi zai kaita ,mu namu yaran suna na gomnati?? . Larai tayi maganan yayin da Zuwai tace " Humm Fifiko ke abun bari ta fara zuwa zan ci uban ta ne , karatun wallahi ba zata yi ba . Yanda ta shiga Batasan komai ba haka zata fito Batasan komai ba. Shewa Jummai tasa ka da sauran mutanen tsakar gidan suna fadin " Dakyau Baba Zuwai .! 

**

Safiyar litini Amrah murna take yi sosai sam ta manta da ɓacin ran cikin gidan . Sanye take cikin uniform rigar fari da Sanyi akai . Skirt ne iya gwiwa sai takalmin makarantar babu arzikin Safa bare jakan makaranta , Don Littafai biyu baba Adamu ya saya mata wanda ta zuba su a leda . Hijabin makarantar iya Kafaɗa ne wasu ma basa saka Hijabin sai hula musamman su yara . Saurin fita daga Taskar Gidan tayi don gudun Tsiya da zata sha . A wajen Gidan can nesa ta tsaya tana Jirar fitowar Baba Adamu .  A hankali  take bin titin layin nasu da kallo tare da kallon ƙaton gidan dake gaban ta , benen saman gidan take kallo , dai dai ana buɗe Gate ɗin gidan.  


Laa kayan mu iri ɗaya ...! Tayi maganan a zuciyar ta tare da bin Dan Saurayin da ya fito daga Gidan sanye cikin uniform irin nata Amma shi da dogon Hannu ne alamu SS yake . Kallon Driver n shi yayi yana cewa " No yau a keke zan tafi ,ba sai kazo dauka na ba . Sabon keken shi ya hau tare da gyara School bag din shi yana fara Driving ɗin keken wanda daga ji kasan bana kasar nan bane .  Ta gaban Amrah yazo yana kokarin wuce ta idanun Nurain ya Sauka akan Ta . Tun daga saman ta har ƙasa ya kare mata kallo idanun sa na dira akan jakar ledar Hannun ta . Nan take ya hau kyakyata dariya har yana sakin kan keken yana kecewa da Wani irin Dariya . Hi student...! Which school are you going now.?  . Tsayawa Amrah tayi tana kallon sa sam ta rasa inda ya nufa , don bata ji mai yake cewa ba . Tsayawa yayi yana ɗan yin jimmm tare da kallon kyaƙyƙyawar fuskar ta dai dai tana dago da Lulun idanun ta wanda suka ciko da ƙwallah fuskar ta a dan shagwaɓe alamu tana gab da fashewa da kuka ne . Wow fine girl . Are you in primary section? . Amratu... Amratu...! Muryar Baba Adamu ya katse su inda tayi Saurin juyawa tana kokarin nufa inda Baba Adamu yake .  Kallon bayan ta Nurain yayi yana bin uniform din ta da ko guga babu ta fito kaman wata bujiya yana ƙara saka dariya tare da Wuce ta . 


Bayan ta karisa inda Baba Adamu yake ne ta kalle shi tana cewa " Baba wannan Shima kayan Makarantar mu iri ɗaya. murmushi baba yayi yana cewa" Eh ai shi anan yake , kin ga gidan mahaifin shi can ,su ya'yan masu kudi ne , Duk girman Gidan nan shi kadai ne a ciki iyayen sa suna Kasar Waje , acan suke rayuwa ,yanda naji wai shi yaron ne ke son yin karatu a nan kasar . Hummmm Kama hannun Baba Adamu tayi cike da Yarinta tace " Baba ya kalle ni yana mun Dariya Kuma yana wani magana banji komai da yace ba . Kallon ta Baba yayi yana cewa " Amratu kenan , Amratu baiwar Allah ...! Hau mu tafi ka kiyi latti .  Ɗago ta yayi yana daurata a gaban tsohuwar keken sa yana gungurawa tare da bin gyefen hanya don kaita makarantar............



```Tallah```

Assalamu alaikum jama'a yau gaku ga buxuwa empire


Dakinga wannan page din indai ke mace ce to wannan page din nakune mata iyayen gida 


Mata kamar yanda kukasani nicedai *buxuwa empire* wanda nake kawo maku kalolin mallaka,farin jini,kiranye dadai sauran su


Hajiyata mijinki duk dafa'insa kixo nan inshallah zamuyi maki maganin sa inshallah


Mace mai zama da miji mara kyauta mai mako kitaho inshallah magana ta kare


Kina zaune da saurayi ana mashi mgnr yaturo sai su gudu ki taho inshallah


Mace mai fama da matsalar jinnu matar aure ko budurwa


Budurwar da akalla zata kai shekaru 25 bata taɓa saurayi ba ta kitaho da izinin Allah


Budurwa mai samari amma da yazo ana murna zuwa daya bazai sake dawowa ba lamarin dai Allah shi gyara 


Masu bukatar kiranye ko farraku tana iya mun mgn ta wannan number kamar haka:08139762831


Kiranyen miji

Aiki da tumfafiya

Aiki da idon dabba wato kamar bita zai zai

Aiki kan shanu a soke shi  a bishiya 


Aiki da sokakken dabba amma dabban da aka yanka sai a samu laya kamar guda 313 a xiba shi a duk wata organ 🫀🫁 ta ciki da ta waje


Zamu saka wani a idonsa a ƙwaƙwalwa aciki sannan a saka a kogo Hajiya ta mijinki he is sorry 😐 Allah ina fadamaki ai baya da tacewa sai naki 


Sannan ana mawa yammata irin shi amma na kiranye cikin kwanaki uku xaki gansa a kowani hali aure kawai yake so


Bana tausayin namiji fa inkinsan kina tausayin mijinki kinfiso yarinka azabtar dake a maikuwan yarinka maki kyauta soyayya dake da yara ki da yan uwanki ba 


To inkinfiso komai ki zauna a baya to gaskiya kizauna bansan yanda zan maki ba domin nayi ma mijinki mallaka ko saurayi ko yaƙi ko yaso sai yabiki yamaki abinda kk so kuma kk bukatar


Mallakar zuciya mai allurai a baima kare mai bukatar tabini pc


Mai bukatar mallakar ko kiranyen bakin Ruwa tabini pc inshallah mgn yakare


Nidai nafiso acemun Hajiya inason 🤗 komai da min da mijina kamar kaza ......... Ya rinka mun kaza kaza 


Please 🥺 ko kinbini pc kigayamun abunda kk so direct 


Matan da kayan sallah wani baiwa shi ba 

Sha'anin yan uwanki bai san wannan ba


Lamarin ki da wasu kananan hidimomin ki sodayawa baya biyamaki bukata 


Kije wani gida kiga matan gidan nayin abunda baki isaba kice dame tafiki dashi ga abinda tafiki dashi din .....


Ga mata masu bukatar kayan da'a available suke cikin price mai saukin gaske inshallah da masu aiki aciki da marasa aiki 

Duk wacce take buƙata tana iya mun mgn ta:08139762831 

Muna godiya ga mata bakiɗaya masoya mu mun gode🙏🙏🙏🙏🥰🥰🥰🥰🥰😍😍🙏🙏🙏🙏


*NASRULLAH DATA SERVICES*


_Reach out all for all your cable subscriptions at very cool rate (Airtime data, Tv Subs, prepaid bills)at comfort at your home_


       *MTN*

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500


      *GLO*

200MB   ₦100

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500



    *AIRTEL*

500MB   ₦200

1GB        ₦350

2GB        ₦700

3GB        ₦1050

5GB        ₦1750

10GB      ₦3500


   *9MOBILE*

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500


*VALIDITY 30 DAYS*



*PAYMENT DATAILS*


              ISHAQ NASIR

0778991869 | 7055852908

ACCESS BANK       OPAY


*YOUR SATISFACTION IS CONCERN*


Follow this link to view our item on WhatsApp: https://wa.me/p/6501220559940694/2347055852908


*To kaman yanda na faɗa masu buƙatar na tallah ta masu hajar su a page ₦2000 ne idan kuma a Status ne ₦1000 kacal sai Kuyi mun magana ta WhatsApp number na 08081202932*



Mamanteddy 📚🧸

[7/24, 11:29 AM] Matar Mijin Ta: *🛖ƳAR TSAKAR GIDA🛖*

*Romance love and Sympathetic Story*


*Story and Written by Aisha Mamanteddy*


_Page 0 4_


*Ga masu buƙatar na tallah ta masu hajar su zasu na biya ₦2000 . Idan a status kacal za'a yi Miki advert ɗin zaki biya ₦1000 only ...Sai ku tuntuɓi wannan number nawa  08081202932.*


Gidan Ɓaidu Ya hargitse tun bayan Tafiyar Baba Adamu don kai Amrah makaranta ,Inda baba Zuwai ke shiga ba nan take fita ba . Masifa kaman zasu raba Gidan wuri biyu . Nufar Ɗakin Lanti Jummai tayi tana budo labulen ta tare da cewa " Mu dai kam yau Lanti ki fito kiyi mana bayani,kodai Mahaifiyar yarinyar nan tana ba mijin ki Wani abun ne wanda mu bamu Sani ba . Zumbur Lanti tayi tana Miƙewa daga kishingiden da take a tabarman tsakar Dakin nata . Cikin Sauri ta fito tana nufo Farfajiyar tsakar gidan tana bin matan Gidan da kallo ,kana daga Bisani tace " A'a wallahi Ahir A cire sunan mijina akan komai naku , duk tsiyan da zaku yi ku tsaya a iya kan Amrah amma rainin naku kar ya tsallako kan Adamu . Baba Zuwai ne tana cilli da hannun ta na Jaraba gata ƙatuwa amma sam bata jin nauyin jikin ta don kiban ta ya zama na cuta . Nonuwan ta kaɗai aka barka dasu kaya zasu zama maka babba . Domin kuwa ko wani Guda Ɗaya yayi kai da jikin jariri ,Amma haka take surfa masifa tana cewa " Ai bamu muka saka Adamu ba , shi ya saka kan sa. Ya za'a yi ya dauki yarinya ya kaita makaranta kai tsada duk fadin Kaduna babu makaranta mai tsadan shi wai a raina mana hankali ace kyauta ne aka dauki nauyin ta . Koda ba muyi boko ba ,ai muna da ilimin sanin Rayuwa.  Kallon Su Lanti tayi tana Cewa" Lallai kun dade da manta Wacece Lanti , akan mijina zan iya yin komai Wallahi kun Sanni farin sani . Tabbas kun manta irin faɗa na ,don Ni bana cacan baki sai dai cika Aiki , a nawa tunanin a yanzu an girma ne shiyasa nayi Watsi da komai , ashe har yanzu da sauran Haukan Ƙuruciya akawunan mu duka . Bara ina zuwa ....! Tayi maganan tare da juyawa tana nufan Madafin su ( Kitchen) . Ganin haka yasa Jummai kallon Baba Zuwai da Sauran matan Gidan kamin Zuwai tace " Wai mene take shirin yi ne .? . 


Cike da sassataccen Gwuwa Jummai tace baya ne zata dawo gaba ai . Motsin fitowan Lanti suka ji daga Madafi nan take Kowa ya kalli inda take tahowa hannun ta dauke da Guggun ice irin manyan iccen nan na jego yana ci da Wuta ,don alamu daga Murhu ta fito dashi , nufo su take kaman Boss wanda tabbas sun san a da baya haka suke faɗan su acikin gidan ,wannan ta dauko taɓarya wannan bakin Wuta wannan bokitin ƙarfe . Wani irin zurawa da Gudu Zuwai tayi nonon ta na dukan ɗaya tana shigewa cikin Ɗaki tare da rufo ƙofa . Haka suma suka Gudu suna yin ɗakunan su babu Wanda ya tsaya . Ku ƙananan yan matsiyata ne ,da kun sani ku tsaya Ni ban iya cacan baki ba ayi aiki a zahiri ne da jiki shine za'a sani .


**

A makarantar Hi Academy an gama tantace Amrah an kuma miƙata zuwa ga Malaman Ajin su Wato Aunty Jamaima wata inyamura nan igbo ce . Nufar Primary 2 tayi da Amrah tana shiga Class tana faɗin " Good morning Class.! Good morning Aunty.." Ɗaliban suka haɗa baki Wurin Gaishe da Aunty Jamima. Kallon Inda Amrah take tayi tana faɗin " Ga sabuwar Zuwa sunan ta Amrah Adaam Ɓaidu . Wow nice name.... your Welcome classmate ( Muna maki Barka da zuwa ) . Sam Amrah bata ji mai suke cewa ba , sai dai bin su da kallo da take yi , Anty Jamima ce tayi mata Wuri A second seat don kowani dalibi seat din shi ,shi kadai ne da wurin aje jaka da Lunching Box . Sabon Rayuwa take ganin kan ta a ciki ,a haka take kallon kowa na Ajin da Ɗaliban ke ta mata Murmushi irin na baƙuntan nan .  Tun da Aunty Jamima ta fara masu karatun har ta gama Amrah bata san inda ta dosa ba , a haka ta fita wani malamin ya shigo shima yayi nasa . Third period na fita aka tashi break nan take Yaran Ajin suka nufo wurin zaman Amrah kowa na gabatar mata da kan shi da turanci ,ta ɗan fahimta abun da suke nufi Amma kuma ita dai Ba turancin nan take ji ba , hasali wannan shine karon ta na farko da ta fara shigowa Aji da makarantar baki ɗaya indai aka cire Allo . 


Nurain Whare are we Going now.?  . ( Ina zamuje yanzu Nurain). Nurain ne ya kalli Abokanan nasa yana Murmushin nan nasa don shi mutum ne mai fara'a sosai ga surutu . Please come and Excout me to Primary Section , Akwai wata sabuwar Ɗaliba da nake son Ganin ta before a koma break . Kallon sa David yayi yana cewa " New comer .? Kasan tane ? . A'a ban san ta ba , kawai dai a hanya na ganta ɗazu , komai nata Dariya yake bani , oya common guyz . Sanin Halin sa da in yace Abu dole a bi masa yasa su bin bayan su suna nufan Primary Section, tun daga Primary 5 suka fara shiga , suna shiga duka daliban suke tashi su Gaishe su suna fadin " Good morning seniors....Bai tsaya basu Amsa musamman idan yaga bai ga Wacce yazo nema ba sai ya fita ya faɗa wani Ajin . Nufa Primary 2 suka yi inda a bakin Windown Ajin ya tsaya yana Hango inda Ɗaliban Suka Rufe Amrah tsayawa Su David suka yi suna kallon yanda kowa ke gabatar ma Amrah da sunan sa tare da Son zama Abokin ta . Amma bata ce masu komai. I think she don't know how to speak in English . David yayi maganan yana kallon Nurain Wanda idanun sa ke acan Seat din da Amrah take . Eh Nima tunanin da nake yi kenan .  Ihun Wata yarinya suka ji tana daka nawa Ɗaliban Tsawa tare da cewa " Ibeg You Are disturbing her (Kuna damun ta ) . i think this girl doesn't know how to speak in English so please just leave her alone . Kallon Marian suka yi wacce ta kasance Yoruba amma Musulma ce . Tsoron Marian ake ji a Class din don bata da kirki ga tsiya ,hakan yasa kowa kama bakin shi . Excuse me pls , ku bani Wuri .  Tayi maganan tana zama a saman desk din da Amrah take . Cikin Harshen Hausa tace " Aunty Jamima tace mana sunan ki Amrah Adaam Ɓaidu Right.? So can we be friends, zakiyi ƙawa Dani ?.  Kallon ta Amrah tayi tana watsa mata manyan idanun ta kamin ta gyaɗa mata kai alamun eh . No that's not good, Nima magana Zaki mun kaman yanda nayi Miki Amrah ,kin yarda muyi Ƙawance tare ?. Cikin Zazzaƙar Muryar ta mai cike da sanyi na haƙuri tace " Eh na Amince . Murmushi Marian tayi tana Kama Hannun Amrah tare da Ɗagawa sama tana ɗaga murya tare da cewa " yanzu yan Aji dani da Amrah Mun zama Ƙawaye.  Chioma ce cike da jin Haushi tace " And SO What.? Se mene kuma , mun ji to . Tayi maganan cike da Tsiwa tana barin Ajin . Taɓe baki Marian tayi tana kallon Amrah tana cewa " Shekaruna 8 kefa?. Ni kuma Shekaruna 7. Murmushi Marian tayi tana kallon Gyefen littafin Amrah tare da duba rubutun nata Wanda ko sunan ta bata saka a littafin ba . Ɗan jimmm tayi kamin tace " baki taɓa shuga Makaranta bane .? Gyaɗa mata kai Amrah tayi ,wanda kamin Marian tayi magana Nana ta katse su tana cewa " But you are not suppose to be in primary 2 , kamata yayi akai ki primary 1 ai. It is your business.? Gulma da saka ido to Ɗauke ta ki kaita Primary 1 din idan akan ki take . Marian tayi maganan tana dalla ma Nana harara . Karan kada kararrawa ne yasa Amrah Juyawa tana kallon inda daliban ke shigowa da gudu ajin idanun ta ne ya sauka akan Window inda Nurain yake da Abokanan sa ,suma idanun su na akan ta . Murmushi yayi mata a zuciyar shi yana cewa " Ohh Duk maganan ma dana yi mata ɗazu bata jini Bama Ashe .? . Juyawa sukayi ba tare da yace mata komai ba suna koma Section din su . 


2:30pm . (Closing hour).

Ana tashi Amrah ta fito ga yunwa dake cin ta ,don ko karyawa ba tayi ba , har jiri take gani , gashi tasan idan ta koma gidan ba Abinci za'a bata ba sai Tallah da zata Dauka na Awara .  A farfajiyar makarantar daga masu shiga school Bus sai masu shiga moton gidan su wasu kuma manya irin yan SS suna tafiya a keken su . Hanyar ƙasa ta kama tana fara tafiya tare da kallon titi nan biyu ko wanne na wucewar manyan Abin hawa ne . Hi Amrah...!!! 


Jin Muryar shi tayi Wanda cikin sauri ta juyo tana kallon Nurain a keken sa dake bayan ta yana murmushi. A daidaita zaki Hau ne na taran Miki .? Kallon sa tayi tana Girgiza kai alamun a'a . Ɗan kallon ta yayi yana ƙare mata kallo kamin yace " Ke scholarship ne aka dauke ki anan .? Eh . But me yasa bakya magana.? Kurr tayi masa da ido cike da Yarinta idanun ta na kawo ruwa tace " Idan ina magana Baba Zuwai duka na take yi... Shiiiii Don't cry please kar kiyi kuka , Ni ki rinƙa mun magana saboda baki ga nima ina Miki magana ba ?. Eh kana mun . Yauwa yanzu zo tanan na goya ki a keke na mu tafi..... Cike da Yarinta ta Wangale masa baki gyefe da gyefen Kuncin ta yana loɓa .  Common Amrah yi sauri rana bai damunki.? Sam bata basa Amsa ba ta nufi inda Nurain yake da hannun sa ya Ɗagota yana Ɗaurata a gaban keken nasa yana fara tafiya da ita tare da bin Wani hanya wanda bata san wacce hanya bane don sun sauka a titi . Murmushi yayi yana kallon ta tare da cewa " Kinga tanan yafi sauƙin kaiwa Gida nan da nan zamu je gida. Da gaske ..? . Eh mana .!  Ruwa ruwa zai sauko Kayi Gudu . Amrah tayi maganan tana kallon sama don a watan August ake nan da nan ruwa ya sauko ,don a wannan lokacin yayyafi aka fara .  Dariya Nurain Yayi yana dakatawa da tuka keken yana cewa" Tsoron Ruwan kike ji.? Gyaɗa masa kai tayi tana cuno dan mitsulun bakin ta gaba na yarinta tana cewa " Idan ruwa ya duke Ni to da kayan zan kwana Baba Zuwai ba zata bari na cire ba a jiki na zai bushe ,Ni kuma ina jin Sanyi sosai . Wacece Baba Zuwai.? . Wangale masa baki tayi tana faɗin " Mama nace . Ɗan jim Nurain yayi kamin ya kafe ta da ido a zuciyar shi yana ayyana anya Mahaifiyar tace kuwa .? May be bata san Maman ta bane ko ta rasu . Ruwa ne da iska ya sauko a lokaci daya . Ihu Amrah ta fara sa masa tana faɗin " Shikenan da tsumammun kaya zan kwana , kuka take yi sosai wanda Ganin haka yasa Nurain saurin nufa Wani rumfan mai tsire ,don mutumin da Yamma yake fara fitowa . Amma kamin su kai tuni ruwan ya gama sauka a jikin su sun tsime sosai....... Ganin yanda take Kukan yasa shi ɗan murmushi cire da son kwantar mata da hankali yace " I'm sorry Amrah , Amrah kin ma san sunana kuwa.? . Goge Hawayen fuskar ta tayi tana cewa " A'a . Fuskar ta ya ɗan Tallabo yana cewa sunana Nurain... Kasa Furta sunan tayi da kyar ta ce" Nurry.................



```Tallah```

Assalamu alaikum jama'a yau gaku ga buxuwa empire


Dakinga wannan page din indai ke mace ce to wannan page din nakune mata iyayen gida 


Mata kamar yanda kukasani nicedai *buxuwa empire* wanda nake kawo maku kalolin mallaka,farin jini,kiranye dadai sauran su


Hajiyata mijinki duk dafa'insa kixo nan inshallah zamuyi maki maganin sa inshallah


Mace mai zama da miji mara kyauta mai mako kitaho inshallah magana ta kare


Kina zaune da saurayi ana mashi mgnr yaturo sai su gudu ki taho inshallah


Mace mai fama da matsalar jinnu matar aure ko budurwa


Budurwar da akalla zata kai shekaru 25 bata taɓa saurayi ba ta kitaho da izinin Allah


Budurwa mai samari amma da yazo ana murna zuwa daya bazai sake dawowa ba lamarin dai Allah shi gyara 


Masu bukatar kiranye ko farraku tana iya mun mgn ta wannan number kamar haka:08139762831


Kiranyen miji

Aiki da tumfafiya

Aiki da idon dabba wato kamar bita zai zai

Aiki kan shanu a soke shi  a bishiya 


Aiki da sokakken dabba amma dabban da aka yanka sai a samu laya kamar guda 313 a xiba shi a duk wata organ 🫀🫁 ta ciki da ta waje


Zamu saka wani a idonsa a ƙwaƙwalwa aciki sannan a saka a kogo Hajiya ta mijinki he is sorry 😐 Allah ina fadamaki ai baya da tacewa sai naki 


Sannan ana mawa yammata irin shi amma na kiranye cikin kwanaki uku xaki gansa a kowani hali aure kawai yake so


Bana tausayin namiji fa inkinsan kina tausayin mijinki kinfiso yarinka azabtar dake a maikuwan yarinka maki kyauta soyayya dake da yara ki da yan uwanki ba 


To inkinfiso komai ki zauna a baya to gaskiya kizauna bansan yanda zan maki ba domin nayi ma mijinki mallaka ko saurayi ko yaƙi ko yaso sai yabiki yamaki abinda kk so kuma kk bukatar


Mallakar zuciya mai allurai a baima kare mai bukatar tabini pc


Mai bukatar mallakar ko kiranyen bakin Ruwa tabini pc inshallah mgn yakare


Nidai nafiso acemun Hajiya inason 🤗 komai da min da mijina kamar kaza ......... Ya rinka mun kaza kaza 


Please 🥺 ko kinbini pc kigayamun abunda kk so direct 


Matan da kayan sallah wani baiwa shi ba 

Sha'anin yan uwanki bai san wannan ba


Lamarin ki da wasu kananan hidimomin ki sodayawa baya biyamaki bukata 


Kije wani gida kiga matan gidan nayin abunda baki isaba kice dame tafiki dashi ga abinda tafiki dashi din .....


Ga mata masu bukatar kayan da'a available suke cikin price mai saukin gaske inshallah da masu aiki aciki da marasa aiki 

Duk wacce take buƙata tana iya mun mgn ta:08139762831 

Muna godiya ga mata bakiɗaya masoya mu mun gode🙏🙏🙏🙏🥰🥰🥰🥰🥰😍😍🙏🙏🙏🙏


*NASRULLAH DATA SERVICES*


_Reach out all for all your cable subscriptions at very cool rate (Airtime data, Tv Subs, prepaid bills)at comfort at your home_


       *MTN*

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500


      *GLO*

200MB   ₦100

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500



    *AIRTEL*

500MB   ₦200

1GB        ₦350

2GB        ₦700

3GB        ₦1050

5GB        ₦1750

10GB      ₦3500


   *9MOBILE*

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500


*VALIDITY 30 DAYS*



*PAYMENT DATAILS*


              ISHAQ NASIR

0778991869 | 7055852908

ACCESS BANK       OPAY


*YOUR SATISFACTION IS CONCERN*


Follow this link to view our item on WhatsApp: https://wa.me/p/6501220559940694/2347055852908


*To kaman yanda na faɗa masu buƙatar na tallah ta masu hajar su a page ₦2000 ne idan kuma a Status ne ₦1000 kacal sai Kuyi mun magana ta WhatsApp number na 08081202932*



Mamanteddy 📚🧸

[7/25, 9:57 AM] Matar Mijin Ta: *🛖ƳAR TSAKAR GIDA🛖*

*Romance love and Sympathetic Story*



*Story and Written by Aisha Mamanteddy*


_Page 0 5_


*Littafin Ƴar Tsakar gida na kuɗi ne Regular payment ₦500 Vip payment ₦1000 Special payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932... Idan VTU transfer ne sai ki tura ta Wannan number 09061466409* 


Kallon Manyan idanun ta yayi yana ɗan yin ƙasa da kansa tare da kallon Ƙwayar idanun Amrah yana cewa " Mene kika ce.? . Cike da Sanyi don jikin ta ya ida mutuwa Ganin yanda tayi sharkaf a ruwan nan yau tasan Da tsumammun kaya zata Wuni har ta kwana ,hakan yasa ta yin laƙwaam takaicin Nurain ne yanzu take ji ,don idan da bata biyo sa ba Da hakan bai faru da ita ba a ganin ta . Cikin Nuna ka dameni tace " Nurry .! Dariya yayi mai fidda Sauti fararen hakoran sa na bayyana tare da Siririn Hushiryar sa . A dakyau. Suna mai daɗi . Ya ƙare maganan yana kallon ta tare da mata Murmushi . Cike da Rashin Sanin makaman zancen nasa ta juyar da kan ta gyefe tana kallon Ababan Hawan dake Wucewa gefi² ,don bata ƙara bi ta kansa ba bare tasan Mene yake yi .  Ruwan ne ya ɗan fara Ɗaukewa wannan yasa Amrah murmushi tana leko da kanta ta Wajen Lange ² Rufin mai tsiren . A hankali ta ɗago da idanun ta sama tana kallon yanda ruwan ke saukowa ta saman Fale-falen Shagon ,wannan yasa ta cike da murmushi takai Hannun ta tana tarawa ruwan na zuba a tsakiyar taffan hannun ta . Tsayawa yayi yana kallon ta tare da murmushi kamin Nurain shima yakai hannun sa yana Daura Hannun ta a saman taffan hannun shi yana tarawa a tare da nashi . Waigowa tayi tana kallon sa a wannan karon dariya tayi masa tana cewa " Nurry Ruwan ya kusa ƙarewa muyi sauri muyi sauri fa kar ruwan ya dawo . Amrah ce tayi maganan cikin Sauri tana janye Hannun ta daga nashi tare da Fitowa daga Rumfar tana nufar inda keken Nurain yake . Bayan ta ya biyo yana Tahowa tare da Hawa yana dorata bisa cike da nishaɗi suke tafiyar don a yanzu ruwan ya dauke sai dai Ɗan yayyafi . Fuskokin su kawai zaka kallah ka tabbatar da suna jin daɗin kasancewar su a hakan . 


Tafiya ce ta mintuna Goma sha biyar ya kasu zuwa ga layin su . Lokaci daya Fara'ar nata ya Ɗauke , Kirjin ta taji yana buga mata da ƙarfi tuno da Baba Zuwai da tayi . Nurry Sauke ki anan. Bakin sa yakai zuwa Saitin kunnen ta yana cewa " Ina ne Gidan ku anan da zan sauke ki .?  . Nidai A'a ka sauke Ni idan ba Haka ba Zulai ta ganni a keken ka zata faɗa ma Baba Zuwai ne . Kallon Gyefen sa yayi yana kallon Gidan Mahaifin sa kamin yace " Ni kin ga gidan mu Amrah, Kema muje ki nuna mun gidan ku .A'a Nidai Ka sauke Ni anan zan maka kwatance daga nan . Tsayawa da keken nasa yayi yana kai bakin sa dai dai Kunnen ta sauka to . Cikin Sauri Amrah ta dure tana kallon sa tare da kama Ƙugun ta tana cewa " Naƙi na kwatanta maka Nurry . Tana faɗin haka ta Zura da gudu tana barin sa anan tsaye . Keee Kee Amrah..! Ina ma ta sauke shi lungun da zai kaita Gidan su tayi Saurin bi tana Dariya a ganin ta Wayo tayi masa. Murmushi Nurain yayi yana faɗin " Zan kama ki ai .


Komawa yayi yana nufa Gidan su tare da tsallaka karamar Titin . Gate Man ne ya kalli Nurain yana cewa " Nurain ka dawo ruwa ya duke ka. Wani irin kallo Nurain yayi masa yana kauda kai tare da kokarin shiga cikin gidan da keken sa . Bude baki Mai Gadin yayi zai kara masa magana cike da jaraba Nurain yace " Da ruwan ya buge Ni Magani zaka mun ne kome ne . Ibeg just open the door . Jikin Mai Gadin a sanyaye ya bude masa ƙofan gate din Nurain na shigewa daga ciki . Mama Nanny ce take tsaye a baranda tun saukar Ruwan take jirar tahowar Nurain don yau tasan babu lafiya . Ganin sa da tayi yasa ta Saurin tahowa a wannan yayyafin tana nufosa tare da kama shi tana Rungume shi jikin ta , Wani iliya mai Bama ma flowers ruwa yana amsan keken nasa . Ayya Sorry My Nurain ... gaskiya Ruwa n nan bai ƙyauta mana ba . Taho muje a sauya  uniform din. Ba tare da ya tanka mata ba yabi bayan ta suna shigewa daga ciki . 


**

Ɓangaren Amrah kuwa a zaure ta laɓe tana tsoron shiga cikin gidan , tun daga Zauren take jin Hayagagan Baba Zuwai tana cewa " To gidan Uban ta ta tsaya ko Uwan ta har karfe Uku Da kusan Rabi yau zanci Uban yarinyar nan Wallahi zata dawo ta same Ni . Jikin Amrah ne ya hau Rawa daga tsayen da take , idanun ta na fara Ambaliyar Ruwan Hawaye mai tattare da maraici da tsoro ga tashin hankali . Kaman daga sama ne ta jiyo Muryar Zulai wacce bata san ta fito ba tana cewa " Laa Baba Zuwai ga Shegiyar nan ta maƙale a zaure , bata son ta shigo ne don kar ta kai Miki Tallahn yayi kwantai . Laha'ila kunji baƙin hali irin na yarinyar nan aiko yau sai naci Uban ki . Baba Zuwai tayi maganan tana leko Zauren tare da kamo Amrah tana jawo ta zuwa cikin Tsakar gidan . Kuka Amrah ta fara tana faɗin " Don Allah Baba Zuwai kiyi Haƙuri wallahi Zani Tallahn Ruwan sama ne ya sa na fake a hanya . Wani irin kallo Baba Zuwai ta watsa mata tana daga hannun ta tare da fara Wanke Fuskar Amrah da Mari jikake tasss⁴ har sau hudu .  Jummai ne ta miƙo mata Bulalan Inji tare da Cewa" A'a kar ki Wahalar da hannun ki ga Bulalan da zai shiga jikin ta ?. Amsan Bulalan Baba Zuwai tayi tana Wani irin dukan Amrah tamkar wacce take bugun baligar mace nan ko yarinya ce yar shekaru 7 . Tun Amrah na kuka har sai da bakin ta ya mutu . Sannan Baba Zuwai ta rabu da ita ,don tafi mintuna talatin tana dukan ta kaf cikin Gidan nan babu wanda ya fito Kwatar ta . Numfasawa Baba Zuwai tayi tana cewa " Dan uban ki kuma ki Ɗauki Tallahn Gyaɗan  gashi can ,na ɗari Biyar da hamsin ne ,Naira daya ya ɓata sai naci Uban ki Wallahi . A hankali Amrah ke jan jikin ta , fuskar ta duk ya kumbura na tsaban Mari hannayen Ta duk sunyi shatin bulala suna zubda jini . Jan jikin ta tayi tana Ɗaukar Farantin gyaɗan tare da Ɗaurawa a saman kan ta . Idanun ta na ganin duhuwa Ga yunwa ga duka da tasha na mutuwa . Nufar Hanyar kofar gidan tayi tana tangaɗi kaman zata kife . 


**

Zaune yake a saman Ƙayataccen Bed ɗin shi ,ƙafafun shi na akan jikin Mama Nanny wacce take ta matsa masa ƙafan a hankali tana basa labarai masu daɗi ,tamkar yanda mahaifiyar sa ke masa . Kallon Nurain nayi Da yake sanye cikin Kananun kaya Rigar jikin sa T.shirt Blue sai Wandon jikin sa Farin jeans mai ɗan yalwa bai takura shi ba .  Sunan Labari Mama Nanny ke basa Amma sam baya ta kan ta idanun sa na akan laptop ɗin sa dayake playing Game . Saurin Kallon Nanny yayi yana kiran sunan ta da "Halima Ƙarfe nawa yanzu.? . Ɗaga idanun ta tayi tana kallon Agogon dake maƙale a bangon Bedroom din nasa kana tace "ƙarfe Huɗu da rabi . Ohhhh God . Saurin Miƙewa yayi yana Zura Room silipers din sa tare da cewa " Ina zuwa .? Ficewa yayi daga Dakin yana nufar Wajen Farfajiyar gidan,inda ya hango mai Gadi can zaune a Kujeran sa . Nufar inda yake yayi ,yayin da mai gadin yayi Saurin muskutawa yana Miƙewa tsaye tare da cewa " Barka da fitowa Nurain . Bude mun kofa ,ina kujeran nan naka ? , Kasa mun a waje zan zauna yau .! Cike da dan gajeren mamakin yau Shine zai zauna a waje.  Yaron rainon turawa sam baya son hayaniya kullum yana daki yau shine zai zauna a waje . Murmushi yayi yana cewa " Ohk sir . Yanda suke basa Girma ka rantse babba ne nan kuwa yaro ne wanda a wannan lokacin baifi Shekaru 16 ba. Jiki na Rawa Gate man ya aje masa Robber chair tare da ja gyefe Nurain na zama . Mintinan sa baifi Uku da zama ba ya hango Ta dauke da farantin gyaɗa a bisa tsakiyar kan ta . Idanun ta na kallon Ƙasa . Jan jikin ta kawai take yi dagani kasan da Akwai Abin dake damunta . Idanun sa ya kafe a kanta na yan Daƙiƙu har ta zo ta gaban sa zata Wuce bata Gan shi ba don gaban ta kawai take kallo . Motsa Laɓɓansa yayi yana kiran Sunan ta yanda zata ji shi " Amrah....! 

A hankali ta ɗago da idanun ta tana sauke su bisa Fuskar sa ,wani irin sanyi taji ya ziyarci zuciyar ta , nan take ta Wangale masa baki tana dariya tare da Cewa" Kaine ....?


**

```LONDON```

*JENNYLYN_MARCADO INTERNATIONAL SCHOOL*

SS 2 class . Hayaniyar Ɗaliban gaba Ɗaya kake ji tun daga Upstairs din har ƙasan ajijuwan . Gaba daya yaran Class din basu wuce 12 ba mata da mazan su . Malaman nasu da yawa sun shigo akan suyi shiru Amma kuma sam hakan ya gagara don su a ganin yanzu seniors ne daga Wannan Term Din zasu shiga SS3 . tsiiitt naji Ajin yayi kaman ruwa ya cinye su ,Wannan yasa  Ni saurin juyawa ina maida idanuna kan kofar shigowa ajin . Wani cute Handsome boy na gani Sanye cikin kayan Sport wear na Makarantar . Fari ne Tassss dogo ,suman kanshi yayi Askin su ta zamani gaba an tara gashi baya an kankara , Gyefen Kunnen sa Dan kunni manne na gani Yayin da Fuskar sa ke cikin tabarau irin manyan nan amma fari ne . Ko ba'a Faɗa maka ba Ɗan Wani Attajirin ne sannan kuma ɗan gayu mara ji na ƙarshe . Mamaki ne ya kamani ganin Yanda Kaf student din suka tashi daga Seat din su suna furta "Good morning Zaid. Takowa yayi yana shigowa kaman wani malamin su yana faɗin " Morning Friends ...mu zauna ko.? Yayi maganan Fuskar sa dauke da Fara'a wanda da gani kasan ba ma'abocin yin Fara'ar bane , a yau yana cikin Wani farin cikin ne da dole sai ya bayyana . Zama yayi a cikin Gang din Abokan nan sa su biyar yayin da daya daga cikin su ke tambayar sa " Zaid Wannan Fara'ar fa meke faruwa ne.? Kallon Abokin nasa Zaid yayi yana cewa " Abokina Nurain zai Dawo America da zama , a bakin Momyn sa naji nan da 2 mount zai taho America . 


To Kai ai anan London kake shi kuma America zaije Meye Amfanin Farin cikin.? Murmushi Zaid yayi yana cewa " Transferring komai nawa zan yi na koma America, dama Daddy na acan yake ,Mom ne ke nan . Yana dawowa zan koma can muyi SS3 a can the same school zamuyi dama primary tare muka yi , Secondary ne yace shifa Nigeria yake so kaga yanzu haka the next 2 mount yana America................



*Littafin Yar tsakar gida na kuɗi ne Regular payment ₦500 Vip group ₦1000 SPC ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932*


```Tallah```

Assalamu alaikum jama'a yau gaku ga buxuwa empire


Dakinga wannan page din indai ke mace ce to wannan page din nakune mata iyayen gida 


Mata kamar yanda kukasani nicedai *buxuwa empire* wanda nake kawo maku kalolin mallaka,farin jini,kiranye dadai sauran su


Hajiyata mijinki duk dafa'insa kixo nan inshallah zamuyi maki maganin sa inshallah


Mace mai zama da miji mara kyauta mai mako kitaho inshallah magana ta kare


Kina zaune da saurayi ana mashi mgnr yaturo sai su gudu ki taho inshallah


Mace mai fama da matsalar jinnu matar aure ko budurwa


Budurwar da akalla zata kai shekaru 25 bata taɓa saurayi ba ta kitaho da izinin Allah


Budurwa mai samari amma da yazo ana murna zuwa daya bazai sake dawowa ba lamarin dai Allah shi gyara 


Masu bukatar kiranye ko farraku tana iya mun mgn ta wannan number kamar haka:08139762831


Kiranyen miji

Aiki da tumfafiya

Aiki da idon dabba wato kamar bita zai zai

Aiki kan shanu a soke shi  a bishiya 


Aiki da sokakken dabba amma dabban da aka yanka sai a samu laya kamar guda 313 a xiba shi a duk wata organ 🫀🫁 ta ciki da ta waje


Zamu saka wani a idonsa a ƙwaƙwalwa aciki sannan a saka a kogo Hajiya ta mijinki he is sorry 😐 Allah ina fadamaki ai baya da tacewa sai naki 


Sannan ana mawa yammata irin shi amma na kiranye cikin kwanaki uku xaki gansa a kowani hali aure kawai yake so


Bana tausayin namiji fa inkinsan kina tausayin mijinki kinfiso yarinka azabtar dake a maikuwan yarinka maki kyauta soyayya dake da yara ki da yan uwanki ba 


To inkinfiso komai ki zauna a baya to gaskiya kizauna bansan yanda zan maki ba domin nayi ma mijinki mallaka ko saurayi ko yaƙi ko yaso sai yabiki yamaki abinda kk so kuma kk bukatar


Mallakar zuciya mai allurai a baima kare mai bukatar tabini pc


Mai bukatar mallakar ko kiranyen bakin Ruwa tabini pc inshallah mgn yakare


Nidai nafiso acemun Hajiya inason 🤗 komai da min da mijina kamar kaza ......... Ya rinka mun kaza kaza 


Please 🥺 ko kinbini pc kigayamun abunda kk so direct 


Matan da kayan sallah wani baiwa shi ba 

Sha'anin yan uwanki bai san wannan ba


Lamarin ki da wasu kananan hidimomin ki sodayawa baya biyamaki bukata 


Kije wani gida kiga matan gidan nayin abunda baki isaba kice dame tafiki dashi ga abinda tafiki dashi din .....


Ga mata masu bukatar kayan da'a available suke cikin price mai saukin gaske inshallah da masu aiki aciki da marasa aiki 

Duk wacce take buƙata tana iya mun mgn ta:08139762831 

Muna godiya ga mata bakiɗaya masoya mu mun gode🙏🙏🙏🙏🥰🥰🥰🥰🥰😍😍🙏🙏🙏🙏


*NASRULLAH DATA SERVICES*


_Reach out all for all your cable subscriptions at very cool rate (Airtime data, Tv Subs, prepaid bills)at comfort at your home_


       *MTN*

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500


      *GLO*

200MB   ₦100

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500



    *AIRTEL*

500MB   ₦200

1GB        ₦350

2GB        ₦700

3GB        ₦1050

5GB        ₦1750

10GB      ₦3500


   *9MOBILE*

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500


*VALIDITY 30 DAYS*



*PAYMENT DATAILS*


              ISHAQ NASIR

0778991869 | 7055852908

ACCESS BANK       OPAY


*YOUR SATISFACTION IS CONCERN*


Follow this link to view our item on WhatsApp: https://wa.me/p/6501220559940694/2347055852908


*To kaman yanda na faɗa masu buƙatar na tallah ta masu hajar su a page ₦2000 ne idan kuma a Status ne ₦1000 kacal sai Kuyi mun magana ta WhatsApp number na 08081202932*



Mamanteddy 📚🧸

[7/26, 1:29 PM] Matar Mijin Ta: *🛖ƳAR TSAKAR GIDA🛖*

*Romance love and Sympathetic Story*


*Story and Written by Aisha Mamanteddy*


_Page 0 6_


*Littafin Ƴar Tsakar gida na kuɗi ne Regular payment ₦500 Vip payment ₦1000 Special payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932... Idan VTU transfer ne sai ki tura ta Wannan number 09061466409*

**

Nigeria

Zuba mata lumsassun idanun sa yayi na yan mintuna kaman mai observing wani abu daga gare ta ,kana ya ɗan kauda idanun sa daga gareta yana mai cewa " Taho mu shiga ciki . Ƙara Ware Lulun idanun ta tayi akan sa kamin cike da tsoro tace " A'a Ba zan shiga ba , tallan Gyaɗa zan tafi sai zuwa Gobe Zamu hadu a makaranta ai ko.? Ta ƙare maganan tana masa tambaya. Humm ɗan sauke Numfashi yayi tare da Ɗaga mata Gira yana cewa " Eh gobe zamu haɗu bama iyaka gobe kaɗai ba ,kullum zamu Haɗu dake. Ki shigo Muje cikin Gida Duka gyaɗan Zan siye . Hahhhh Ta buɗe baki cikin sauri tana Wangale sa tare da Faɗaɗa Fara'ar ta tana faɗin " Noory da Gaske duka zaka saye .? Murmushi yayi yana Kuma cewa " Eh mana Amrah taho muje.  Cike da mamakin to ina zai kai Wannan gyaɗan tuli haka tabi bayan sa suna isa bakin Gate ɗin ya matsa gyefe yana cewa ita ta fara yin gaba ,yana tasa ta a gaban sa . Sam idanun ta baya kan Gidan da suke shiga don mamaki ya hanata kallon harabar Gidan . Noory Amma Gyaɗan nan ai tayi maka yawa . Kallon ta Nurain yayi yana ja cak tare da tsayawa , Hannun sa ya miƙa mata yana karɓan tray din gyaɗan ba tare da yace mata komai ba ya juya yana kallon Baba mai Gadi . Amsa kuci duka , ka aje Tray din idan mun fito zan Amsa . Ganin tulin Gyaɗan yasa Baba mai Gadi Sakin Murmushi yana ware dafaffun Haƙoran sa tare da sambaɗa ma Nurain Godiya . Ƙafadan ta ya dafa yana ruƙota tare da cewa " Ko zaki ci ne kema.? . Duk da tana Son cin Gyaɗan don kuwa rabon ta da Abinci tun daren jiya amma tafi bukatar kudin Baba Zuwai ta gansu ciff ta kai mata su ko tayi kwanan sukuni ,wannan yasa ta cewa " A'a Ba zan ci ba . Ina kudin yake to.? 


Kallon ta yayi saurin yi cike da Tsokana yake cewa " Au kudi zan biya ki ,gashi bana da kudi yanzu ya kenan Amrah.? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un ta furta tana fashe masa da kuka tare da Ɗaura Hannun ta Bisa saman Kan ta . Wasu irin shatin duka ya gani a hannayen ta wanda cikin sauri yakai hannun sa yana riƙo duka hannayen nata biyu . Bakin Nurain ne ya hau Rawa cike da daga murya yake fadin " Amrah Wannan dukan Meye ? , Waya buge ki haka .? . Kallon sa tayi idanun ta na cigaba da tsiyayar da Ƙwallah , cikin karfi ta fizge Hannun ta daga gare shi tana cewa " Ai kaine ka ja mun aka duke Ni ,sai da na faɗa maka duka zan sha idan na tsume a ruwa ,sannan kuma da kayan zan yi bacci . Kuma ai kai ne ka jani da surutu .....ke tambayar ki nake Waya bugeki haka .!! Yayi maganan cike da Tsawa a kuma zuciye...Bakin ta na Rawa don ta tsorata tace " Ba..b..baba Zuwai ne . Don Allah Ka bani gyaɗan na tafi ko kudin gyaɗan idan baka bani ba ina komawa Gida Sai na kusa mutuwa ,tana maganan tare da kama hannayen ta tana Wasa da yan yatsun ta haka idanun ta na a kasa sam bata son kallon ƙwayar idon sa don wani irin Juye mata taga yayi ya koma tamkar Zaki . Hannun ta ya kama yana cewa " Muje Gidan naga Ita Baban taki . 


Saurin kallon sa tayi tana cewa " Noory me ne zaka yi to idan kaga Baba Zuwai.? . Kashedi zan mata ta daina dukan ki , Saboda bana son ganin hakan , sannan ai laifi na ne , Ni na tsayar dake ,me yasa bata zo Ni .... Cike da Yarinta Amrah tayi Saurin riƙe masa hannu tana Girgiza masa kai tare da cewa " A'a Noory kar kaje Mamana ne fa . Kaji Noory? , Tayi maganan cike da rarrashin sa don tasan idan yaje to ita zai ja mawa . Yatsan hannun shi ta kama tana riƙewa tare da cewa " Kaga Ni ma ciwon fa baya mun zafi . Hummmm Sauke Ajiyar zuciya yayi yana kallon Inda Amrah ke nuna masa shatin dukan da yayi jajir wai amma tana faɗa masa ba zafi . Tausayin ta ne yaji ya ninku a zuciyar sa . A hankali ya kewaya da Hannun sa yana Rungumo ta tare da nufar Falon cikin Gidan. 


Mama Halima ne ta taso tana saurin ƙarisowa inda Nurain yake ,cike da mamaki take furta " Nurain Wannan Wacce yarinya ce ..? Tsayawa yayi yana kallon Nanny kamin ya kalli Amrah itama wacce take kallon sa . Kaman zai mata magana sai kuma ya kama Hannun Amrah yana ƙoƙarin Wayewa benen dake tsakiyar falon inda Bedroom din sa yake . Ganin haka yasa Amrah saurin riƙo hannun sa tana tsayawa ,wannan yasa Nurain juyowa yana kallon ta . Bari na faɗa mata ba mama ce ba .? . Hannun sa yakai yana shafa Gyefen kwantacen Girar sa kamin ya Girgiza mata kai yana cewa " Wannan mai AIKI ce tana kula dani sosai ,amma biyan ta ake yi ,sai dai tana kokari Nanny tace sunan ta Halima . Noory ....! Amrah Ta kira sunan sa tana kallon sa kamin tace " Babu kyau kiran sunan manya ,kace mata Mama idan ba haka ba ,Bazan biyo ka ciki ba , komawa zanyi . Murmushi Mama Halima tayi tana faɗin " A'a yarinya Bakomai ku shiga .  Maƙale Kafaɗa Amrah tayi tana cuno dan ƙaramin bakin ta tare da cewa " A'a Ni komawa zanyi na fasa shiga . Sorry I'm Amrah , Mama kiyi Haƙuri ...Nurain yayi maganan yana kallon Fuskar Amrah tare da murmushi yana cewa " Shikenan Amrah.? . Gyada masa kai tayi tana murmushi tare da cewa " To muje . Hannun ta ya kama suna shigewa daga ciki .Bin bayan su Mama Nanny tayi tana tsintar kan ta cikin jin dadin haɗuwar Nurain da Amrah haka kawai . 


Tun da ta shiga Bedroom din take bin ko ina da kallo ,ganin Wurin take tamkar a mafarki ba a zahiri ba ,don bata taɓa riya ma zuciyar ta akwai Wuri mai ƙyaun wannan Wurin a duniya ba. Amrah Taho ki zauna anan . Yayi maganan yana nuna mata Gyefen Gadon sa inda ta tsaya tana kallon sa kana tace " Idan na zauna jiki na zai tsuma maka Katifa . Dan Rintse idanun sa yayi don bai san me zai mata ba . Wannan yasa shi kare mata kallo yana cewa " Zaki iya zama da Towel.? Meye Towel kuma.? . Ohk ina zuwa , yayi maganan yana nufan inda Waldrop din sa yake . Gani tayi ya dauko farin Towel yana cewa " Gashi ki daura Wannan sai ki bani kayan ki ,Mama Nanny ta Wanke Miki su kamin ki tafi zasu bushe . Kai Noory na gode sosai.... Tana maganan cike da jin dadi sam bata tsaya bi takan sa ba ,don ita bata san darajar jikin ta ba ta fara kwabe Skirt ɗin jikin ta kasa . Kee Keee....yayi saurin dakatar da ita yana faɗin " Ba'a cire kaya a gaban mutane .  Amsa Towel ɗin Bara in juya baya idan kin saka sai ki mun magana . Kallon shi tayi tana murmushi kamin tace " Kalli Noory ina da Pant a jiki na . Kauda kan sa gyefe yayi ba tare da ya kalleta ba ya mika mata Towel ɗin yana faɗin " Ɗaura sai kizo muyi Karatu ...! Yeeee Noory karatu zamu yi ? Amma fa ban iya ko ABCD ba . Murmushi yayi yana Fiddo da Wasu English taxt book na primary 1 . Tare da Exercise book da pencil . Amrah da pencil kuke Amfani ko .? Watsar da kayan uniform din tayi a Gyefe tana saurin zuwa inda yake tana zama gyefen shi . Eh Noory koya mun yanzu . Murmushi yayi yana buɗe Littafin Straight for English inda Tsakiyar littafin Aka yi zanen likita . Laa Noory Wannan ai malamar Asibiti ne . Cike da rashin Fahimtar Hausan nata yace " Likita ko , Doctor . Nan gaba Nima likita nake na zama , Mom Dina Nurse ce ,Amma Ni nafi son na zama medical Doctor . Kefa me kike so zama for your future life . Shiru tayi tana tunanin Abun da zata ce . Dai dai Mama Nanny na shigowa . Nurain Akwai Abin da kuke bukata.? Eh Mama ga kayan Amrah nan a wanke mata a goge mata kamin ta tafi ,sannan a fara kawo Abinci muke buƙata . Ohk Mama Nanny tace tana kwasar kayan tare da ficewa dasu a hannu . Noory ina so na zama kaman mama Nanny ce . 


Cikin Kullewar kai yace " Nanny ..? But Why? , Me yasa Amrah kike so ki zama irin ta.? . Cike da Yarinta take kallon sa kana tace " Saboda tana kulawa da kai sosai , Ni kuma Baba Zuwai bata kulawa dani, ina so na kula da yara iri na nan gaba .  No ba zaki nanny ba , ki ƙara tunanin wani abun dai da kike so ki zama think very well Okay.? . Uhmmm ta ɗan jan tunanin ta kamin tayi saurin cewa " Yauwa ina So na zama Babban mutum kaman kai din nan." Kechewa da dariyar da bai shirya ba yayi kamin yace " That's Very Good Amrah . Kina son haka , Yanzu sai kinyi karatu kin mun Alƙawari zaki yi karatu ko ina tare dake ko bana tare da ke.? Ki mun Alƙawarin Hakan .? . Ɗaga masa kai tayi da hannu tana cewa " Eh mana Noory nayi maka Alƙawari zanyi Karatu don na zama kaman kai . Murmushi Nurain yayi yana cewa " to mu fara mu gani . Bude littafin yayi inda farkon page din ya fara da ALPHABET.nan take ya fara karanta mata A_Z . Wanda sosai yayi mamakin fahimtar Yarinyar. Kamin Mama Nanny ta kawo masu Abinci ta kusa iyawa ,wannan yasa koda Ta hada masu abincin tana gama ci ta Cigaba da karatu don ita so take ta zama kaman Nooryn ta. 


Wuraren Karfe 6:30pm . Ta kammala karatun ta tasss ta iya kuma tasan Alphabet a ido da kuma kawo shi a haddace . Kallon ta yayi yana miƙa mata uniform din da Aka wanke aka goge ga sabon jaka da Farin safa.  Noory Wannan ai ba kayan makaranta na bane ko?. Murmushi yayi yana kallon Mama Nanny itama dake Murmushin kamin Tace " Amrah sune , kullum idan kin dawo ki rinƙa kawo mun ina wanke Miki kinji . Na gode mama . Amrah tayi maganan tana kallon Nurain dake ta kallon ta . Gobe idan kika kawo mun Karatun duka akan ki to bayan sayen gyada da sanyi har kyauta zan baki . Dariya tasa sosai tana cewa " Da gaske Noory ? , Gobe zan kawo maka duka..........

**

To yau dai da Alama  Wannan Yarinyar ta shirya miki Asara Zuwai . Har yanzu ana kiran Sallah amma shiru kake ji . Jummai ce mai maganan tana yi tare da surfe Wake . Kai Wannan yarinya anyi tsinanniya . Tirr duk inda aka ce maka shege yake to sai ya nuna halin sa, Bara ta dawo ta same Ni.... Assalamu alaikum Muryar Amrah ya katse su cikin sanyin nan nata . Kasa magana duka suka yi ,ganin ta da Sabon kaya a jikin ta , sai Farantin gyaɗan data dora wankakkun uniform din ta akai . Ehhhhh...??? Larai ta furta tana kallon su Baba Zuwai . Ke gantali kika fara ko kuwa mene ? Wane ne ya baki kaya har da chanja Miki . Mun shiga Uku mu , kin san fa yanzu a lungu ake lalube yara a ƙwaƙule su tasss . Babban magana dama an haife ta akwararo yanzu itama zata haifo mana dan kwararo .............!


```Tallah```

Assalamu alaikum jama'a yau gaku ga buxuwa empire


Dakinga wannan page din indai ke mace ce to wannan page din nakune mata iyayen gida 


Mata kamar yanda kukasani nicedai *buxuwa empire* wanda nake kawo maku kalolin mallaka,farin jini,kiranye dadai sauran su


Hajiyata mijinki duk dafa'insa kixo nan inshallah zamuyi maki maganin sa inshallah


Mace mai zama da miji mara kyauta mai mako kitaho inshallah magana ta kare


Kina zaune da saurayi ana mashi mgnr yaturo sai su gudu ki taho inshallah


Mace mai fama da matsalar jinnu matar aure ko budurwa


Budurwar da akalla zata kai shekaru 25 bata taɓa saurayi ba ta kitaho da izinin Allah


Budurwa mai samari amma da yazo ana murna zuwa daya bazai sake dawowa ba lamarin dai Allah shi gyara 


Masu bukatar kiranye ko farraku tana iya mun mgn ta wannan number kamar haka:08139762831


Kiranyen miji

Aiki da tumfafiya

Aiki da idon dabba wato kamar bita zai zai

Aiki kan shanu a soke shi  a bishiya 


Aiki da sokakken dabba amma dabban da aka yanka sai a samu laya kamar guda 313 a xiba shi a duk wata organ 🫀🫁 ta ciki da ta waje


Zamu saka wani a idonsa a ƙwaƙwalwa aciki sannan a saka a kogo Hajiya ta mijinki he is sorry 😐 Allah ina fadamaki ai baya da tacewa sai naki 


Sannan ana mawa yammata irin shi amma na kiranye cikin kwanaki uku xaki gansa a kowani hali aure kawai yake so


Bana tausayin namiji fa inkinsan kina tausayin mijinki kinfiso yarinka azabtar dake a maikuwan yarinka maki kyauta soyayya dake da yara ki da yan uwanki ba 


To inkinfiso komai ki zauna a baya to gaskiya kizauna bansan yanda zan maki ba domin nayi ma mijinki mallaka ko saurayi ko yaƙi ko yaso sai yabiki yamaki abinda kk so kuma kk bukatar


Mallakar zuciya mai allurai a baima kare mai bukatar tabini pc


Mai bukatar mallakar ko kiranyen bakin Ruwa tabini pc inshallah mgn yakare


Nidai nafiso acemun Hajiya inason 🤗 komai da min da mijina kamar kaza ......... Ya rinka mun kaza kaza 


Please 🥺 ko kinbini pc kigayamun abunda kk so direct 


Matan da kayan sallah wani baiwa shi ba 

Sha'anin yan uwanki bai san wannan ba


Lamarin ki da wasu kananan hidimomin ki sodayawa baya biyamaki bukata 


Kije wani gida kiga matan gidan nayin abunda baki isaba kice dame tafiki dashi ga abinda tafiki dashi din .....


Ga mata masu bukatar kayan da'a available suke cikin price mai saukin gaske inshallah da masu aiki aciki da marasa aiki 

Duk wacce take buƙata tana iya mun mgn ta:08139762831 

Muna godiya ga mata bakiɗaya masoya mu mun gode🙏🙏🙏🙏🥰🥰🥰🥰🥰😍😍🙏🙏🙏🙏


*NASRULLAH DATA SERVICES*


_Reach out all for all your cable subscriptions at very cool rate (Airtime data, Tv Subs, prepaid bills)at comfort at your home_


       *MTN*

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500


      *GLO*

200MB   ₦100

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500



    *AIRTEL*

500MB   ₦200

1GB        ₦350

2GB        ₦700

3GB        ₦1050

5GB        ₦1750

10GB      ₦3500


   *9MOBILE*

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500


*VALIDITY 30 DAYS*



*PAYMENT DATAILS*


              ISHAQ NASIR

0778991869 | 7055852908

ACCESS BANK       OPAY


*YOUR SATISFACTION IS CONCERN*


Follow this link to view our item on WhatsApp: https://wa.me/p/6501220559940694/2347055852908


*To kaman yanda na faɗa masu buƙatar na tallah ta masu hajar su a page ₦2000 ne idan kuma a Status ne ₦1000 kacal sai Kuyi mun magana ta WhatsApp number na 08081202932*



Mamanteddy 📚🧸

[7/27, 1:36 PM] Matar Mijin Ta: *🛖ƳAR TSAKAR GIDA🛖*

*Romance love and Sympathetic Story*



*Story and Written by Aisha Mamanteddy*


_Page 0 7_


*Littafin Ƴar Tsakar gida na kuɗi ne Regular payment ₦500 Vip payment ₦1000 Special payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932... Idan VTU transfer ne sai ki tura ta Wannan number 09061466409*


Kallon su Amrah keyi sam ta rasa fahimtar inda maganan su ya nufa , abun ka ga karamin yaro Hausan har a lokacin koyan ta ake yi,wannan yasa ta kallon Baba Zuwai tana cewa " Wallahi Baba.....yi mun shiru...!! Ta daka mata Wani irin gigitaccen Tsawa tana mai Cigaba da cewa " Nawa Ɗaya shine ki bani Kuɗi na casss Don Ƙwandala ya ɓata sai na sauya Miki kamanni da Duka a cikin gidan nan . Cikin Rawar Jiki Amrah ta miƙa ma Baba Zuwai kudin ,jikin ta ko ina Rawa yake yi ,tsoron ta ɗaya kar yazo kudin bai kai ba . Muryar Baba Zuwai ne y katse ta tana faɗin " Allah ya cece ki sun cika , wuce Ki Dauki bokiti ke debo ruwa ki zo ga kwanuka can ki Wanke su . Tom Baaba . Amrah tace tana Saurin wucewa ɗakin Ikilima don anan yanzu Amrah ke kwana ita Ɗaya ,don ikiliman bata nan . Duk da A wannan shekaran zata dawo Gida Shikenan kuma an gama Sakandire . Aje uniform din nata tayi tana saurin fitowa tare da Ɗaukar Bokiti da Wannan yammacin tana nufar makoton su inda suke da rijiya don ta debo Ruwan wanke wanken  .

**

Akwana a tashi babu Wuya shakuwa da soyayya tamkar yaya da Kanwa ya shiga tsakanin Nurain da Amrah ,wacce a yanzu take cikin zakukwuran yaran Ajin nasu . A farkon Term din tayi na Goma wanda a jarabawa na gaba tazo na Uku . Sam a yanzu bata damuwa da Fitinan cikin gidan su da tsangwaman da take sha , Don idan sun ɓata mata tana fitowa zata shige Gidan Su Nurain , Anan zai Amsa kayan tallahn ta ya rabar suyi hira tayi barci idan ta huta sai suyi karatu . Sosai kokarin Amrah ke basa mamaki don kullum a zuciyar sa cewa yake " An kashe product anan , Don bata yi sa'an Iyaye ba ,duk da a yanzu ya san ita marainiya ce . Wannan yasa shi sosai yake bata kulawa ,ya zama mata tamkar uwa uba bango majingina . A yanzu har yakai ya kawo sunan ta a makarantar ƙanwar Nurain ,don da yawa wasu suna mata kallon ƙanwar sa ce . 

Ihun Ɗaliban ne yasa Nurain Wanda a yanzu suke SS 3 kuma yana da muƙamin Headboy saurin juyowa shi da duka abokanan nasa suna kallon inda Yaran primary din suke a layi . Sunan Amrah ne ashe da aka kira a matsayin wacce tazo na uku yasa Ɗaliban ihu suna kiran sunan ta Da Fine Girl fine girl don sunan da suke kiran ta dashi kenan . Tsayawa yayi yana murmushin nan nasa yana gani Amrah ta fita cike da karsashi da gwarin Gwiwa ta ta amsa Kyautar nata tana juyawa tare da kallon Ɗaliban tana mai ɗaga masu cike da fara'a . Juyawa Nurain yayi yana kallon Abokanan nasa suna barin Wurin don ita Amrah bata Gansu ba ma .  A cikin Ajin su babu wacce Amrah ke shan Wuyan ta irin Naana bata da kirki ,kullum aikin ta kenan bin ajijuwan tana cewa " Ai Amrah yar talakawa ce har tallah take yi , basu hada komai da Nurain ba . Duk tana faɗin Wannan maganan ne saboda Tasan Familyn Nurain . Don da mahaifiyar ta da Momyn Nurain ƙawaye ne sosai . Don a bakin Naana Mommyn Nurain ta fara jin sunan Amrah da Halakar su da Nurain . Kallon Marian tayi tana dalla mata harara tare da kallon Amrah wacce ta dawo inda suke tsaye . Bakin ciki ya ishi Nana do mun kuwa ita ce ke daukar positon din da A yau Amrah ta dauka , ita kuma tayi baya don na Huɗu tazo . Humm Wacce kike ne ? Amrah Ko? , Kar ki manta Wacece ke , Haka zalika kullum talaka a kasan mai Arziki yake , Ki daina farin ciki don a yau kin zo na Uku a gobe ina nufin a kwana a tashi Ni zan zama ta gaba dake , sannan ke matsayin ki ba zai wuce mai mun shara da goge goge ba .  Mtswwwww...! Saurin buɗe baki Marian tayi zata yi mata magana sai Amrah ta riƙe ta tana Girgiza mata kai Alamun ta rabu da Naana don ita bata son tashin hankali gaba Ɗayan ta ,sannan kuma sam bata ji zafin maganan Nana ba ,don dama tasan Naana ba tsaran ta bane . Duk Hutu suna Abroad kin ga ba zata hada kan ta da ita ba . Idanun ta sun ciko da ƙwallah sosai Amma sai ta maidasu tana lallashin Zuciyar ta daba kan ta Haƙuri .

**

A hankali take kutsa kan ta Izuwa Falon Gidan ,cike da Sanɗa wai a dole tana so tayi surprising din sa . Yanda taji Muryar nasa ne yasa ta saurin ƙarikawa inda yake , Sakin Takardar da kyautan nata tayi a ƙasa Ganin Hawaye na bin Kuncin Nurain , Jarumin Namiji wanda ko karaya bata taɓa Gani a idanun sa ba ,amma a yau taga Hawaye . Cikin nuna damuwa ya furta " Please Mommy ki bari na kammala SS 3 ɗin After all sai na dawo America, idan na tafi Wane zai kula da Amrah.? . Wacece Amrah ? , Muryar Daddyn shi ya katse shi cikin zafi ,wanda da'alama mutum ne mai zafi , gobe zan sa a zo dauke ka , jirgin 11am zaku biyo zuwa America. Tare aka haife ku da ita yarinyar ne ? , Ƙanwar Nusaiba tana SO ta ganka duk ta damu , yau ne fa karin Shekarun haihuwar ka ,amma baka sai dai muyi ta kallon hoton ka . Shiru Nurain yayi a zuciye cike da sangarci irin na yaran Hutu ya Datse kiran yana cilli da Wayar can Gyefe . Kallon sa Amrah tayi a hankali ta kira sunan sa da " Nurain ...! Ɗago da sexy eyes din sa yayi yana kallon ta kamin yace " Na'am Amrah . Meke faruwa ? Tafiya zaka yi ? Zaka koma America ne inda Mommy da Nusaiba suke kaima?.  Duka a lokaci daya take jero masa tambayoyin nata . Cike da son kawar da damuwan sa ya kalle ta yana kafe ta da idanu,kawai sai taga ya zaro mata idanun sa yana tsora ta ,saurin bata tayi ,nan take ya hau yin mata Dariya yana faɗin " Matsoraciya . Taho muje kasa palour . Bin bayan sa tayi tana faɗin " Nurry ka daina tsorata Ni da yawa haka . 


Me hoto ta gani a tsakiyar falon , yayin da Nurain ta kalle ta yana cewa " Amrah today I'm + 1 . Wow Happy birthday Nurry . Murmushi yayi yana rike hannun ta tare da furta " Thank you Amrah . Cake din da Mama Nanny ta kawo masu ne Amrah ta kallah kamin ta tsinkayi Muryar sa yana cewa " Mama Shigo Mai Photograph yana jira a dauke mu duka . Rungume Nurain Amrah tayi a tare suka dau hoton wanda yawan su yafi talatin fiye da Ashirin suna tare daga ita sai shi suka yi shi . A wannan rana sun wuni cikin nishaɗi har wuraren yammaci . A farfajiyar Gidan ne ta kalli Nurain tana cewa " Nurry ina keken ka yake.? Juyawa Nurain yayi yana kallon Can Gyefen Garden kamin yace muje can ki gani . Kai tsaye suka nufa Garden din Nurain na fiddo da keken sa Taho ki hau . Yayi maganan yana kallon Amrah don yasan Abun da take so kenan . Kallon sa Amrah ta tana masa dariya tare da cewa " yeeee tana saurin hayewa ta gaban shi yana fara juyi da ita a keken suna kaiwa da komowa a tare . Su kan su basu san mintunan da suka ɗiba a hakan  Amrah ..... Taji Muryar sa ya kira sunan ta. Ɗaga idanun ta Tayi tana kallon sa fuskar ta cikin matsanancin fara'a ,Kiyi Haƙuri kinji..." Uhmm mene kayi mun Noory.? Murmushi taga yayi mata yana Girgiza kan sa tare da cewa " ba komai . Kallon sa Tayi tana jin akwai wani Abu kamin tayi masa magana Muryar Mama Nanny ya katse su tana faɗin " Dare fa ya fara yi , Amrah ta tafi Gida haka . Sauka Amrah tayi daga keken tana kallon Sa tare da daga masa hannu tana faɗin " Sai da safe.  Ba zan jira ka ba gobe makaranta xan tafi ,idan ina jiran ka Zango daya ke wuce ku kullum . Idan kazo school ma haɗu . Juyawa tayi da gudu tana barin Wurin . A hankali Nurain ke sauke Numfashi don ji yake tamkar zuciyar sa zata tarwatse.  Idanun sa na fidda Hawaye masu zafi da raɗaɗi . 


Kama hannun sa Mama Nanny tayi tana nufar palour dashi . Nurain kayi hakuri Kabi maganan iyayen ka , ko mun daɗewa wata rana zaku hadu da Amrah . Tafiya ba mutuwa bace ba . Mama yanzu ba yanda za'a yi Amrah tabi Ni mu tafi America,ko na roƙi Baba Adamu ?. Cikin Sauri Mama Nanny tace " A'a Ba zai yiwu ba ,ko itama Amrah ba zata bika ba . Rintse idanun sa yayi yana cewa " ki haɗa mun kayan da zan tafi dasu . Gyada masa kai Mama tayi kurum tana gani ya wuce ciki ,a zuciyar ta hamdala take yi daya amince da tafiyar nasa do mun kuwa bakaramun fada ta sha ba a gurin mahaifin sa , a cewan sa tayaya ta bari har Wata mu'amala ta shiga tsakanin sa da yar talaka...? 

**

Zama yayi a kasan tiles din yana bin gift din Amrah da sakamakon jarabawar nata da kallo . A hankali ya kankafe yana yo kasa dasu tare don yaba Mama ta sanya masa a jakar tafiyan sa .


Safiyar Alhamis . 

Zaune Amrah take a cikin Ajin suna fira da ƙawayen ta . Kaman Ance ta juya idanun ta ya sauka akan Naana dake mata wani irin Dariya . Humm sauke Numfashi tayi a hankali tana Cigaba da Rubutun ta a haka har aka Tashi break . Marian ina zuwa ko zaki rakani Secondary Section . Hahaha....Uban me zakiyi a secondary section din.? Muryar Naana ya katse ta , takowa tayi gaban Amrah tana faɗin " Nasan Wurin Nurain Zaki je ? Shin baki da labarin Nurain ya koma America da zama. ? Kirjin Amrah ne ya buga daaam . Ai ba zaki ƙara ganin Nurain ba ya Miki nisa nisan da ba zaki taba iya cimmasa ba . Kallon Naana Amrah tayi kawai sai ta juya da Gudu tana nufar Section din su . Voting ta tadda Sunayi na sabon Headboy wanda Ganin haka yasa Zuciyar ta kare karyewa . Juyawa tayi tana ware ware tare da kallon Yan Class din nasu . Amrah ...! Taji Muryar saif ya katse ta . Cikin sauri ta Juyo tana kallon saif tare da cewa " Ina Nurry yake ? Don Allah ka faɗa mun yana ina..? . 


Kallon Amrah saif yayi cike da daurewar kai yace " A'a bai faɗa Miki zai koma America da zama ba ? , Ai yanzu ma haka jirgin su ya Ɗaga nake tunan.... Kamin ya ƙarike Maganan ta juya da Gudu tana nufar Hanyar Gate . Me Gadi dai yaga yarinya ta felle ne ta gudu wannan yasa shi kiran sunan ta da Ƙarfi Amma ko waiwayowa ba tayi ba . Gudu take yi iya ƙarfin ta wanda sam bata tsaya ba sai a bakin Gate ɗin Gidan su Nurain.  Baba mai Gadi ta gani a kofar gidan ,Wannan yasata ƙarisowa cikin haki take fadin " Ina Noory.? . Kallon ta ya tsaya yana yi wanda Ganin irin kallon da yake mata yasa ta fara zubda Hawaye . Da gaske ne kenan ya tafi.? . Girgiza Kai Baba mai Gadi yayi cike da Tausayin Amrah kana yace " Kiyi Haƙuri Amrah , kuskuren naki ne tun farko kin shiga jikin wanda yafi ƙarfin ki , sanadin ki mahaifin sa yasa shi don dole sai ya koma America, Saboda baya son hulda da talaka . Yaji labarin ki , kuma ko da kika ga Nurain a nan layin mahaifiyar sa ce taso hakan ,ba tare da mahaifin sa yasan a cikin talakawa yake zaune ba . A yanzu ina so ki manta da Nurain domin gidan nan ko kin shiga babu kowa cikin ta ya sallami kowa,sannan Nima yanzu ina hada kaya na ne xan koma Garin mu ta buzaye . Karan motocin da Amrah taji ne yasa ta Saurin juyawa tana kallon Wasu irin manyan motaci irin na rusau din nan . Hawayen idanun ta karuwa suka yi . Baba mai Gadi Nurain ya tafi kenan . Amrah kalli kiga wannan motocin sun zo ne don rushe Gidan nan , saboda Mahaifin sa baya son alakar ku Dawowan Nurain ba yanzu ba . Kuma ko ya dawo Nigeria ba lallai ya gane inda kike ba . Saboda rushe gidan nan za'a yi inda ya zauna ma ba zai gane ba . Idan kuwa aka rushe nan da shekaru uku Ba za'a gane komai ba ,bare kuma ya kai ga Shekaru goma . Kiyi Haƙuri ki manta da komai ,ki manta da kin san Nurain .!  Ɗauke Wuta tayi tana kasa ce masa komai ya juya yana barin ta anan tsaye don baya da bakin da zai Fahimtar da ita .


A hankali take daga ƙafan ta tare da Nufar can Gyefe tana gani aka fara rushe gidan yayin da bata motsa ba har aka maida wurin flat .zama tayi a bakin hanyar tana wani irin kuka mai ban tausayi da raunana zuciya . 

**

Akwana ta a tashi Wahalan nata na karuwa amma a haka take girma ,tana manta komai a rayuwar ta amma ta kasa mantawa da Nurain wanda a yanzu gidan su ya zama Wani karamin kasuwar layin don fili ne aka maida shi na Al'umma ,wannan ya tabbatar mata da cewa " Mahaifin Nurain wani babban ne a Nigeria.  A yanzu sun kai Primary 5 inda a yanzu hanya ta biyo don an ce tazo da kuɗin zana jarabawar shiga Js 1 . Sannan scholarship ɗin nata ya ƙare yanzu sai dai ta biya kuɗi idan tana son tafiya Ajin gaba ko ta sauya makaranta . A Tsakar gidan taci karo da Baba Adamu wanda shima a yanzu yana jin jikin sa halin rayuwa kudin ma babu kwatakwata . Sannu da Jiki baba . Yauwa Amratu ,yayi maganan yana kokarin ficewa . Nufar dakin Baba Zuwai tayi sam ta kasa tambayar baba Adamu . 


To maza a sauya kaya azo a dauki tallann Awara . Kallon Baba Zuwai tayi kana tace " Tom Baba , Baaba An Koro ni kudin jarabawa Zamiyi exam . Don Allah Baaba ki biya mun ,idan banyi ba ba Zanje Matakin gaba ba . 


Wani irin Kallo Baba Zuwai tayi mata kamin tace " Alhamdulillah, Na huta da Wannan shegen karatun naki , Ni asara ta haife Ni na biya Miki kudin makaranta,koda kuwa kudi na zuba mun ai ba zan baki ba . Don haka Shikenan . Daga nan kin gama karatu har Abada kuwa.  Wasu irin Zafafan ƙwallah ne suka zubo mata . A hankali take tunawa da maganan Nurain . Ki mun Alƙawari ko dani ko bani Zakiyi karatu . Me kike so ki zama for your future life.? Rintse ido tayi tana tunano da maganan tasu . Ina so na zama babban mutum kaman kai . Dallah dauki Awara ki fita ki zaga mun makota . Saurin daukar Roban awaran tayi tana ficewa daga Dakin . Tun daga nan Amratu bata ƙara karatu ba ta hakura ta aje komai da ya shafi karatu sai Wahala na cikin gidan kawai . Kamin nan kowa yasan ta a ƳAR TSAKAR GIDA.


*2023................*

Amrah......! Amrah.....!! Baba Zuwai ke kwaɗa kiran sunan Amrah tana Fitowa da Dakin Inna Larai . A hankali ta sako kafanta tana fitowa daga Dakin Yaya Ikilima . Kara murje idanu na nake yi ko dai sune basa Ganin mun dakyau . Wow...wow wow . Amrah ce ta zama Wata irin kyaƙyƙyawar Karshe kyawunta ta ko ina ya bayyana. Farin ta ya Fito Tassss. Idanun ta kuwa sun kara yin dulu².  Smiling face din nan nata yana nan , don ta haka ne na hango simple din ta da suka loɓa daga tsakiyar Kuncin ta . Doguwa ce amma matsakaiciya  . Tana da dan dogon hanci sannan siriri,bakin ta kuwa baka ce spoon yana shiga ba . Ga cikar gashin ido dana Gira. Komai sai dai muce Mashaallh, Yanda ta cika ka rantse ta kai shekaru Ashirin , Ga Albarkatun sama da ƙasa.Harara Baba Zuwai ta Watsa mata tana watso mata dubu takwas din Aikin nata kamin tace " Ba kin ce za'a kara maku Kudi a wurin aikin naku ba? Ya nake ganin dubu Takwas...........!




to yanzu labarin zai fara ....mu haɗu a next page ...........


```Tallah```

Assalamu alaikum mata yan uwana namaku kunyimun Allah ka bar zumunci ya shiryar mana da zuri'a ameen


Dafari kuma san idan *buxuwa empire* da ta doso kunsan taimako ya kawo ta Allah ka taimakamana ameen 



Hmmm 😗 to mata nasan dacewa kuma kun sani duk wata mallakar da takai bakin mallaka ko dadai tarihi baya canjawa kan cewa indai mijinki ya shiga list din aikin buxuwa empire topah hajiya ya riga da ya gama mallakuwa sai kuma Allah  he is sorry 😐😐 Allah ka mana jagora ameen


Mallakar lilin kaza 


Mallakar rushii


Mallakar gaban da namiji 


Mallakar masai 


Mallakar kwai 


Mallakar ayoyi da sirri na surorin mahaliccin mu 


Mallakar da muke samun hanta muja da sunansa danaki a dake da magungunan hadin mu 


Farin jinin warwaro mai kaman kiranyen


Kiranyen toxali mai kamar bita zaizai


Kiranyen bakin Ruwa


Mallakar dauji,ko kiranyen saurayi ,ko macen da bata da cikakkun samari masu ajii to inkinga kawarki dawannan to aikin cikin dajine masu yi dawanda nayomasu sunsan yanda yake yi kamar yankan wuka topah hajiya bazama😒😒😑😑


Kitaho Gurin Hajiya *buxuwa empire* da tayi maku wannan kalolin aikin da zarar kinbini pc please 🥺 kifadi abun da kk so direct Saboda mutane sunyi mun yawa Allah 



Matar da tashirya aure ko kinason amsar kudi wajensa ko kina buƙatar ayi masa farraku da yammata ko wacce mace ,mallaka 


Masu bukatar kayan da'a available suke cikin price mai saukin gaske masu aiki da marasa aiki available zaku iya yin mana mgn ta wannan number kamar haka:08139762831


Muna godiya ga mata bakiɗaya masoya a ko ina ngd🥰🙏🙏🙏🙏🙏🥰🥰🥰🥰🥰🥰

[7/28, 12:11 PM] Matar Mijin Ta: *🛖ƳAR TSAKAR GIDA🛖*

*Romance love and Sympathetic Story*



*Story and Written by Aisha Mamanteddy*



_Page 0 8_


*Littafin Ƴar Tsakar gida na kuɗi ne Regular payment ₦500 Vip payment ₦1000 Special payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932... Idan VTU transfer ne sai ki tura ta Wannan number 09061466409*


A sanyaye Amrah tace " Baaba Kiyi Haƙuri,Basu ƙara mana ba ,a da baya sunce zasu kara Amma har yanzu shiru , Wasu sunce sai mai Asibitin ya dawo Ƙasan shine ake sa mana Ran ƙarin Albashi .kallon ta Baaba Zuwai tayi tana jan dogon Tsaki... Mtswww" . Shashancin Banza To zaki shirya ki tafi Aikin ne ko kuwa zama zaki yi a Ɗaki ,idan an Kore ki mu koma cin ƙasa kike so? . Yi Haƙuri Baaba yanzu xan shirya dama . Tayi maganan tana kokarin juyawa . Keee Shegiya Ƴar Tsakar gida dakata daga nan ki ji Ni . Cak Amrah ta tsaya ba tare da ta Juyo ba , idanun ta na fara Saukar da Hawayen da suka zama mata jiki a yanzu . Kin san Allah wannan Albashin aikin Asibitin naku yayi mun kaɗan ,duk da dama Aikin kaskanci kuke yi ai , to bai dame Ni ba , daga Safe ne zuwa karfe biyu kuke gama Aikin , a yau kar ki shigo mun cikin gidan nan ba tare da kin ƙara samun Aiki bane ,ki bi layin masu kuɗi ki nemo inda zaki rinƙa masu Aikatau Daga Rana zuwa Dare . Ga GRA nan ga sauran Wurare nan ai ba sai na ɓata Yawun baki na Wurin faɗa Miki Abin da ya dace da abun da zakiyi ba . Gyaɗa mata Kai Amrah tayi kana tace " Tom Mama.  A'a ina Ni ban haife ki ba , Kinga yayana can , Baaba Zuwai ta katse Amrah tare da nuna mata inda su Zulai suke gata nan fa tayi kirɓeɓiya amma babu mijin Aure saboda babu hali . Ƙasa Amrah tayi da idanun ta ,kana ta Cigaba da jin Muryar Baaba Zuwai tana cewa " Don haka kar ki ƙara kirana da sunan Mama , ki rani da Baaba Zuwai yanda duniya ke kirana don Kema a Duniyar na ganki ,har gwara wasu na duniyar dake da ba'a san Asalin ki ba . Lumshe manyan idanun ta Amratu tayi wasu narkakkun Hawayen na zubo mata . Ba tare da ta iya magana ba ta juya tana shigewa ɗaki yayin da su Zulai da Sauran Ƴammatan Gidan suka kece da Dariya har da masu buga Ƙafa . Suna fadin " Baaba Zuwai tamu ,Allah ya bar mana ke . Dadin mu dake tsage Gaskiya ko mun Ɗacin ta . 

A'a To ai Gaskiya ce kuma ban ga Abun tsoro ba , to wa ma zanji tsoron faɗa mawa wannan yarinyar da bata fi cikin hannu ba .  Lanti ce tazo Wuce su data fito daga Banɗaki nan Cike da Tsiwa Zulai ta fara magana tana yin fadan yar hannun ka mai Sanda . Eh Baaba Ai irin Wannan Gaskiyar ne Wasu basa iya faɗi.

Suna tsaka da Wannan maganganun nasu ne Amrah ta fito sanye cikin Uniform din masu Aikin cleaning Dark blue sai farin hijab ƙarami iya kafaɗa . Nufar Igiyar Shanyan tsakar Gidan tayi tana kai hannun ta tare da Ɗaukar Hijabin ta dogo tana sakawa . A hankali ta kalli Baaba Zuwai wacce har a lokacin take bin ta da Wani irin kallo mai tattare da nuna tsana da kiyayya . Baaba na tafi Sai na dawo . Ki tabbatar kin sami gidan Aikatau din da zaki rinƙa yi ,don ina so na ringa ganin Kudin duk wata yana wuce haka . Tom sai na dawo . Banza tayi mata a haka ta fice tana masu sai ta Dawo amma babu Wanda ya kalleta ko ya tanka mata . 

**

*ZAID SPECIAL HOSPITAL*

Shugaban masu goge gogen ne ta kalle su Amrah wacce ta tara a ɓarayin masu cleaning ɗin.  Cike da jaraba da masifa take fadin " Duk Wanda na kama da Kuskure ko ƙalilan ne Koran sa zanyi ,do mun kuwa nima idan an kamu da kuskure nice za'a sallama . Duka idanun su a ƙasa yake ,yayin da Mom Cruzita ta Cigaba da kallon su tana bin Amrah da Wani irin kallo kamin tace " Ke Wacce kike? . Saurin Ɗagowa Amrah tayi tana furta " Amrah . Oh...! Kar na sake ganin ki da Wannan shegen Hajibin naki duk faci da ɗinki ,nan wuri ne na tsafta . Yanda kike tsaye a haka ,haka nake so na Ganki kullum . Kuma dole kuna yin guga don bana son ganin ko wacce ma'aikaciya da Squzing .  Ok Ma. Suka furta a tare . Kowa zata iya Komawa bakin Aikin ta . A hankali Amrah ta juya tana kokarin barin wurin ne taji kiran Mom Cruzita . Cikin sauri ta dawo kusa tana faɗin ' Gani . 


Kiyi maza Office Din Doctor Zaid kiyi aikin ki . Cike da Rashin fahimtar Waye Doctor Zaid ta juya tana faɗin " Ok ma . A farfajiyar Asibitin ne ta kalli Sauran yan Uwan ta masu aiki irin nata kana tace " Hajara Don Allah waye Doctor Zaid? . Wani irin kallo Hajara tayi mata kamin tace " Au Bama kisan Mai Asibitin ba kike so kice? , To me zaki yi masa ?. Hannatu ne ta katse su tana cewa" Haba Hajara ai ba lallai Amrah tasan shi ba ,tun da ba wani dadewa tayi anan ba ,kuma ai shima a satin nan fa ya dawo Nigeria bayani ya kamata kiyi mata . Ohh Haƙa ne ? , To bani da wannan lokacin . Hajara tayi maganan tana Wuce su tare da ɗaukar Roban zuba shaharan su . Humm Kinji Amrah me Asibitin ne ya dawo , jiya da yake da wuri kika tashi shiyasa baki sani ba.  Office din shi sai kin hau benan can . Kin bi kaman zaki operation to hannun dama Office din sa yake . Tom Na gode sosai . Bakomai . Juyawa Amrah tayi tana nufar benen Asibitin tare da Hayewa ,kwatancen Amrah tabi tana nufar hannun daman ta . Idanun ta ne ya sauka akan ƙofan Da bata taɓa lura dashi ba sai a yau .  Gyara Hijabin ta tayi tana kai hannun ta kai tsaye tare da murɗa Handle Door ɗin ,don a tunanin ta babu kowa a ciki ,kuma kaman yanda ta saba zata yi aikin ta ne ta fito . Yanda tayi tunani haka kuwa ya kasance don bata ga kowa ba . Nan ta fara kakkaɓe kakkaɓen ta tare da goge goge tana fashe Wurin da turare kaman yanda suka saba . Wani wuri ta gani kaman Corridor abun ya ɗan bata mamaki amma sai ta dauki bokitin ta tana nufa cikin wurin . A sarari ne ta furta " Me yakawo Gado kuma nan ,kaman Ɗaki,can dai nasan bai wuce consulting room ne to nan kuma fa ? . A yamutse ta ga Gadon nan take ta fara Gyara wurin da Bed ɗin . Waigawa gyefe tayi idanun ta na sauka a Privacy Wanda Tasan toilet ne . Idanun ta a ƙasa ta nufi Toilet din tana murɗa Handle din tare da shiga . 


A zaune ta gansu wanda  da'alama shine Doctor Zaid din , Gyefen sa Wata budurwa ce kosashiya xigidir a cikin baf din Wanka yana zaune hannun sa na saman Nonuwan ta yana shafa su tare da kumshe idanun sa . Ita kuwa Gwanar Tana tsugunne Gwiwowin ta kasa kaman mai rokon tuba tana shafa Madam joy din sa tare kissing din sa da bakin ta . Sakin Bokitin Amrah tayi tana rufe ido tare da yanka wani irin uban ihu gaba ɗaya ta urince ta kasa gudu ta kuma ki daina Ihun . Duk da Ihun nata ya ba Zaid Tsoro ,amma hakan bai hanasa Bude idanun sa a Miskilance ba . Ware tsayayyun idanun sa yayi akan Amrah Wacce ko ina na jikin ta rawa yake , sai ihu da take yi ta zubar da Roban mopping din nata a ƙasa . Sakin baki da Idanu yayi yana kallon Amrah yana haɗiye wani irin yawu...cike da masifa Budurwan masha'an nasa ta dago tana buɗe baki zata yi ma Amrah Tijara ,kawai sai taga ya yi kasa da kanta yana tasa mata Kayan Dadin sa nan take ta cigaba da aikin lashe sa kaman mayya tana tsotsewa . Har a wannan lokacin idanun sa bai dauke su daga kallon Amrah ba . Lasan Laɓɓan sa yayi na ƙasa yana ƙoƙarin mata magana kawai tayi wani irin huruji da gudu ta fice daga Bathroom din ,ko kallon Gaban ta bata yi .  Lumshe idanun sa yayi yana Cigaba da Shafa kan Labiba kana yafara sauke Numfashi da sauri da sauri . Abun nasa tana yo sama tare dayin tsaiiiii tana haniniya . Hannu Labiba tasa tana shafa ta tare da Dannata Izuwa cikin bakin ta tana shafa Twins ɗin sa da hannun ta , aaaahh ashhh aaahh Aaaahhh ya hau jan iska da ƙarfi yana daɗa Zura mata a bakin ta kaman wanda yake cikin Virgina ɗin ta yana sex da ita haka yake ji . Mintuna biyu tsakani ya fara Mata ɓarin madaran sa yana jan numfashi kaman na mintuna uku yayi ƙasan baf din yana sakar ma kanshi shower . Tana cikin ruwan yana wanke Sumar kan sa ,amma har a lokacin hannun ta na ƙasan shi tana ja masa Madam Din nasa tare da Lumshe idon ta alamun bata ƙi sukai dare a haka ba . A Miskilance ya miƙe yana jan Rigar Wankan sa dake saƙale yana gyarawa tare da zuro ƙafafun sa yana saka Toilet siliper ɗin sa . Ɗaga idanun sa yayi yana kallon kansa a madubin Bathroom ɗin , fuskar Wannan yarinyar data shigo yanzu ya gani Wato Amrah ,wannan yasa shi saurin juyawa Yana kallon Bayan sa ,amma sai yaga bata nan , murmushi yayi yana shafa Sajen fuskar sa tare da gyara rigar jikin sa ,inda faffaɗan ƙirjin sa ya bayyana ,ga suma ya rufe luff....Huhhhh Ya furzar da iska yana  ƙare ma kan sa kallo tare da ɗan faɗawa tunanin Wannan yarinyar da ya fahimci babu shakka cleaner ce . Ni kuwa ƙare masa kallo nayi kyaƙykyawa ne sosai kaman balarabe don idan a ƙasar can na gansa to babu shakka zance masa Balarabe saboda kyau sa . Yana da yan matsakaitan Idanu amma a ƙaƙƙafe suke dagani kasan babu kunya a cikin su . Dogo ne sosai tsayayyen ingarman Namiji wato Sexy . 

** 

Mom Cruzita ne suka haɗu da Amrah Wacce take haki gaba ɗaya ta Fita a hayyacin ta . Wani irin kallo Mom Cruzita tayi mata cike da Tsawa take fadin " Kin kammala Aikin naki ne?. Jikin Amrah na rawa tayi saurin Girgiza mata kai Tare da cewa " Eh. Tana saurin wuce ta don Hankalin ta ya tashi kai tsaye nufar ɓangaren su tayi tana ɗaukar Hijabin ta tare da ficewa daga Asibitin ba tare da kowa ya sani ba .

Shiga Office din nasa tayi ,ganin komai ƙal yasa ta kokarin juyawa . Amma sai taji motsin sa daga ciki wannan yasata dan dakatawa har ya fito yana gyara Necktie ɗin sa .  Good morning Sir . Tayi maganan tana dan risinawa . Morning mam Cruzita . Aammm Wannan yarinyar ahmmm .... Dan kame² ya tsaya yi mata a Miskilance,wannan yasa Mom Cruzita saurin cewa ' Sir cleaner ce ,Fatan batayi maka Wani shirmen ba ,don akwai ta da shauni . No jeki kawai idan ina bukata wani abu i Will let you know . Ohk Sir . Tayi maganan tana barin Office din . 


Nufar Table din sa yayi yana ɗaukar Wayan sa tare da fara kiran numbern Aminin nasa dake Abroad....

**

Bayan Fitan Amrah kai tsaye GRA ta nufa gida na biyu ta shiga inda zata roƙe su tana masu Aikatau . Cikin ikon Allah Shamakin Hajiyar Gidan ta amince da ita ,ganin yanda taga Amrah yasa ta yaba da natsuwar ta nan take ,kuma ta shaida mata Albashin ta a wata dubu goma . Sosai Amrah tayi farin ciki da hakan ,don a washe gari suka ce ta fara zuwa aikin ta . 


A washe gari Asibitin Zaid ta fara zuwa ,inda Mom Cruzita tace taje Office din sa ta Yi cleaning,amma sai ta nuna kaman bata Fahimce ta ba , wani Office din taje tayi ,tana gamawa ta lafe ta buya tana ji ana neman ta amma ta gudu wani reception din na majinyata tana aikin a can . Ƙarfe biyu tana fitowa ta nufi Gidan Data samu Aikin . Kai tsaye Falon Hajiya Sa'adah aka nufa da ita .  A ƙasa ta zauna kaman yanda taga shugaban nasu tayi . Ƙamshin turaren Hajiya Sa'adah ne ya mamaye palourn wacce take saukowa daga Upstairs din tsakiyar falon . Fuskar ta ɗauke da fara'a take kallon su , don ita Amrah bata Ɗago ta kalle ta ba . A'a Hadiza Wannan itace Yarinyar.? Eh Hajiya itace . Jin haka yasa Amrah Ɗagowa tana kallon Hajiya Sa'adah dake zama a daya daga cikin kosassun Kujerun palourn . Kasa motsa bakin ta tayi tana kafe Hajiya Sa'adah da ido kyaƙyƙyawar Hausa Fulani ce ,baƙa mai kyau . Ƙwaƙwalwar Amrah ne ke juya mata ina nasan Wannan fuskar . Ganin haka yasa Hajiya Sa'adah cike da fara'a cewa " ya Sunan ki.? A hankali Amrah tace " Barka da Warhaka Hajiya . Yauwa ya sunan ki ne?. Sunana Amrah . Kallon ta Hajiya Sa'adah tayi tana dan yin shiru kana daga bisani tace " Kin san dai Aikin naki ko ? Zaki rinƙa yin Abincin Dare ko wani lokaci , sai dai ki tabbatar karfe 7:pm kin tanadar mana dishes din mu a Dinning . Ok Inshallah Hajiya . Yauwa Hadiza kuje ki sanar mata sauran Aikin ta ,sannan a fara bata Girkin a yau mu ji kalon nata dandanon . Ok inshallah Hajiya . Hadiza tayi maganan tana kallon Amrah suna Miƙewa tare da nufa babban kitchen din gidan .  A zuciyar Amrah cewa take waye Alhajin gidan nan ne ? Kila soja ne , don taga Sojoji dake yawo ko ina a gidan ,sune masu tsaron Gidan . 


...7:00pm ...

Komai na Dinning ya kammala don a dai dai Wannan lokacin Kunun Aya take Aje masu a Dinning ɗin don time table ake bi ,yau suna da jaloap Rice da farfesun Kaza sai kunun Aya da Salad dasu waken Gwangani daga gyefe . Bin kujerun wurin tayi da kallo guda kusan takwas . Amma Babu mutum ko ɗaya da ya fito . A hankali take jin motsin Isowa ana dan dariya cikin Muryar ta tana furta " Ok dear miss youuuu uhmmm 💋 .  Saurin juyawa Amrah tayi suna yin ido Huɗu da fuskar da ta sani farin sani . Wato Naana . Sauke Wayar Naana tayi tana nuna Amrah da Hannu tare da cewa " You....? Kece anann.? Kawai sai ta sheƙe da wani irin Dariya tana tafa hannu tare da ƙarikowa gaban Amrah tana gyara Top din rigar ta ,don English wears ne a jikin ta riga da Wando . Didn't I told you ? , Ban faɗa Miki ba Amrah ? Yau ina postion din Naki ,kar ki manta a Class ni kika doke nazo na hudu kina yar talaka kika zo na Uku . Na faɗa Miki dama Wata rana kece zaki mun shara da wanke² yo gashi,yanzu kece mai girka mana Abinci da Sharan ma duk Abin da muka so shi Zakiyi mu biya ki yar talaka . Shiru Amrah tayi idanun ta na kallon ƙasa . 


Dafa ta Naana tayi tana cewa " Zan baki Albishir Uku zuwa Hudu wanda nasan zai shiga Kwanyar ki da kyau tilent Class . Humm Numfasawa tayi kana tace " Na farko A yanzu ina da takardan Digiri a hanyar nursing a yanzu ina basic nursing wato masters . Kefa? Hahaha nasan Ina ko secondary ba'a gama ba . Na biyu kin san dai yanda mutanen Gidan suka tsani talaka musamman Daddy baya son ido biyu da talaka.  And na uku Humm kina da labarin Nurain ya manta dake da Rayuwar ki ma, don kuwa tun da ya bar kasar nan shekara fiye da goma sha bai dawo ,saboda ya manta dake da Rayuwar ki , Sannan na hudu nan da Watanni Biyu zan Zama matar Nurain.....! 


Saurin Ɗagowa Amrah tayi tana kallon Naana kamin a sanyaye tace " Ina Noory yake ?. Kaji dabba ... Naana ta katse ta , ina zaki ga Nurain har yau bai dawo ba ,sai dai a satin nan zai dawo amma yayi Miki nisa mutumin da securities din sa Sojoji ne ta ina zaki tunkare sa . To yanzu dashi na gama waya , Sannan nan Gidan ba gidan kowa bane Fache Gidan iyayen Nurain..... Hajiya Sa'adah itace Mommyn Nurain....ke Da'allah zo ki zuba mun abinci naci na tashi...................




*This is just the beginning yanzu muka fara💃🏻✍🏻 free page yana dab da karewa maza ki hanzarta Wajen mallakar taki Regular payment ₦500...Vip payment ₦1000... Special payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai ki mun ta wannan number 09061466409*



```Tallah```

Assalamu alaikum mata yan uwana namaku kunyimun Allah ka bar zumunci ya shiryar mana da zuri'a ameen


Dafari kuma san idan *buxuwa empire* da ta doso kunsan taimako ya kawo ta Allah ka taimakamana ameen 



Hmmm 😗 to mata nasan dacewa kuma kun sani duk wata mallakar da takai bakin mallaka ko dadai tarihi baya canjawa kan cewa indai mijinki ya shiga list din aikin buxuwa empire topah hajiya ya riga da ya gama mallakuwa sai kuma Allah  he is sorry 😐😐 Allah ka mana jagora ameen


Mallakar lilin kaza 


Mallakar rushii


Mallakar gaban da namiji 


Mallakar masai 


Mallakar kwai 


Mallakar ayoyi da sirri na surorin mahaliccin mu 


Mallakar da muke samun hanta muja da sunansa danaki a dake da magungunan hadin mu 


Farin jinin warwaro mai kaman kiranyen


Kiranyen toxali mai kamar bita zaizai


Kiranyen bakin Ruwa


Mallakar dauji,ko kiranyen saurayi ,ko macen da bata da cikakkun samari masu ajii to inkinga kawarki dawannan to aikin cikin dajine masu yi dawanda nayomasu sunsan yanda yake yi kamar yankan wuka topah hajiya bazama😒😒😑😑


Kitaho Gurin Hajiya *buxuwa empire* da tayi maku wannan kalolin aikin da zarar kinbini pc please 🥺 kifadi abun da kk so direct Saboda mutane sunyi mun yawa Allah 



Matar da tashirya aure ko kinason amsar kudi wajensa ko kina buƙatar ayi masa farraku da yammata ko wacce mace ,mallaka 


Masu bukatar kayan da'a available suke cikin price mai saukin gaske masu aiki da marasa aiki available zaku iya yin mana mgn ta wannan number kamar haka:08139762831


Muna godiya ga mata bakiɗaya masoya a ko ina mngd🥰🙏🙏

[7/29, 2:12 PM] Matar Mijin Ta: *🛖ƳAR TSAKAR GIDA🛖*

*Romance love and Sympathetic Story*



*Story and Written by Aisha Mamanteddy*


_Page 0 9_


*Masu tambaya na complete na wannan littafin don Allah kuyi hakuri ku sani wannan littafin sabo ne yanzu nake rubuta shi ba complete , yanzu nake rubuta labarin nawa . Sannan kuma littafin na kuɗi ne a next page 10 Free page zai ƙare . Maza ki hanzarta don ki mallaki naki ki kuma yi karatun ki cikin Aminci da Kwanciyar hankali*

*Littafin Ƴar Tsakar gida na kuɗi ne Regular payment ₦500 Vip payment ₦1000 Special payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932... Idan VTU transfer ne sai ki tura ta Wannan number 09061466409*


Yanda Naana ta Daka ma Amrah Tsawa yasa ta a hankali takawa tana nufar inda take tsaye . Zama a ɗaya daga Kujerun Dinning ɗin tayi tana daura kafa Ɗaya kan Ɗaya tana Girgizawa . Ɗaukar Plate Amrah tayi tana kokarin buɗe Rice bowl  din ne taji Muryar Naana tana cewa " Kama ta yayi kome zaki yi ki tambaye Ni bakiyi gaban kan ki  ba ,ko kin manta matsayin ki ne na tuna Miki.? Ɗan kallon ta Amrah tayi kana ta motsa laɓɓan ta a sanyaye tace " Kiyi Haƙuri, mene kike buƙata a farko .... Ohh My daughter Ina Nusaiba take.? Muryar Daddy ya katse ta Wato Alh Mubashshar . Juyawa Naana tayi tana murmushi kana tace " Daddy...ganin Momy a gyefen shi ashe tare suka ƙariko yasa ta cewa " Daddy , Mommy yanzu zata Sauko . 


Ja ma Daddy kujera Amrah tayi cikin sauri yana zama yayin da Mommy ta zauna a Gyefen shi .  Ga sabuwar mai aiki fatan zakuji daɗin Abincin ta . Hummmm To Mommy bari mu dai muci muji. Barkan ku da dare . Amrah tayi maganan jiki ba kwari , murmushi Mommy tayi tana cewa " Thank you my dear , Zaki iya tafiya Bara Ni nayi ....No mommy ita fa mai aiki ce just allow her to Do her Work ,wannan Aikin ta ne fa . Cewan Naana tana bin Amrah da Wani irin kallo na Wutan Ƙiyayya . Amma naga tayi kokari ai duka wannan ita tayi shi , at least she need to be rest . Ba Aikin ta bane ? , ki barta tayi Aikin ta , ai shi iyayen ta suka turo ta tayi , to Meye ma Abin tausaya ma Talaka ? , Mutanen da zaka yi masu Rana suyi maka Dare . Bana son ƙara jin haka daga Bakin ki . Muryar Daddy ya katse su , wanda daga ji kasan mutum ne kosassan tsohon dan boko , wanda basu dauki talaka da Wani ƙima ko daraja ba . Hasali duk idan suka ga Talaka to ƙiyayyar su a kan su baya ɓoyuwa . 


Shiru Mom tayi tana jin ba dadi sam , A hankali Amrah ta fara Aikin ta tana aje masu Abin da suke buƙata wanda tana haka Nusaiba ta ƙariko inda suke . Mamaki ne ya kama Amrah Ganin yarinyar bata da banbanci da Yaran Turawa wanda basu san darajar kan su da jikin su ba . Ashe Naana shigar mutunci ne a jikin ta , ita kuwa Nusaiba irin Ƙaramin Matsatsen Wandon nan ne a jikin ta iya cinya . (Bom short) . Sai normal rigar ta iya Qugu . Kunnen ta maƙale cikin Head phone , hannun ta dauke da Wayar ta kirar Iphone 14. Jan Kujerun tayi tana zama yayin da Amrah ta ke Tambayar ta Abun da take buƙata ,a maimakon ta bata Amsa sai A wulaƙance ta daga mata hannu tana dakatar da ita  . Humm Sauke Numfashi tayi a hankali tana ja baya tare da yatsawa tana mai jiran Umarnin su . Kunun Ayan Naana ta fara zubawa a Glass cup tana kaiwa bakin ta Muryar Nusaiba ya katse ta tana cewa " Daddy Ya Nurain Nan da Kwana Biyu zai dawo . Saurin Ɗagowa Amrah tayi tana kallon Nusaiba ,yayin da bakin ciki ya tokare Zuciyar Naana . A fusace su dai kawai sun ga ta sheƙa ma Amrah Ragowar Kunun tana Fadin banza dabba ,wannan Wani irin Abu kika yi ma mutane ba Daɗi ba daɗaɗawa ?. Wani irin Ajiyar zuciya Amrah taja mai ƙarfi da sanyin Kunun har bargon ta . Nan take idanun ta suka fara Fidda Hawayen, jikin ta ko ina Rawa yake yi karrrr³ . Uhmmm Uhummm . Nusaiba tayi maganan tana dan kallon Inda Amrah ke tsaye tare da bin ta da kallon sama da ƙasa kana tace " Mom wannan yarinyar yaushe ta fara Aiki .? Tun da ba ta iya abincin ba ta koma bangaren masu shara da goge² mana it's Will be simple .  Juyawa Hajiya Sa'adah tayi tana kallon inda Amrah ke tsaye gaba Ɗaya Naana ta gama tsuma mata jiki . Amrah zaki iya tafiya Gida yanzu sai gobe ko.? . Cikin Sauri Amrah ta juya tana barin Wurin yayin da Daddy ya mike yana kallon Naana yana cewa " Idan basa buƙatar Girkin ta Acan masu wata mana .? Ok . Mom tace tana kallon yaran mata su biyu . Barin Dinning room area din yayi yana nufar Under ground inda Apartment din shi yake . A hankali Nusaiba ta fara zuba kunun Ayan tana sha , wanda kurba daya ta ɗago tana kallon Naana cike da mamaki tace " Naana Wai Meye kike ce ba daɗi ? ,Ohh Mom Sha kiji mommy dadin gaske wallahi ,ban taba shan Wannan abu mai dadin wannan ba . Kallon Ta Hajiya Sa'adah tayi kana ta kalli Nusaiba wacce take cin Abinci tana yamutsi sam bata tanka Nusaiba . 


Gaskiya Naana ina tunanin may be daga bakin ki ne , amma Wannan ai daɗin shi yayi yawa . Tsakanin Mom da Naana babu wanda ya tanka Nusaiba wacce ta janyo jug din gaban ta tana sha hankalin ta kwance. 

**

Mom Cruzita ne ta kalli Amrah cike da masifa take cewa " Duk ranan da kika kara missing wani Aikin ki , to abu biyu ne zai hada Ni dake , ko na Kore ki ,ko na baki Half Salary a watan . Na lura dake kwana biyu kin maida mutane kaman dodon Ni . To kin san Aikin ki ba sai na tuna Miki ba Gaskiya, Ni kawai Abun da yasa kika ga ina tura ki cleaning saboda yanda mutane ke son ki a lokaci guda zan ji suna firar ki wannan shiyasa . A yanzu a aikin ki na ƙara Miki duk safe kina rinƙa zuwa Office din Doctor Zaid kina masa Aikin sa . Yanzu Rana tayi kalli Lokaci Amrah ? Sha daya na rana sai yanzu nayi ido dake ? , Na tura masa Su Hajara yace yafi yabawa da Aikin ki , ko mun rana idan kinzo kije kiyi masa . Don haka kiyi sauri ki tafi yanzu ,idan kuma kin gama kizo ina son ganin ki . Cike da Sassanyar Muryar ta tace " Tom Mam Cruzita amma don Allah Kiyi Haƙuri...A'a No next time bani Zaki yi ma laifi ba , Oga ne ,don kin ji dai Cleaning din ki yake so ba na kowa , so You have to maintain . Ok mah... Amrah tayi maganan cikin sauri tana juyawa tare da nufar benen da matakalan shi kadai ya isa ya sarar da mai tafiya akai . Wannan yasa Wasu suke bin lifta don Asibiti ne yanda kasan a Turai haka yake . Amma su cleaners dole su bi matakala ko mun tsayin shi .


A bakin Office din ta tsaya tana kai hannun ta tare da murɗa Handle Door ɗin . Muryar sa taji yana fadin " You no what ? Na haɗu Wata fine girl, which really love her ba wasa ...shigowan Amrah yasa Zaid Aje wayan sa a Gyefe yana kallon ta , sam ta kasa hada ido dashi don kallon Wani irin Ƙwarto take masa . Haka shima ya gagara dauke idanun sa daga Kallon ta . Excuse me Sir. Tayi maganan tana dan Ɗagowa tare da kallon sa . Hummmm Wani irin gwauron Numfashi ya sauke kamin ya miƙe daga Zaunen da yake yana kallon ta tare da cewa" me yasa jiya bakiyi taking Excuse kaman haka ba? Kika faɗo mun Privacy ? , Fatan dai kin iya barci ,abun da kika gani bai hanaki barci ba ko.? Tsammm Tayi tana ƙasa basa amsa  mintuna uku yana expecting yaji wani Abu daga bakin ta but she make silent ,Amma sai tayi shiru ,hakan yasa shi Fahimtar tana Miskilance...hummmm . Ya numfasa kana yace " Oya zaki iya fara Aikin ki . Sum.sum tayi tana wuce shi tare da nufa inner Room ɗin shi . Ba laifi yau bai watsar da komai kaman jiya ba . Nufan Bakin gadon sa tayi tana kokarin sauya Bedsheet din a zuciyar ta tana cewa " Oh wai nan Asibiti ya dauka ko Gida.? Motsin shigowan sa yasa ta saurin juyowa , kallon kallo suke ma juna yana Sakin mata Wani Murmushin da ta kasa fahimtar menene manufar sa na yin hakan . Tun karo ta yake yi yana takowa zuwa inda take . Nan take Amrah ta rasa inda zata nufa ,wannan yasata nufar Hanyar Fita da gudu ,wanda tana isowa yayi caraf ya riƙe ta . Mutsu² take yi tana kokarin kwace kan ta ,amma nan taga ikon Allah hannu daya yasa yana kama hannayen ta duka biyun wanda motsi ta kasa . Sai fara masa kuka da tayi . Don Allah,don Allah ka rabu Dani ....Ka rabu .....Wayyooo naaaa.....Maganan ta ne ya Datse ganin yanda ya wurga ta saman Gadon sa yana haye mata tare da jan rigar aikin nata yana yagawa ƙyaaaaaaaaaaaaaaa.............!



*Kuyi hakuri posting din yau ba yawa , muna biki ne sai mun hadu Posting din gobe wanda kuma zai zama last Free page , daga shi ba zaku kara ganin pagen kyauta ba . Sai an biya kudi nasa ka mutum a group .ga masu ɓukatar yin payment regular group  ₦500 Vip group ₦1000 SPC ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932*


       *Aysha Mamanteddy*

[7/30, 2:19 PM] Matar Mijin Ta: *🛖ƳAR TSAKAR GIDA🛖*

*Romance love and Sympathetic Story*



*Story and Written by Aisha Mamanteddy*


_Page 10_


Last free page

Daga Wannan page Ɗin free page ya ƙare ga masu buƙatar cigaban wannan labarin regular payment ₦500

 Vip payment ₦1000

Special payment ₦1500 ,sai ki turo da kuɗin ki ta Wannan Account details 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932...idan Vtu transfer ne sai ki tura ta Wannan number 09061466409 na gode ..! Don Allah daga Wannan page duk inda kika ga page 11 zuwa sama to na sata ne ,kar ki karanta , ki biya kawai ki karanta Littafin ki cikin aminci da salama na gode .


Sannan ina kira ga masu karanta mun littafai free don Allah ku dakata ,don sanin kan ku ne littafaina na kuɗi ne ,masu sayar mun da littafai Wallahi ku rinƙa tuna gobe ba yau ba , Wannan haƙƙi na ne ,ba Wani kuɗi ne mai yawa dasu ba kawai ki biya yafi Miki sauki kin san Wannan saya kikayi a hannun marubuciyar ,idan kina buƙata ga number na contact me Ina da Enough time inshallah da zaki samu ko mene kike buƙata .  Masu karanta mun Littafai suna maida mun shi izuwa Audio na faɗa bana buƙata please . Ga masu buƙatar karanta complete document ɗina ga sunayen su a ƙasa Sannan kuma ga kuɗin ko wanne nan , so You chat me up 👉🏻 08081202932.  Idan kudin ki zaki tura kai tsaye ga account number na 6037312299 mohammed Aisha keystone bank don Allah mu kiyaye....!


```Littafaina```

Ƴar Aiki na ₦200

Dijama yar Fulani ₦300

Walijaam ₦500

Siyasata ₦300

Ƙwarton manya ₦500

The virgin maid ₦500

Bafullatanan Ruga ₦300

Yar Waye ₦200

The Sexy Boss ₦500

Taɓarah ₦500

Zuma da Maɗaci ₦300

My Lady boss₦500

Ƙwaryar sama ₦300

Duniyar shahara X world ₦600

Fyaaɗe ₦1000

Gidan Ƙwarata ₦300

Gidan Zaurawa₦500

Yar maula ₦300 

Idan kina buƙata ga kuɗin su nan sai ayi mun magana .


Tun da ya haye saman ta tayi laƙwaam motsi ta kasa yi sai nishi da take yi sama sama . Idanun ta fal tsoro haka nan takasa Jajircewa wurin hana su zubo da Marayun Ƙwallah Wanda ta san a yanzu bata da maceci sai ALLAH . Kallon Idanun Zaid Amrah keyi tana Hawaye tare da Girgiza masa kai alamun yayi haƙuri ... Zuba mata tsayayyun idanun sa yayi na rashin tsoro ko ɗar kusan mintuna biyu suna a haka , Gaba Ɗaya A iya Wannan lokacin Amrah ta gama jiƙewa da Zufa da Hawaye.  Haka ta kasa risinar da idanun ta daga kallon kyaƙyƙyawar fuskar Zaid . Gani tayi ya sakin mata Murmushi yana ɗaga mata Gira tare da cewa " Meye Sunan ki.? . Lumshe idanun ta tayi Wasu Hawayen na zubo mata sam ta kasa masa magana bare ta basa Amsan tambayan sa a yanzu ita dai hanya ɗaya take nema Wato Hanyar Guduwa . Uhmmm Ya sauke Wani irin gwauron Numfashi a zuciyar shi yana cewa" Ni yarinyar nan zata kawo ma miskilanci ? Duk miskilancin ki naga Nawaaf wato ƙanin sa . Juyawa yayi da kallon sa gyefe yana tunanin mene zai mata ? , Mutsu² ta fara yi masa tana kokarin Ɗagowa daga dannan da yayi mata ,kawai sai dai taji hannun sa yana shigarwa tsakiyar Rigar ta da ya dirar ta tsakiya , braziyan ya bayyana da duk Wani Albarkatun ta . Rintse ido tayi tana fashewa da kuka a hankali cike da sarewa , cikin Sanyayyar Muryar ta Wanda duk yunwa ya cinye tace " Kayi Haƙuri Don Allah. Ji yayi zuciyar sa na ingiza shi amma kuma sai ya janye Hannun sa daga Saman Breast din ta yana cewa " Ya sunan ki ?. Motsa ƙaramin bakin ta Amrah tayi tana furta " Sunana Amrah ,ta ƙare maganan tana ɗago da Lulun idanun ta tana kallon reaction din sa zai barta ne ya rabu da ita ,tayi masa aiki ? , Ko kuwa still yana nan kan bakan sa ,yana so ya keta mata haddi?. 


Ɗagota taga yayi yana mannata ta da ƙirjin shi tare da Rungume ta tsam , Amrah ina Son ki ...! Saurin ware idanun ta Amrah tayi jin maganan nasa take tamkar saukar Aradu.  Nan take zuciyar ta tafara mata wasiwasi ,to me yake nufi.? Wata zuciyar ne ta bata Amsa da cewa " eh yana son yayi lalata dake ne yaci Miki mutuncin ki . Ɗago ido tayi tana kallon sa yanda ya kafeta da idanun sa yasa ta saurin gasgata zuciyar ta.  Kuka ta fashe masa dashi tana cewa " A'a wallahi , don Allah ka rabu Dani Wallahi Ni ba yar iska bace . Wayyo na shiga Uku Ni Amrah zai rabani da mutunci na ...me nayi maka ? . Shiittt yayi maganan yana raba jikin sa daga nata tare da miƙewa tsaye yana dafe kan saman Goshin sa . Ohhhh..... Ya furta yana juya mata baya. Ganin haka yasa Amrah Saurin miƙewa tana janye jikin ta daga Gadon tana kokarin Ficewa da gudu . A bakin ƙofan ne taja ta tsaya tana kallon rigar jikin ta yanda suka yi kokawa ya kyeta mata tun daga Farkon shi har ƙasa.  Hawayen idanun ta ne suka ci-gaba da Zubo mata , Wanda Daga bayan ta ne taji Muryar sa yana cewa " Ki dawo ki zauna yanzu zan saka a kawo Miki Wani kayan sai ki sauya Wannan . Juyowa Amrah tayi tana bin sa da kallo idanun ta na Hawayen jin Haushin sa da tsoron sa . 


Amrah Da gaske nake Ina Son ki , kuma nasan ke ba yar iska bace kanana ko? Yayi maganan yana takowa zuwa inda take , kasa motsi tayi tana kallon sa . Amrah ina Son ki tun a ranan farko da kika shigo Toilet kika ganni ciki , Yanda kika yi shi ya dauke mun hankali daga kallon ki , shi kuma yasaka naji Soyayyar ki a zuciya ta . Ba kaman yanda kika gan mu a Wancen Ranan za muyi Rayuwa dake ba , Aa mu namu rayuwar na Ma'aurata..., This is the first time Dana fara mafarkin ganin nayi Aure har naji na shirya rabuwa da duk Wasu .....Wayyo kaina ..! Amrah tayi maganan tana dafe kan ta da jiri ke diban ta ,gaba ɗaya ta gama galabaita a hannun sa , dannen ta da yayi ji tayi kaman an daura mata dutse don ko motsi ta kasa yi a wannan lokacin,a yanzu kuma idanun ta basa ma gani da kyau saboda yunwan dake cin hanjin ta . 


Saurin isowa kusa da ita yayi yana kama hannun ta tare da cewa " Amrah ....Yanda ya riƙo ta ne yasa Amrah saurin yin baya tana daga Hannun ta tare da Wanke fuskar Doctor Zaid da Mari tasssss. Cikin sanyin Murya ga duhu da bata iya ma ganin shi da kyau take faɗin " Doctor ka rabu Dani , Ni ba yar iska Bace , ka rufa min Asiri,kar ku cuce Ni mutuwa zanyi a hannun Baaba Zuwai zata kashe ni..........luuuuu tayi tana yin baya tare da kokarin zubewa anan . Saurin Kara riƙota yayi a wannan karon da jikin sa ya hadata yana Rungume ta tare da Girgiza ta yana kiran sunan ta Amrah...! Amrah...!! Zafin Jikin ta yasa shi saurin daukar ta cak kaman yar baby yana nufar Gadon sa tare da Kwantar da ita cikin Sauri. Fuskar ta ya shafa yana jin yanayin zafin jikin ta . A hankali ya furta " Tana da damuwa sannan kuma akwai yunwa a tare da ita ....! 


12:01pm. 

Nigeria Airport

Jirgin Su Nurain ne ya sauka , Wanda tun tsayuwar su yake jin Wani irin sanyi na Ratsa ko ina na zuciyar sa . A hankali yake shaƙar iskar Ƙasar nasa Wanda ya barshi tsawon shekaru goma sha bai dawo ba sai a yau.  Lumshe sexxy eyes din sa yayi yana tunano da kyaƙyƙyawar fuskar ta wanda har Abada ba zai taɓa mantawa da shi ba a rayuwar sa.  Ɗan murmushi ya saki mai nuni da jin dadin Dawowan sa .  Fara sauka yayi daga Stairs din Jirgin data dauko su daga America . Wani irin girma yayi da cikar kamala ,wanda idan ka ganshi sai ka kara kare masa kallo zaka fahimci shine dai Wancen Nurain din ba wani ba . Yanda fatan jikin sa yake ko na wata hadaddiyar macen Albarka luku² tamkar wanda bai taɓa fitowa rana ba . Idanun sa sanye cikin baƙar space ( maganin ido) wanda ya kara daukar Hankalin ƴammatan wurin . Kowa da ya gansa yasan Dawowan Nigerian yau ne . Sanye yake cikin shigar Track suit Mai haske kalon Ruwan samaniya light blue . Yayin da ƙafarsa ke cin boot fari ...a hankali yake saukowa yayin da Gaba ɗaya masu take masa baya (Securities) din sa suka rufa masa . A inda motocin su suke ya tsaya yana kallon Daya daga ciki kamin yace ma drivern ya basa key din moton . Cike da natsuwan nan nasa ga Dan Miskilanci da na gani a fuskar sa wanda a da baya ban san shi dashi ba . Zaku iya tafiya ,zan taho daga baya .  Ok sir . Suka yi maganan suna saurin Buɗe masa moton ba tare da sun san inda zashi ba . 


**

A hankali take Ware idanun ta Tana kallon Gyefen ta inda taga Wayoyin Zaid da laptop ɗin sa amma baya wurin . Saurin kokarin tashi tayi dai dai tana jin Hannun Mom Cruzita na dakatar da ita tare da cewa " Sannu da Jiki Amrah , Ai ban san baki da lafiya ba , Oga ya faɗa mun yanzu bayan sun gama baki kula da sauran nurses . Kallon Mom Cruzita tayi tana son tambayar ta mene yace mata? Sannan ciwon mene take yi kuma?. Wata Nurse ce dake Gyefe ta kalli Amrah tana cewa " yanzu zamuje kiyi Brush idan kin fito ga Abinci nan da kayan motsa baki Doctor ya aiko Miki dashi . Gyaɗa mata kai tayi a hankali tana Miƙewa don kayan karin ruwan a gyede ta gansu da'alama har sun kare ne an cire su .  Kamata Nurse din tayi tana nufa da ita Toilet . 

**

Ɓangaren Nurain Kuwa Bulayi yayi tayi amma ya kasa gane Hanyar ko ina , Wanda daga karshe makarantar Jennylyna ya nufa inda suka yi . A dai dai bakin makarantar yayi parking moton shi yana fitowa tare da kallon Gyefen Hanyar wanda ya Bisa babu iyaka . Kallon Wani hanya yayi inda suke yin yanke shi da Amrah duk idan zasu koma gida , a hankali ya furta " Kina Ina Amrah a yanzu.? Kin yi Aure ? ,Ko kin manta dani?. Rufe Murfin Moton yayi yana tsallaka wa bakin Hanyar tare da bin layin nan da ya kasa mance dashi a memory din sa . Bin hanyar yake yi wanda a yanzu yaga yayi faɗa , ga mutane sun yawaita a layin kaman a da wurin ba kaman Daji yake ba . Lumshe idanun sa yayi yana tuno da rana na farko da suka fara biyo layin , yana dauke da ita a keken sa . Realy Miss You Amrah ... Idanun sa ne suka hau Rawa cikin sauri ya zare Bakar gilashin idanun sa ,. Wannan wurin mai tsiren da suke zama ya gani ,ya koma wani babban Wurin sayar da nama ,an gyara Wurin har da yi masa Adon fitilu. Saurin ƙarikawa yayi Wurin wanda a yanzu ma babu mai sayar da naman ,da'alama har yanzu da yammaci suke fitowa . Rumfan ya shiga yana tsayawa yana kallon Gyefen sa tare da tuno maganan Amrah da take kuka tana cewa " Shikenan Kaja mun na tsime , da kayana zan Kwana Kuma Baba Zuwai zata bugeni...." . Ƙaran Kiran Wayar sa yasa shi daukar kiran a sanyaye musamman Ganin kiran Mom Sa'adah ce . Nurain mene ya faru baka biyo Excouts din naka ba.? . Cike da danne damuwar sa yace " Mom na tsaya dubawa ne ko zan gane gidan su Amrah amma har yanzu Ban gane ba . Shiru Mommy tayi tana kallon Gyefen ta inda Dad da Su Naana ke zaune . Kara danna wayar tayi a saman kunnen ta yanda ba zasu ji me yake fadi ba tana kwantar da muryar ta cike da rarrashin da ta saba yi masa a kullum tace " Ka dawo Gida yanzu kaji Nurain?. Ok mom . Murmushi tayi tana Datse kiran tare da kallon Su Naana tana cewa" Yanzu zai Dawo. Cike da nuna farin ciki Nusaiba tace " Yauwa Mommy ina Cook dinnan ta rannan ita ya kamata tayi ma my boo Duk abun da yake buƙata ,Cox ta iya komai gaskiya, ka mata ma yayi ta zama masa personal maid din shi mai kula da shi da koman sa .  


Wani irin bugawa Ƙirjin Nusaiba yayi cikin sauri ta katse Nusaiba tana cewa " Aa duk Ma'aikatan Gidan nan sai itane zuwan yanzu zata yi masa.? . Kamin Nusaiba tayi magana Mommy cike da kashe zancen tace " Ai ita mai Girkin dare ne , ba anan take zama ba ,kullum zuwa take . To ai Mom kudi ake biyan ta . Yanzu dole ta kasance 24hrs a cikin gidan nan . Idan ke kina buƙatan ta to ai ba lallai Shi Nurain yana bukatar ta ba . Kin san baya ma Son takura shi , ko fa breakfast baya yi a Dinning Falon sa ake kai masa . 


Kallon Naana Nusaiba tayi tana cewa " To ai shiyasa nace Miki ta zama personal maid din sa , ta rinka masa aiki shi kadai . Amma kina ji bari ya dawo idan ya nuna yana bukatar ta zama masa hakan ai kin san shi dai kaifi daya ne sai dai kiyi Haƙuri . Murmushi Mommy tayi tana dan sa yar dariya kana tace ' Kudai ba'a iya maku . 

Mikewa Nusaiba tayi tana nufar ina Hadiza suke don ta sanar masu a kira Amrah don yau ita zatayi entertaining din Nurain da yake dawowa .

**

Sosai Amrah taci Abincin wannan yasata jin karfi a jikin ta . Sai daga nan ne kuma ta fara dawowa hayyacin ta , jikin ta take kallo Ganin an sauya mata kayan jikin ta zuwa Wata doguwar riga bakar Abaya . A sanyaye ta kalli su Mom Cruzita da har a lokacin take kanta tana cewa " Mom karfe nawa yanzu .? Mom Cruzita ce ta bata Amsa da " 2:30pm . Waro idanun ta tayi Waje da sauri ta miƙe tana kokarin ficewa ne Zaid ya shigo . Kallon sa tayi tana dan yin ƙasa da idanun ta a hankali ta furta " Na gode da kulawa da kayi dani . Murmushi taji yayi mai sauti kana yace " Wannan ai dama wajibi na ne . Zan tafi ina zuwa gidan Wani Aiki yanzu lokaci ya ƙure na gode . Kamin yayi mata magana tuni ta fice tana nufar Ɓangaren su ta dauki Hijab. Don tsoron abin da zai kai ya kawo take ,kar a koreta a gidan Aikin nata . 

**

Lekowa Nusaiba tayi a fusace take fadin Wai ina Yarinyar ne har yanzu bata zo ba.? Eh Hajiya amma .... Assalamu alaikum . Ohh Gata nan ma . Mtswww Dan tsaki Nusaiba tayi kana tace " Ke kin ɗauki Aikin ki kuwa da muhimmanci? . Kiyi maza yanzu ki haɗa ma Yaya na kunun Aya irin wanda kikayi mana. Kece Zakiyi entertaining din sa . Wani irin danmmm Amrah taji Kirjin ta ya yanke ya fadi , Tambayan kan ta take wani yayan nata ? Badai Nurain ba .?   Ficewa Nusaiba tayi yayin da Hadiza take fadin maza muje kitchen mu fara Aikin . Don kuwa ya dawo kin san baya cin abinci a Dinning sai dai a falon sa . Mutum ne yanda naji labari Miskili baya magana sai rashin mutunci baya da Kirki sam . Humm Numfasawa Amrah tayi a zuciyar ta tana cewa " A'a ba Noory bane , Shi Noory yana da Fara'a da Kirki sosai . 


Mintuna Ashirin suka ɗiba suna shirye shirye . Kana su nufo Dinning ita da Hadiza . Bin ta da Kallo Naana tayi tana ganin Amrah cikin Shigar Yan Aikin gidan . Wani irin murmushi tayi duk da Zuciyar ta yaki natsuwa, amma tana da yakinin Nurain ya manta da Amrah . Cikin Sauri Mom ke fadin " Ke fine baby girl din nan zaki kai masa , sai ki tsaya idan ya kammala ki fito da komai . Tom Hajiya . Amrah tayi maganan tana ɗaukar Wani basket da suke dauke da kayan marmari da motsa baki . Cike da dan karsashi ta nufi falon da ake nuna mata yake . Ganin ta shige yasa Naana Saurin miƙewa tana kallon Mommy tare da fadin " Momy Wannan fa yarinyar itace Amrahn da Kika sani.! Kallon Ta Mom tayi cike da Rashin fahimta kamin tace " Wacce Amrahn kenan?. Idanun Naana sun sauya na tsaban Ƙiyayyar Amrah cikin dan daga murya mai nuni da takaici tace " Amrah wacce Daddy ya bar Da Nurain kasar nan saboda ita ,itace fa a yanzu kuka aika masa a matsayin Mai kula da bangaren sa cin sa da kuma shan sa. Ba Mom kadai ne ta dauke Wuta ba har Nusaiba mutuwar zaune tayi .....! 


Bakin ta Dauke da Sallama ta shiga falon inda ta tadda shi Zaune idanun sa akan System din dake gaban sa . Sallamar da tayi ne yasa shi saurin Ɗagowa don ya san Muryar ko yaji sauyi to sauyin kaɗanne . Wani irin dam² Kirjin Amrah ya Buga ganin Fuskar da ta rabu da ganin sa na tsawon Shekaru goma sha ,tun kamin ta mallaki hankalin ta ,amma har a yau ba zata taba mantawa da wannan kyaƙyƙyawar fuskar ba . Tsayawa tayi tana kasa motsi yayin da ya juya yana rufe laptop ɗin sa tare da cewa " Shigo ki aje a saman table din can . Zuciyar ta ne ya karaya a lokaci daya, Ƙwaƙwalwar ta na kasa tunana mata abun da ya dace da Abin da take gani a yanzu . Ya manta Dani ne? Ko kuwa Wulaƙancin da aka faɗa da Miskilancin nasa da Gaske ne ..? , Kuma zai iya gani na ya kauda kai..................?




*To masu karatu ya kuka ga Wannan? Shin Nurain ya manta da Amrah ne? Ko kuwa baya buƙatar ganin ta a rayuwar sa ne? Ko kuma dai.........! Ku biyo NI a page 11 Wanda anan Free page din wannan littafi ya kare . Ga masu ɓukatar Cigaban regular group ₦500 Vip group ₦1k SPC ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932*



Assalamu alaikum mata yan uwana namaku kunyimun Allah ka bar zumunci ya shiryar mana da zuri'a ameen


Dafari kuma san idan *buxuwa empire* da ta doso kunsan taimako ya kawo ta Allah ka taimakamana ameen 



Hmmm 😗 to mata nasan dacewa kuma kun sani duk wata mallakar da takai bakin mallaka ko dadai tarihi baya canjawa kan cewa indai mijinki ya shiga list din aikin buxuwa empire topah hajiya ya riga da ya gama mallakuwa sai kuma Allah  he is sorry 😐😐 Allah ka mana jagora ameen


Mallakar lilin kaza 


Mallakar rushii


Mallakar gaban da namiji 


Mallakar masai 


Mallakar kwai 


Mallakar ayoyi da sirri na surorin mahaliccin mu 


Mallakar da muke samun hanta muja da sunansa danaki a dake da magungunan hadin mu 


Farin jinin warwaro mai kaman kiranyen


Kiranyen toxali mai kamar bita zaizai


Kiranyen bakin Ruwa


Mallakar dauji,ko kiranyen saurayi ,ko macen da bata da cikakkun samari masu ajii to inkinga kawarki dawannan to aikin cikin dajine masu yi dawanda nayomasu sunsan yanda yake yi kamar yankan wuka topah hajiya bazama😒😒😑😑


Kitaho Gurin Hajiya *buxuwa empire* da tayi maku wannan kalolin aikin da zarar kinbini pc please 🥺 kifadi abun da kk so direct Saboda mutane sunyi mun yawa Allah 



Matar da tashirya aure ko kinason amsar kudi wajensa ko kina buƙatar ayi masa farraku da yammata ko wacce mace ,mallaka 


Masu bukatar kayan da'a available suke cikin price mai saukin gaske masu aiki da marasa aiki available zaku iya yin mana mgn ta wannan number kamar haka:08139762831


Muna godiya ga mata bakiɗaya masoya a ko ina ngd🥰🙏🙏🙏🙏


 

No comments

Powered by Blogger.