nihaad 35

 


Bayan sun isa gida Khalil ya ba mai adaidaita sahun da ya kawosu kuɗinsa, Nihad dai ta jingina da gate ta rufe fuskarta da Hijab din jikinta tana kuka kamar ranta zai fita tana jin xuciyarta na mata zafi, har sannan she is finding it hard to believe Abbanta ne yace baya son sake ganinta har abada, wai yau ita Abba ke ce ma haka, where is all the love he showed her? she wish her life could end now let all this be over, Khalil ya bude gate din ta shiga ciki da sauri tana kara sautin kukanta, da ido ya bi ta bayan ya kulle gate din har ta shiga parlor, yana tafiya a hankali ya tafi inda yake zama ya zauna ya jinginar da kansa da bango, har aka yi magrib yana wajen a zaune yayi nisa tunanin da yake, at this point he knows he is confuse because things have taken another turn, he neva saw all this coming, daga karshe ya mike gwiwa a sanyaye yayi alwala a tap din dake compound din ya fita zuwa masallaci, bai kuma fito daga masallacin ba har sai da aka yi sallan isha... Yana dawowa ya shiga parlor, tana zaune a parlorn ta hade kanta da gwiwa har sannan bata daina kukan da take ba, ya karasa ciki yana kallonta, zaunawa yayi saman kujera still looking at her, he don't even know what to say to her, beside he don't even have anything to say to her, he felt exactly what she is feeling right now some years ago, and he knows the feeling, tuna hakan yasa zuciyarsa yayi rauni, tashi kawai yayi daga karshe ya shige dakinsa ya kulle kofar. Khalil bai sake fitowa ba sai kusan karfe sha biyun dare, kwance ya sameta inda ya bar ta bacci ya dauketa, ya karasa ya durkusa gabanta yana kallonta, gently yayi tapping dinta, ta bude ido da sauri, sai kuma ta mike xaune tana murza idanuwanta da suka kumbura, yace "Ki je ki ci abinci ki yi sallah" Daga haka ya mike ya koma dakinsa ya kulle kofar, ta jinginar da kanta da kujera wasu hawayen masu zafi na sauka idonta, gaba daya taji duniyar yayi mata zafi, me yasa Abbanta zai ce mata baya son ganin har abada, me yasa abbanta zai yi mata irin wannan koran kuma Umma na jinsa amma bata ce komai ba, she saw everything that happen amma tayi shiru, sosai ta fashe da kuka kamar ranta zai fita, bayan kusan minti talatim ta mike a hankali jiki ba kwari ta wuce dakinta tana jin jiri, alwala kawai tayi, tayi magrib da Isha ta kwanta kan darduman tana duk addu'an da ya zo bakinta hawaye na sintiri a gefen fuskarta, daren nan Nihad bata yi baccin kirki ba, da baccin ya dauketa zata farka a firgice, wajajen karfe tara na washegari Khalil ya bude kofar dakinta yana kallonta yace "Ki dau duk abinda za ki dauka ki fito parlor, ina jiranki yanzu" Yana fadin haka ya juya ya bar wajen, Nihad ta mike zaune just staring at the door, sosai kanta ke mata ciwo kamar zai fashe, bayan few minutes ta mike ta canza hijab kawai ta fito parlorn tana tafiya a hankali, yana zaune ya jinginar da kansa da kujera bayan ya kashe duk wani abun wuta na gidan, ya kalleta yace "Ina kayan?" Ta girgiza kai cikin karfin hali tace "Ba abinda xan dauka" Shiru yayi bai ce komai ba, can yace "Ki je ki karya..." Nan ma ta girgiza masa kai alamar baxata yi breakfast din ba, bai kuma cewa komai ba, ita dai tana ta tsaye parlon kanta a kasa, har zuwa lkcn tana ganin scene din abinda ya faru jiya ya kasa bacewa a idonta, daga karshe Khalil ya mike yace "Mu je" Bin bayansa tayi tana jin kamar zata fadi har suka fita daga parlorn, ya kulle gidan, suna fita gate taga motar haya irin warce ke zuwa kaduna, Abuja anyi parking a bakin gate din, tana dai tsaye har ya gama kulle gate din gidan ba tare da ya kalleta ba yace "Shiga motar za ki yi" A hankali ta kai hannu ta bude bayan motar ta shiga ta zauna ta kulle, ya zauna a gaba, tun da aka haifeta bata ta6a shiga ire iren wannan motar ba sai yanzu, ta goge hawayen dake makale idonta tana wasa da fingers dinta, sai da Khalil yasa suka fara zuwa can gida ya mika ma Aminu makullin gida yace ya ba Abba, Aminu har da kwallarsa yace "Toh yanxu sai yaushe kenan??" Khalil na kallonsa yayi murmushi cikin sanyi yace "Khairan in sha Allah Aminu" Daga haka yayi patting shoulder dinsa ya shiga motar, Aminu ya bi sa da kallo, dama tun da suka shigo layin Nihad ta hade kai da gwiwa hawaye na sauka idonta don bata ma son taga gidan nasu, balle ace kallon karshe ta ma gidan, har kuma suka bar layin bata dago ba sai shesshekar kuka take tana ganin duk abinda ke faruwa kamar a mafarki, sai da taji sun yi nisa sannan ta dago kanta tana goge hawayen da yaki tsaya mata.... Ba su yi awa daya ba suna tafiya taji zuciyarta na tashi saboda warin fetur da take ji motar na yi, daga karshe ta toshe hancinta da hijab din jikinta, tun dai tana daurewa har dai suna dab da isa garin zaria ta tabo khalil dage gaba, ya juya da sauri, ganin yanda ta rufe bakinta da hannu biyu yasa shi ce ma Drivern ya nemi waje ya tsaya, dreban na bakin a gefen titi ta sauka da sauri ta dukurkusa gefen hanyan tana yunkurin amai, Khalil ya sauko daga motar ya jingina da motar yana kallonta, kasancewar ba abinda ta ci yasa bata yi aman ba, sai kokarin kakaro shi take amma babu abinda ya fito, shi dai yana tsaye yana kallonta, bayan few minutes ta mike da kyar ta koma motar tana maida numfashi, shi ma ya koma cikin motar, driver na mata sannu ta gyada masa kai kawai, a haka suka ci gaba da tafiya, kafin su isa kaduna tayi hakan yayi sau hudu amma duk bata iya tayi aman ba, Khalil ya sa drivern ya tsaya a wani restaurant cikin garin kaduna ya sauka ya siyo mata abinci, yana fitowa daga restaurant din ya ganta durkushe jikin motar ta sauko, duk tayi zuru zuru kamar ba ita na, tana ganinsa ta mike da kyar, hawaye cike idonta cikin sanyin murya tace "Ni baxan iya ci gaba da tafiya a motar nan ba, yana min warin fuel" Yace "Ohk, yanzu ya za ayi kenan?" Tayi shiru bata ce komai ba tana share hawayen idonta, yace "Ko kina da kudi ki biya mana jirgi" Ta daga kai da sauri ta kallesa, can kuma tace "Ina za mu je ne?" Yayi shiru yana kallonta, sai kuma ya dauke kai yace "in kina da kudin jirgi sai ki siya mana ticket kawai, babu ke babu jin warin fetur, in kuma baki da halin wannan za ki iya siya mana ticket din jirgin kasa mu tafi mu hau yanzu" A hankali tace "To ai ni bani da ko sisi a account dina" Yace "Shine kike korafin mota na maki warin fetur?" Ita dai bata ce komai ba, yace "Kina bata mana lokaci" Juyawa tayi ta bude motar ta shiga ya mika mata ledan hannunsa ta amsa ya kulle motar sannan ya shiga front seat yana kallon dreban yace "Muje" Driver ya tada motar suka ci gaba da tafiya, iya wahala Nihad ta wahala kafin su isa Abuja, abincin ma ta kasa ci, banda ruwa kawai da ta sha, shi ma duk sai da ta amayar da shi, sai bayan la'asar suka shigo Abuja, wani hotel kawai ya sa drivern ya sauke su, drivern ya sauko masa da kayansa daga motar, Khalil yayi masa godiya sosai, sannan drivern ya ja motarsa ya bar wajen, A reception din hotel din Nihad ta zauna ta kife kanta saman kujeran gefenta tana maida numfashi, har khalil ya biya masu kudin daki bata sani ba, sai da ya kai kayansa ciki sannan ya dawo yana kallonta, she looks sick and tired, yace "Nan din ya fi maki ne?" Ta dago da sauri tana kallonsa, ya juya ya bar wajen, sai kuma ta mike ta bi bayansa tana tafiya a hankali, bayan yayi leading dinta har zuwa dakin ya sake fitowa yayi masu ordering abinci a hotel din, daga nan ya fita pharmacy ya amso mata paracetamol sannan ya koma dakin, kwance ya sameta saman gadon tana baccin wahala, ya tafi kan kujera dake dakin ya zauna, bayan few minutes aka kwankwasa kofar dakin ya mike ya tafi ya bude ya amso abincin da yayi ordering sannan ya kulle kofar ya dawo ciki ya ajiye abincin, dama abinda yake jira kenan, ya shiga bandaki yayi wanka ya fito ya shirya sannan ya fita dakin don Bolt din da yayi ordering na location dinsa, da har zai kulle kofar dakin da makulli sai kuma ya fasa, yana fita hotel din ya shiga motar suka tafi. Tafiyar kusan minti talatin da biyar suka yi bayan sun shigo wani anguwa wanda kai kana gani kasan ba kowa ke shigowa area din ba, Drivern bolt din ya kalli khalil da turanci yake tambayarsa ana shiga ciki dai ko? Khalil yace masa ya shiga kawai, drivern ya ja motar yana driving din a hankali zuwa gate din dake gabansa, tasowa ma'aikatan dake wajen suka yi, drivern ya kalli Khalil da ya sauke glass din motar ya gaisa da su sannan drivern ya ci gaba da tafiya slowly, tafiyar minti sha biyar drivern yayi ya tsaya dai dai wani gida wanda nan ne location da Khalil ya saka, ma'aikatan dake wajen suka taso xuwa gun motar, Khalil ya bude motar ya sauka ya daga ma drivern bolt din hannu sannan ya nufi gate din gidan, bai amsa gaisuwan da securities din ke masa ba ya shiga ciki kawai, har ya isa main entrance din babban duplex din babu wanda ya kalla a compound din balle ya amsa gaisuwan da suke masa, direct part din Maminsa ya nufa ba tare da ya hadu da kowa a hanya ba, ya bude kofar parlonta na farko a hankali, babu kowa ciki sai sanyin Ac da kamshi me dadi dake tashi a parlon, ya karasa daya parlon ya shiga, nan ma ba kowa ciki..... Dai dai nan ta fito daga bedroom dinta da Mai aikinta, tsaye tayi with shock tana kallonsa baki bude, ko kwakkwaran motsi bata yi sbda shock, ya karasa a hankali ya rungumeta ya lumshe idonsa, cike da karfin hali tace "Khalil??" Mai aikinta ma haka ta koma gefe ta rufe baki da hannu tana kallonsa, kasa ce ma Maminsa komai yayi, ta dago kansa tana kallonsa hawaye cike idonta tana girgiza kanta, yayi mata murmushi cike da karfin hali yace "I have missed u soo much Mami" Ta kara rungumesa ta fashe da kuka sosai tace "How did you get here? Who allowed you in? Ta ina ka shigo?" Ya kasa ce mata komai lkci daya idanuwansa suka kada, Mai aikin ta nufi kofa ta fita ta kullo masa kofar a hankali, Mami ta ja sa zuwa bedroom dinta tana kallonsa hawaye na sauka idonta tace "How did you get here son?" Sauke idonsa kasa yayi ya tafi gefen makeken gadonta ya zauna, tafiya tayi da sauri ta zauna gefensa ta kamo hannunsa tana kare masa kallo, ba ainahin haskensa ba kenan, sannan ba haka ya bar gidan nan ba, ta fashe da kuka sosai ta dafe kanta ta kasa ce masa komai, yayi karfin halin cewa "Kiyi hakuri Mami, surely everything that has beginning will definitely have an end" Ta dago kai cikin kuka sosai tace "Amma ta yaya ka shigo gidan nan Khalil?" Kallonta kawai yake, Bayan few seconds a hankali yace "Abba ne ya kirani" Mami ta zaro ido tana kallonsa da kyau tace "You mean da kansa ya kiraka??" Khalil ya gyada mata kai yace "Yea Mami, i don't know what he is seeing me for" Hankalin Maminsa ya kara tashi, ta hadiye abu da kyar tace "When did he call you?" Khalil ya sauke idonsa yace "Jiya...." Mami tayi tagumi with different thought running her mind, can ta tashi tace "Ohk, but u are not moving an inch from here today, ka bari sai nan da jibi, babu wanda xai san kana gidan nan, you just remain here for now, ok?" Kallonta Khalil ya dinga yi ya kasa cewa komai, ta mike ta dau wayarta da sauri tayi dialing number mai aikinta, tana dagawa tace "Bilkisu kada ki ce ma kowa khalil ya dawo yana gidan nan, make sure babu wanda xa ki gaya ma har su Mimi" Bilkisu tace "Dama babu wanda na gaya ma Mami" Mami tace "Good" Daga haka ta katse wayar, Khalil dake ta kallonta yace "But i have to go out before Magrib Mami" Mami ta zaro ido tana kallonsa tace "Out to where? u are going nowhere for now Khalil, ko nan da second parlor dina baxa ka fita ba i am telling you, u will remain here for now" Kasa ce mata komai yayi ya dinga kallonta, ta juya da sauri ta fita daga dakin, ba a dau lokaci ba sai ga Mami da tray me dauke da different fruits ta ajiye masa, Mai aikinta dake biye da ita ta ajiye nata tray din, before 5 minutes duk aka cika masa gabansa da abinci iri iri da natural drinks, bayan mai aikin ta fita Mami ta kasa daina kallon ɗan nata, tana yi tana share hawayen da ya ki tsaya mata, har sannan gani take kamar a mafarki ne, gani take xata farka taga babu shi, dawowa tayi kusa da shi cike da karfin hali tace "Tell me what u want to eat in zuba maka son, fried rice? Jollof rice, tuwo da miyar taushe, sinasir? Cous cous? Is it the pepper chicken u are taking first or the cow leg pepper soup?" Kallonta kawai yake ya kasa cewa komai, lkci daya jikinsa yayi sanyi, he knows he missed all this, ta fashe da kuka ta rungumesa tace "My prayers was always with you son, i know i have missed u a lot, i just had nothing to do about it" Kuka take sosai, ya runtse ido yace "Pls ki daina kukan nan Mami, i was fine and comfortable all through, kawai dai na kan yi kewanki da kannena sosai hakan ne kadai ke samin damuwa" Mami ta sake sa ta sauka ta fara zuba masa abincin iri iri a plate, shi dai kallonta kawai yake, bayan ta gama zuba masa tace "Ka ci duk abinda kake son ci sai kayi wanka son, let me get u what to change" Daga haka ta nufi kofa ya bi ta da kallo har ta fita, fadawa yayi saman gadon, gaba daya hankalinsa ya tafi kan Nihad da ya bari ita daya a dakin hotel, from where will he start convincing his mami har ta hakura ta bar sa ya fita?? Not even that, don kuwa wannan me sauki ne, now!! from where is he going to start explaining to Mami cewar ai an masa aure? Ta yaya zai fara mata wannan gagarumin bayanin and how will she even take it balle uwa uba Abbansa, tunanin hakan scent cold all over his body, ya mike zaune a hankali yana jin wani sanyi na shigarsa sosai, tun barinsu kano hankalinsa bai tashi haka ba sai yanzu, ta ina zai fara wannan bayanin yace ai an masa aure wanda shi ma ba da son ransa ya amshi auren ba, Yaya iyayensa da relatives dinsa da ma yan uwansa gaba daya za su dauki wannan babban lamarin, aure without his parents consent, this now is his biggest challenge so far, rike kansa yayi bayan yaji kansa ya wani tsara masa, After some minutes Mami ta dawo dakin da kayansa da ta saka a leda don ma kada wani ya gani, kannen Khalil kuwa duk ta hanasu zuwa ɓangarenta a sunan she is not okay and she needs privacy, da sauri khalil ya dago bayan Maminsa ta shigo dakin, ganin bai ta6a abincin ba da damuwa tace "C'mon pls ka sauko ka ci abinci Khalil kar ya huce, ko dai akwai wani abun dake damunka har yanzu..." Khalil ya dinga kallonta yana tunanin ta inda zai fara, can dai yayi karfin halin cewa "Mami na ji kince baxan fita ba, kuma fitan da xanyi yanxu is very urgent" Mami ta zauna kusa da shi cikin rawar murya tace "I am afraid baxan sake ganinka ba kuma Khalil, kilan idan ka fita baxa a sake barin ka shigo gidan nan ba, i can't..." kawai sae ta fashe da kuka tana girgiza kai cikin tashin hankali tace "Haka jikina ke bani, i can't endure loosing u for the second time son, ban san me zai faru da ni ba idan hakan ta kasance, me xaka fita kayi Plss?" Ya sauke idonsa da ya kada, bayan few seconds cikin sanyin murya yace "Mami gidan da nake zama a garin kano da nace masu zan taho Abuja yau sun hadani da er su muka taho tare da ita, zata karbi admission letter dinta a wani makaranta da tayi applying a nan, she knows nobody in here Mami, kuma har yanzu tana makarantar tana jirana" Mami tace "Oh my God, is that so?? Allah sarki, bari in kira driver sai ka bani numberta in tura masa yaje ya daukota yanzu" Khalil was shocked at what she just said, Mami ta mike da sauri xata dauko wayarta ya bi ta da kallo, can sai gata ta dawo kafin ta kira Drivern yayi saurin cewa "Mami she is just a young girl, bata da waya a hannu, dama sai xata fara karatun ne za su bata waya, kawai ce mata nayi zan zo in dauketa a makarantar later" Mami dake kallonsa tace "Toh ka fadi inda kace ta jira ka a makarantar mana in kira Drivern in sanar masa yaje ya daukota, why are you making this a big deal son??" Khalil ya kamo hannunta a hankali yace "Mami tsoronki kada in fita a hanani shigowa a bakin gate ko? but trust me ya sanar masu zan zo ya kuma masu izinin barina in shigo shi yasa har suka barni na shigo, idan da ba haka bane da baxan ta6a shigowa gidan nan ba" Mami ta fashe da kuka tace "Bana son kowa yasan ka dawo Khalil" Khalil ya girgiza kai a hankali yace "Mami, surely in dai yan gari xai tambayesu ko na zo kuma za su sanar masa na zo ina gidan, kiyi hakuri in je in daukota yanzu in dawo Mami, i promise you ko awa daya baxa ayi ba zan dawo" Mami dai tayi shiru tana goge hawayen dake ta sauka idonta, sosai zuciyarsa ya karaya ganin yanda Maminsa ke kuka, ya rungumeta ya runtse ido yace "Kiyi hakuri Mami, kowa a rayuwar nan da irin tasa kaddarar, and Alhamdulillah so far" Mami ta gyada kai tace "Haka ne son" Yayi kasa da murya yace "Ni kaina bana son ganin kowa na gidan nan a yanzu, don haka ki kwantar da hankalin ki, i will follow the back door idan xan fita..." Cikin sanyin murya tace "Toh mota fa?" Yace "I will order Bolt" Mami bata kuma cewa komai ba, yace "In sha Allah idan na dawo zan ci abincin Mami" Yana fadin haka ya lumshe ido yayi pecking dinta a forehead sannan ya mike, ta bi sa da kallo hawaye na zuba idonta har ya fita daga dakin.





Nihad is 500 via 3276052019 fcmb Hauwa Bello Jiddah 


And ur evidence via 07087865788





Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba  ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan nagari maida kudi gida 

You can check pic👇for the soap reviews🥰

Soap price:4k

maiso yy mgn Whatsapp

08062991549

07046881166

07067210195

Call 08064532391

Instagram:glow_with_mgs

Facebook: mg's skincare

  

Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki sannan akwai na amare special Wanda inkinyi using baki Kuma bukatar kiyi Wani gyaranjiki domin keda kanki zaki shaida cewa fatar taki ta wanku tarwai😍08062991549


Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free


Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏

No comments

Powered by Blogger.