Kyalkyalin Kauna Complete Hausa Novel


 ✨SPARKLES OF AFFECTION ✨


DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI


NOTE: INTOXICANTS ARE BAD FOR THE HEALTH, THEY CAUSE A LIFE FULL OF MISERY, SAY NO TO DRUG ABUSE.



EPISODE 1️⃣


Wuraren 1:30 na dare yay parking motanshi wata mahaukaciyan faran Benz gaban wani babban club wanda da kyar yasamu yay parking motan kasancewa yau Friday yau mutane na zuwa club sosai dan weekend start yau gobe ba aiki hakama jibi, dudda girman wajen parking na club din yayi girman wani kauye hakan baisa yasami space ba tsabagen motocin dasuke nan sa’a ma yayi yana zuwa wani mota na fita saisa da awajen street din layin zaiyi parking, kashe mota yayi yafito, wani kyakkyawan dan saurayi ne fari dashi mai suffan fulani fulani da akalla zaiyi 34-35 years yana sanye da jeans da riga masu kyan gaske designers, yamaida motan yarufe yafara tafiya yana duba wayanshi dayaji sako yashigo yana dubawa yana tafiya zuwa entrance din shiga dawasu jibga jibgan security hudu ke wajen da bindigogi da bakaken kaya zaka dauka basamudaye ne suna ganinshi kai tsaye suka mammatsa suna gaidashi. “Welcome sir” gyadamusu kai yayi yawuce yashiga ciki, wani lafiyayyen security door ne awajen dakana gani kasan wannan ba anyhow ur common club bane dan ita kanta kofar abin kallo ce. Security door din ne yay magana yace “welcome ur access card please” dan gajeren tsaki yasaki yana tura hannunshi a aljihu yace “I hope ban manta da card dina a mota bama” yay maganan yana karasa tura hannun aljihu luckily yaji katin yaciro ya manna jikin kofan da nan da nan tai acknowledging katin kofan tace “Welcome to Xperince” kofan yabudu yashiga ciki, wani kalan hadadden club ne da gabaki daya baimada naija settings, kashiga ciki zaka dauka kana asalin kasar waje ne, duk wani wanda ya isa a club din nan zaka ganshi har yau ba’ayi irinshi a Abuja ba, matane a tsaye a stage strippers suna poll dance waka na tashi, ga maza ga mata wasu a zazzaune wasu a tsaye ana rawa ana spraying dollars kowa na having good time kawai, masu shan giya nayi, masu shakan cocaine nayi, ga customize azul na yawo ta ko’ina ana kaiwa wayanda sukai ordern su, gawasu kalan shisha da babu irinsu a nigeria anan xperince ne kawai ake samu, ga vape anasha suma, idan kashigo club din nan kai karan kanka kasan ana barin kudi, ga security guys daban daban in different corner and spot tsaitsaye da communicative devices a kunnensu kagansu zaka dauka gumaka ne kaman basa numfashi sabida yanda suka tsaya kikam akwana daban daban, wucewa yayi yahau lift zuwa second floor, direct gaban wani office yayi da wasu kattin security guda biyu ke tsaye awajen kai tsaye yakallesu yace “Pablo na ciki?” Cikeda girmamawa sukace “yes sir yana ciki” direct hannu yasa yabude kofan yashiga ciki batare dayay knocking ba, wani kalan mahaukacin office ne dayake nan kaman nawani shugaban kasa ga sanyin AC dake tashi aciki kaman kankara, wani kyakkyawan guy ne zaune akan kujeran cikin office din yana sanye dawani Armani white shirt da short nashi daya tsayamai iya knees nashi, kafanshi sanye dawani white nike socks mai tsayi yasaka wani black customize Dior sandals na maza dayay complimenting kayan jikinshi yana aiki da Mac book din dake gabanshi yana typing dasauri dasauri yatsunshi kaman machine idanunshi nakan laptop din har lokacin bai dago yakalli wanda yashigo cikin office din ba, hakan yasa wanda yashigo yaja kujeran dake facing nashi yazauna yana kallonshi kaman wanda yaga wani abu dabai taba gani ba, tundaga kan kafafunshi dayake iya hangowa dan transparent glass office table ne awajen yake kallo harzuwa kan yatsunshi dayake typing dasu, Pablo nada wani kalan yatsu dogaye masu kyau yanda yakeda tsawo haka yatsunshi keda dan tsayi, dogone shi sosai fatanshi baki ne irin baki sidik din nan, ko kadan baida rama wani kalan full gallant man ne dayakeda jikin every women dream, yanada broad fashashen kirji da abs kana ganinshi kasan wannan gym product ne dan he’s really working out and it’s so obvious, yanada wani kalan lips pink yirrrr sosai abin sai yawani kalan haska black face nashi ga dogon hanci kaman kan biro daya bama face nashi wani kalan definite look, yanada manyan fararen idanu dakuma cikan gashin gira black sosai, yanada gashin saje gyararre mai kyau dayakai zuwa gemunshi dayadan tara gashin gemun kadan kuma acike black dake shinning tsabagen jin gyara, yanada cikan gashin suman kai dasuke nan a kwance kanshi wani kalan wavy hair ne dake shinning sosai suka karamai kyau sai kunnenshi daya a huje yasaka wani dan karamin circled earring na gold guda daya, shi kanshi dan saurayin dake kallonshi wani zubin mamaki yake dan inda ace Maheer mace ne yanda samari zasu dinga layi hala tundaga gidansu har bakin anguwa gashi Allah yamai wani kalan mahaukacin farin jini da kwarjini sai kuma uban bakin hali da murdadden hali da Allah yamai.


Batare daya janye idanunshi dagakan abinda yakeyi ba cikin wata kalan murya dake nan adikile irin muryan nan na no nonsense person ba wasa kokuma fara’a yace “how is my shipment Nas?” Firgigit saurayin daya kira da Nas ya farga daga duniyan tunani dakuma kallon Maheer dayake yadan sosa kanshi yace “I spoke to the captain gobe around 1500hrs zasu iso port na lagos so anything jibi shipment dinmu zai iso nan I assure you Escobar!” Sai a sannan yadago kanshi ahankali yadaurasu akan Nas tareda folding hannunshi a kirji kaman mai nazarin wani abu, murmushi Nas yayi yajaye idanunshi da dan sauri daga kallon da Maheer kemai yakalli about 40grams na cocaine dake kan table din da akai packaging ga wata yar karaman farin roba da aka zuba cocain yar kadan aciki taster yakai hannunshi yadauki yar roban yana budewa yace “coke din nan fa Pablo? Na waye”? Danne hancinshi daya yayi yashaki cocaine din jikinshi nawani kalan tsuma yana kyarma yace “Ya Allah!” Ya maida roban yarufe ya ijiye yana dan mika yace “amman wannan coke din wacce ta iso jiya ne daga Mexico ko dan wlh tayi dadi, har cikin bargon kashina najita, Wallahi tasa kyankyasan kwakwalwata sun watse dukansu sun fara tafiya suna gudu kaman an watsa musu fiyafiya” yay maganan yana murmushi yana daukan roban yana kokarin kara bude roban ya shaki na biyu Maheer yamai wani mugun kallo dayasa ya rufe ya maida ya ijiye roban dasauri yace “you don’t get high on duty nasani Oga!” Cikin wani kalan karisma Maheer yace “good” sannan yacigaba da aikin dayake yi daidai nan wata waya kirar iphone 14 pro max amman customize na gold dake kan table na wajen tashiga ruri kallon screen din Maheer yayi saikuma yadauke kanshi yacigaba da aikin dayakeyi hakan yasa Nas da kanshi yadan fara juyawa sabida yar kankanuwan coke din daya shaka yakalli screen din dan murmushi yayi yakalli Maheer yace “wai yaushe Boss zata dawo ne”? Batare da Maheer yakalleshi ba yace “bakada number ta ne”? Dasauri Nas yace “amman ai the whole empire ansan kaine favorite nata dan haka nasan tafada maka” batare daya kalleshi ba yace “tashi kabarmin office dina” dasauri Nas yace “Boss is obsess with you wlh, you yelled at her, imagine you even Bosses her around Pablo kaman kaine Mai empire dudda dai nasan you guys are partners in business yanzu but ai ita takawoka kaman yanda takawomu muma what’s so special about you dakai kadai takeji take kuma gani dudda akwai maza dai dai sama da maza dari biyu dake mata aiki banda external ones dake kawo Mata hari”? Yay maganan yana kallon Maheer dayay kaman baimasan wani na magana awajen ba, jaye idanunshi yayi yana kara kallon wayan da kusan this is the fifth call yake shigowa wayan kenan daga same number dayay saving da Hajiya, knocking kofan akayi hakan yasa Maheer yadago kanshi batare dayay magana ba yadanna wani boturi akan kujeranshi hakan yasa aka bude kofan aka shigo Manager club din ne yashigo yana sanye da suit black looking smart, cike da girmamawa yakaraso cikin office din yagaida Maheer yace “Sir we need XTC (Ecstasy akafi kiranki, ko methylenedioxymethamphetamine MDMA) saikuma Liquid X (Gamma-hydroxybutyrate GHB)
duk angama da wayanda aka fito dasu yau, kusan guest namu na yau yafi na kowani Friday” dasauri Nas yace “ba last dose of Liquid X aka fito dashi yauba”? Ahankali Maheer yamike tareda jaye kujeran dayake zaune kai baya, bindigar dake kan kujeran kiran Glock 17 Gen 4 yadauka yasoke abayan wandonshi sannan yafara tafiya kaman wani sarki da isa da takama dasauri suka biyoshi abaya kaman fadawa bude office din yayi yafita yahau stairs duk suna biyedashi zuwa sama wanda nan ne supply room na komi yake a club din dakuma kitchen,  kwali biyun XTC yabawa manager yace “lemme make the Liquid X come back in the next 30min” dasauri Manager yace “da kanka yallabai zaka hada mana yau”? Murmushi Nas yayi yace “chemist kake gani anan” murmushi Manager yayi yawuce yafita shikuma Maheer yay wani kitchen dakeda fadi sosai kana ganin kitchen din kasan kwayoyi kawai ake hadawa awajen wani black apron yadauka yadaura asaman kayan dake jikinshi yadauki tukunya yana tara ruwa hakan yasa Nas yasami waje yazauna kan kujera yanabin Maheer din da kallo danshi ko zaa kasheshi dudda shima ya dade a harkan amman bai iya hada daidai da burkutu nan nan ba, Maheer, Maheer sheggen yaro kake gani awajen nan saisa baya ganin laifin Boss data gama mutuwa akanshi dudda suna boyewa but yasan akwai something that is definitely going on tsakaninsu zai iya rantsewa cin juna suke dan Boss tai Kane kane akanshi saisa har yau baitaba ganin Maheer da wata budurwa aduniyan nan ba dudda kusan 30yrs kenan dayasan Maheer, bayama mata magana apart from Boss, ga yaron shegen kwaro ne duk randa Maheer yabar business din nan to empire din nan ta tashi aiki wlh dan kasuwan mutuwa zatayi mut ko abinda yasa Boss keji dashi kenan oho dan Maheer shine business din nan business din nan shine Maheer, ba abanza akamai lakabi da PABLO ESCOBAR ba the biggest drug lord in history, zai iya fadin this aduk inda yashiga ayanzu dai the biggest Drug lord in the whole Africa as a continent is Maheer Escobar na Africa!!!


Yana cikin tunanin wayanshi yay kara hakan yasa da sauri yakai hannunshi gaban aljihun riganshi yazaro wayan ganin Boss yasa dasauri yakalli Maheer da hankalinshi kekan abinda yake dafawa a kitchen sannan yakai wayan kunne cikeda girmamawa yace “ranki shi dade Boss, Hajiyar mu Maman mu kuma gatanmu” dan shiru yayi yana sauraron maganan da akeyi daga ta dayan bangaren sai chan yadago kai yace “eh gani nan tareda shi yana dama Liquid X ne a kitchen” yay shiru yana sauraron maganan da ake saikuma yatashi yataho cikin kitchen din bama Maheer wayan yayi yace “gashi za’ayi magana dakai” kallon wayan Maheer yayi awulakance kaman baiso yay magana, kaman wanda magana kemai wahala yace “waye”? Wani kalan murmushin kunma rainamin wayau Nas yayi yace “Boss ce Oga takira, Hajiya ce” cikeda halin wulakancin nan nashi yadauke kai yacigaba da juya substance din dake wuta, baki Nas yasaki yana kallon Maheer, almost 1min yabata tsabagen wulakanci sannan yace “tell her am busy” maida wayan kunne Nas yayi yace “Boss kinji shi ko” dan shiru yayi saikuma yace “okay” zaro wayan yayi daga kunnenshi yadanna speaker sannan yace “Boss wayan na speaker” wata muryan yar matace da bazata wuce 45-46yrs ba dan tadan manyanta dagajin muryan authoritatively tace “Naseer ijiye wayan kawuce kafita inaso nai magana dashi” dasauri Nas yadan juya idanu yace “okay Boss” Nas yafada da girmamawa sannan ya ijiye wayan kan table dake wajen yajuya yafita daga kitchen din yarufo kofa.

Kusan 1min da fitanshi sannan matan ta sauke ijiyan zuciya ahankali cikeda asalin lallashi tace “wai Pablo so kake kahaukatani kai mesa kacika mugun hali ne? Tunda nasa kafa nafita nabar garin nan kaki kulani, kaki amsa WhatsApp message, text massage dakuma calls dina wai mesa kake wahalar dani ne eh, kanamin fizge fizge kana ciccimini magani agaban su Nas so kake su rainani kaman yanda ka rainani sabida babu abinda baka sani nawa bako” tai shiru tana sauke ijiyan zuciya jin still baiyi magana ba kuma tasan yana jinta rass maganan ce dai bazaimata ba, kaman zata haukace dan kanajin yanayin maganan ta kasan she’s really pain tace “wai mema namaka ne kaketa shareni? Damuwan ka tahanani sukuni nazo Las Vegas nama kasa natsuwa nayi finalizing deal din danazo yi dasu El Chapo, Maheer!” Takira sunanshi da karfi dayasa ahankali ya tsayar da juya liquid na tukunyan dayakeyi for the first time yakalli wayan batare dayace komi ba, cikeda lallashi kaman zata fashe da kuka tace “nine fa your Mami tunda nake dakai nataba offending naka? Kataba fadamin kanason wani abu ban maka ba? Komi nawa dana rayuwata na hannnunka there’s nothing dabaka sani game dani ba, I love you so much babyna dan Allah kayakuri kadaina fushi dani wlh zuciyata zata buga Mah…….” Saikuma tafashe da kuka sosai dayasa yadauke kanshi danshi ya tsani yaga anamai kuka abin na kashemai jiki ahankali yakai hannunshi yakashe gas din yawuce ya wanke hannunshi tsaf gaban tap sannan yadawo gaban wayan yana kallon wayan yanajin sautin kukanta kaman bazaiyi magana ba akufule yace “I hate cry” cikin sigan kuka dasauri matan tace “Toh you refuse to talk to me saisa nakemaka kukan” kaman bazaice komi ba cikeda isa yace “wat am I doing now?” Dan murmushi matan tayi mai sauti tace “miskilin yaro kawai Allah ya shiryamin kai, sabida nacema nadawo yakamata muyi aure shine kake wannan fushin” shiru yayi kaman bazaiyi magana ba yana juye liquid din awasu fancy goruna, idan da sabo tasaba da shariyan shi  dan halinshi ne saida yagama juyewa tass sannan yajuyo yakalli wayan anatse yace “I hate marriage cus it’s nonsense and kinsan da haka” dasauri Hajiya tace “kwarai nafi kowa sani, amman inaso kagane wani abu, kar abinda iyayenka sukama yasa kazo ka tsani aure gabaki daya I love you Maheer tun kana dan kankanin ka nake sonka you know that, na raineka da so, soyayyanka yasa naki aure dudda inada manyan mutanen dake nemana nadinga rainon ka harka girma kawowa yau, nasan bazaka taba so wata ba wannan tunanin ma baya raina dan I know who u are Maheer, I groom you kazama abinda kazama yau nasanka ciki da bai kawai inaso kazama mijina ne sunana should be link to yours forever, I want to bear your child dudda nawuce menopause yanzu but zamuje muga Dr a dubai he knows wat to do, please Maheer help me banson in mutu ba yaro ban aje maimun addu’a aduniya ba, inaso na haifi yaro ko yarinya da jininka ke gudana ajikinta this is my only wish”  dan gajeren tsaki yaja mai kara dan conversation din wani kalan mugun batamai rai yake adikile yace “this will be the last time I will say this to you Maryam!” Yakira sunanta direct da saida taji gabanta yafadi ahankali yace “bazan taba aure ba! And I don’t want children! Infact I hate babies, I hate children, idan kika shiryamin wata magana daban you can call but for now kije kisha iska”. Batare daya katse wayan ba yanaji tana hello hello yashiga cire apron na jikinshi ya yar akasan wajen yawuce yay hanyar kofa bude kofan yayi yafita Nas dake zaune awajen wajen yace “kai ina wayata?” Wucewa Maheer yayi batare daya kalleshi ba sanin halinshi yasa yakoma kitchen din yadauki wayanshi yasa a aljihu sannan yadauki liquid X din daya hada yafita dashi dan kaiwa manager yasan anachan clients na nema.
✨KYALKYALIN KAUNA✨


     ✍🏻M SHAKUR 



AMMNUR APHRODISIAC is home of lafiyayyun kayan mata na ban mamaki, kayan matsi, kayan gyaran nono, kayan gyaran amarye dana maijego da abubuwan mallaka kome kikeso zaki samu awajensu. 
Chat them up by clicking on this link; 
wa.me/+2349080070762


EPISODE 2️⃣



Wuraren 4:22 wata mota yar daidai kiran toyota Camry tai parking gaban wani babban gida haka da kana ganin ginin kasan asalin ginin da ne daya kwan biyu saidai kofar gidan fes fes babu wani makusa awajen ko datti, parking motan akayi aka bude kofan aka fito anatse wani babban mutum ke fitowa daga motan dake sanye da kayan polisawa dasuka nuna asalin natsuwan shi dakuma manyantan shi acikinsu dan akalla mutumin bazai wuce shekaru 45 aduniya ba dan baida wani jikin tsufa hakanan he look young and fit sosai sai natsuwa da rashin wasa akan fuskanshi, from mere appearance kasan irin strict men din nan ne, maida kofan motan yayi yarufe sannan ya tsaya chak yana bin ko’ina da kallo, gabas yamma kudu da arewa kaman kai nazarin wani abu sannan ahankali yasa hannu yatura kofan gate din gidan yashiga cikin gidan, Babban gida ne sosai da cikin gidan nema zai kara maka confirming cewa old gida ne wannan, babban gida ne  mai katoton compound asalin irin ginin da dakunan ajere suke bawai flat flat bane, sai katoton bishiyan kashu dake tsakar gidan dakuma wata yar karaman yarinya yar kimanin shekaru 4 zuwa 5 dake zaune a tsakar gidan ita kadai kan tabarma ga plate na tuwo agabanta da ba’a zuba miya ba tana kallon tuwon tana kuka mara sauti tana goge hawayen da bayan hannunta kanta babu dan kwali sai gashi dake mata lilo sabida iska dake kadawa yarinyar black beauty da ita kana ganinta kaga bakar bafulatana, anatse yake tafiya harya karasa gaban tabarman ya tsaya akanta, cikin kuka yarinyar ta kalli bakin cover shoe dake gabanta dake kyalli shinning mai wankin takalmi sannan tadago fuskanta ahankali sama takalleshi dasauri tace “Babaa” saikuma ta tashi dasauri tana ture tuwon ta rungumeshi awani kalan shagwabe, for the first time mutumin yasaki murmushi yasa hannu yadauketa yace “Nanan Baba yaya jikin”? Cikin magananta irin na yara amman tana fita tsaf tace “na warke Baba” hannunshi yakai yakama habanta yana kallonta yana kara kallon kwayan idanunta dasuke jikeda hawaye yace “mesa kike kuka”? Sake fashemai da kuka tayi kaman jira take ashagwabe tace “Baba ni baranci tuwo ba ni yoghurt zansha” dan murmushi yayi yaduka yasauketa ahankali yace “dauko hulanki kizo muje to nasiya miki” wani kalan tsalle tayi tareda shiga dakin wajen da gudu yabita da kallo yanadan murmushi ko second daya batayi ba tafito rikeda dan karamin hijabinta tana bashi karba yayi yaduka yana saka mata yace “ke kadai bakije islamiyya ba Allah kaimu gobe zakije dan kinji sauki” yana maganan ya idasa saka mata yadauketa yajuya da ita suka fice daidai nan wata mata da kana ganinta kasan ita ta haifi yarinyar da dan sandan ya fitada ita sabida yanda sukai kama ta leko daidai suna fita murmushi tayi ta koma kitchen din tana kallon wata yar dattijuwan mata dake tuka tuwo a babban tukunya tukunya Lamba biyar kaman na gidan biki irin family pot din nan tace “hala ubanta yafita da fitinanniyan”? Yar dariya Matan tayi tace “kaman kin sani Yaya” dan dariya matan tayi tace “tunda Nana tai yar kyandar nan gabaki dayan mu bamu huta gidan nan ba ai Allah kaimu gobe wlh kobaku turata makaranta ba ninan zan dauketa na kaita da kaina dan bata zama mana agida gobe fitinanniyan yarinya kawai mai hali irin na ubanta” dariya dukansu sukayi, Yaya tace “wai kin sake kiran Yasmeen kuwa? Kemadai kinsan idan mahaifinta yasan har yanzu bata dawo gida ba balle taje islamiyya yau kene zakisha fadanshi Ammi” dan yatsine fuska matan da aka kira da Ammi tayi tace “to nakira nakira bata dauka ba nasan duk yanda akayi tana hanya wani abun ne halan ya tsareta, akanme zaihau yimini fada shi da kanshi fa yadauketa yakaita wajen matan abokinshi dan takoyi girke girke sai yahauni da fada dantai latti” baki Yaya tasaki tana kallon Ammi tace “ohh ba shakka jibi yanda kike magana Ammi saikace bakisan halin mijinki akan yaran nan nashi ba, mutumin da yake tsaye kan yaranshi koke uwarsu baki isa ki gwadamai kinfishi sanin wani abu game dasu ba nidai sake kiranta dan wlh yau yafara masifan nan nashi na yan sanda babu abinda yashafeni wlh, ban lekowa ma balle nasa baki nabada hakuri, itakuma Hajjo bazata dawo daga gidan suna bane tadaisan yanzun nan da Malam da mijin nata zasu dawo daga kasuwa ko”? Ammi data fito da waya tana kokarin kiran number datai saving da Yasmeen ne tace “ai yanzun nan zakiga Hajjo dazu da muka leka mata gidan batace ana la’asar zata dawo ba” wayan takai kunne yagama ringing still shima ba’a dagaba cikeda damuwa tace “wlh bata dagaba” baki Yaya ta tabe tace “nidai turomin kwanukan nan kigani mu kwashe tuwon nan na shige daka” turamata kwanukan tayi tashiga kwashewa ita kuma Ammi na kwasa tana fito dasu tana ijiyewa kan tabarma daidai an bude gate an shigo tadaga kanta, mijin nata ne yashigo da Nana a hannunshi dake rikeda goran yoghurt din Habib, shikuma yarike wata yar leda da yoghurt guda uku keciki yakaraso bata ledan yayi yace “gashi kirabama yara idan sun dawo” murmushi tayi tace “sannu da zuwa Baban Nana, ya aikin” ahankali yace “Alhamdulillah” takalli Nana dake kiciniyar bude yoghurt din tace “kawota na bude miki” makema Maman nata kafada tayi tabama Babanta tace “ni Babana ne zai budemin” kwafa Ammi tayi tace “nida kene agidan nan” murmushi Baban kawai yayi yabude yabata wani kalan zama ta gyara tanasha hakan yasa yakalli Matar tashi yace “Yasmeen da Farida fa suna islamiyya”? Dan kallonshi tayi itadai tunda yake bata taba ganin uba da baya wasa da lamarin yaranshi irin mijinta ba, anatse tace “Farida dasu Sa’a duka suna islamiyya” dasauri yace “Yasmeen fa”? Ahankali tace “har yanzu bata dawo daga wajen Maman Intee ba, kuma ina kiranta bata dauka, maybe basu gama aiki dawuri bane” take yanayin fuskanshi ya chanza, duk wani walwala da annuri na kan fuskanshi bacewa yayi bat, hannunshi yatura cikin aljihu dasauri yaciro wayanshi kiran Infinix zero number dayay saving da Yasmeen yay dialing saidai harta katse ba’a dagaba, dasauri yamaida wayan aljihu yajuya hakan yasa Ammi tabishi dasauri tace “ina zaka kuma Baban Nanah ko kayan aiki baka cire ba fa”? Batare daya juyo yakalleta ba yace “zanje gidan Maman Intee, nagayamata anything 3:30 tasallami Yasmeen sabida kafin hudu tadawo gida ta shirya tawuce islamiyya” hannu yasa zai bude gate karaf Ammi tarike hannunshi hakan yasa yajuyo yakalli fuskanta,  anatse tace “dan Allah calm down, nasan ko’ina Yasmeen take yanzu haka tana hanyan dawowa gida ko kaje zakusha bambam ne, you are being over protective dayawa over this girls Baban Nanah, Yasmeen is a big girl remember?” Tai maganan tana kallon kwayan idanunshi Anatse trying to calm him down tace “Yasmeen is 20 yanzu, she’s not more yarinyar 12yrs old da zaka kasa ka tsare akanta haka please kadawo gida ka chanza kaya nakawo maka tuwo kaci Yasmeen zata dawo yanzun na. Besides yaune rana na farko data makara tunda tafara zuwa koyan su cake din nan awajen Maman Intee da kaine da kanka kasata please kazo kai wanka kahuta” tunda take maganan kallonta yake kaman mai nazarin wani abu kaman kuma baraiyi magana ba sai chan cikeda ihu dakuma fada ya nuna kanshi yace “are you telling me nazo na zauna na natsu y’ata daya kamata tadawo gida since bata dawo ba har zuwa yanzu kusan 5:15 yanzu? Kin zaci yanda baki sonsu baki damu da su ba haka nima nake? Diyarki daya kamata 3:50 ko 3:45 tana gida baki ganta ba baraki saka hijabi kibi hanya ba kin zauna agida ko ajikinki yanzu zanbi sahun ta kuma kinaso ki hanani what is your problem Hajara?” Yay maganan da tsawa cikin fushi da saida Yaya ta leko daga kitchen ta tabe baki takoma ciki abinta ita daman tasan za’ayi haka, cikin fushi yace “kina banzan tar mini da yara kina wulakanta mini su, nashigo gida na tarar da y’ata my sick little girl da duka duka yaushe taji sauki daga kyanda tana kuka she wants yoghurt baraki iya siyamata ba idan ma baki da kudin ne baraki ara ba in yaso nadawo saina biya amman no kin barmin ita tana kuka ita kadai a tsakar gida ke kina kitchen ko ajikinki, tun yanzu da raina da lafiyata kina neman maidamini da yara marayu” baki Ammi tasaki tana kallonshi takasa cewa komi kawai ganin ta inda yake shiga batanan yake fitaba balbaleta kawai yake da masifa, hannunshi ya fizge yace “when it comes to yarana don’t ever, I mean it don’t ever try to tell me wat to do or wat not to do” yawuce azuciya yabude gate yafita, sanin duk inda take yanzu tana hanya kuma bayaso yasha bambam da ita yasa yashiga tafiya da kafa bai dauki motanshi ba zuwa bakin junction na anguwan su yana kallon titi.


Wata yar yarinya ce yar doguwa kadan dan bawani tsayin kirki ne da ita ba at the same time kuma ba gajera bace kana ganinta kasan bazata wuce shekaru 20 aduniya ba, wani kalan coffee skin ne da ita irin wayanda ake cema glass skin dinan, kana ganinta kaga mahaifiyarta Ammi saidai Ammi tafita duhu ita batakai Ammi duhu ba, tana sanye da hijabi dark blue mai hula daya kaimata har kasa anma hijabin hannu data fito da hannun data rike wata yar simple jaka da shi baki, wani flat takalmi ne akafanta baki irin na yan 1500 din nan masu hanci daya kara haska kananun kafanta da babu safa, dudda hijabinta mai hulane kana ganin tulin gashin kanta da some suka kwanta agoshi ta sabida dan zufan datayi na tafiyan datakeyi akasa, tanada wasu kalan manyan idanu da kwayan idanunta are complete gray kaman idanuwan yar tsuntsuwa, ga cikan bakin gashin gira dana idanu sai dan karamin dogon hancinta da lips dinta yan dis so pink dasu kaman na jiririyan da aka haifa yau, tana tsaye akan titin  tana juye juyen da kalle kalle da kai trying ta tsallaka titi dan titin is so busy gashi two sided titi ne kasancewan yamma kowa na kokarin komawa gida.


“Yasmeen!” Kaman daga sama taji muryan Babanta na kiranta dasauri takalli saitin inda taji muryan gabanta nadan faduwa tana zaro idanunta fiki fiki kaman wata zabiya looking so calm and scared atare, hannu Baba yadaga mata alamun ta tsaya inda take hakan yasa anatse ta gyadamai kai tana hadiye miyan dataji ya katse abakinta kirjinta na bugawa still ganin Baba, tsallaka titin Baba yayi ahankali yakarasa daidai inda take yana kallonta ahankali dakuma sauri tana dari dari tace “Baba ina wuni” batare daya amsaba yakai hannunshi yakama hannunta kaman wata yar karaman yarinyan 5yrs yashiga dadduba titin sannan ya tsallako da ita yana tafiya da ita suka shiga layinsu ko kunyan jama’an anguwan su baijiba gam yarike hannunta yanda kasan yasaki hannun zaa dauketa ne suka shiga tafiya tana binshi ahankali kanta akasa har zuwa gida. Bude gate yayi tashiga sannan yashigo shima tareda sakin hannunta yamaida kofan yarufe sannan yace. 


Yace “ya akayi kikayi latti baki dawo ba” wani kalan ijiyan zuciya tasauke kana ganinta kasan itama duk atsorace take yanda kirjinta ke bugawa har a idanunta kake gani lips nata har rawa rawa suke tace “Baba bansamu keke bane kwata kwata shine nadawo akafa” cikin fushi kaman zai rufeta da duka yace “maisa baki kirani kingayamin baki samu keke ba?” Dan hawayen datake rikewa ne ya sauko mata dukta rude tashiga tura hannunta cikin jakan hannunta taciro wata yar techno phone rakani toilet tanunamai tace “Baba wayana yafada cikin zobon damuka yi ne, shine Maman Intee tace nabude naje nasa a shinkafa, saida zan tafi nadauko nahada na kunna ta kunnu amman anata kirana bana iya dauka har Mama ma takirani ban iya na dauka ba Baba kayakuri dan Allah” takarashe maganan tana sauke kanta kasa hawaye na saukowa daga idanunta yana sauka akasa gabanta faduwa kawai yake sabida tsoro, dan ijiyan zuciya Baba yasauke yana kallonta still yace “bani wayan” dasauri ta mikamai, karba yayi yace “wuce kije kicire kaya kiyi wanka kici abinci” gyadamai kai tayi tajuya ahankali tawuce, dakinsu tashiga Nana tabiyota dan aduniya Nanah nason Yasmeen sama da kowa na gidan, dan Yasmeen nakawo mata kayan dadi dasauri tace “Anty Yasmeen sorry Baba yasa kinyi kuka, nace kidawo ni kidaina kuka idan ana miki fada” wani kalan murmushi Yasmeen tayi takai bayan hannunta  tagoge fuskanta da sauri tace “nadaina” sannan tazauna kan katifar su dasauri itama Nanah tazo tazauna kusada ita tace “Anty Yasmeen Baba yasayamini yoghurt kuma narage miki nawa bari nakawo miki” ganin zata tashi yasa Yasmeen dasauri tarike mata hannu tace “tsaya tukunna” tace “yajiki kin warke nakawo miki cake da zobo” dasauri Nana tasauka dagakan gadon tana tsalle sosai Yasmeen tabude jakan data dawo dashi taciro cupcake guda daya tabata da zobo na gora daidai nan Ammi tashigo dakin ganinsu yasa Ammi tace “sai yashigo yaga baki wankan dayace kije kiyi ba kika zauna kika biyewa Nanah” dasauri ta tashi hakan yasa Ammi takalli Nana data shiga bude ledan cake din tace “kidaici ahankali dan kika fara zawo da ubanki zan barki nasan bazaiji kyashin wanke kashin yaranshi ba” dariya Nana tahauyi tana kallon Ammi cikeda yarinta tace “Ammi ai Baba na wankemin kashi idan nayi a po yakuma je bayi ya zubar tuntuni” tsaki Ammi tayi tawuce tafita daga dakin itakuma Yasmeen tadaura zani tasa hula akai tafito waje bucket tadauka na ruwa takai bayi sannan tadawo dakin Yaya tashiga tasameta zaune a tsakar falo tana cin tuwo tace “Yaya ina yini” kallonta Yaya tayi tareda washe baki tace “sannu yar nan jibi duk kinbi kin zuru zuru sabida fitinar ubanki Allah dai ya kyauta, Allah yakawo miki karshen fitinan mahaifin nan naki kisami miji ki aure ki barmai gida sai muga zai dinga bikin gidan mijinki ne yana bibiyan lamarinkj, jeki wankan ki kafin yafito yamiki wani sabon fadan” murmushi tayi tamike tsaye tafice Yaya tabita da kallo yarinya har yarinya amman fitinan ubanta yasa har yau ko mashinshini batadashi saisa ita tayi alkawari duk iskancin Baba yayi amman wlh barata bari yahana Sa’anta sakat ba, idan saurayinta yazo zance turata zatayi Sa’adatu ce kadai diyarka mace dan haka barata bari ya cuci rayuwanta ba shidai nashi yaran Yasmeen da Farida da Nanah karama yacigaba da musu haka sukai kwantai yakada su a nono yasha atoh, tana cikin tunanin taji sallaman yaran gidan an dawo daga islamiyya hakan yasa ta leko, yaran Hajjo ne agaba dan sune kananun yaran gidan dama su hudu manyan biyu maza sai mata yan shekaru 7-7 yanbiyu Hasana da Husaina, sai yaranta biyu maza Aliyu da Bashir dasuke nan sa’onnin Farida 15 yrs, sai Sa’adatu data girme Yasmeen da shekara daya ita she is 21, dukansu anatse suke ganin motan Baba awaje ansan yana gida, gabaki dayansu dakin Ammi sukayi dan zuwa gaida Baba.



Yana zaune a falo bayan yayi wanka dan shi adakinshi akwai bayi yana sanye da farar jallabiya suka shigo atare dukansu sukace “Baba sannu da zuwa ya aiki” binsu yayi da kallo one by one kaman mai nazarin abu kafin yayi murmushi yace “Alhamdulillah” kafin ahankali yace “kuje Ammi taraba muku yoghurt dinku sai ayi shirin salla” atare dukansu suka tattashi karaf idanunshi yasauka kan jelan gashin Sa’a daya fito dan kitson gaba ne akanta babu wasa akan muryanshi yace “Sa’adatu” adan daburce tajuyo tace “Na’am Baba” wani kalan mugun kallo yamata yace “me gashin nan ke nufi daya fito” dasauri takai hannunta tana maida gashin dukta rude tace “wlh Baba bansan yafito bane bazan karaba” mugun kallo yamata yace “next time kisaka hula kafin ki daura hijabi akai, gashi suturce shi ake kinajina” dasauri tace “eh naji Baba” “tafi” yafadi ahankali.

✨ SPARKLES OF AFFECTION ✨


     ✍🏻 M SHAKUR


AMMNUR APHRODISIAC is home of lafiyayyun kayan mata na ban mamaki, kayan matsi, kayan gyaran nono, kayan gyaran amarye dana maijego da abubuwan mallaka kome kikeso zaki samu awajensu. 
Chat them up by clicking on this link; 
wa.me/+2349080070762


EPISODE 3️⃣



Fitowa daga wanka tayi tana tafiya ahankali sabida yanda tagaji dan yau ta taku, Farida tagani adakinsu tana kokarin cire Hijabin islamiyya itakuma Sa’a bata dakin tana dakin Maman su (Yaya) Farida dake kallon Yasmeen din dataga gajiya karara akan fuskanta tace “Anty Miemie mekika kawo mana yau daga bakery dinku Chef”? Wata doguwan riga Yasmeen taciro daga drawer dakin tasaka sannan tajaye igiyan wankan daga jikinta ta shanya akan kofan dakinsu ahankali tace “anjima zan baki gashinan a leda yanzu muyi salla kafin Baba yazo” dasauri Farida tace “ni banayi” Gyadamata kai Yasmeen tayi tadauki hijabi tasaka ta kabbarta salla, saida Baba yafito yasa dukansu matan suje suyi salla sannan yawuce yatafi masallaci shida yara mazan gidan.

Babban gida ne wanda iyayensu suka rasu suka banmusu bayan sun haifesu su uku suka, Baffa wanda shine Babba mijin Yaya kuma, kowa na gidan Yaya ake cema matarshi, dan kasuwa ne Baffa yana saida kayan hatsi akasuwa, Yaya ce kadai matarshi ta haifamai yara biyar guda 4 maza wanda uku sunyi aure suna aiki agaruruwa daban daban Abba kawai yaragemai da Sa’adatu da basuyi aure ba, dukansu na university Sa’a na 200 level shikuma Abba na 300level, sai Baba shi dan sanda ne yaranshi uku duka mata, Yasmeen ce Babba, sai Farida dakuma Nanah, sai kanninshi da ake cema Baba Karami mijin Hajjo yaransu kananu hudu maza biyu sai yan biyu Hassana da Husaina.


Bayan sallan magrib gabaki dayansu mazan suka shigo gida duka yaran zuwa sukayi gaidasu banda Yasmeen da tana sallan magrib ta bingile da bacci danta bala’in gaji, anatse Baba yakalli Farida dake zaune kusada Ammi akan tabarma yace “ina Yasmeen”? Dan ita kadaine bata tsakar gidan, ahankali Farida tace “tayi bacci Baba” bai damu da abincin da aka kawomusu da zasu fara ci ba tashi yayi ahankali yakalli Yayanshi yace “ina zuwa Baffa ku faracin abincin” idan da sabo kowa na gidan yasaba da yanda Baba yake da yaran gidan ma gabaki daya bawai nashi kadaiba gyadamai kai kawai Baffa yayi, direct dakin yaran yawuce wanda shine atsakiya dakinsu wanda yakenan ciki da falo da bayin wanka da dakin Baffa shima ciki da falo da bayin wanka sai akama yara matan dakinsu awajen babban daki guda daya, da sallama chan kasa yadaga labule yashiga dakin, kwance yaga Yasmeen din akasa tai shane shane tana bacci ga hijabin datai salla dashi agefe babu hula akanta sai kitson kanta dakenan all back dayay tsufa amman gashin baki sidik sai uban tsawo tana shakan bacci, ahankali ya tsugunna akanta hannunshi yakai yadaura asaman kan goshinta jin jikinta ba zafi yasa ahankali yakai hannunshi yabugi kafadarta yace “Yasmeen Yasmeen” cikin bacci murya chan ciki tace “uhn Baba” dan shiru yayi yana kallonta saikuma ahankali yatashi gadonsu katon gaske dan su uku ke kwana adakin, wani zubin kuma Nana nazuwa tace ita wajen Anty Yasmeen zata kwana ba wajen Ammi ba sai su zama su hudu, hijabinta dake wajen Baba yadauka ya kakkabe gadon sannan yadawo yaduka yadagata ahankali yace “tashi kihau gado” cikin bacci yadagata tamike tsaye kana ganin yanda take kasan ta bala’in gaji dan har layi layi take kaman zata fadi da taimakonshi yasata akan gadon tana lumshe idanu cike da bacci sannan yakashe wutan dakin dayake kunne yawuce yafito tsakar gida daga Yaya har Hajjo kowa yabishi da kallo anamai harara ciki ciki itadai Ammi ko kallonshi batayiba dan sosai yau yabata mata rai, zama yayi wajen yayinshi yasa hannu suka cigaba da cin tuwon duk wanda zai shigo gidan saisun bashi sha’awa sabida yanda family suke three brothers da iyalansu suna zaune agidan da iyayensu suka bar musu da iyalansu zaman lafiya kuma kansu ahade. 
Saida suka cinye tuwon sannan yakalli Yayan nashi anatse yace “Yaya gobe za’amini karin girma awajen aiki zan koma Commissioner of Police CP” duka gidan hatta Ammi saida takalleshi cikeda farin ciki yaran sukahau cewa “Baba Allah ya sanya alheri” murmushi yamusu yace “Ameen” su Yaya da Hajjo ma sukace “Allah sanya Alheri Allah tayaka riko” anatse yace “Ameen nagode” murmushi Baffa yayi yace “Alhamdulillah Alhamdulillah shi daman duk wanda yarike Allah haka Allah ke daukaka shi, mutane na yawan cewa ai duk Dan sandan da baya karban cin hanci baya kaiwa ko’ina, ko akasuwa idan ana hiran nan nakan cemusu uhm’uh kada suce haka, inada kani da tunda yashiga aikin yan sanda yau kimanin shekaru kusan sha takwas kenan daidai da cin hancin naira biyar baitaba karba ba kuma ahankali ahankali anata karamai girma gashi yau za’a nadaka CP maiyafi haka? Nan gaba saidai muji an maidaka IG gabaki dayama” Baffa yadanyi shiru tareda daukan ruwa ya kurba sannan anatse yace “a kullum ina fadamaka kowani matsayi kasamu arayuwan nan kayi amfani dashi wajen magance matsalolin al’umma gabaki daya, wajen yaki da rashin gaskiya da kafa gaskiya, wajen taiwakama addinin musulunci, wajen tsare hakkin dan adam da saman da zaman lafiya adoron kasa, ta hanyar kawo karshe sata, kidnapping, shaye shaye, fyade, kisan kai da sauransu, Allah ubangiji yabaka sa’a yakuma tayaka ruko sannan kasani wannan position din amana ce, karkaci amanan sabon seat din nan kaji Ibrahim” anatse Baba yace “naji Baffa nagode sosai” dafashi kanninshi mai binshi yayi Baba Karami wanda shine mijin Hajjo yace “Allah yatayaka riko Yaya” murmushi yayi yace “Ameen” tashi Baffa yayi yace “to kumu tashi mutafi masallaci, kukuma matan sai kuyi naku sallan” dan juyawa Baba yayi yakalli Ammi dake kallonshi cikeda farin ciki dauke kai tayi dasauri ganin sun hada ido dan haushin shi takeji wani kalan murmushi yayi yabi su Baffa suka wuce mosque batare dayace mata komiba.

As usual daman gidan ana sallan isha’i kowa ke shigewa daki dan yara anje school angaji, weekends ne dama yaran gidan basu cika bacci da wuri ba dan ranan baaje boko ba,  Ammi na idar da salla tadauki Nanah datai bacci asaman gadonta tafito waje tashigo dakin su Yasmeen tagansu duka sun kwanta dudda ba bacci Sa’a da Farida keyi ba amman Yasmeen tadade da bacci, kwantar da Nana tayi tareda su tana kallon Yasmeen tace “kin gaji ba dole kiyi bacci ba cikin dare kya tashi kiyi ishan kukuma baraku kashe wutan bane” dasauri Sa’a dakejan lullubi tace “Ammi dan Allah kikasha mana” dan hararansu tayi sannan takashe musu tajawo musu kofan tafito tashiga nata dakin, maida kofan falon tayi tarufe sanan tashiga uwar dakinsu, dan matsakaicin bayinsu da wanda kadai ake aciki ta shiga ta watsa ruwa sannan tafito ta shirya cikin kayan bacci ta fesa yan turarukanta ta kwanta.


Wuraren 10 su Baba suka shigo gidan, direct dakin yara yawuce, shikuma Baffa yana kulle gate, ahankali yatura kofansu yashiga wayan hannunshi ya kunna saida ya dudduba su ganin duk sunyi nisa abacci sannan yasake Tofa musu addu’a yafito tareda maida kofan nasu ya kulle sannan yama Baffa sallama duk kowa yashige dakinshi maida kofan dakinsu yayi yarufe sannan yawuce uwardaka, jallabiyan shi yashiga cirewa yana kallon Ammi dako sallaman shi bata amsaba kuma yasan ba bacci take ba, bayi yashiga bakinshi ya wanko tareda dauro alwala wanda wannan haka yake kullum sannan yafito ya kashe wuta taredayin bismillah yahau gadon, ahankali ya matsa kusada Ammi yakai hannunshi yana kokarin juyoda ita cikin wata kalan murya yace “juyo kimin Allah sanya alheri dan ke kadai ce kika rage baki samini albarka ba” kabarda hannunshi tayi cikin fushi da rashin son yin magana dashi tace “stop touching me” dan shiru yayi saikuma chan yace “kiyakuri to” kaman jira take wani kalan juyowa tayi saikuma ta tashi zaune cikeda masifa amman bamai karfi sosai ba gudun kar ajinsu tace “nagaji da hakurin dakeke bani kullum saikagama cimini mutunci agaban uban kowa sabida yara saika biyoni da daddare kana cemin nayakuri yau bazanyi ba kaji Ibrahim bazan yi ba” shiru Baba yayi jin takira sunanshi yau kai tsaye yasan ranta yabaci, cikin wani yanayi na nuna kunci tace “Ibrahim ka manta cewa nine mahaifiyar yaran nan, nine nadaukesu wata tara acikina, nine nai laulayinsu, haka kuma nine nan nikadai nashiga labour room nasha nakudan yaran nan nahaifosu maisa kake treating dina kaman banson yarana kaine kadai ke sonsu why? Inda ba nine na haifesu ba sai ace eh dama banice mahaifiyar su ba but this girls are mine, nine mahaifiyar su, mesa kakemin abinda kakemin akansu eh Baban Nanah”? Shiru Baba yayi baice komiba baki Ammi tabude zatai magana sai kawai kuka ya kufce mata kawai tafashe da kuka sosai dan abinda yake mata na kona matarai ainun, wani kalan sanyi jikin Baba yayi ahankali yajawota zuwa jikinshi batai musu ba tashige bayanta yashiga shafawa cikeda lallashi yace “kiyakuri bazan karaba, I know you love our girls beside yaranmu ne nidake muka haifesu sometimes ina miki fadane sabida sakaci, Maryam yara mata muka haifa guda uku, hakki ne su akanmu nida ke we have to protect them, support them, musa idanu akan lamarin su, mu tarbiyantan dasu da kyau kinsan idan ka tarbiyantan da yara mata da kyau ka aurar dasu  Allah zai bamu aljanna ranan gobe kiyama? Hadisai daban daban daga Annabinmu tsira da amincin Allah su tabbata agareshi inda yake nuna falalan da iyaye suke samu ranan gobe kiyama dasuka tarbiyantan da yara mata da kyau, Please understand me kidaina fushi dani, inaso kiyi tsayin daka kaman ni akansu that’s all stop crying matata, I am simply doing the right thing” yay maganan yana bubbuga bayanta, da kyar tai shiru ta dago daga jikinshi sannan takalleshi dudda cikin duhu ne tace “I understand abinda kake kokarin yi kan yaran nan perfectly well but is too much! You are overreacting, Yara mata garemu kana tareda yaran nan 247, kana yawo dasu kana rike musu hannu a anguwa, anguwan nan kap babu wanda baisan how protective you are towards this kids ba, wazai taba zuwa ya aure su kowa tsoron tinkaranka yake, Yasmeen dinmu is 20yrs kasan mates nata guda nawa sukai aure yanzu alayin nan kadai? Ita ko saurayi batadashi sabida kai, kowa yasan babanta dan sanda ne kuma bai bari akula yarshi” Haderai Baba yayi dasauri kaman bashi ba yace “nina gayamiki aurar da ita zanyi yanzu?” Dasauri itama Ammi dan yau kome zai faru yafaru daidai take dashi tace “to karatu kakeson tayi da kana gani dai she is not going anywhere akaratun”? Shiru Baba yayi yajuya kawai zai kwanta dasauri Ammi tarikemai hannun tace “Ibrahim listen to me ba lallai saikabi abinda nake fadi ba amman inaso kai nazari kan maganata, nagaji damaka shiru ne so I have to tell you abinda ke raina yau, Baban Nanah” Ammi tai maganan asanyaye tace “Yasmeeen tun tana yarinya bansan ko dan ita yar fari bace amman dai me and you munsan tun tana yarinya batada kokari, adaddafe a repeating da chanje chanjen makarantu daban daban sabida kai kanka kagaji da repeating da ake mata aka samu tagama sakandare at the age of 18, tai waec na farko duka f9, waec din daka biyamata tana 19yrs Allah ya taimaka taci shima Allah kadai yasan tayaya tai passing dan am sure kai karan kanka har yau u are still in shock ya yanda tai passing exam din, har yau har gobe bakomi Yasmeen ke iya gani takaranta tsaf ba wani zubin Farida nan kanwarta that is just 15yrs SS3 student ke taimakonta dasu Sa’a, dudda babu kalan lesson teachers da lessons dabaka sata ba, Yasmeen is just like that haka Allah yayo brain nata, I am sorry to say this banson nakira yarda na haifa dakikiya amman me and you munsan cewa kusan hakanne, ka kaita school of nursing tafara anayin weeding exam nasu aka koreta batai passing ba shima F tasamu, dudda lokaci yakuri ni nasan dayaya dayaya kasamu da kyar kasamo mata admission na FCE part term shima yanzu tafara an bata Islamic studies amman she’s not going anywhere with it, infact ni aganina ma FCE yafi bata wahala kan school of nursing, subject daya kusan malamai ashirin akai Baban Nanah kuma kowa da nashi abubuwan karatun ina kakeson yarinyar nan tasa kanta?” Ammi tai shiru tana kallon Baba ganin yaki magana yasa ahankali tace “nasan ka hadata dawata lecturer daka biya tana zuwa office nata ana kara maimaita mata komi sannan da kanka kadauketa ka kaita school na Maman Intee nakoyan su abinci, drinks da cakes which shine abu na farko danaga Yasmeen tasoma iyawa sharp sharp tunda na haifo yarinyan nan” Ammi tai shiru sai alokacin Baba yajuyo yakalleta yace “all lissafe lissafen nan what are you trying to say? Nagayamiki nagaji da kashe kudina akanta ne? Koko kintabaji nai korafi kan rashin gane karatun ta dawuri ne? Ai ni ke biya bakeba ko to ki barni da maganan nan please bansonji” girgiza kai Ammi tayi trying to make him understand her tace “Baban Nanah, abinda nake kokarin cewa shine you might thing abinda kakema Yasmeen shine the best thing any father zaima diyarshi but you are wrong yarinyar nan is going through a lot nine mahaifiyarta kwayan idanunta kadai nake gani nasani, karatun nan yamata yawa, sannan yanda ka tsaya tsayin dakan nan akan yaran nan baka basu breathing space karage, let this children be ko masamu wani yayi approaching Yasmeen da maganan aure, Yasmeeen tayi girma, she’s a very fine beautiful girl, give her space wannan kaita FCE dakake duk Saturday da sunday sannan ka koma ka daukota kabari, let her go on her own and mingle da dalibai irinta, allow Yasmeen kullum tadinga zuwa shagon Maman Intee da kanta, stop holding hannun Yasmeen a anguwa kowa nagani yes ansai kai babanta ne but stop treating this children kaman zaka maidasu cikinka u are being over protective and yaran da maza suka gani daddy’s girls ne tsoron approaching nasu ake barinma kai da u happen to be a police man uniform mutum, kar halin nan naka da tsayayyen uba yasa yarana su rasa mijin aure” wani kalan dogon tsaki Baba yaja yace “maganan banza maganan wofi” kawai ya kwanta tareda juyamata baya Ammi tadade tana kallonshi dama deep down tasan za’ai haka shifa indai kan yaranshi ne bayaji bayagani, abinda yayi shine always best akan yaranshi, tadade ahaka sannan takoma ahankali kawai ta kwanta itama tajuyamai baya kowa da abinda yake tunani, almost 20min suna ahaka sai kawai Baba yajuyo dudda yaso yabarta yahakura kasawa yayi cikeda masifa yace “bani hakki na, kuma wannan abun dana barki kikaje aka makala miki a hannu gobe karna dawo aiki naji shi a hannunki, nafasa dagamiki kafan haihuwa nakeso yara uku sunmin kadan” dukfa fitinanta mijinta yafita tanaji tana gani haka yashiga yin yanda yaga dama da ita kaman ma punishment yake bata, duk yanda takai ga jin haushin shi saida tashiga bashi hakuri sannan yasata ajikinshi Ya matse sosai yace “dagayau kada ki kara fadamin wata magana akan yarana, ni mahaifin su ne bazan taba cutar dasu ba, nafiki sanin abinda yadace akan yarana, inason yarana sama da rayuwata, inason yarana sama da zuciyata, my children are my entire life and reason for my existence, inhar kinason mu zauna lafiya ki koyi sonsu kaman yanda nake sonsu dan indai wannan abin dakike fadamin nayi aganinki shine so to kinyi kuskure ba so bane, idan abinda nake musu shine zaisa kada su sami miji to kada su samu din bangaji dasu ba ban gaji da ganinsu ba bazan taba gajiya da yaran da Allah yabani ba, sai maganata ta karshe kada ki kuskura ki kara kiramin yarinya da dakikiya Yasmeen ba dakikiya bace, my daughter is smart, ranan dana fara kaita makaranta aduniya ko A bata iyaba amman yau anwayi gari ta iya A har Z, ta iya 1234, tasan abubuwa da dama, kisan banbancin tsakanin wanda baya iya gane abu dawuri kokuma karanta abu da wuri da dakikiya, kada ki kara kwantata mini yarinya da mummunan kalman nan kinajina” gyadamai kai Ammi tayi dan sosai taga ranshi yabaci sakinta yayi yajuya mata baya yay bacci abinshi yabarta tana matsan hawayen tsantsan bakin ciki.
EPISODE 4️⃣



Around 4:30 na asuba tabude idanunta tana kallon saman dakinsu kafin ahankali takaranto addu’an tashi daga bacci, kallon yanda Nanah ta cukuikuyeta tayi taredayin murmushi sannan gently tarabata da jikinta ta tashi zaune tana kallon Farida da Sa’a dahar munshari sukeja, lallabawa tayi tasauka daga gadon nasu ahankali wucewa tayi tabude kofan dakinsu ahankali tafito tsakar gidan wucewa tayi bayi dan ko’ina akwai wuta tayo tsarki tafito tadauro alwala tadawo daki ta shimfida dadduma tahau kai tayi sallan isha’i sannan ta tashi tadauko jakan school nata handouts nata taciro tabude babu randa bata karatu aduniya da safe amman bata ganewa dukta yanda zaka mata bata ganewa sannan karanta abu na bata wahala bakowani word ta iya karantawa ba ko rubutawa dudda Islamic studies take abubuwan da ake musu wasu ta sansu a islamiyya but she can’t still write it down, wani zubin fa zatai karatu, zata haddace sannan tazo ta haddace spelling din, amman abu kadan ne zai faru yasa ta manta tass ga FCE dinsu course daya arabashi kusan gida bakwai har gwara datana nursing ma mutum daya na daukan course daya bataso akoreta a FCE, batasan yaya zata kalli Baba ba dudda bai taba fushi dan akorota a school ba kokuma dan batai kokari ba amman tasan babu dadi itane lesson teacher menene menene babu abinda baya daukomata, yanzu haka akwai wata lecturer daya biya a FCE duk ranan Friday take zuwa 4 zuwa 5:30 take mata karatu tana kara koyamata abubuwan da aka musu amman still bata ganewa kota gane mantawa take sai kuma karatu na bata wuta, wani zubin tasan abu but spelling da rubuta abun down kesa tafadi dudda harda spelling lecturer ke koya mata, kuma Sa’a da Farida ma suna koyamata wani zubin ma suke karanta mata handout dinta.
Ajiyan zuciya ta sauke tabude page 10 a handout din na Islamiclaw tafara karantawa tanasa yatsu kaman mai koyan ABCD bill hakki take hadawa take karantawa tayi nisa akaratun kojin bude kofan Baba batayi ba, Baba yadade tsaye bakin kofan yana kallonta kana ganin yanda take karantun kasan she wants to learn it at all cost amman yana bata wuya, babu kalan means da addu’a da basu mata kawai saurin iya abu da ilimin boko ne kawai Allah bai bata ba dudda abin na damun Baba amman bai wani damuba sabida a islamiyya she’s doing very okay dudda nan ma su Farida sun fita ilimi amman still ta iya, ta iya karatun Al Qur’ani ta iya hada baki kawai she is naturally a slow learner, idan Farida da Sa’a zasu iya sura daya a rana daya ita zata iya suran arana biyu ko biyu da rabi saisa ko a Islamiyya ma Farida kanwarta tafita aji.

Dan gyaran murya Baba yayi hakan yasa firgigit tadago kanta tareda ijiye handout din agefe tace “Baba ina kwana” dan murmushi yamata yace “kin tashi kinyi sallan isha’i”? Gyadamai kai tayi da sauri, jinjina kai yayi yace “tashi su Sa’adatu kuyi sallan asubahi to” tashi tayi dagakan dadduman tace “too Baba” shikuma Baba yafice shida su Baffa suka fita daga gidan dan zuwa masallaci.
Salla sukayi sannan kowa ya dauki Al Qur’ani suka shiga karantawa kafin gari yay haske suka fiffito dan zuwa kitchen taya iyayensu aiki, Yasmeen Ammi takalla data gaida tana kallon wani katon pimple guda daya rak daya fito mata atsakiyan goshi tace “zonan” zuwa wajen Ammi tayi dasauri tana murmushi dake bayyana white teeth nata, Ammi dake kallon fuskanta tace “kagan mini shirmammiyan yarinya” Hajjo dake zuzzuba koko akufunan da suka kakkawo tace “hala yau ta tashi da shirmen yan farin ne”? Turo baki Yasmeen tayi ashagwabe tace “Ammi kinga Mama Hajjo ko” murmushi Ammi tayi tana taba pimple din tace “yau idan zaki shagon Maman Intee kidauki pad ki saka ajaka kinajina”? Gyadama Ammi kai tayi akunyace tadan juyo takalli su Hajjo ganin hankalinsu baya kansu yasa takalli Ammi cikin sassayar zakakkiyar yar muryanta  tace “Ammi kinada bread ni banson Kokon nan da kosai” tai maganan tana yatsine fuska dan koko bacci yake sata bana wasaba, murmushi Ammi tayi tace “je inada shi ki dauka saiki maza kiyi wanka Babanki ya saukeki a shagon Maman Intee kinsan yau za’amai karin girma kada ku sashi latti” cikeda murna Yasmeen tace “karin girma Ammi”? Ammi tace “ohh uwar bacci natuna jiya dayana fadi kinyi nisa a jam’iyanna naki” kyalkyacewa da dariya tayi kana ganin yanda yake kasan tana bala’in son Mamanta  hararanta Ammi tayi tace “za’amaida Babanki CP saiki tayashi da addu’a kina dariya awajen” tsalle tayi tace “Alhamdulillah naji dadi Allah taya Baba riko” cikeda farinciki tafito daga kitchen din tawuce falon Maman su inda Baba yake zaune yana duba jarida sallaman ta yasa yadago kanshi yakalleta hakan yasa takarasa wajen kujeran dayake tsugunnawa tayi adan kunyace tace “Baba Allah sanya alheri” murmushi yamata tareda maida kanshi kan jaridan dayake hannunshi itakuma tawuce tadauki bread din da Ammi tasa tazo tadauka, bin bread din Baba yayi da kallo ahankali yace “zai isheki”? Gyadamai kai tayi dasauri tace “eh Baba” wucewa tayi tafito daga dakin zuwa dakinsu inda taga Sa’a da Farida nashan koko da kosai da aka soya, zama tayi gefen Sa’a dake watsa mata harara saikuma kaman wacce ta tuna wani abu tace “Yasmeen kinsan Fahad yace yau zamu hadu narasa a ina zance muhadu wlh tsoron Baba nake” zaro idanu daga Farida har Yasmeeen sukayi suna kallonta, da sauri Yasmeen dan ita bata kaunar fada ko masifan Baba saisa har tsoro take tayi laifi tace “nidai baruwana kema kinsan Baba yahana muyi tadi bayace idan wani nasonka kace yazo gida ba” wani kalan mugun harara Sa’a tamata tace “ni saisa wlh nafison Farida dudda she’s just 15 amman tafiki hankali da mutunci da rufama yar uwanta asiri, sokike Fahad yazo Baba yakoramini shi yaro dan masu kudi Baban ku daya iya firgita mutane Allah yasawake wlh ko zan bari yazo yaga su Baba saina tabbatar yagama fadawa soyayyata yanda kome Baba zaimai ba gudu baja da baya shidai yanasona” tai shiru sannan takalli Farida dake kallonsu tace “Farida kinji bani shawara” kaman jira Farida take dan ita arayuwan ta tanason taji ana hira da zancen samari dasauri tace “ba yau za’ama Baba karin girma ba, bazai dawo da wuri ba, kibari yazo amman saiku tsaya tabayan layi ko Anty Yasmeen”? Dasauri Yasmeen takalli kanta saikuma ta nuna kanta ita hiran kadaima tsoro yake bata tace “ni”? Akufule Sa’a tace “a’a bakeba da gatari ake magana, kinga Farida kada ki kara sata a zancen mu ita ta sani tsoron Baba saiyasa kin kasa auruwa saisa har yau ko me babur baitaba cewa yana sonki ba” adan tsorace Farida dake kallon Yasmeen itama tace “kuma Anty Yasmeen duk kin fimu kyau wlh haka har yan unguwa ke cewa, wani kalan sweet skin gareki coffee coffee, butter butter dake” hararanta Yasmeen tayi ta tashi batare datace musu komiba tashiga cire kaya ta daura zani tafice wanka taje tayo sannan tadawo, gaban sip nasu taje taciro wata atampa mai kyau brown da aka mata dinkin doguwan riga saka sannan tadauki jakan zuwa aiki school nasu tadawo wajensu tazauna handout taciro tamikama Sa’a tace “dan Allah karanta mini page 10 Ya Sa’a mutumin yace shi baya fadin ranan test kuma kinga gobe Friday zani school” fizge handout din Sa’a tayi tace “ni kinaso na taimakeki amman ke baki taimako na” dan murmushi tayi daya karamata wani kalan kyau tace “to kiyakuri bazan karaba, ba Farida tace yazo bayan layi ba, ita saita miki gadi koda Baba yazo saita miki flashing koda wayan Mama ne” sai alokacin Sa’a tai murmushi sannan tabude page 10 din tashiga karanta mata tai shiru tana saurare anatse, daidai Sa’a tazo wani gaba da sauri Yasmeen tace “Ya Sa’a yimin spelling phe……ri…” dasauri Sa’a tace “peripherals wai?” Gyadamata kai Yasmeen tayi da sauri tana ciro wani byro daga jakanta, Sa’a tace “P, e, r, i,p,h,e,r,a,l,s” palm nata Yasmeen ta kalla data rubuta words din ahankali tashiga maimaitawa da baki kafin takulle idanu tana kokarin karanto spelling din. “P, E R E P E” ahankali Farida dake kallonta tace “P, H ne Anty Yasmeen kafin E din” ahankali Yasmeen tabude idanunta takalli tafin hannunta, ajiyan zuciya tasauke dayasa Farida taji idanunta sun kawo kwalla tashi tayi dasauri takwashi cups na kokon dasukasha kawai tafito daga dakin, Yasmeen nabata tausayi tun tana yarinya tana yar karama lokacin tana ganin yanda Ammi ke bugun Yasmeen idan ana koyamata homework agama fada mata ta manta har Ammi tagaji tadena dukanta, gashi Anty Yasmeen tun tana yarinya lokacin yarinya ce mai zuciyan so takoya babu wurin wanda bata zuwa agidan nan yakoya mata karatu but still, su Baba, su Baffa su yayinsu, hatta su Yaya da bama suyi makaranta ba suma sun koyar da Yasmeen ABCD but still, Yasmeen bata taba cewa sabida ta girmeta baratazo takoya mata ba, har yau so da dama zatazo tasameta tabata handout takaranta mata, yanda Yasmeen ke wahala da karatu abin na mata gwarama tadaina makarantan to dole ne karatun bayahuden gwara tacigaba da zuwa wajen Maman Intee koyan girke girke da Islamiyya abinta wannan bokon ba dole dan bakar wahala kawai Anty Yasmeen kesha. Wasu hawaye masu zafi guda biyu ta goge kafin ahankali tadauke bucket din tawuce bayi.


Kusan sau uku Sa’a takaranta mata page 10 din kafin tabata handout din tace “to hada bakin ki karanta naji, kinga kun kusan fara first semester exam gashi bakince malamai kusan 4 ke muku course din ba kuma kowanne da nashi Yasmeen yaya zakiyi wannan na mutum dayane cikinsu yanzu kike page 10, wannan page 10 din nan kadai zai iya daukanki 10days kafin ki gama iyawa ki gama gane spelling da komi wai karatun nan dole ne, ki hakura ki barshi, karatu is not for u Allah bai baki kwakwalwan bane ba kawai, ki sami Baba ki sanar dashi kada kiji tsoro wlh” mayun gray eyes nata Yasmeen tazuba ma Sa’a tanajin wani abu nataso mata daurewa tayi ahankali tace “nidai in karanta kiji mini”? Ijiyan zuciya Sa’a tasauke zuciyanta namata badadi sabida yanda taga Yasmeen na wahala da karatu tace “karanta naji to tunda ke Allah yamiki bakin zurfin ciki” anatse Yasmeen tafara karatun, yanda take hada words da kyar tana fadi zaka dauka yar primary 1 ce, layi biyu tayi masu kyau takakare at the 3rd line wajen kalman Jahillya period, tashi Sa’a kawai tayi tace “nima zanje nai wanka inada lectures 11 gwarake Baban ki yanzu zai wuce dake ya kaiki ni saidai nahau mota, better think about abinda nafada miki and meet Baba da maganan” binta da kallo Yasmeen tayi harta fice daga dakin kafin ahankali tadawo da kanta takalli littafin idanunta kan kalman data kasa fadi, yatsanta tadaura kan Ja din ahankali tace “ga…..no ja is JAAAA” tai shiru tana kallon Hi tace “Hi, kaman hi din hello kenan yauwa ai nasan hi” shiru tayi tana kallon LI, itafa duk words dazata gani ta iya karantawa to tazauna ta haddace spelling din ne tasan yanda ake kiran word din, irin su Apple, cup, house, happy, da sauran kalamai da makaranta yasa ta zauna ta koyi spelling din ta haddace other than that ko she yanzu karubuta mata inhar bata taba zama da takoyi kalman ta iya shi ba to kafin ta iya pronouncing she din nan aiki ne babba agareta.
Labulen dakin aka daga hakan yasa tajuyo dasauri Baba ne yayi wani irin kyau yasa goggagun uniform, yana kallonta yace “da hijabi mutafi” gyadamai kai tayi tamike tawuce sip wani pink gogaggen hijabi tadauka tasaka dake kaimata har kasa tadauki jakan zuwa aiki da flat takalminta najiya tasaka sanan tafito, su Ammi dake tsakar gida sukace “adawo lafiya” gyadamusu kai tayi Nana tabiyota har gate tace “Anty Yasmeen yauma ki kara kawomini tsaraba” wani kalan murmushi Yasmeen tayi sannan ta duko hancinta taja tace “Nanani na ta iya kwadayi ko shikenan zan kawomiki” washe baki Nana tayi tana tsalle tareda mata bye bye ta kwala ihu tace “Baba bye bye” bye Baba yamata yana murmushi shima.

Har gaban shagon Maman Intee ya ijiyeta sannan yaciro 1k a aljihun shi yabata yace “gashi idan kin tashi kikaga babu keke ki koma ki zauna call me da wayan Maman Intee zanzo na daukeki kada ki kara takowa daganan har gida is risky kinji” gyadamai kai tayi ahankali tace “to Baba” tasa hannu zata bude kofar kaman daga sama taji Baba yace “me da me kuke bukata”? Dasauri tajuyo ta kalleshi tana zaro manyan fararen idanunta masu bala’in kyau, maimaita tambayan Baba yayi yace “medame kuke bukata keda yan uwanki”? Ahankali tace “ai Baba munada komi kasaya mana last month” takalmin kafanta yakalla yace “baki bukatan takalmi” murmushi tayi akunyace tace “eh inaso Baba” ahankali yace “dame kuma” kanta tasauke akasa cikeda ladabi tace “inaso na dinga hijabi sabo wayan nan sun tsufa wasu iron ya konamin, Ya Sa’a kuma ita jakane da takalmi da turare, Farida ma haka, sai Nana ita ribbon takeso da dankunne” jinjina kai yayi yace “shikenan tafi” gyadamai kai tayi cikin cool voice nata tace “Baba Allah ya tsareka yakara daukakaka Allah bada sa’a yakawo rabo Mai albarka” murmushi yayi yace “Ameen diyar Baba kema Allah miki albarka” murmushi tayi sosai tace “Ameen” sannan tabude kofan motan ahankali tafice tawuce ciki, saida Baba yaga shiganta sannan yajuya motan yawuce tareda ciro numbershi yay dialing number Ammi, wayan na gab da katsewa tadauka, strictly yace “yaran nan sun tafi school”? Ahankali tace “Farida ta tafi” “Nanah fa” Baba yay maganan bawasa, bayabo ba fallasa Ammi tace “naga yau Thursday danace ne kawai abari monday sai takoma gabaki daya tunda bataje tun ranan monday ba” shiru yayi kaman bazaice komiba saikuma ahankali yace “banson kina mini ganganci da karatun yarana, sabida kinga ina rigasu fita shine zaki dinga barinsu bazasu makaranta ba, Allah kaimu gobe I will personally take them to school” cikin kunkuni Ammi tace “kanada lokaci ne ai saisa” cikin fushi Baba yace “me kikace” dasauri tace “ni bada kai nai magana ba” dan murmushi yayi, cikeda son su shirya danshi baiso yana fada da matarshi yace “inda dani kike dana juyo motar nan back nadawo gida nabaki hukunci mai kyau” kaman jira Ammi take tace “bani kama mugunta jiya ba” dan murmushi yayi yana shiga cikin police headquarter nasu da aka budemai gate yace “haka akema mata mai tsiwa” dan murmushi kadan Ammi tayi dayaji sautin murmushin hakan yasa yaji hankalinshi ya kwanta sosai ahankali yace “ina sonki sosai Maryam kinsan da haka ko”? Gyadamai kai Ammi tayi kaman yana gabanta jiki asanyaye tace “nasani” ahankali yace “haka kuma inason yaran dakika haifamin aduniyan nan sosai Maryam” murya chan kasa tace “I know” kashe motan Baba yayi yace “dan haka inaso kome kowani decision zan dauka akansu ne supporting me okay, banso muna fada akan yaran nan” ahankali tace “shikenan bazan karaba” murya chan kasa Baba yace “kada ki kara kiran Yasmeen da dakikiya” tasan maganan nan yafi komi tabama Baba rai hakan yasa tace “kuskurene I promise bazan karaba Baban Nanah” murya chan kasa yace “good! Kemin list na abubuwan dakukeso all ki aikamin tawaya, bari naje na zama CP Commissioner Ibrahim Ibrahim mijin Maryam koba hakaba” kwashewa da dariya Ammi tayi ta wayan tace “hakane bari naje na kunna news na kalla” dan dariya yayi yace “to na barki lafiya” ya katse wayan yana murmushi feeling so happy and at ease nothing beats a happy family, his whole entire family is his everything, he literally lives for them now he can go and collect stars nashi cus he know cewa he deserves it, he’s such a dedicated hardworker both in his field and in this house yay maganan yana fitowa daga cikin motanshi.

EXCLUSIVE IS 5k
GGM IS 1k
Kindly pay into 3107021073 Aisha Muhammad first bank
✨KYALKYALIN KAUNA✨



EPISODE 5️⃣


✍🏻M SHAKUR

Saukowa yayi daga stairs ranshi duk abace daidai gaban office dinshi ya tsaya batare dayama security wani kyakkyawan kallo ba yace “tell my driver to get the car ready zan fita yanzu” yana maganan yabude office nashi ya shiga, security daya yabiyoshi cikin office din, wasu keys yadauka a drawer da wayanshi yawuce akufule yace “get the coke let’s go” daukan cocaine nakan table dinshi security yayi yakashe wutan office din sannan yafito daga office din yabi bayan Maheer dake tafiya kaman sarki yashiga lift fita sukayi daga club din already wata arniyan bulletproof Chevrolet Suburbans  jeep na kampanin Inkas baka na gaban entrance din danshi kwata kwata baya hawa motan daba bulletproof ba for security, ga wasu bodyguards dake sanye da suit su hudu tsaye gaban motan suna ganin Maheer budemai bayan motan akayi kaman wani gwamna yafito hakan yasa yashiga dasauri ya zauna aka maida kofan aka rufe shikuma security ya tsaya kikam yana jiran Maheer da coke a hannu, kusan 1min Maheer yadauka kafin asauke glass din bayan leko da kanshi Maheer yayi hannunshi rikeda Cuba Aliados cigar wanda kudin shi kadai ya ishi mutum yasai manyan filaye kusan guda goma dan irin tulikin designers taban nan ne da turawa kesha mai Aromas na creamy oak, leather, fresh brewed coffee, tobacco, earth and sweet bread emanate from the wrapper, along with a small amount of citrus peel buso da hayakin yayi awaje ahankali yace “you see those two guy over there” yama security pointing gaban wani Brabus jeep dawasu samari biyu ke tsaye suna magana yace “give it to them” cikeda girmamawa yace “yes sir” ahankali yakoma cikin motan tareda jinginar da bayanshi ajikin motan yana lumshe ido yana huro hayakin taban, almost 2min yayi ahaka kafin murya chan kasa yace “what says the time Dan”? PA dinshi dake gaba kusada direban ne shima yana sanye da bakin suit yakalli agogon hannunshi calmly yace “is 3:45AM Sir” ahankali yace “and what is my schedule”? Wani iPad bodyguard din yadauka tareda dannawa sannan Anatse yace “kanada meeting da wannan senator by 4:15AM” wani kalan gajeren tsaki yaja har lokacin bai bude idanunshi ba, kaman wanda magana kema wahala yace “then what”? Bodyguard dake kallon pad din yace “1hr dama kace zaka bashi, immediately after that kuma kanada zoom meeting da head na distribution department namu na Lagos dakuma Delta, sunce akwai shortage na staff dan yanzu end users sun soma yawa” kaman wanda zaiyi bacci yace “can I cancel the meeting Dan”? Dasauri bodyguard kuma PA din daya kirada Dan yace “no sir you can’t, meeting din is very important unless zakai flying gobe kaje duka state din kai magana dasu” yatsine fuska Maheer yayi yace “naaah I can’t” dan ijiyan zuciya yasauke yace “I guess I will take the meeting then, let’s go” yay maganan yana zaro taban daga bakinshi daya gamasha anan kasan mota ya yar ko ajikinshi idanunshi a lumshe kusan tafiyan 40minutes sukayi, sannan suka yanki wani daji almost 20min drive sukayi kafin su kai wani babban gida gari guda Mai bala’in kyau,  gate wani soja yabude musu sukaja motan ciki, wasu motoci guda biyu wanda suke pake abangaren wajen parking na baki yasa yagane senator yazo.

Babban gida ne sosai da ta ko’ina security kawai kake gani da bindigogi a hannunsu suna zagaye babban compound din da akalla sunkai su 15, kashe motan driver yayi Dan yasauko dasauri yabudemai kofa saukowa yayi ahankali yakalli Dan yace “you know wat to do” dasauri yace “yes sir” hanyar main entrance Maheer yayi yashiga asalin babban flat na wajen, shikuma Dan yajuyo zuwa wani different flat dake opposite wanda Maheer yashiga, direct bude kofa yayi wani babban daki ne that’s more of office ga kujeru arnaye dakasan money lives here, wani mutum ne babba zaune kan kujera ga men dinshi tsaitsaye abayanshi tsayawa Dan yayi akanshi kaman Soja yace “nan bada jimawa ba Oga zai ganka” gyadamai kai senator yayi hakan yasa Dan yajuya yafita daga ciki.

Almost 20min Maheer yayi aciki sannan yasauko cikin wata beige cotton suit na Cesare Attolini one of the world most expensive suit brand
mai shegen kyau yana zuba wani kalan kamshi dasaika lumshe idanu, yasa wasu covershoe dake kyalli na tomford hannunshi daure da wristwatch na damier graphite race na LV, Dan na tsaye acikin falon dawasu security guda uku ganin yasauko yasa sukai gaba yana biyedasu abaya suka fita tareda budemai kofa, fitowa yayi yana gaba suna biye dashi daga dakin zuwa dayan bangaren, budemai kofa sukayi hakan yasa senator yadago kanshi da sauri yakalli kofan cikin wani isa da cika idanu Maheer yashigo yana tafiyan nan kaman king, kallo daya yama senator Ya watsar yawuce direct zuwa kujeran dake gaban table dake cikin office din yazauna tareda daura kafa daya kan daya sannan gently yajuyo yazubama senator idanu batare dayace kala ba, Sosai senator ke kallonshi dama Pablo Pablo dayaji kowa nafadi bawani babba bane yaro ne matashi dake ganiyan samartaka but still jibi yanda yacikamai idanu, yaron dakowa shakkan shi yake babu wani hukuma data isa ta taba kayanshi, da hannu yama Men nashi magana kan su fita, saida suka fita sannan su Dan suma suka fita daga dakin tareda maida kofan suka rufe sannan Senator yajuyo yakalli Maheer yace “yau gani ga the African famous Pablo Escobar, I heard a lot about you bazanyi karyaba ganinka yamafi jink……..” hannu Maheer yadagamai no chills kawai no nonsense kai tsaye yace “you’ve been bugging my management for the past 3months kenan kanason ganina amaka arranging meeting, so can you skip the talk and get to the chess you have just 15min left in one hour dana baka” durun uwa! Senator yafadi aranshi cikeda mamaki, idan haihuwa ne zai iya cewa ya haifi Maheer dan yanada yaro dake 40yrs amman jibi yanda wannan yaron dabazai wuce 30something ba idan yay wuta yabashi 35 ke mishi magana, he sha must give him this yaron is damn charismatic kana ganinshi kasan yasan abinda yakeyi, ga shegen kwarjini which dudda ya haifeshi but still bakaramin kwarjini yamai ba, dan murmushin yake yayi hakanan yaji kawai gabanshi nafaduwa wani shakkan Maheer na tsiro aranshi, washe baki yayi yana kallon Maheer din daya kafeshi da idanu yana kallon kwayar idanunshi bayako kyaftawa yace “inaso na shigo harkan nan ne, naga shine harkan dayafi komi kawo kudi yanzu aduniya kakap, da power dakuma matsayi, amman inaso na kafa tawa fadar a Chadi ne, da Cameron dan basu da abubuwa, abinda yasa nazo wajenka naji kayi suna awajen supplying kaya masu kyau da inganci sannan kwata kwata ba’a samin matsalan shipment dakai duk garin dakaso kai kaya kayanka na shiga saidai in bakaso ba to shine nakeson naji yaya za’ayi” tunda yake maganan Maheer ke kallonshi saida yagama maganan tsaf ido cikin ido Maheer yace “zaka iya business dani”? Dasauri Senator yace “kaman ya zan iya business dakai? Ba son aiki dakai yasa harnazo wajen ka ba” tsareshi Maheer yayi da mayun thug eyes nashi, irin kallon real criminal din nan yakemai yace “I said zaka iya business dani”? Wani kalan shakka Senator yaji ya diran mishi arai na Maheer, cikinshi nawani kalan hadewa kaman zawayi na shirin kamashi tsabagen yanda gabanshi kefadi, baki yabude zaiyi magana yaji muryanshi ta dishashe, gyaran murya yayi dasauri yana kallon Maheer still kafin ahankali yace “zan iya aiki dakai Pablo, I assure you bazaka taba samin matsala daga wajena ba, koda wani abu zai faru to dagata sama bakada matsala” lumshe idanu Maheer yayi yabude, kafin ahankali yamika hannunshi yadauki kwalin cigar dinshi dake kan table din yabude yazaro kuttubi guda daya yasa abaki sannan yadauki lighter ya kunna kafin ya ijiye lighter ya zuko tabar tareda cireta abakinshi yakalli Senator in the eyes sannan ya bursar da hayakin taban saitinshi a natse yace “for you to join my organization kadai akwai sum of money dazaka biya na registration which a Euros € zaka biya, all products dazaka saya you have to pay kafin mubaka payments are being done in dollars bana harka da nigeria dollars, saikuma bayan nabaka kaya ka saya duk wani profit dazakai making from my product zaka dinga bani 5%, sai last but not least i kill duk wanda yay betraying dina kodako kaine, I will waste your life and that of your family down to your great grand kids that’s if akwai, idan ka shirya my assistance and lawyers will put you through everything kuyi signing papers, nagama dakai you can excuse me” Maheer yay maganan yana nunamai kofa kallonshi Senator yayi yadauka kodan hannu Maheer zai bashi su gaisa amman ina, ashe dai duk labaran dayaji hakane, yaron akwai wulakanci da rashin mutunci sannan harka dashi akwai bala’in tsada just imagine fa bayan yabiya kudi yasayi kaya sannan still zai kawo 5% a profit dayay making na kayan daya saya but still haka mutane ke rushing nashi sabida kayanshi akwai kyau baka taba saya kafadi ba saikaci riba saisa zakaga kaman 5% daga profit din daya demanding is nothing compare to kalan riban dakake samu, tashi yayi ahankali yana gyara malummalum din jikinshi yace “to godiya nake Pablo zan karasa dasu kaman yanda kace” saida yakai kofa sannan kaman barawo yasake juyowa yakalli Maheer daya lumshe idanu yadaga kanshi sama yana huro hayakin taba in circles yadaura kafa daya kan daya sannan yajuya tareda bude kofan yafita Dan dake wajen yace “are you in or out sir”? Dasauri senator yace “in” wani kofa awajen Dan yabude yace “to come with me”.

Kusan 10min Dan yayi adakin daya kaisu sannan yafito yana daddana IPad saida ya knocking office din da Maheer keciki sannan yabude kofa yashiga yace “Sir is time for the meeting” kallon Dan yayi dayake tsaye a tsakiyan dakin, da yatsu yamai alamu daya karaso ya kawomai iPad din gabanshi sannan yakarashe zuke ragowan taban ya ijiye karan kan ashtray yakalli IPad din da wasu maza guda biyu kekan screen din daya Inyamuri daya bayerabe shikuma Dan yajuya yafita daga dakin.


Sai wuraren 9 yagama meeting din tashi yayi harzai fita saikuma yakalli kofan bathroom na dakin ahankali yakarasa zuwa wajen yabude kofan yashiga alwala yadauro yafito dadduma dake cikin drawer desk din shi yadauko ya shimfida yayi sallan asuba yana sallamewa yamike yafito daga dakin su Dan da securities nashi na tsaye gaban dakin suna gadinshi cikin gida yawuce direct bude kofa yayi yashiga falon Nas yagani a falo zaune dagashi sai gajerren wando da singlet ajikinshi yahada cereal a bowl yanaci yana kallon AIT, ganin Maheer yasa dasauri ya ijiye bowl din yace “Escobar gaskiya ayi hiring chef agidan nan nagaji da yunwa bansan mesa Boss tace kar adauko chef mace ba ita batason mata agidan nan, to tunda har yan aiki maza garemu akanme chef dinma bazamu dauko namiji ba, tunda maza ma yanzu sun kware a girki eh Pablo” yay maganan yana kallon fuskan Maheer ganin idanunshi nakan tv kyam yana kallo a tsayen yasa dasauri Nas shima yajuya yakalli tv yace “ohh wai kaji IG yacire tsohon CP yau ana nada sabo wannan Ibrahim Ibrahim din nan, he’s 45, dan Bauchi ne fulanin Bauchi amman girman nan Abuja ne achan dutse, ance he’s a very stubborn strict man but banwani damuba tundadai yaron CP da aka cire ne I am sure yasanmu da CP bazai bamu matsala ba ko Pablo” wucewa Maheer yayi yafara hawan stairs saikuma ya tsaya chak kafin yajuyo yakalli Nas dake kallonshi yana tauna cereal na bakinshi yace “if he dares mess with me i will mess with him right back” yana maganan yawuce sama murmushi Nas yayi yace “idanma baisan waye Pablo ba zaka gwadamai” kallon Dan yayi dake tsaye kikam yace “kaje kahadamai cereal ka kaimai” cikin gurbataccen hausanshi Dan yace “ba lallai yaci ba Oga, abincin wannan small eatry din kadai yake iyaci, sai anjima zamuje mu sayo” cikin son kokarin tunawa Nas yace “ohh wannan eatry nagane shi yama sunanshi I think ahhhhh” yasa hannu aka yana kokarin tunawa yace “something kaman Maman In….” Dasauri Dan yace “Maman Intee’s bite” nunashi da yatsa Nas yayi yace “yes correct, kai matan nan ta iya girki koni I love komi datake dafawa kusayo dani idan kunje”.
✨KYALKYALIN KAUNA✨



    ✍🏻M SHAKUR


EPISODE 6️⃣


FREE PAGE
Ganin yanda ya tsaya kikam yasa Nas yace “zauna mana tunda kasamu yadan shiga ciki, kabiye ta Pablo you will die fa, baya bacci kwata kwata shi I think yanada insomnia, lumshe idanun yan mintinonin nan biyu dazakaga yayi idan yanashan taba shine baccin shi, dan haka kadinga bacci idan kasami sarari, karkazo kasami matsala” murmushi Dan yayi yace “a’a ko kadan I love serving Oga yanada kirki, I was born to serve him, kuma I was a military personnel so all this training nayisu” murmushi Nas yayi kawai he loves how loyal Dan is yace “good” yay maganan yana daukan wata alluran kwaya dake kusadashi yace “kaga ni yanzu zanma kaina shot ne bacci zanyi nida natashi sai 4 ko 5 sai nawuce basement inga how far aikin” gyadamai kai Dan yayi, wani yellow allura ya chakama kanshi a jijiyan hannu yajuye ruwan yana lumshe idanu yace “wayyo Allah na, wannan IV din duka Africa babu masu saida mai kwalitin tamu” wani kalan lumshe idanu yayi yana zaro alluran yana yarwa akasa cikin magana irin na maye yace “kaji yanda jikina yadauki sanyin dadi kuwa Dan? Har akaciyata nakejin sanyin nan washhhhh kaman natashi sama” wani kalan bugewa Nas yayi anan kujera idanunshi najuyawa yana shafa kirjinshi abuge yake kafin kaceme wani kalan lafiyayyen bacci yay awon gaba dashi.


Wuraren 11 daidai yashiga saukowa daga sama, tundaga kan bene yake kallon Nas dayay wasting anan kankujera ga alluran dayama kanshi akasa yana bacci kan sofa, dauke kai Maheer yayi daga kallonshi yayi kofa da Dan yabudemai yana jiran zuwanshi saida yazo daidai wajen yace “what’s my schedule for now”? Anatse Dan yace “zamuje basement ganin Indian hemp din da yasauka jiya, akalla zakai awa daya awajen daganan kuma sai kaci abinci before next appointment” duk suna tafiya zuwa mota Dan ke sanarda shi abubuwan nan suna kaiwa mota da driver yariga yabude musu yashiga, maida motan yayi yarufe sannan da Dan da direban suka shiga gaba suka wuce.
Wani hadadden private asibiti suka wuce, parking sukayi kusada wata katuwar mota datai parking a filin asibitin da aka rubuta Medical supply aciki ga wasu ma’aikata maza na kwasan wasu manya manyan kwalaye na asibiti suna shiga ciki dashi ciki ahankali yasauko ya tsaya yabi motan da kallo kafin yazare dark shades dake kan idanunshi na Burberry yakalla abubuwan da ake shiga dashi ciki sannan yamaida glass din kan idanunshi yawuce,  Dan biyedashi zuwa cikin asibitin just few patients ne zaune anan reception din suna jiran ganin likita, hanyar theater yabi Dan yabudemai kofan theater din yashiga, wani likita ne dake sanye da kayan likitoci yafito daga wani daki ganin Maheer yasa cikeda girmamawa yace “sannu da zuwa Oga, har yanzu ana kan aiki ne baa gama sauke kayan ba zaka iya shiga ka duba” dakin da likitan yafito daga ciki Maheer yashiga akwai wata kofa aciki dazaka dauka kofan bayi ne budewa sukayi suka shiga saiga wani kofan basement dayake nan bude akasa kaman rami ga staircase aciki shiga ciki yayi idan kunga girman wajen zaka bude baki duk iya tunani ka bazaka taba kawowa acikin asibiti ne mutanen nan keda asalin basement nasu na kayayyakin su ba, ka shiga kasan zaka dauka wani gari kake daban daga ganin ginin kadai kasan nakashe kudi, bangare daban daban, bangaren coke, bangaren kodin, bangaren duk wasu kwayoyi daban daban ga bangaren allurai dasu suna a fridge.
Kusan 1 and the half hour yabata awajen dan saida ya tabbatar komi are in place sannan yabaro wajen direba yaja motan zuwa eatry da abincin kadai Maheer keci.



Eatry ne mai dan girma kadan wanda yake attached to gida, bawai eatry dazaka shigo kaci abinci bane, wanda kawai zaka shigo ka karbi abinci ne harkan order suke duka duka ma kujeru biyu ne acikin shagon, babu kalan abincin da Maman Intee batayi tundaga kan local dishes da international dishes da snacks wani abin ma kobatadashi idan kanaso zaka kira kasa amaka kabiya.

Bude kofan kitchen din akayi wata babban mace dakeda dan jiki dan akalla zatai sa’an Ammi tafito dauke da tray na samosas dasuka gama soyawa, tana sanye da irin rigunan Chef din nan da aka rubuta Chef MI ajiki, gaban showglass ta tsaya tana jera samosas din daidai nan ta hango wata bakar jeep tai parking agaban wajen wani kalan murmushi tayi tace “Alhamdulillah cinikina yazo yau, nidai kosuwaye mutanen nan Allah yamusu albarka kai Alhamdulillah, aduniya ayanzu banda customers kaman su jiya hardan zazzabi nayi da basuzo ba abincin saidai narabama yara da almajirai” duk tana maganan tana jera samosas dinne a showglass tana lekan motan dataga an bude gaba as usual Dan yafito yana gyara zaman suit nashi sannan yataho yashigo shagon, murmushi Maman Intee tayi sosai ganinshi tace “Jallabai barka da rana nace jiya bakuzo kunsayi komiba” ba yabo ba fallasa yace “Oga ne yay busy bamu samu chance nacin abinci ba” gyadamai kai Maman Intee tayi tana mamakin wani kalan busy zaka shiga dazaka manta da cikinka, tace “to me za’a saka muku yau”? Anatse yace “wanda kika saba sakamana” sake gyadamai kai tayi dasauri idanda sabo harta saba gasudai customers amman baka taba ganin dariyan su ko ayi hira dasu dama Dan ne yawanci ke shigowa ko direba siyan abincin, hanyar kitchen tayi saikuma tajuyo tace “wai yallabai nace mai gidan naku bayacin abincin gargajiya ne irin su tuwo, Inayin wani tuwo da miyan kuka da wlh idan mai gidanka yaci bazai karajin sha’awan su fried rice din nan ba” shiru Dan yayi kaman mai nazari yace “Akwai tuwon akasa ne”? Dasauri tace “a’a amman idan yanaso minti sha biyar yayi yawa nagama komi” shiru yayi saikuma yace “yanzu dai samana order bari naje natambayi Oga naji koyana so” wani kalan washe baki Maman Intee tayi tabude kitchen tashiga shikuma Dan yajuya yafita, baya yaje yay knocking hakan yasa Maheer yasauke glass na motan kadan yana yatsine fuska dan rana yamai rawa, ahankali yace “Oga matan tace atambayoka ko kanason tuwo da miyan kuka that she makes the best, but it will take atleast 15mins” shiru yayi yana kallon Dan gamamakin Dan Maheer yace “inada any meeting in the next 15mins”? Dasauri Dan yace “no daganan har zuwa 1hr u are free babu any schedule” komawa yayi ya jingina da motan tareda daukan wayanshi yafara dannawa ayangance akuma gadarance kaman wanda yake ciwon magana yace “ok” juyawa Dan yayi yana murmushi Oga is full of suprises wlh, dole ma kasoshi kazauna dashi murdadden hali ne dashi at the same time kuma complicatedly sweet, komawa ciki yayi ganin babu kowa yasa yace “Hajiya” dasauri Maman Intee tafito tana kallonshi ganinta yasa Dan yace “amai” washe baki tayi tace “Aiko bazaiyi regretting cin tuwona ba” juyawa Dan yayi yakoma mota itakuma takoma ciki, Yasmeen takalla dake hada takeaways na abincin dasukai order a leda dasauri Maman Intee tace “Yasmeen yimaza hadamin special miyan kukan nan naki yar kadan ta daidai cikin mutum daya Ogansu yace amai, tayi mugun dadi Yasmeen dan Allah kicikamai nama da kifaye nikuma bari na tuka tuwon” murmushi Yasmeen tayi idan kana tareda Maman Intee dole ma kasan yanda takeji da wayan nan customer nata ita bamata taba ganinsu ba dan kullum tana cikin kitchen Baba yace shi bai yadda yarshi ta saida abinci ba kawai girke girken yakawota takoya saisa tana kitchen koda yaushe ko Maman Intee zatai aike saidai wasu students din saidai student nata Monday, Wednesday da Sunday ne suke zuwa classes Yasmeen ne ke zuwa kullum rannan dazataje FCE ne kawai bata zuwa, Yasmeen nada saurin aiki da girki kafin kaceme sanwar yar kadan na kukan yafara tashi lumshe idanu Maman Intee tayi tace “nidai yar nan har mamaki nake irin baiwan dadin abincin da Allah yama hannunki Yasmeen, jibi yanda miyan ke kamshi” murmushi Yasmeen tayi tana zuba tafasassun naman dasukeda shi na kaji, tazuba kifi, Maman Intee kuma tashiga tuka tuwo saida tagama tarufe tukunya sannan tashiga karasa parking musu order, Chinese rice, coconut rice, fridge rice, porridge na yam, duk wani abinci datake dafawa suna saya, kusan 50 take away ne dama order dasuke kullum as usual hadawa tayi tashiga fito dasu waje, sannan takoma kitchen takarasa fito da sauran shigowa Dan yayi yakwasa yafita dasu yasake dawowa yace “tuwon fa”? Murmushi tayi tace “yanzun nan zaiyi kada kadamu basaika kara shiga rana ba zansa student dina takawo muku” Gyadamata kai yayi anatse yace “nasan kudin order mu but plus tuwon nan nawa kenan everything”?Ahankali Maman Intee dake lissafi daka tace “daman normal order ku is 175k ko kowani abinci is 3500 sau hamsin takeaway hamsin, special tuwon danama Oga is 7k yakama 182k kenan”  gyadamata kai yayi yajuya da ragowan abincin yafita yakai mota ya ijiye, dawowa yayi da bandir na yan 500 naira sababbi guda hudu yace “gashi asha ruwa da chanjin inji Oga” wani kalan washe baki tayi tama kasa magana sabida dadi Dan yace “ina jira a mota idan an gama a aiko mana dashi” gyadamai kai tayi tace “Allah yasaka da alkhairi Allah kara girma, atayani yima Oga godiya” badadan Baban Intee yahanata ba data fita tama Oga godiya da kanta, kwasan kudin tayi tashiga kitchen tana murmushi daidai Yasmeen na kwashe miyan awani take away dasauri Maman Intee tace “tsaya tsaya ina bansama Oga abinci a normal takeaway bari na dauko wayan nan imported take aways din kiga” fita daga kitchen din tayi tashiga tsakar gidan su zuwa dakinta tafito dawasu hadaddun take away takarbi miyan ta juye tasa man shanu itama ta kwashe tuwon tai packaging zokaji kamshi, cikeda farin ciki tace “Yasmeen taimaka mini kije waje kibasu suna cikin mota dan Allah ninece su zauna, yaron Alhajin yafita yadawo yakai sau goam saisa nace su bari dalibata zata kawo musu tuwon”, dau hijabinki kisa kiga” ahankali Yasmeen takai hannunta taja pink hijabinta dake sagale jikin kofan kitchen din tasaka ta karbi takeaways din da Maman Intee tadaura mata akan wani disposable cute tray abin looking so fancy tajuya har zata fice Maman Intee tace “tsaya nasa mishi special zobon dakika hada yasha yaji nasan wlh sai gobe yadawo still yay order abincin nan dan koni bantaba shan zobon dayakai naki dadi ba Yasmeen tunda nake aduniya” murmushi Yasmeen tayi akunyace tace “aike kika koyamin” Maman Intee dasauri tace “nasani but still nida nakoya mikin nawa baikai haka dadi ba, wanna wani sirri ne da Allah yama hannunki” murmushi takarayi maganan yamata dadi, for the first time in her life ga abinda akace ta iya! Maman Intee takawo gora daya na zobo dayay bala’in sanyi yama fara kankara amman ba sosai ba tadaura kan tray sannan tasa hannu tabudema Yasmeen kofan kitchen din tace “jeki kikai” fita tayi daga kitchen din ahankali tana tafiya, har zuwa entrance door dazai sadata da waje, gently tadaga right foot nata tafito dashi waje wani kalan sanyi taji kaman ta taka ice tundaga kan yatsan kafan nata har zuwa kai dayasa takasa motsi, ko kadan daga Dan har direba basu lurada itaba sabida waya dasuke dannawa, Maheer na baya idanunshi a lumshe ga waya a kunnenshi hakan yanuna waya yake saidai baya cewa komi wanda hakan halinshi ne, ahankali yakai hannunshi yadaura akan heart dinshi dayaji yabada wani single beat mai karfi dat is so unusual da saida yajishi har brain hakan yasa yasauke ijiyan zuciya ahankali, kusan 20secs tayi ahaka sanan ta iya tafito da second leg din nata tafara tafiya tana dumfaro motansu ahankali da bata iya ganin kowa na ciki motan baka kirin da ita, jikinta namata wani iri tsayawa tayi agaban motan tareda sauke ajiyan zuciya takai hannu kenan zatai knocking Dan yaga inuwanta hakan yasa yabude gaban motan da sauri ya mika hannunshi yakarba yace “har angama”? Batare data kalli fuskanshi ba cikin yar muryanta dakeda ratsa zuciya ahankali tace “eh!” Tareda juyawa at the same time, gently Maheer yabude idanunshi dake alumshe yana waya sabida wani kalan sweet voice daya daki dodon kunnenshi data furta “eh!” Wayan na kunnenshi yajuyar da kanshi yakalli waje ta glass din, bayan wata yarinya yagani matsakaiciya da hijabi pink har kasa ajikinta tajuya tana tafiya ahankali akuma natse takoma cikin shago, dudda baiga fuskanta ba but kalan hijabin yay kyau kodan hasken rana ya haskashine oho but sha dai yamai kyau kalan.  Dan yatsine fuska yayi ahankali yace “nagaji da magana talk to you later” zare wayan yayi batare daya katse ba ya yarda wayan akan kujeran wanda hakan yazaman mishi habit, direba ya kunna motan suka bazama titi suna gudu, ahankali yasake kai hannunshi yadaura kan kirjinshi dayaji bai dawo daidai ba yanamai wani iri daya kasa tantancewa to kodai baida lafiya ne, basu wani dade ba sukakai gida sabida yanda suke gudu.

Budemai kofa akayi yafito yayi ciki Dan yabiyoshi rikeda tuwonshi a tray dakuma takeaway daya na Chinese rice for Nas, sauran takeaways kuma na duka ma’aikatan gidan nan tundaga kan sojojin su masu gadi kusan maza 49 ke rayuwa agidan idan kahada da Nas da Maheer about 50 of them kenan, a dinning yawuce ya ijiye na Nas sannan yahau stairs yay sama, gaban wani babban daki yasaya da kofan ke akulle knocking yayi ahankali, almost 3min yabata sannan yace “shigo” bude kofan Dan yayi yashiga ciki dakin kaman wani empire na sarki komi fari sai kyau kaman dakin basarake babu kowa adakin hakan yasa yagane yana bayi, ijiye komi yayi kan kujera sannan yafito.


Baya wani dadewa abayi wanka yayi yafito daure da towel a waist nashi sai karamin towel a hannunshi dayake tsane kanshi, kaga Maheer ahaka zaka kusa cinyeshi gawani damanmen ciki dayake dashi, gaban madubi ya tsaya yana goge kanshi da towel din ta madubi ya hango abincin yatsine fuska yayi ya ijiye karamin towel din sannan yadauki some bodyspray da cologne na maza masu tsadan gaske ya feffesa sannan ya ijiye komi yataho wajen kujeran ahankali yazauna yana kallon abincin kaman wanda ake roka da Allah da annabi yaci, da kyar yamika hannu yadauka yadaura akan cinyanshi, he’s not really a food freak abinci bai dameshi ba Sam sam, rabon dayaci abinci tun lunch na jiya da rana, bude take away yayi ahankali wani lafiyayen kamshi ne yadaki hancinshi kaman magic wani kugin yunwa cikinshi yayi, tuwo da kukan looks damn appealing to the eyes, ahankali yadauki spoon da aka nannade a ya warware, yabude tuwon yakai spoon din ya gutsuro kadan sannan yakai cikin miyan yadebo agadarance dan hakan is part of him yakai bakinshi Ya Ilahal Alameen, wani kalan kaikayi kaikayi yaji kunnenshi yafara hakan yasa ya girgiza kanshi dasauri yana hadiye abincin yasake gutsuro tuwon for the second time yakai bakin shi, abincin eatry din dama has always been nice saisa dudda wajen is not fancy bawai wani continental restaurant bane but he always choose abincin su but then again, tunda yake baitabacin abincin dayaji dandanon shi suit his palate and his stomach like this tuwo dake gabanshi ba, ijiye spoon din yayi ganin bayamai da kyau yasa hannunshi yashiga cin tuwon kaman bashiba within 5min yacinye duka uban tuwon nan tas da nama da kifin abin nabashi mamaki, kaman akaromai yakeji, zobon dake kan tray yakalla he hardly take zobo he don’t like it sabida kalan amman samin kanshi yayi da mika hannu yadauki goran bude sealed marfin yayi yakai bakinshi ya kurbi kadan kaman mai tsoron sha, lunshe idanunshi yayi dasauri Oh No! Kafin yadaga goran yakafa abaki saida ya shanye tassss sannan ya sauke goran dagakan bakinshi OMg roban zobon da takeaway ya kalla saikuma ahankali yakalli cikinshi yana mamaki shine yaci abinci haka yakuma sha zobo, it’s unbelievable.

✨KYALKYALIN KAUNA✨


✍🏻M SHAKUR


EPISODE 7️⃣



Wuraren 3:30 daidai tafito daga shagon Maman Intee tana kalle kallen dan wajen gaban shagon dababu wani mota yanzu datafito ko kadan bataji komi ba keke data gani yazo zai wuce ta tare da sauri ta hanyar daga mishi hannu tashiga suka wuce radio Keken duk yacika mata kunne damai keken ya kunna, muryan Baba taji a radio kaman daga sama yana jawabi kaman jawabin dayayi ne bayan karin girman da akamai.

“Inama alumman mutanen nigeria gabaki daya alkawari cewa zanyi yaki da rashin gaskiya, zan kawo karshen barayi da yan shaye shaye, zan kawo karshen karban cin hanci da rashawa da akafi sanin polisawa da halin, zan kawo karshen miyagun abubuwa sannan zan tabbatar da tsaro da kuma gaskiya…..” wani kalan cute smile tasaki dayasa tai kaman wata Barbie doll sabida kyau tanajin wani irin farin ciki azuciyanta tana alfahari da Baba irin sosai din nan. 
Har gaban gidansu Mai keken yakawota bayanshi tayi sanan tajuyo ganin motan Baba yasa tagane yana gida, ahankali tabude gate tashiga ciki da sallama su Nanah ne da Sa’a dakuma Farida ke tsakar gida kan tabarma ga abubuwa daban daban agabansu harda takalma suna gwadawa dasauri tayi cikin gidan Nanah naganinta tasaki takalminta taruga aguje ta rungumeta cikeda tsananin so dakuma shakewa tace “oyoyo Anty Yasmeen kinga Baba yasayo mana abubuwa da yawa naki nadaki wajen Ammi, itane tarike naki, nima kinga yasaya mini takalmin kwas kwas” wani kalan murmushi Yasmeen tayi tareda gyarama Nana kitson kalaban dake kanta dake lilo yana neman shiga idanunta tace “dagaske, sakeni kiga naje na amsa nima naga nawa takalmin kwas kwas din” tawuce ciki batare daya tsaya kallon nasu Farida ba, da sallama tashiga dakin Ammi, Ammi da Baba nazaune kan kujera suna magana akunyace tace “Baba sannu da zuwa” Ammi tace “sannu da zuwa, zo ga naki takalmin da hijabi da jakan Baban ku yasayo muku” dasauri takarasa gaban Ammi takarbi nata dasune suka rage a leda tana murmushi sosai sabida yanda taji dadi tace “Baba nagode Allah saka da alkhairi” juyawa tayi dasauri zata fita danta kosa taje itama tazauna kusadasu Farida tabude nata tagani kaman daga sama Baba yace “zonan” juyowa tayi da sauri tana zaro manyan idanunta masu shegen kyau da grayish kwallan idanun dake gareta, wani leda Baba yaciro daga jakan aikinshi daga ita har Ammi suka bishi da kallo dan itama Ammi batasan me aledan ba mikamata yar ledan yayi ahankali ta tsugunna ta ijiye ledan kayanta akasa sannan takarasa wajen da Baba kezaune tasa hannunta ahankali takarbi ledan jin kwaline Mai tauri tauri yasa Ammi tace “menene aciki bude mugani” kaman dama jira take Ammi tace haka dawani kalan sauri tabude ledan ganin kwalin waya na techno spark 3 yasa batasan lokacin datawani kalan kurma ihu ba tai wani uban tsalle su Farida suka shigo dagudu dan sun dauka bugunta Baba yayi, cikeda murna tace “Ammi waya, touch screen” saikuma kawai tafada jikin Ammi tafashe da kuka sosai ba kakkautawa, Ammi dariya ma abin yabata tace “kagamini shirme menene nakuka kuma, kaga kuka take Baban Nanah” juyoda kanshi Baba yayi yakalleta yanda tadaura kanta ajikin Ammi tana kuka yace “mena kuka kona karbi wayar ne”? girgiza kai tayi ahankali tana ciro kanta daga jikin Ammi takai hannunta tagoge fuskanta tass, takalli fuskan Baba dake kallonta kur batare daya kyafta idanu ba ahankali tace “Baba nagode sosai” murmushi yayi kawai tareda dauke kai, Ammi tace “tashi kije kisa a chaji, kasamata sim dinta aciki ne?” Ammi ta tambayi Baba dan karaman wayanta na hannunshi daya karba jiya, Gyadamata kai yayi hakan yasa Ammi tai murmushi sosai tace “imaza jekisa chaji to tunda ga nefa saiku shirya islamiyya kan ki dawo wayan tacika dam” murmushi tayi ta tashi tafito su Farida biyeda ita suka shiga dakin nan fa suka shiga tattaba wayan saida sukaji gyaran muryan Baba arude sukasa wayan achaji kowa yamike yashiga shirin islamiyya kafin suyi salla suwuce.


Sai bayan la’asar daya shigo gida Ammi tafito daga kitchen tazo tasameshi zaune akan gado a uwardaka yana kokarin boye bindigarshi akarkashin gado wanda daman anan yake boyewa sabida yara, ahankali tazauna kusadashi anatse tace “Baban Nanah yau ka kashe kudi dayawa, nadauka kudin da aka bakan nan na karin girma fili xaka saya muyi gini” girgixamata kai yayi yace “bazan taba barin gidan nan ba wannan gidan gidan gado ne, iyayenmu suka barmana, saidai nai gyaran gidan amman ba barinshi ba” shiru Ammi tayi hakan yasa Baba yace “gobe ki sayo musu atampopi da kudin dana baki da packet na audugan ku (pad)” gyadamai kai tayi tace “shikenan” yunkurawa tayi zata mike karaf yariketa zaro idanu tayi tana kallonshi tace “Haba babban Nanah, matan gidan nan duk suna nan fa, zan koma kitchen ne mucigaba da girki” murya chan kasa yace “nikuma bukatan ki nake su karasa girkin” bai kara bari tai wani magana ba yasata akan gado.
Sunyi nisa sosai wayanshi na office yahau ringing, dan yanada normal waya na gida yanada waya na office wanda department nasu ne yabasu, ganin baya hayyacinshi yasa da kyar Ammi tace “ana kiran wayanka na aiki” kasa magana yayi ya kankameta yana kara sauri kafin chan yasaki kara sannan yakoma gefenta ya kwanta yana maida ijiyan zuciya yajanyo Ammi yadaurata akan kirjinshi yana shafa bayanta, da kyar ya iya mika hannu yadauki wayan yakai kunnenshi yace “speak” wani kalan yunkurawa yayi yatashi zaune harsaida Ammi ta firgita, yace “awajen wa kaji this information Aliyu”? Shiru yayi saikuma chan yamike tsaye yace “wat I want you to do now is trace the number dayay message din I believe is a whistle blower, but kayi komi lowkey dan most of our people anan station yariga yasayesu you will see me in the next 30mins” katse wayan yayi yajefar yawani kalan diro daga kan gado zaiyi bayi dasauri Ammi ta tashi zaune tace “meke faruwa”? Juyowa yayi yakalleta dan murmushi yayi yace “is work related” hmmm ajiyan zuciya ta sauke bata cika saka sa ido aharkan aikinshi ba but wannan dataji yana gayama Aliyu kada wani yasani she is worried, Aliyu yaronshi ne da dadewa, juyawa Baba yayi harzai shiga bayi Ammi tarikemai hannu tace “Baban Nanah I am worried and I don’t know why? I feel kaman you are about to get yourself in trouble” dan dariya Baba yayi kadan tace “why are you worried normal aikin dana saba zanyi, munsami wani tip kan Pablo Escobar ne da hakan zaisa komashi waye ya bayyana agareni nadade ina neman gayen nan and finally I think lokaci yayi da dubun shi zai cika, inamai tabbatar miki saina kawo karshenshi da karshen business na kwayoyin dayakeyi kodako su uban waye da waye ke bayanshi Alhamdulillah yanzu nazama CP I have my own power and I have my team now, yanzu dai barni nai wanka ana jirana” ahankali Ammi tasakeshi yawuce bayi itakuma tadawo bakin gado tazauna tana shafa kirjinta dataji yana bugawa sosai, bayau Baba yafara aikin police ba infact a police dinshi ma ta aureshi, yasha kama criminals dasuwaye da waye but hakanan yau yana amsa wayan nan taji kawai gabanta nafaduwa and she is not just at ease. Lumshe idanu tayi ahankali tace “Ya Allah ka kare kakuma tsaremini Ibrahim duk inda zaije duk inda kuma zai shiga dan Ibrahim is very very stubborn” ajiyan zuciya tasauke daidai yafito hakan yasa yace “jeki wanka kema” gyadamai kai tayi tashiga bayin kofin tafito harya gama shiryawa riga da wando yasaka na jeans ba uniform ba, bindigarshi yaciro daga kasan bed yabude yaduba bullet kafin ya maida yasake abayan wandonshi sannan yadauki car key nashi da wayoyinshi yakalli Ammi daketa kallonshi yace “natafi pray for me, nakama mutumin nan gwamnati ina mai tabbatar miki saita karamin girma, bye wifey yaran nan makesure sunci abinci sunyi salla kafin su bacci” gyadamai kai tayi tana binshi da idanu ganin kaman she is worried yasa yazo gabanta fuskanta yakama ya manna mata kiss agoshi ahankali yace “please cheer up kada kisamini damuwa dan as it is I am so very happy yanzu you have no idea what kama Pablo means to me and to the entire nation, yaran al’umma zasu rage shaye shaye that is in ma basu daina ba, are you not happy? This is good news” murmushin yake Ammi tamai tace “eh” kumatunta yashafa yace “bye ba lallai nadawo ba maybe gobe zaku ganni” baijira abinda zatace ba yawuce yafita dasauri sauri.
✨KYALKYALIN KAUNA✨


     ✍🏻M SHAKUR



EPISODE 8️⃣

YOU CAN JOIN MY GROUP BY CLICKING ON THIS LINK;

https://chat.whatsapp.com/HyR79BijM7XFBaNPrFcBYn


Saida Baba yay magrib anan masallacin headquarter nasu sannan yafito yawuce ciki sai gaidashi ake direct yawuce wani lafiyayen office da aka rubuta CP ajiki yabude yashiga, office din yahadu daidai gwargwado, ko 1min baiyi da zama ba saiga wani matashi fari sol bafulatani da akalla bazai wuce 30yrs ba yashigo office din rikeda wasu takardu a hannunshi, Baba na ganinshi yace “yauwa Aliyu close the door kazo” maida kofar Aliyu yayi yakaraso tsakiyan office din akan table ya ijiye papers din yace “yallabai wannan ne sakon da aka turo” yabama Baba wata waya Baba yakarba dasauri yana duba sakon.

“Tonight da atsakiyan daren yau din nan motoci guda biyar na Pablo zasu shigo garin nan dauke da coke, da tramo dawasu kwayoyi da Nigeria bama tasan dasu ba. Sai abu na karshe kadama kuyi kokarin bincike kan layin nan dan mai wayan makaho ne dake bara atsakiyan kasuwan nyanya”.

Baba yakaranta sakon kusan sau uku sannan yakalli Aliyu yace “kayi mini tracking number”? Takardun ya kwasa yabama Baba yace “nayi gashinan yana nyanya dagaske, saikuma nambobin nanne sub target nashi, wanda duka nakira babu wani info dana samu dagaske mutumin makaho ne dat knows nothing” pen Baba yadauka yakai bakinshi kaman mai tunanin want abu chan yace “koma waye shi dole mu bincika shi dan what is suspicious shine maisa sai yaune da aka maidani CP za’a turomini sako daga wayan da gwamnati tai allocating to office na CP? Dan haka I want you to send some of your boys aje azomini da makahon for questioning, sannan gather the team zamu fita operation but in disguise, duk wani kofa da hanya na shigowa nan cikin garin Abuja zan rabaku zakuje wajen, get all communication devices ready, I want this operation to be a success, for the first time inaso nai confiscating kayan pablo hakan zai bayyana mana da Pablo duk ma a inda yake zai fito, sannan I want you to grab all the 5 drivers arresting nasu zaisa musami an insight kan wannan ghost organization na harkan kwayoyin nan,  now go and get the teams ready gani nan fitowa zan magana da IG” saramai Aliyu yayi yace “yes sir” sannan yajuya yafita daga office din Baba yabishi da kallo, ahankali yasa hannu yadauki wayan yana kallon sakon da aka turo, wani kalan murmushi Baba yayi yana kallo again kafin ahankali yamike tsaye yawuce zuwa wajen wani allo dake jikin bangon office din, marker dayake jikin allon yadauka tareda bude marfin kafin ahankakali yakai marker kan board din yarubuta PABLO??? Da question mark guda uku abayan sunan sannan yay murmushi yajuya zuwa table yakwashe takardun da wayan yafito daga office nashi ya kulle yasauka yafito wani seprate building yawuce direct office na IG yawuce yasa secretary ya sanar dashi shine, kusan 10min yabata awajen sannan akace yashigo.


Cikeda fara’a IG yace “Oga CP daga kama office yau yau din nan harkazo nemana da zafi zafi haka incedai lafiya, I thought zaka huta zai gobe zaka fara aiki” murmushi Baba yayi sannan ya ijiye wayan agaban IG, hakan yasa IG yadauki wayan dasauri yace “ohh okay” yashiga karanta sakon kafin yakalli Baba yace “brief me” anatse Baba yashiga briefing nashi yafadimai komi yace “abinda yasa nazo gareka direct banje wajen deputy IG, ko Asst. IG ba is because I don’t trust them sir” jinjina kai IG yayi cikeda son aiki dakuma gaskiyan Baba yace “yanzu mekake so Ibrahim”? Anatse Baba yace “goyon bayanka” dasauri IG yace “I support you Ibrahim dari bisa dari, na yarda dakai nakuma yarda da amananka saisa nai tsayin daka aka saka awannan position din nan dan kap department namu banga wanda ya chanchanci seat din nan ba saikai dan haka nabaka goyon baya, but always report to me and keep me posted who ever is this devil ko evil nema zan kirashi, Pablo ko? Wannan Pablo Escobar din nan daya dami kasamu da kayayyakin maye I want him found, I want him to face the punishment base on rules and regulations da kasarmu ta tanadarwa masu sana’an dayake, I want yaron nan da sanadinshi yaranmu dubu duk sun lalace da shaye shaye found, arrest all drivers nashi and ku kwace duka products din, sai bayan ka kawo su nan mungama binciken dazamuyi before nai inviting NDLEA suma suzo suyi nasu abubuwan daya kamata, for now the mission should be a black mission just me you da yaranka, you have my full support Ibrahim so go do what you do best” “yes sir!” Baba yafadi tareda sarama IG sannan ya tattara abubuwan yafito yawuce kasa wani private daki yawuce yasami team dinshi of about 24 men, wanda shine yay training nasu tun suna police academy, so he trust him, shiyay putting request abarmai su dan da za’a chanza mishi su ne da aka maidashi CP, addressing nasu yayi sanna aka dauko map na Abuja yanuna ma kowa spot dayakeso su tsaya, sannan yasa kowa yatafi shikuma yabi team nasu Aliyu aka wuce.
Wannan kenan.



Zaune yake kan gadonshi dagashi sai wata yar gajeren towel a waist dinshi da karamin white soft towel a hannunshi yana tsane black wavy gashin kanshi dakeda ruwa, dakin gabaki daya kamshi yake na sabulan wankanshi gefenshi kuma wayanshi ne dake a speaker muryan mace na magana.

“Nan da 2days ko 3days zamuyi finalizing deal din nadawo, I miss you badly my little handsome babyboy” dan yatsine fuska yayi ya ijiye karamin towel din yamika hannunshi yadauki wani cream kaman badashi ake wayaba.
Hajiya tace “shipment dinmu ya iso ranan kacemin kaman zai iso yau ko”? Kaman bazaiyi magana sai chan yace “yau” dasauri tace “wow yau zai iso” murmushi tayi sosai da saida yaji sautin murmushin tawaya, dan tunda takirashi dazu kafin yashiga wanka take magana bai kulata ba haryabar wayan kan gado yaje yadawo still bai kulata ba sai yanzu ne yay magana cikeda lallabawa kaman tana magana da sarkin duka nigeria tace “dan Allah muyi video call naganka, nasan kai baruwanka da social media baka WhatsApp, baka Facebook, baka IG, baka tiktok bamaka anything but atleast muyi FaceTime tunda iPhone to iPhone ne kaji King dina” dan gajeren tsaki yaja baice komiba wanda tasan tsakin simply implies bayaso, chan yace “I hate VC” shiru tayi sai chan tace “shikenan yanda kakeso haka za’ayi” kallon wayan yayi yace “I have meeting talk later” bai jira amsanta ba batare daya katse wayan ba yawuce closet, ita tasan dayace talk to you later to yagama wayan ne saidai ke kikashe wayan, katse wayan tayi tajefar da wayan akan lafiyayyen gadon datake kai takifa kanta akan katifar cikeda tsananin kunci, ahankali wani mutum dake dakin tuntuni da akalla shima zasuyi age mate da hajiyar yadaura hannu abayanta yace “narasa mesa kikeson yaron nan, yaron dake wulakantaki haka, nasan ada sai yanda kikai dashi dan lokacin dakika samoshi he was just 8 baimasan miye duniya ba but yanzu yasan duniya yasan rayuwa, yasan ciwon kansa, you have to understand that, babu wanda baki koraba sabida yaron nan Maryam, baki taba aure ba sabida yaron nan Maryam, look at me menene banfishi dashi ba, narasa meyamiki ni I believe wlh asiri yamiki stupid arrogant matsiyac……” “Adamu!” Hajiya takirashi da mugun karfi tana tashi zaune idanunta sunyi jajir tanunashi da yatsa tace “don’t you dare insult Maheer, babu uban abinda yashafeka da abinda yakemin, kaganni nan nasan Maheer sama da kowa aduniyan nan, abinda kaga yanamin bawai wulakanci bane haka yake ne, haka Allah yayishi, is his nature, akwai yarinyar da Maheer ta isa ma ya kalleta balle yay magana da ita harya kulata ya saurareta yama lallasheta irina? Maheer na sona son da shi kanshi baisan iyakan shi ba, kasan dalilin dayasa nai tafiyan nan dakai kawai sabida karagemin zafi ne, which biya ka nake idan kuma kagaji ne yanzun nan 1 call zanyi ansama maka ticket ka koma nigeria banson shirme kada ka kuskara ka zagin mini Maheer ko a mafarki, ka zagi Maheer nika zaga, Pablo yafika akomi da komi, a ilimi, a sura, a hikima, a kwarjini, a kyau, a gayu, akuma gamsar da mace, harna mutu ni nariga nasan bazan kara samun namiji kaman Maheer ba saisa nagodema Allah daya banishi tun yana yaro na more shi tun baisan komi ba, na more kuruciyanshi, inamai tabbatar maka haka kuma zan cigaba da moreshi har tsufan shi dan haka kakiyaye” ja idanun Adamu sukayi, maganganun ta sun tabashi sosai, kuma yay alkawari duk yanda zaiyi duk inda zai shiga saiya shiga ya tabbatar cewa tarasa Maheer din nan har abada sai yaga idan bazata rikeshi gamgam ba lokacin da zataga shi kadai gareta tashi yayi yajuya zaifita tabishi da idanu haryakai kofa saikuma kawai yadawo yahau kanta dan murmushi tayi tace “ci kabani waje nakira Maheer nidai, sakarai kawai” wani kulukun bakin ciki yaji yanzu shine haka Hajiya tamaida wani wawa wawa sauna sauna baho baho aiko zai nuna musu daga ita har Maheer dan hakin daka raina shiyafi tsolemaka idanu, afusace yake mata dudda tanaji amman waya take tabawa abinta, bawai batajin dadi bane amman koma dawa zatai tarayya ganinsu take they have nothing to offer Maheer kadai takeji idan yashiga wajen nan, da kyar yakai 20min yakawo wani uban tsaki tayi tace “kai yanzu ko kunya bakaji ba kakeson competing da Maheer azuciyana, da kyar fa kayi minti ashirin akaina, Maheer dazai iya kwana da wuni akaina kaga ko gezau duk takamata da jidakaina guduwa nake a hannunshi dan Allah jibeka fa, shashasha ni dagani je jaka kankwashi ko nawa kakeso katafi shopping duk abinda kakeso kayi dasu, nidai bari nai wanka ina jiran kiran El Champo” sauka daga jikinta yayi jiki a sanyaye itakuma tasauka daga gadon, Hajiya farace sol da ita kaman balarabiya ga kyau bana wasaba, tanada dan jiki amman ba chan chan ba irin kosasshiyar macen nan ne, inba kasanta ba bazaka taba yarda cewa takai 46yrs ba, she looks more like matan nan dake around 35, 36yrs dinnan kudi da jin dadin duniya yahanata tsufa, bayi tawuce shikuma azuciye ya maida wandonshi ya wuce wajen jakan kudin dake dakin,  bandir biyar na kudin garin yadauka yawuce yafita abinshi kome Hajiya zatamai bazai taba iya rabuwa da ita ba dan baida sana’a baida wani aiki dake bashi kudi banda ita, baiyi wani nisa a school ba yay dropout, dama ta daukeshi ne amatsayin dan sako, messenger nata, saisa yakeso yazama shine dan gaban goshinta yazamto shine ragamar komi ke hannunshi ba Pablo ba.
****

Wuraren 7 yasauko kasa, yana sanye dawani 3quater da farin shirt duka na puma sai wani sneakers dayasaka shima na puma, kanshi sanye da p-cap black yana zuba wani kalan kamshi bana wasaba, lips dinshi na kyalli kadan dan yashafa wani original  Vaseline na lips therapy dan yanada problem na dry lips, hakan yasa lips nashi sukai wani kalan pink suna shinning kadan kaman kaje ka lashe, yay kyau kaman kasace shi, Nas daya fito daga dakinshi ne yakalleshi jin kamshin turarenshi, yace “wow da kanada budurwa danace kodai tadi zaka wannan kyau haka I refuse to believe aiki kawai zakaje finest boy Pablo” wani shegen kallo yama Nas yace “my shipment” dasauri Nas yace “hala masu jiran kayan nata kiran Dan ko? Kaga yanzu haka border zan wuce inda zamu taresu, anything 1 ko 2 nadare suna border” jinjina kai Maheer yayi batare dayace komiba yawuce Nas yafice abinshi, Nas yabishi da kallo yana murmushi Maheer nada bala’in kyau kaga fuskanshi baraka taba dauka wani gigantic criminal kake gani ba sabida kalan kyau dayake dashi agogon shi yakarasa sawa yawuce yafita shima yakosa shipment din ya iso, nauyin dayakeji yafita daga kanshi customers nasu are on their neck.

✨ KYALKYALIN KAUNA✨



      ✍🏻M SHAKUR



EPISODE 9️⃣

ZAKU IYA SAMIN EPISODE 10 only on my IG page;
8, 9 dakuma 10 under kowani post I will be picking 2 winners to join my paid group free💃 go and drop your comment, zanyi selecting comments dayay sweeting belly na, da wayanda sukai tagging mutane I don’t mind kukai taggin duka mutanen IG ma😂 dakuma wayanda naga sunada likes dayawa under comment nasu💃
https://www.instagram.com/p/CtENyNPIpNs/?igshid=MTc4MmM1YmI2Ng==



Baba da team nashi kowanne na road din da Baba yamusu assigning, Baba da su Aliyu sune suka tsaya kan daidai Dikko junction, sun rarraba kansu sunsa kayan gida normal kaya da bazaka taba dauka polisawa bane, wasu na wajen yan shayi wasu na wajen yan saida tsire, wasu kuma na wajen masu saida ayaba, Baba kuma dayasai ledan kankara da minerals keciki gabaki daya nawani yaro ya karba yadaura aka yana yawo akan titin yana saidawa masu motoci da passenger, dan junction din ba dare ba rana is always active saidai wani zubin da daddare babu motoci sosai kaman rana, Baba hakanan yaji zuciyanshi yafi bashi tanan zasu bullo sabida titin minna criminals nason titin, kaman daga sama Baba yahango wasu manyan trailer na container guda uku suna tahowa ruwan na kanshi yana tafiya akan titin yace “team stay alert, stay alert ga containers guda uku na tahowa let’s get them, I will give you the signal” daidai dayan team nachan hanyan gwagwalada na fadin suma ga wasu containers biyu na tahowa, hakan yasa Baba yace “get them is them, sune” baiji tsoroba ko shakka ba tundaga nesa ya tsaya akan titin ta yanda babban motan idan tazo dole saita tsaya ta rage gudu, aiko kaman yasan hakan zai faru daidai yazo dab da Baba babban motan dake gaba ya tsaya tareda jan glass kasa ya leko da kanshi yace “so kake yan uwanka suyi bidiri da kudin diyyan ka kome dan kaman ka kusan shekawa, dole ne sainasayi ruwan ka bakaga dare bane” kaman begger Baba yataho ta side na kofan direban yace “yallabai kataimakamini kasaya iyalaina zan bawa abinci da kudin” ko kaine kaga yanda Baba yayi saiya baka tausayi, komawa cikin motan direban yayi yace “hayo kabani lakasera da ruwan paro, dasauri Baba yasauke jakan ruwan akasa yaciro lakasera da paro ya dane sama yanama yaranshi signal da fingers daidai direban yadauko kudi yajuyo zaibama Baba da kanshi keta window kawai yaga Baba yanuna mishi bindiga anatse yace “ko motsi kayi balle kai kokarin jan motan nan zan bindigeka billahillazi” Daidai sauran yaranshi suma sunma motoci biyun na baya haka, hannu Baba yakai ciki still bindigar na kan direban yabude kofan sannan yawani kalan fizgo direban Ya sauko dashi kasa sauran ma haka, Aliyu yakawoma Baba handcuff dasauri ganin dai da gaske ne yasa direban yace “dama yan fashi na sama mutane ankwa to Kodai ku kidnappers ne dan Allah kuyakuri kada ku kamamu kome kukeso kubari nakira Ogan mu za’abiyaku wlh” wani kalan murmushi Baba yayi yace “kana magana da Commissioner na police Ibrahim Ibrahim” Baba yakalli Aliyu yamai alamu daya duba motocin, bude container sukayi dasauri suka fito suna maidawa suka rufe, Baba yace “zubasu a mota Aliyu, zanja mota daya kace Kamal da Balarabe sun iya babban mota ko”? Dasauri Aliyu yace “yes sir” Baba yace “tafi dasu muna biyedaku abaya” daidai sauran team din suna waya sukace sun kamashi sun kama package din, murmushi Baba yayi yashiga babban  motan yaja motan zuwa police station, parking trailer uku akayi achan asalin garage da ake parking motoci da machines na mutane da aka kwace, Baba yace “awuce dasu interrogation room bari yafara magana da IG” dan yasan IG baitafi gida ba sauran suma sun kusan zuwa da sauran trailer biyun.
****


Agogon hannunshi yakalla this is 4:25AM amman har yanzu direbobin nan basu iso ba kuma hakan baitaba faruwa ba yawanci 1 ko 2 nadare highest sunkawo shipment din, ijiyan zuciya Nas yasauke feeling so uneasy, Wike dake gefenshi yana zukan wiwi yakalla yakai hannunshi ya fizge wiwin yace “I need this” dan dariya Wike yayi yace “kacika damuwa Oga Nas maybe dan delay aka samu sabida traffic but zaka gansu try calling them muji bari nashiga ciki naga sun gama gyara vans din dazai transporting kayan to basement” yay maganan yana wucewa yashiga cikin babban building na wajen na wani supermarket, waya Nas yaciro yana shan wiwi yay dialing number dayay saving da Head Driver amman akashe, tsaki yaja yace “why the fuck zai kashe wayanshi at this time of all times haaa” kirrrr sako yashigo wayanshi dasauri yakalli wayan, messege yagani daga head driver 2. “Oga wani dan sanda yakamamu muna headquarter yanzu haka, sun fita sun barmu ne karamin wayan nan na kafana shine namaka sakon nan, nai alkawari bazan taba fadin komi ba amman yarana basu saba da police station ba tsorona kada suyi magana ayi wani abu Oga da gaggawa…..” baya Nas yayi zai fadi dasauri Wike daya fito yatareshi yace “Oga Nas lafiya” wayanshi yamikamai dasauri Wike ya karba ya karanta sakon damuwa karara akan fuskanshi yace “tunda muka fara operation bamu taba samin matsala da yan sanda ba, wani zubin suke taimakon mu ma product dinmu ya iso, yanzu an kama all 5 containers namu da already masu abubuwa na jira yaya zamuyi, who is behind this? Waya isa yataba kayan Pablo Escobar”? Saida akama kira sunan Pablo hankalin Nas yadawo jikinshi dasauri yashiga daddana wayan number Maheer yayi dialing wayan na gab da katsewa aka dauka batare da anyi magana ba.

Cikeda shakka da fargaba akuma rude Nas yace “Pablo ansamu matsala fa” shiru still yaji baice komi ba kuma yasan yanajinshi sarai hakan yasa ahankali kaman Mai tsoron yafada yace “police sun kama kayanmu da direbobin mu duka yanzun nan head driver yamin sako asace daga karamin wayanshi dake kafanshi, Maheer wlh wlh kasanni tunda kai assigning this role to me bantaba mistake ba, tayaya police sukasan shipment namu zai iso yau dakuma time, wani snitch muka samu a empire nan, this has never happened before baitab………” “where are you now”? Maheer yay maganan a mugun natse da sauri kirjin Nas na bugawa sosai yace “muna border” dan shiru yayi nakusan 1min sannan yace “get everyone and everything out of there, wipe every trace na komi awajen makesure bakubar komi dazaisa yan sanda sukara gano wani abu namu from border ba and get back to house zan hadu daku awajen” dasauri Nas yace “t…..toom” juyawa yayi suka koma ciki suka sanar da sauran ma’aikatan ciki suka fara aiki suna kwashe komi da gyara komi ana lodawa a van, kafin 30min dayake hannu dayawa ne bazaka taba sanin wani yataba rayuwa awajen ba, sannan sukaja mota zuwa gida gaban Nas faduwa kawai yake kaman tsinken agogo.


Tun bayan wayan yana zaune akan kujeranshi a office Ya lumshe idanu wanda yasanshi ne kadai zai iya gane yanda ranshi ke mugun bace, yakai morethan 30mins ahaka sannan yadanna wani botur, Dan yashigo office din dasauri yace “car is ready Sir” ahankali yatashi tsaye yakalli Dan sannan yasauke idanunshi kan table yashiga kwashe kwashen wayanshi da yan kananun abubuwanshi ahankali yace “who do you think get the nerves to betray me in this empire Dan?” Dasauri Dan yadago kanshi yakalli Maheer daya dauki wayanshi looking confuse dan baigane kan tambayan ba, wani bakin glass yadauka yasaka dan yawanci idan ranshi abace bakin glass yake sawa sabida baimaso kaga idanunshi yace “wakake gani zai iya bama police tip akan kayana dazasu iso yau” adan tsorace Dan yasauke ijiyan zuciya yace “gaskiya banjinba duka mutanen empire nan are people damukai aiki dasu for years basu taba yin abu makamancin haka ba gaskiya brain dinga baiga wanda zai iya yaudara ka haka cikinmu ba” murya chan kasa Maheer yace “kake gani?” Kallon Maheer yayi wani abu yaji ya makalemai awuya sabida yanda yaga yana kallonshi ahankali yace “yes sir anddd…..” yadanyi shiru yana kallon Maheer still yace “maybe coincidence ne” for the first time wani kalan smirking Maheer yayi yace “I don’t believe in coincidence” tafiya yafara saida yazo daidai gab da Dan daya budemai kofa yace “da coincidence ne da CP bazai fita dakanshi ba yaje operation haka da daddaren nan ba” binshi abaya Dan yake harsuka fita daga club din,  mota yashiga Dan yamaida kofar motan yarufe sanan suka wuce zuwa gida.


Bude musu gate sojan mai gadinsu yayi mazane kusan 200 a compound din anyi charko charko ana magana ganin motan Maheer yadanno kai cikin gidan kowa yayi tsit, karasawa wajen parking direba yayi yay parking sannan Dan ya sauko yabudemai kofa, kusan 2min yayi sannan yasauko cikin wani kalan izza da Kamala kaman sarki, binsu yayi da kallo one by one kafin anatse yace “what are you all doing here”? Tsit kowa yayi kaman ruwa yacisu, dan murmushi yayi yace “koma wanene yace zai yaudareni trust me his days are numbered not just him har grandkids nashi saina tabbatar na batar da zuri’anshi kakkab adoron kasan nan” idan kaji yanda yake magana kasan tabbas zai iya, shiru yayi yana kallon kowa yace “banbancina da mutane da yawa shine I don’t tell my enemies to stop rather i encourage them yacigaba!” Yasake shiru yace “I don’t hide and I fear no one!” Zokaji tapi pap pap pap ake, saida suka tsagaita yace “I will never shut down my operation and zan muku alkawari guda, nan da 24-48hrs shipments dina da Direbas dina are coming back to me!” Tafi da ihu kawai mutanen suke saida suka tsagaita yace “get back to work, Snitch har address na gidan nan kabayar you will rot!” “Allah yabar mana Pablo, Escobar! Escobar! Escobar!” Ihu kawai suke suna tafi suna shouting sunanshi yawuce ciki Dan yabishi abaya, haka Nas da Wike.
✨KYALKYALIN KAUNA✨



✍🏻 M SHAKUR



EPISODE 1️⃣0️⃣



*AKWAI GARIN SATA SATA SHAKAF WANNAN SHU'UMIN GARINE DUK INFECTION DIN DA KIKE DASHI DUK.RASHIN NI'IMA DA KIKE FAMA DASHI KINA SHAN SATA SHAKAF ZAKIJI YADDA KIKE SHAKAF SHAKAF KI GWADA WANNAN GARI KISHA.MAMAKI*

*INA DA TURAREN MAI SUNA _ANA WA HABIBY_ Ana wa habiby na matan aure ne kuma turaren magani ne mai jan hankali yanasa namiji jin feeling wa.me/+8132506044*
  
_HUMKAM INCENSE DUNIYAR K'AMSHI DA MAGANIN MATA INA GYARAN JIKI GA DUK WACCE TAKE GARIN KANO INA SAI DA TURARUKA IRIN SU OTHER ROOM, MATAR SO,   BAINI WA BAINIK,JOY GIVER,NIGHT SECRET IDAN.MANYAN KAYAN HARKA HAJIYA KIMIN MAGANA DAN GANIN PHOTON SU DA PRICE_
 
*Akwai _SHU'UMAR HUMRA_  shi wannan wata fitinanniyar humra ce mai azabar kamshi na manya mata*. wa.me/+2348132506044
Wani babban daki dakenan falo idan anbi wani corridor yabude yashiga dakin study ne ga different shelves na littafai kaman library ga kujera ga table da desktop akai, zama yayi kan kujera tareda lumewa ciki ya lumshe idanu murya chan kasa yace “give me cigar Dan” ijiye ipad Dan yayi kan table yadauki kwalin tabanshi yadauko daya ya kunna mai tareda bashi karba yayi yakai bakinshi daidai lokacin Nas da Wike sun shigo dakin, bude idanu yayi yakalli Nas wani kalan kallo da Nas baisan lokacin dayace “dan Allah kayakuri Pablo” cikin wani kalan murya yace “you know very well I don’t forgive mistakes” dasauri Nas yace “nasani” gyadakai yayi yace “call our tech Guy Munir ayi wipping record na SIM card naka clean, then take the SIM card as far away as possible kaje kabama wani begger ko almajiri dan number ka shine abu na farko daza’a fara tracking once suka shiga wayan direban” dasauri Nas ya gyadama Pablo kai yawuce yafita, daura mayun idanunshi yayi akan Wike dake tsaye kikam kaman soja ahankali yace “how fast are you da samin information akan mutum”? Wani kalan murmushi Wike yayi yace “very fast Oga ai abinda yasa in the first place kuka daukeni aiki kenan a organization din nan, wani zubin amsan da Google bazai baka ba ni Wike zan baka” kusan 1min Maheer yadauka baice komiba sai chan yace “how fast zaka iya samomin key vital info akan this new CP?” Dasauri Wike yace “ai samin information kan public figures yafi komi sauki aduniya compare to na random man, Oga minti talatin yamini yawa zan kawo maka information mai quality da lasisi kan CP” murya chan kasa yace “good” ya mishi alamu dakai daya tafi, wucewa yayi yafita, yarage saura Dan kadai a office din anatse yace “ina bukatan office number CP and a black market phone dabazasu iya tracking ba” dasauri yace “yes sir” fita shima yayi yarage saura shi kadai a office taban yakesha yana fuzar da hayakin zuciyanshi na tafarfasa dan this alone is a stain to organization nashi, how dare this CP Man yataba abubuwan shi, bayan yasan cewa babu wani dan sanda daya isa yakama abun Pablo, ijiyan zuciya yasauke tareda bude idanuwanshi.

Kusan atare Wike dake rike da wata computer yadawo da Dan dayaje kawo waya, office din suka wuce Wike yazauna yana kunna laptop dinshi yace “Oga abinda bansamo maka game da CP ba shine abinda yafaru ranan da aka haifeshi but everything na samo” yay dan murmushi yana wani kalan alfahari da kanshi yace “Oga dan gidan talakawa ne CP sosai a Dutse aka haifeshi yanzu haka anan gidan da iyayensu suka mutu suka bari yake zama shida wanshi dan kasuwa da kaninshi suna awon abinci akasuwa, su uku iyayensu suka haifa maza, matanshi daya yaranshi uku, kaga bank statement dinshi da informant nawa na banki yaturomini yajuya laptop din yana nunama Maheer, kwata kwata babu wasu manyan makudan innanahan kudin dasuka taba shigo mishi balle muce zamuyi pinning nashi dawani act of corruption, Oga mutumin is as clean as pure water, ba’a taba kamashi da karban cin hanci ba kowani aikin banza, bayabin mata, baya shan giya baya shan taba duk wani abu dazamu dan iya amfani dashi muyi threatening nashi bayayi and mutumin is as stubborn as rock yaya zamuyi kenan”? Shiru Maheer yayi sai chan yace “kace baya karban bribe and he’s from a poor family?” Gyadamai kai Wike yayi, Maheer yakalli bank statement nashi yana yatsine fuska yace “banda this chicken change money salary nashi babu wani kudi dake shigowa account nashi”? Wike yace “kwarai kuwa” jinjina kai Maheer yayi kafin yakalli Dan yace “sa number shi kabani wayan”? Saka number Dan yayi yay dialing yamikamai karba Maheer yayi ahankali ya danna wayan yasaka a speaker ya ijiye kan table.


Wayan na gab da katsewa aka dauka cikeda kamala Baba yay sallama. “Assalamu Alaykum” shiru Maheer yayi bai amsaba, kafin cikin wannan shegen voice din nashi yace “Commissioner Ibrahim Ibrahim” shiru Baba yayi sai chan ya murmusa da kanajin sautin murmushin sa tacikin waya yace “the famous, the kingpin, almighty Pablo Escobar, to what do I owe the honor?” Hannu Maheer yamikama Dan alamun yabashi taba hakan yasa Dan ya kunna yabashi da sauri saida ya zuka ya fuzar sannan cikin isa da takama Maheer yace “Nigeria kap da kewaye babu wanda ya isa yataba kayana! Banyi fushi ba sabida nasankai yaron Oga ne kuma sako kake aikamini dan haka miliyan nawa, kokuma ince biliyan nawa, wait dala miliyan nawa kakeso?” Cikeda isgalanci da tsantsan rashin kunya Maheer yace “nasan baka taba ganin sama da dubu dari biyu da hamsin ba arayuwanka, Commissioner Ibrahim Ibrahim name ur price banda lokaci meeting gareni in the next 45mins” wani kalan murmushi Baba yayi tareda girgiza kai yace “yaro kasami duniya saisa harkakeji ka isa kabani kudi daga kudaden dakake making a saida kwayoyin shaye shaye to bari kaji!” Baba yay maganan cikin kakkausan murya yace “ni Commissioner Ibrahim Ibrahim bana karban cin hanci da rashawa kuma bazan fara akanka ba koda ko zaka bani duka kudin duniyan nan ne, and listen to me your drivers might be hard but nan da few minutes or couple of hours zanyi cracking nasu, Pillow, Pablo ko wakake da suna, empire ka na saida kayan shaye shaye dakai kanka sun soma zuwa karshe I will makesure I bring you to justice koda shine the last thing I will do as a police offer, saina makesure na kawo karshenka ni Ibrahim Ibrahim nai maka alkawarin nan” dan murmushi kadan Maheer yasaki, yace “I wanted to be nice saisa personally nakiraka bansa an kiraka ba, zan maka alkawari kaman yanda kaima kamin alkawari, ni Pablo Escobar namaka alkawari koda ire irenka ku dubu kekaina bazan taba daina harkana ba! Idan kaga nadaina sana’an nan dan kaina ne badan sabida ku government pest da peasant ba, sai abu na karshe Comissioner Ibrahim Ibrahim” Maheer yakirashi cikin kakkausan murya yace “nabaka one hour kasaki kayayyaki na da direbobi na inba hakaba zan aika maka da yar karaman sako, your time start now! Don’t forget 1hour nabaka!” Dip Maheer yakai hannunshi yakatse wayan dake kan table ya zuki taba ya fuzar da hayakin yana huci yakalli Wike yace “what are his likes? And menene weak points nashi” wani kalan murmushi Wike yayi yace “Oga niko nasan likes nashi da weak points dinshi” yay maganan yana danna laptop nashi kafin yafito da hoton Baba dauke da Nanah a hannunshi yajuya laptop din yace “kadinga swiping zakaga sauran hotunan” hakan yasa yafara Wike dake kallonshi yace “Oga aduniyan nan babu abinda mutumin nan yakeso kaman yaran nan nashi mata guda 3, like he is obsess da yaran nan, and over protective of them, I think abinda kafiso aduniya shine weak point naka right Dan”? Gyadamai kai Dan yayi dake tsaye kaman soja yace “hakane Sir” sosai Maheer ke kallon hotunan, saida yakai wanda Baba ke rikeda hannun Yasmeen ya tsaya chak idanunshi kyam akan Yasmeen dabaisan mesa ba kawai face nata just grip his eyes, yakai kusan minti biyar yana kallon hoton, kafin ya janye idanunshi, yakalli Wike yace “nasan mutumin nan bazai taba sakin kayana ba just like that, dan haka inaso get your men ready” gyadamai kai Wike yayi, ijiye taban bakinshi yayi ahankali kan ashtray sannan yakalli Wike yace “duk inda this 3 gurls suke aduniya I want them found, but” dasauri Wike yakalleshi yace “don’t pick them up harsai 1hr dana bashi yacika, idan baisaki kayana ba Dan zai kiraku yabaka go ahead to abduct them and bring them here” dasauri Wike ya gyadamai kai yace “yes sir” yadauki laptop dinshi yajuya zai fita haryakai kofa Maheer yace “Wike” chak ya tsaya tareda juyowa yace “naam Oga” komawa yayi yashige cikin kujera tareda daura kafa daya kan daya yace “don’t hurt them!” Anatse Wike yace “yes sir” sannan yabude kofan yafice.

✨KYALKYALIN KAUNA✨


✍🏻M SHAKUR



EPISODE 1️⃣1️⃣

Kina neman kayan GHT irin nasu kara girman nono, katon bombom, rage kiba da sauransu ga way nakawo muku, join this group dan ganin abubuwansu.
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KO6bdcXjxmh2l6pM6T0meI

Yau Juma’a kasancewan yanda Ammi ta tashi da damuwa yasa har Nanah datace sai rannan Monday zata koma school tasa Farida dasu Hassana suka wuce da ita dan yaran gidan kap dsame school suke zuwa banda Sa’a da Wanta dakuma Yasmeen dasuka gama suka shiga uni, sosai Ammi ke cikin damuwa Baba ko kiranta baiyiba tun bayan jiyan nan daya koma office da yamma wanda abu mai wuya ne zaisa Baba bazai kirata ba. 

Wajejen 10 Yasmeen da ita kadaine tarage agidan dan har Sa’a itama ta tafi school tun 8:30 dan tanada lectures 9, tana sanye da doguwan riga na atampa straight gown red da black daya mata kyau sosai ga gogaggen red hijabinta a hannu da  jakanta da wayanta, murmushi Ammi tayi ganinta tace “zo ijiye kayan nan kije dakina ki dauko kwalli nasamiki haba idanu sunyi fari tas kaman na wacce batada lafiya ke bakisan kwalli adon mace bane kuma sunna ne ba” ijiye kayan dake hannunta tayi kusada Ammi tace “Ammi ni zafi yakemini a idanu” hararanta Ammi tayi tace “ya bazai miki zafi ba ke bakiga idanun naki daban yake da idanun yan gidan nan ba” kaman jira take dasauri tadawo gaban Ammi ta tsugunna tace “Ammi a school sai ayita kallon idanuna wlh ni kunya nakeji saisa kullum kaina na kallon kasa bana iya kula kowa cus my eyes looks different da na mutane” murmushi sosai Ammi tayi takai hannunta tashafa soft kumatunta da another pimples guda biyu sababbi sun fito tace “that’s is why u are my special child Maman Babanta, ke kinsan kyan wacce kika gada kuwa Maman Baban ku? Bakiga yanda Babanku keda kyauba, Allah jikan Hajiya haka itama keda kyau ga idanu harta tsufa idanunta manya farare, da gray kwaiduwan idanun nan gareta kaman naki, it’s beauty kinji” murmushi Yasmeen tayi tace “to Ammi” pimples dinta Ammi tashafa tace “kai banson pimples din nan su bata miki fresh smooth fuskanki” dariya Yasmeen tayi tana mikewa tsaye tace “Ya Sa’a cewa tayi wai sun karama fuskana kyau” tabe baki Ammi tayi tace “shirmammun yara kawai, abin arziki daman baitaba yima Sa’a kyau ba” tabi Yasmeen din da kallo data wuce uwardakan, fitowa tayi dauke da kwallin Ammi ta karba tace “to tsugunna kiga nasamiki kitafi school kada kiyi latti” ahankali ta tsugunnawa Ammi ta zizara mata kwallin abin kaman wani tsafi saita kara wani kallan kyau idanun nata saisuka rikida suka kara wani irin kyau sosai fatan fuskanta nawani glowing, ta mike tsaye tana kyafkyafta idanun dake mata kaikayi sosai Ammi dake kallonta tace “kada ki sosa kwallin ya lalace kuma dau hijabi kisa, kinsaka pad ajaka ko incase”? Gyadama Ammi kai tayi sannan tabude idanun tass tadauki hijabi tasaka daya mata wani kalan kyau tadau jakanta tarike da wayanta tace “Ammi Baba zai dawo yau ko”?Tabe baki Ammi tayi tace “ki kirashi ki tambayeshi mana mayun babansu kun hanani sukuni da tambayan shi yanachan yana aiki ko takaina baibi ba” sosai yanda Ammi ke korafi yabama Yasmeen dariya dudda taso ta rike dariyan sai kawai ta tuntsire da dariya dayasa Ammi tamata wani mugun kallo, hadiye dariyan tayi tace “Ammi kinason Baba sosai wlh” daure fuska Ammi tayi tamau duk kunya yakamata, takowa Yasmeen tayi kusada ita tazauna dab da ita innocently tace “Ammi call him tunda shi bai kiraki ba” wani kallan kallo datama Yasmeen yasa da sauri Yasmeen ta mike taje wajen kofa ta tsaya, cikeda tsokana tace “Ammi kinaso kinajan aji nidai bazan jama mijina aji ba idan nayi aure wlh” baki Ammi tabude tana kallon Yasmeen dake dariya kasa kasa tana kallonta tace “laaaa hailaha illallahu Yasmeen!” Hannunta Yasmeen tadaura akan fuskanta akunyace tace “to Ammi ai kina missing Baba ne sabida kawai bai kwana gida jiya ba” raruman throw pillow dake kan kujeran Ammi tayi tadauka tareda jefa mata ihu Yasmeen ta kurma tafita aguje tana dariya Ammi ta jinjina kai kana ganin Yasmeen ahaka kaman bata magana but surutu da gulma dake bakin yarinyar nan yafi karfinta iyye.
Dakin Yaya tayi tadaga labule Yaya na zaune tana shan shayi tace “Yaya natafi” murmushi Yaya tayi tace “Allah bada sa’a diyar kirki, ke kadai kemini salllama idan zaki school sauran gantalallun yaran gidan nan ba ruwansu da neman albarkan iyaye idan zasu school, zo ga hamsin ma kinji” Murmushi tayi tashiga dakin ta amsa tace “nagode Yaya” fitowa tayi tawuce dakin Hajjo tamata sallama sannan tawuce tafita daga gidansu, ahankali take tafiya alayinsu tadanyi nisa kawai jitayi kaman ana binta hakan yasa ta tsaya chak tajuyo ganin babu mai binta yan layinsu ne ke activities nasu yasa tacigaba da tafiya tana kaiwa bakin titi ta tare keke tashiga tawuce school.


Wike dake cikin wata black van dawani yaronshi ke tukawa ne sunabin Keken da Yasmeen keciki wayanshi tahau ruri dasauri yace “it must be Oga” ciro wayan yayi daga wandonshi yakalli screen din ganin number dayay saving da Dan yasa ya amsa da sauri yakai kunne yace “Dan” anatse Dan yace “Oga yace execute operation” cikin murna Wike yace “angama” katse wayan yayi yashiga dialing number yaranshi dake school nasu Farida yace “CP idanma bakasan Pablo Escobar ba, yau zaka sanshi zamuga wazaici wannan yakin and wazai lose” daidai yaron shi yadauka, anatse yace “execute the plan Usman” dasauri yace “daman nagama shiryawa tsaf Oga bari naje” katse wayan yayi, sauka yayi daga motar yabar wani saurayi shima sanye da kayan police station aciki, sannan yawuce cikin school din yana sanye da kayan police harda nametag da aka rubuta Aliyu SS ajiki, private school ne normal one ba irin masu tsadan nan ba, direct office na principal yawuce yana shiga matar tace “welcome” murmushi yamata yana kallon agogon hannunshi yace “barka da safiya Hajiya, Ogana ya aikoni Commissioner of police Ibrahim Ibrahim na dauko yaranshi za’amusu interview ne a office nashi kinsan jiya aka maidashi commissioner” cikeda farin ciki matan tace “ai nakalla a AIT wlh, bari nasa akirasu, Farida da Nanah ko” tashi tayi ta leka waje tasa wata Malama taje ta kirasu sannan tadawo tazauna tace “ai daya kirani da kaina da ko direbanane sainasa yakaisu” murmushi Usman yayi yace “yana meeting ne wlh” daidai nan Farida da Nana suka shigo office din dukansu police din suka kalla murmushi yamusu, Principal tace “Baban ku ya aiko akaiku wajen aikinshi za’amuku wani interview” dasauri Farida dake kallon mutumin tace “dama kaine Aliyun da Baba yake yawan magana”? Gyadamusu kai yayi tareda mikama Nanah hannu yace “muje” makemai kafada tayi takama hannun Farida tarike tace “hannu Baba kawai nake rikewa Baba yace babu kyau rike hannun wasu maza” mugun kallo Farida tamata alamun tadaina rashin kunya hakan yasa tai shiru yana gaba suka binshi abaya har zuwa wajen motan baya yabude musu duk suka shiga suka zauna suna gaida dayan police dasuka gani agaba sannan yazagaya yashiga mazaunin direba yatada motan suka shiga hanya daga Nana har Farida sukai shiru Farida sai kallon cikin motan take dataji yana wari wari kaman na wiwi, sundanyi nisa atafiyan sannan Usman yama dayan sign hakan yasa yabude wata leda ya zazzaga hoda a hannun yajuyo da kanshi yace “girls” duk sun dago kai sun kalleshi kawai ya hura musu hoda, ihu Farida tayi tana kakkabe hodan tace “mehak……..” bata karashe maganan ba luuuu kawai ta zube itama Nanah haka dasauri yakira Wike yace “Oga operation successful gamu nan mun dauki hanyar palace” dasauri yace “muma yanzun nan zamuyi grabbing babban.”
Wannan kenan.


Wani kalan shan gaban Keken Van din yayi saida keken yaci bala’in burki dudda haka saida suka daki van din. “Subhanallahi” Yasmeen dake cikin keken tai ihu daidai Wike yabude gaban motan yafito yace “kasha wiwi ne baka ganin gabanka” shima azuciye Mai keken yafito yace “kaine kasha wiwi dan kaine baka ganin gabanka” Yasmeen zaro idanu kawai take ita kadai acikin keke tana kallonsu, dayan mutumin dake tareda Wike ne yasauko daga motan yana kallon mai Keken da Wike yace “dan Allah kuyakuri bari na duba passenger ko taji ciwo” yabar mai keke da Wike na chachan baki, baya yaje inda Yasmeen ke zaune kallo daya tamai tasauke kanta kasa tana kara kankame jakan school nata ahankali yace “sannu baiwan Allah kinji ciwo ne” girgizamai kai Yasmeen tayi batare data kalleshi ba, dan jujjuyawa yayi ganin babu mutane wajen yasa yakai hannu aljihun shi yazaro wani handky yace “to ga handky kishare fuskanki kinata zufa” yay kaman zai bata hanky hakan yasa Yasmeen tadago kanta danna mata hanky yayi ahanci tana mitsi mitsi yana kokarin magana da ihu hango haka yasa Wike yawani fizgo mai keken ya matseshi jikin mota yaciro bindiga yadannamai aciki yace “kawai ka tsaya ahaka kona harbeka wacce ka dauko nake bukata bakaiba” zaro idanu mai keken yayi fitsari na gangaromai jin bindiga acikinshi, Wike yajuyo yana kallon keken daidai Yasmeen takarasa passing out, chak Guy din yadauketa yafito da ita Mai keken na kallonsu van din yabude yasata aciki sanna yarufe yazaga da gudu yadhiga gaba yace “come on Wike” wani kalan wurga mai keken Wike yayi bayan ya fizge key keken sannan yashiga mota sukaja motan da mugun gudu sukabar wajen.

✨KYALKYALIN KAUNA✨



     ✍🏻M SHAKUR

EPISODE 1️⃣2️⃣

Maryam Eygpt abaya gidane na abayoyi daban daban na Egypt da sauransu, tana bada sari tana saida daidai abayanta are damn affordable, click on this link and join her group.
‎Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/GoRzZ7ZgslV2alO5hYGAnj





Yana zaune kishingide acikin office dinshi ya lumshe idanu kaman wanda ke bacci akai knocking, batare daya bude idanunshi ba hannunshi ya mika ya danna wata botur hakan yasa aka bude kofan office din aka shigo, anatse Dan ya maida kofan yarufe yajuyo yataho zuwa gaban table din, cikeda girmamawa yace “Sir Wike yakawo girls din” shiru yayi still idanunshi a lumshe batare dayay motsi ba, kusan 2min yayi ahaka sannan yabude idanunshi ahankali sundanyi ja kadan ya zubasu akan Dan, sauke kanshi Dan yayi kasa, ahankali yace “kayi abinda nace kama dakin?” Gyadamai kai Dan yayi yace “yes sir”  tashi yayi ahankali dagakan kujeran yadauki kwalin tabanshi dake kan table yazaro daya yasa abaki yadauki lighter ya kunna sannan yafara tafiya kadan kadan yana busan taban yatafi zuwa wajen babban window dake dakin dakenan da wasu hadaddun plain design milk curtains, wani dan remote dake gefen labulen dake makale a bango yakai hannu yataba hakan yasa window yabude, garden ne lafiyayye abayan window da flowers but daga window kana iya hango wani separate building again wanda yakenan ta bayan gidan, ga yaran Wike tsaye gaban flat din rike da bindigogi suna gadi, taban yakai bakinshi ya zuka ya busar idanunshi kyar akan building din kaman mai tunanin wani abu, hannunshi daya yakai yatura a aljihun wando dayan hannun kuma rikeda karan taba yana zuka yana kallon building din chan yace “take that phone kamini snapping nasu all 3 together” dasauri Dan yace “sir the girls are unconscious” batare daya juyoba yace “that’s how I want the pics” dasauri Dan yace “yes sir” yawuce gaban table din wannan special phone din daya kira Baba dashi yadauka yawuce yafita daga office din, Maheer na tsaye yana shan taban yana kallon Dan yawuce yaje building din yashiga ciki ko 1min baiyiba acikin dakin ba yafito duk Maheer na kallonshi ta window yadawo, kai tsaye wannan karan yashigo office din har inda Maheer yake tsaye gaban window yazo yamikamai wayan yace “gashinan nayi hotunan” ko juyowa baiyiba balle yayi alamun karban wayan saida yakarashe shanye taban tass sannan yamikamai hannu batare daya juyoba, samai wayan yayi a hannu hakan yasa yadawo da wayan gabanshi ya danna screen din tai haske saiga Yasmeen, Farida dakuma Nanah, dukansu zazzaune akan wasu kujeru irin na kulle mutanen nan, kujerun nada belt tawajen hannu da wajen kafafu duk an kulle hannuwansu da kafaffuwansu da belt, dukansu idanunsu lumshe suna bacci kansu ya lankwashe babu wacce tamasan inda kanta yake, kusan 1min yabata yana kallon hoton sannan yasa fingers dinshi yashiga scrolling yana kallon 5 different pics da Dan ya dauka nasu checking and rechecking dan tabbatar babu wani abu dazai incriminating ko sanar da komi game da inda suke, sannan yajuya ahankali yakoma kan kujeranshi hoto daya ya zaba cikin hotunan yay sending nashi as MMS ma CP tareda kashe wayan dip sannan ya ijiye agogon hannunshi ya kalla yace “today is Friday yeah”? Dasauri Dan yace “yes Sir” tashi yayi yadauki wayanshi kadai dagakan table din yawuce batare daya jira Dan yabudemai kofa ba yabude da kanshi yafice yawuce sama dakinshi yashiga lafiyayyen wanka yayi yafito ya goge jikinshi yawuce closet yana tsane kanshi wani Riga da wando yadauko na jean dark blue da farin riga yadawo ya shirya tsaf bayan yagama wankan turare, dadduma yadauka ya shimfida sai alokacin yay sallan asubahi sannan yatashi yafito Dan na falo ganinshi yasa yay wajen kofa budemai yayi yana zuwa yafice yace “take me to mosque”.



Wuraren 12:30 Baba na cikin wani kurkuku da ake dukan criminals idan anaso su bada information yana kallon yanda akecin uban direban kan sunada information akan Pablo Escobar amman sai cewa suke su basu sanshi ba basuma taba ganinshi ba iya kansu dauko kaya daga lagos zuwa nan shikenan, address na border ma sunki badawa har lokacin dan kowannensu naji no matter what zasu fito, Baba dake tsaye daga ta waje yana kallon abinda ke faruwa aciki wayanshi ne na office yay karan shigowan sako, dasauri yakai hannunshi aljihun wandonshi yaciro wayan, messege yagani from no number, kawai just sako, hakanan yaji kirjinshi kawai ya buga shi kanshi baisan dalili ba, ahankali yabude message din idanunshi suka sauka kan Yasmeen, Farida da Nanah dukansu basa hayyacinsu an daddaure musu hannu da kafafu, wani kalan wawan bugawa zuciyanshi yayi baisan lokacin da wayan tafadi daga hannunshi zuwa kasa ba, hakan yasa dasauri yakira sunan Allah. “La’ilaha illallah” still kirjin nashi na dukan uku uku amman yadaure yaduka ahankali yadauki wayan yakara kallo gashi nan yaranshi ne tabbas dudda duk suna bacci basa hayyacinsu, ga Nanah da Uniform, Farida ma sanye da uniform na school nasu, dasauri yajuya yafita daga dakin yaciro dayan wayanshi yashiga dialing number Ammi yana tafiya da sauri da sauri kaman mahaukaci, ringing daya biyu Ammi ta daga kafin tama gamamai sallama yace “Nanah taje school yau ne”? Ammi fushi takedashi sosai but jin yanayin muryanshi yasa tace “eh taje meya faru”? Shiru yayi yakasa magana saikuma ya katse wayan da sauri tunawa da yanada number principal din school nasu dasauri yanemo number ta yayi dialing, wayan na gab da katsewa tadauka tace “yallabai congratulations naga karin girman da aka maka, nasan hala kana kirane dan kaji ko su dawo an gama musu interview ko, Farida zata iya dawowa ita sai 3:30 dama, Nana ko kawai kawuce da ita gida” Baba ji yayi magana na neman gagaranshi ga Ammi sai kira take yana shigowa as call waiting, da kyar Baba ya tattaro natsuwa shi yace “ban gane abinda kike fadi ba, ina sukaje Farida da Nanah?” Baki principal tasaki tace “a’a, dazun nan ba ka aiko wani dan sandaba yasa Uniform sunanshi Aliyu SS nagani a tag nashi wai kace yazo ya kawo maka Farida da Nanah station za‘amusu interview, namaso nakira ka yace kana meeting” Baba ji yayi kaman iska na dibanshi Aliyu natare dashi a station tun jiya har yanzu, yanzu da gaske an dauke yaranshi, katse wayan yayi dasauri daidai wayan Ammi nasake shigowa hakan yasa yadauka yakai wayan kunnenshi yay shiru yakasa magana, anatse Mama tace “Baban Nanah meke faruwa wai? My mind is telling me something, tun safe yau natashi gabana sai faduwa yake yanzu kuma yadadu meke faruwa?” Kasa magana Baba yayi saida Ammi tamai ihu. “Baban Nanah!” Firgigit ya farka daga nisan tunanin dayayi ahankali yace “don’t worry I will handle everything gani nan zuwa” baijira mezata ce ba ya katse wayan daidai Aliyu na fitowa duk yay zufa ganin Baba shikadai tsaye a filin station din rana na dukanshi zufa na ketomai yasa yay wajenshi da sauri yace “Yallabai lafiya ka tsaya kai daya arana haka” juyowa yayi yakalli Aliyu, kafin anatse yace “come with me”.
✨SPARKLES OF AFFECTION ✨



     ✍🏻M SHAKUR


EPISODE 1️⃣3️⃣


KINASON MAGANA DA NI M SHAKUR??? Click on this link and chat me up directly;
wa.me/+2347012181461


Office din IG suka wuce wannan karan baima jira secretary yabashi izinin shiga ba Baba ko kallonshi baiyiba yatura kofan kawai yabude yashiga cikin office din, IG natare da mutane but ayanda yaga fuskan Baba yasa yasallamesu yakalli Baba yace “CP lafiya kuwa? Why are you looking somehow”? Karasowa Baba yayi gabanshi ahankali yamikama IG wayan cikin wani kalan yanayi yace “y’ay’ana Oga” dasauri IG yaduba hoton yace “Innalillahi wa innailaihi raji’un, ya kwashe maka yara”? Dasauri Aliyu yataho leka hoton yayi sanan yakalli Baba, anatse IG yakalli Aliyu yace “daukomai ruwa daga fridge dina yasha” dasauri Aliyu yay wajen fridge dake office din yabude goran ruwa yadauka karami mai sanyi yakawo ma Baba tareda bude marfin, karba Baba yayi saida ya tada ruwan duka sannan ya ijiye goran, anatse IG yace “calm down” gyadamai kai kawai Baba yayi yay shiru shi kadai yasan yanda yakeji, IG yakalli Aliyu yace “yanzu a ina kuke any progress”? Anatse Aliyu yace “babu so far so good su karan kansu basusan waye Pablo ba i believe them, ire iren mutanen nan dama kananun workers irin direbobi haka basu sansu ba, sannan basu bamu address na inda zasukai kwayoyin nan ba, shikuma Pablo yaba CP dama awa daya dazu dasukai waya kan yasaki kayanshi da yaranshi inba hakaba zai aiko mai sako, I guess wannan ne sakon” ijiyan zuciya IG yasauke yakalli Baba dayay shiru kawai yana kallonsu yace “Ibrahim” ahankali Baba yadago kai yakalleshi, IG yace “kai kasan I have only kyaykyawan niyya akanka, nasan cewa daka kawomini case din nan nina baka go ahead akan eh go for it, banyi kuma bantaba tunanin cewa shi wannan Pablo Escobar din kwararren criminal bane dazai iya kidnapping family naka ba sai yanzu, kalleni da kyau Ibrahim” Baba yakalli IG, yace “yaranka are involve in this whole thing now, yaranka ma bawai anyhow yara ba ana maganan yara mata anan kuma kanana karaman chan ma banjin takai 5yrs ba dan haka inaso kasaki kayan nan da dirobobin nan yasakin maka yaranka kafin wani abu yazo yasamesu, tunda yanzu munsan waye Pablo Escobar din, munsan how he operate, munsan how notorious yake zamu shirya mishi da kyau kafin muce zamu kamashi ko jam’iyyan shi muyi case dasu” tunda yafara maganan Baba ke kallonshi baice tak ba, IG yace “your children are mine, I can’t imagine wani kasurgumin dan ta’adda ya sacemini kananun yarana yammata ko aure basuyi ba kasan risk na hakan kuwa Ibrahim? Kasan me this abun nan will do to their future idan duniya tasan Pablo Escobar ya kwashe maka yara, babu wanda zaiso yahada zuri’a da matan da Pablo Escobar yay kidnapping. No no no banmaso nayi wannan tunanin nan Allah ya tsare, dama this whole operation is black operation mu kadai ne muka san dashi muka san abinmu, ko mun sakesu babu abinda zai faru ko wani abu yafaru ma you have me, da sanina akayi komi I can stand for you, kayanshi da direbobin shi yakeso kabashi ka karbi yaranka, family before everything kada kasaka rayukan the only yaran da Allah yabaka aduniya in danger in the name of kanason ka kama Pablo Escobar kanajina Ibrahim, idan baka kamashi ba an kama criminals dubu kuma duka duk kauda mugun daga doron kasa ne” kusan minti daya Baba yayi yana kallon IG kafin ahankali yasauke ijiyan zuciya cikeda damuwa yace “naji yallabai amman ina neman alfarma wajenka” gyadamai kai IG yayi yace “ina jinka” shiru Baba yayi kaman mai tsoron abinda zai fadi kafin cikeda dakewan zuciya yace “dan Allah Yallabai kabarni nan handling this issue in my own way Dan Allah Yallabai kada kabada umurnin asaki kayan nan ko direbobin nan dakanka kabarni nayi decision din idan nagama tunani” baki IG yabude yana kallon Baba kawai, sai chan yace “shikenan Ibrahim daman shawara ce nabaka duk yanda kai handling case din is fine but remember family comes first karkace ban fadamaka ba” gyadamai kai Baba yayi sannan ahankali Baba yatashi yawuce yafita Aliyu yabishi abaya IG ya girgiza kai kawai Ibrahim nada taurin kai na gidi komadai menene Allah ubangiji ya karemai yaranshi.



Office Baba yakoma ya zauna ganin Ammi taki daina kira yasa ya kashe wayan gabaki daya, yakalli Aliyu yace “hoto kawai yatura mini baice wani abu game da hoton ba, na gwada kiran number da yakirani da ita dazu kaman number bata kan network” ahankali Aliyu yace “Yallabai can I say something?” Batare da Baba yakalli fuskanshi ba yace “you can” ijiyan zuciya yasauke, ahankali yace “abinda IG yafada gaskiya ne, yallabai koda ace yau bomabomai yake sakawa akasan nan bama kayan shaye shaye ba, gaskiya da kamashi gwara ka hakura ka bashi kayanshi yasaki yaran nan” cikeda masifa Baba yace “did you look at me kaman mai tsoron wani lowlife stupid drug kingpin eh? Bakasan dama wannan tsoron da shakkanshi shine dalilin dayasa ya kwashe su Yasmeen ba sabida na tsorata nasaki kayanshi da gudu, he can’t do anything to them jikina yabani hakan, he’s a druglord not girl trafficker, babu abinda zai sami yarana I am sure, yes yes” yanda Baba ke magana kaman ya zare hakan yasa Aliyu bai kara fadin komiba, tashi Baba yayi yakwashe duka wayoyin incase Pablo yakira sannan yadauki key motanshi yace “zanje masallaci daganan zanje gida” yawuce fuuu yafita.

KINASON MAGANA DA NI M SHAKUR??? Click on this link and chat me up directly;
wa.me/+2347012181461


✨KYALKYALIN KAUNA✨


    ✍🏻M SHAKUR



EPISODE 1️⃣4️⃣




Saida yay sallan juma’a wanda shidai yasan yay salla ne amman baida natsuwa sanan yashiga mota yatuko kanshi zuwa gida, duk wanda zai kalli Baba yasan ba lafiya ba, yayi dialing number da Pablo yakirashi dashi yau da safe yafi sau dari but number bayama connecting kaman babu number a network, parking yayi a kofar gida yadade zaune a motan sannan yabude mota yafito yashiga cikin gida ahankali, Ammi yagani zaune atsakar gida idanunta sun jajir kaman kuka tagamayi gasu Kaka da Hajjo akanta da duka yaran gidan harda Sa’a kowa yay zuru zuru, ana ganin Baba Hajjo tace “yauwa ga Baban Nanan nan yadawo” dasauri Ammi ta mike tsaye jin ance ga Baba kafin ma yakarasa idasowa wajensu tayi wajenshi dasauri tace “ina suke, su Hassana kowa yadawo daga makaranta banda Farida da Nanah, naje makarantan principal tace ka aiko a daukesu amman kuma wai kasake kiranta kaman dawani matsala, and yanzu danaga fuskanka nasan da matsalan dagaske ina suke, ina Farida da Nanah?” Kallon fuskan Ammi yayi wato uwa uwace she is feeling something, jikinta yabata ba lafiya, daidai nan aka bude gate, Baffa ne dakuma Baba Karami suka shigo dan dama duk Friday bayan masallaci suna dawowa gida aci abinci kafin akara fita, ganin Baba yasa yace “Ibrahim meke faruwa Maman Sa’a takirani wai ba’aga su Farida ba” yay maganan yana karasowa gaban Baba, fuskan Baba kadai yagani yagane da wani abu babba ma ba karami ba, ganin Baba yayi shiru har lokacin yaki magana yasa Ammi dake kallon fuskan Baba all this while takai hannayenta tadaura saman kanta saikawai tafashe da kuka sosai tace “Baban Nanah ina yarana? Kayakuri ka taimaka kafadamini inda yarana suke zanje dakaina in dauko su, jikina nafadamini they’re in trouble, tunda natashi yau I’ve been feeling somehow ina yarana eh, kafadamini ina yaran……” “an kwashesu!”  Baba yay maganan da ihu ranshi abace cikin wani kalan zafin zuciya, kowa na gidan tsayawa yayi kikam yana kallonshi babu wanda ya iya yay magana, Ammi daura duka hannayen ta tayi saman kirjinta dake wani kalan mahaukacin bugu, Baffa ne yay namijin kokarin iya magana yace “ban gane an kwashesu ba Ibrahima” dan lumshe idanu Baba yayi dan yakasa jure kallon da Ammi kemai kaman wacce ta zare, kafin ahankali yabude su cikin wata kalan raunanniyan murya yakalli Yayan shi yace “Yaya akwai wani case danakeyi da wannan dan kwayan Pablo Escobar….!” Ganin kalan kallon da Ammi kemai yasa yakalli Baffa yace “Yaya na kwace motan kayanshi dasuka shigo na kwayoyi guda biyar da direbobin shi nakama shine yay kidnapping, Nanah, Farida dakuma Yasme…….” luuuuuu kawai Ammi ta tafi a asume dayasa su Hajjo tareta, azafaffe Baba ya karbeta daga hannunsu yana kiran sunanta, Baffa yace “kwantar da ita akan tabarma kawo ruwa Sa’a” da gudu Sa’a tawuce randa tadebo ruwa takawo, yayyafamata Baba yayi a fuska wani kalan ijiyan zuciya Ammi ta sauke sanan ta bude idanu tabi kowa na wajen da kallo kafin ta sauke idanunta kan Baba, dawani kalan sauri ta yunkuro tana kama hannunshi kaman wacce ta zare tace “wasa kake ko Baban Nanah, babu wanda yasace mini yara, Yasmeen na makaranta yau tanada test na Islamic Education wlh, kirata kaji tana makaranta, Yasmeen na makaranta wlh Baffa ni nasani” cikin wani kalan yanayi Baba ya lumshe idanu ganin Ammi na having panic attack surutai kawai take, cikin sambatu Ammi tace “Nanah autana yau batason taje school nasata taje, my little girl yaushe ta warke daga measles, ta gayamini idan tadawo shayi zata sha da buredi I promise, I promise her zan mata, ni nasan tana makaranta babu wanda zai sacemini yarinya she’s just 4, Faridah Sa’a ai Farida batai breakfast yau ta tafi school bako” Gyadamata kai Sa’a tayi idanunta nacika da kwalla sosai, Ammi tace “nasan she’s hungry yanzu bari natashi naje na musu girki dasauri wani abu ne yarike dukansu a school yanzun nan zasu dawo zaku gani, zakugani” arude Ammi ta yunkura tai hanyar kitchen Hajjo tabita da sauri, Baffa ya kalli Baba dayabi Ammi da kallo idanunta sunyi jazur yace “tell me everything” anatse Baba yaciro wayanshi ya kunna hoton ya nunamusu, salati Yaya tayi Sa’a kuma tafashe da kuka sosai koba komi tanason yan uwanta sosai wlh, adake Baffa yace “Ibrahim I know you but akanme zakai case da babban criminal haka idan yama yaran nan wani abu fa? Duk wanda zaiyi kidnapping har yarinya yar shekara hudu ai kasan baida imani yanzu ka kirashi”? Cikeda damuwa Baba yace “number daya kirani dashi batakan network, sai yagadama yakirani shine zan iya magana dashi” cikeda masifa Baffa yace “to meyakeso” ahankali Baba yace “direbobin shi da kayanshi inba hakaba bazai sakesu ba” cikin tsananin fushi Baffa yace “I don’t care about your work, mutumin nan harkan kwayoyi yake bawai dan boko haram bane, kasaki abubuwan shi yaran nan sudawo gida Ibrahim inba hakaba zan yi fushin daban tabayi dakai ba” lumshe idanu Baba yayi cikeda damuwa kaman zai saki kuka, cikeda damuwa sosai yace “Baffa bazan iya sakinsu without proof of life ba, I need to be sure yarana are fine kafin nasaki kayansu” cikeda damuwa Baffa yace “stay with phone zai kiraka, katashi ka koma wajen aiki duk yanda zakayi kayi yaran nan sufito sannan kafita harkan duk wanda ke kokarin illata maka iyali Ibrahim, kaje zan zauna agida mukula da Maman Nanah, if akwai wani abu I will call u just go and handle this issue” tashi Baba yayi kaman wanda kayan cikinshi suka mutu, Yaya tace “Allah ubangiji yafishe yaran nan, Yasmeen da Farida dasuke yammata Ya ubangijin sammai da kassai ka tsaresu ka kare mutuncin su na yara mata ya Allahu, wayyo Allah na mun shiga uku mun lalace wannan wace kalan kaddara ce, yo wayan nan yan fashin ne ko kidnappers kuka kirasu idan sukama yaran nan wani abu fa, yammata Farida sha shida, Yasmeen ashirin na shiga uku na, nan nan faram faram Yasmeen tazo tamin sallama da safen nan har ina bata naira hamsin, Ya Allah ka tsaremini Yasmeen da Farida da Nanah ka karemini mutuncin su”  Yaya tafashe da kuka sosai  tace “ga Maman Nanah chan kaman zarewa ma tayi yo ba dole ba, yaranta kakap uku wasu chan kattan maza su dauke sabida aikin ubansu” juyawa Baba yayi yafice yashiga mota ya kifa kai yana tunani kafin chan yadago kanshi yatada motan yabar unguwa babu abinda ke ranshi irin yaranshi.
✨KK✨


✍🏻M SHAKUR



EPISODE 1️⃣5️⃣

For your original Egypt Abayas,home decor, Gold (new and used), shoes that are qualitative and unique at affordable price , siyen daya ko sari (wholesale and retail) contact +201123302418


Instagram @Shopper_topia
WhatsApp group *Maryam’s Egypt abaya *

Ahankali idanunta ke rawa rawa kafin gently tabude idanun nata dasukai wani kalan jaaaa suna kadawa suna juyawa tanabin kitson kalaban datagani nakan Nanah na lilo da kallo kafin tawani kalan lumshe idanu sannan tasake budesu tadaurasu kan fuskan Nanah dake kallonta tana wani kalan kuka bakinta abude majina har saman kan hancinta tana zaune akan kujera hannunta adaure kafafunta adaure, sosai take kallon Nanah da jajayen idanun nata dake juyawa tana ganin yanda take kuka amman batajin sound ko guda daya  kunnenta yadaina aiki, lumshe idanunta tasakeyi tareda wani irin sauke ijiyan zuciya kaman daga sama taji. “Anty Yasmeen, Anty Yasmeen” wani kalan nesa nesa takejin sunanta ana kira hakan yasa tasake bude idanuwan nata kadan tai stretching idanun kaman wacce keson taga abu by fire by force, Farida tagani da Nanah ke tsakaninsu itama idanunta sunyi jajir ga hawaye shame shame asaman fuskanta azaune tana kallon Yasmeen din tace “Anty Yasmeen dan Allah kitashi kada ki kara kulle idanunki, Anty Yasmeen kalleni nine Farida ne, ga Nanah nan, an sacemu an daukemu anyi kidnapping namu bamusan ina ne nan ba, maza daban daban dasuka rufe fuskokinsu sai shigowa nan suke, Nanah tayi fitsari ajikinta, kitashi and do something, Anty Yasmeen!!!” Farida takirata dawani kalan karfi dayasa jikinta yawani kalan rawa, tasake lumshe idanunta kafin ahankali tabudesu babu abinda takeji banda karan kukan Nanah, Nanah nawani kalan kuka kaman ana yankata, sai alokacin abinda suka shakamata yasoma sakinta, tundaga kan hannuwanta dake jikin kujera a daure dawani belt dake attached to kujeran tabida kallo zuwa kan hannun Nanah dake kusada ita zuwa na Farida da duk suke kallonta Farida na kuka itama sosai tana kallon Yasmeen din dataga har yanzu bata dawo daidai ba kawai juya idanuwanta dake layi take, tabi kafafuwansu suma dake kulle da belt na kujeran tundaga kan na Farida har zuwa nata kafin ahankali ta daga kanta dake layi tabi saman dakin da kallo tana kallon fankan dake juyawa asama karan kukan Nanah na ratsa mata kai, tana mamakin inda take haka kafin kaman daga sama komi yasoma dawo mata ta tuna tana cikin Keke hanyar makaranta suka kusan samin hatsari sai wani yazo zai bata handky yasa a hancinta daganan bata sake sanin abinda ke faruwa ba, kaman wacce aka ciro daga rijiya wani kalan ijiyan zuciya tasauke mai kara tareda yunkurowa ta zauna da kyau takalli Nanah dake kuka dasauri, Farida dake kallonta sai alokacin tafashe dawani kalan kuka lafiyayye tace “Anty Yasmeen kin farfado”? Dasauri Yasmeen data rude cikin muryanta da baya fita da kyau takalli Nanah tace “Nana, Nana kalleni nan” cikin kuka Nanah takalleta tace “Anty Yasmeen ki kwance mini hannu da kafafu mutafi gidan mu ina ne nan” cikeda damuwa sosai, Yasmeen takalli Farida da itama ke kuka girgiza mata idanu tayi tareda nuna mata Nana da baki alamun tadaina kuka sabida Nanah tai shiru hakan yasa Farida tai shiru, Yasmeen takalli Nanah tace “daina kuka to zan kwance ki kinji, stop crying, zamu tafi gida wajen Ammi nan bada jimawa ba Auta” gyadamata kai Nanah tayi ahankali, dasauri Yasmeen taduka tadaura bakinta kan hannunta tana kokarin kwance belt din da bakinta da duka karfinta ganin haka yasa itama Farida tafara haka, bude kofan dakin akayi  aka wani bugo kofan hakan yasa dukansu suka dago kansu Nanah takara fashewa da kuka sabida yanda bude kofan ya firgitata, Wike ne yashigo dawasu maza guda biyu da duk sun rufe fuskansu da hulan fuska ga ledoji a hannunsu dakuma bindiga, kallo daya Farida tamusu takulle idanunta tareda fashewa da kuka tashiga sambatu, jikinta narawa sosai, tasan Baba nada bindiga dan dansanda ne amman bata taba ganin bindigan shi ba sai yau take ganin manya manyan bindigogi haka ana yawo dasu agabanta, itama Yasmeen kallo daya tamusu tawani kalan runtse idanu tunda aka haifeta bata tabajin tsoron dataji tanaji yanzu ba, sace su akayi yanzu to mesukayi? Su waye mutanen nan? Mesuke nema awajen su? Hannunta tadaura akan hannun Nanah takama gam gam tarike tana karanto duk wani addu’a data iya azuciyanta.
Binsu gabaki daya Wike da shi kadaine baisa face mask ba da kallo kwashewa da dariya sosai yayi ganin duk yanda suke a tsorace sunyi zuru zuru kaman sunga mala’ikan mutuwa, kafin yakalli Nanah dayaga tana kara sakin wani fitsarin ganinsu cikeda mugun hali yace “ke nan gidan ubanki ne dakike mini fitsari” “Ammmiiii!” Nanah tawani kalan kwala ihuuu dayasa Yasmeen tafashe da kuka tabude idanunta takalli Wike tace “dan Allah kayakuri bazata kara fitsarin ba I promise she’s really scared please” wani mugun kallo yama Yasmeen kawai yaja tsaki yakalli yaran yace “drop ledojin” karasowa cikin dakin sukayi suka ijiye ledojin, suka juya zasu tafi hakan yasa cikin wata kalan murya batare da Farida tabude idanunta ba tace “Anty Yasmeen inajin kashi” dasauri Nanah tace “Anty Yasmeen nima” wani kalan ijiyan zuciya Yasmeen tasauke, kirjinta na bugawa kaman guduma takalli Wike daya juya zai fita tace “z…..mu…..yi..” wani kalan kallo Wike yajuyo yamata yace “Oga bai bada izini akwance ku ba” yana maganan yabi bayan Boys dinshi shima yafita suka kara bugo kofan, cikin kuka sosai Nanah tace “Anty Yasmeen Baba, ki kiramini Baba yazo ya kwance mu, wayyooo Anty Yasmeen kashin zai fito yafara” wani kalan kuka Yasmeen taji yazo mata juyarda kanta gefe tayi hawaye suka gangaro mata takasa cewa uppan, kusan 5min da fitansu aka kara bude kofa Wike ne yashigo yace “you girls are lucky Oga yace na kwance ku da nine da wlh bazan budeku ba harsai Ubanku yasaki kayanmu da direbobin mu” yay maganan yana fara kwance kafafuwan Farida data kasa kallonshi yace “and idan any of u try nonsense saina harbe ku wlh” kwance musu hannuwa yayi sannan yamusu pointing wani daki yana komawa baya tareda tashe hanci yanama Nanah wani kalan kallon kyama jin tai kashi juyawa yayi yafita dasauri tareda rufo kofa, chak Yasmeen tadauki Nanah tareda kama hannun Farida tayi hanyar bayin dasu, bude kofan bayin tayi bayi ne Mai kyau babu wani datti aciki, kayan makarantan tashiga cirema Nanah itakuma Farida ta tsugunna awajen tafashe da kuka kawai bata taba ganin tashin hankali irin wannan ba, saida tacire mata kayan sannan ta wanke mata jiki tareda daurata kan masai takarashe kashin ta wanke kayan makarantan da ruwa dan bataga sabulu abayin ba ta shanya daidai nan Nanah data daina kuka tace “nagama Anty Yasmeen” wanke mata tayi tai flushing sannan takama hannun Nana takaraso inda Farida ke tsugunne tana kuka mara sauti ahankali takai hannunta tareda jawo Faridan wani kalan kankameta Farida tayi tana kuka itama Nanah saita fashe da kuka dukansu suka rungume Yayarsu Yasmeen, sotake itama tayi kuka kaman su but itace hope nasu, she have to be strong, Farida tace “Ya Yasmeen kidnapping namu akayi ko su waye”? Murya chan kasa Yasmeen tace “nima bansani ba” Ahankali Farida tace “kashemu zasuyi Anty Yasmeen”? Wani abu Yasmeen taji yadaki zuciyanta dasauri tadago fuskan Farida, wani kalan murmushi takakalo tamusu takai hannunta tashare fuskan Farida sannan tashare Nana, cikin charming voice nata tace “babu wanda ya isa yatabaku inada rai, bazaku mutu ba, I will do koma menene to protect my sisters, sannan karki kara irin magana haka agaban Nanah” gyadama Yasmeen kai tayi, ahankali Yasmeen tace “kinsa singlet”? Gyadamata kai Farida tayi dasauri Yasmeen tace “cire kibani nasaka M
ma Nanah saina bata hijabina” tashi Farida tayi ta kwabe rigan makarantan ta tabama Yasmeen ta karba tarike sannan tacire farin singlet na jikinta yarage saura bra kadai Yasmeen ta amsa sannan tabata school shirt din tasaka da small hijabin school din tai maza tasaka ma Nana shimin yamata yawa sosai but at least yarufe mata bombom dababu pant ajiki, hijabinta tacire tabama Farida tace “saka wannan kibani naki” saka na Yasmeen tayi, Yasmeen ta karbi na School din tasaka ma Nanah shima ya mata yawa amman yasauka, Farida tace “kefa”? Dan kwalin kanta ta zare tace “dawani abu yasameku gwara ni, farin rigan school naki is transparent gashi ba singlet gwara kisa hijabi ba,” warware dankwalin atampanta tayi ta lullube kanta zuwa kirjinta dashi dan anan ya tsaya takama hannun Nana tace “kiyi poop bari mufita” dawani kalan sauri Farida tarike hannunta tace “dan Allah karku fita ku barni am scared kijirani” Gyadamata kai kawai Yasmeen tayi sannan suka juyamata baya poop Farida tayi tagama tai flushing daidai an bubbuga musu kofan bayin wani kalan firgita dukansu ukun sukayi duk suka kankame Yasmeen, ahankali tamika hannunta dake rawa tabude kofan bayin Wike ne dawasu maza 2 dasuka rufe fuskansu cikin ihu yace “are you trying to escape”? Fashewa da kuka daga Farida har Nanah sukayi duk suka boye abayan Yasmeen, ahankali Yasmeen tace “a’a” dariya Wike yayi yana kallon yanda su Farida ke kuka sun tsure yace “kumayi nasan karnukan mu saisufi kowa murna kwana biyu basuci naman mutum ba dama, ku wuce” dawani kalan sauri Yasmeen tawuce tana kankame da Farida da Nanah dake bayanta zuwa kan yar katifan da Wike ke nuna musu zama sukayi dukansu suka cure gu guda kaman zasu shige jikin Yasmeen, binsu da kallo Wike yayi sannan yajuya zai fita dakewa Yasmeen tayi tace “dan Allah kusaki kannina niku kamani dan darajan Allah, Nanah bata da Lafiya measles take and she’s just a kid she’s only 4, Dan Allah, Dan Allah let them go hold me instead pl…..plz….” Takarashe maganan da kuka daya kufce mata kanta akasa, kwashewa dawani kalan mahaukacin dariya Wike da boys nashi yayi yace “da Babanki yasan yanada kananun yara irinku da baiyi abinda yayi ba, inda yasan waye Oga na, yasan halin Pablo Escobar da baiyi abinda yayi ba so kukanku duk abanza ne pretty girls” yasake fashewa da dariya ya kawo ledan dasukazo dashi ya jefar gabansu sannan suka wuce suka fita, bin ledojin tayi da kallo kafin ahankali tasa hannu tajawo tabude slice bread ne da fanta kananu guda uku, dago Farida tayi daga jikinta tace “zokuci abinci” tai maganan tana ciro Nanah itama, ledan bread din tabude taciro slice guda bibbiyu tabasu sannan tabude fanta tabasu dasauri suka shiga ci barinma Nana, Farida itama yunwa takeji dan bataci abincin safe ba, yanda sukecin abincin dasauri taji wani kuka yazo mata ta juyarda kanta gefe, shanye fantan ta Nanah tayi tace “Anty Yasmeen akaramini” daukan dayarage Yasmeen tayi nata tabude tabata suka cigaba daci, saida slice bread din yarage saura 2 Farida ta tsaya daci takalli fuskan Yasmeen dake kallonsu idanunta yay jajir tace “bakici ba ke” dan murmushi ta kakalo tace “banajin yunwa ni kuci” kaman jira Nanah take karasa daukan sauran biyun tayi dan dama ita kuran buredi ce tashigaci duk sai sukahau kallonta tass tacinye sannan takalli Yasmeen tace “nakoshi Anty Yasmeen mutafi gidan mu wajen Ammi na” dan murmushi Yasmeen tamata tace “anjima kadan zamu tafi ko Farida” dasauri Farida ta Gyadamata kai tace “eh” cikeda son mantar da Nanah tace “kinsan takalmin da Baba yasayo mini yafi naki kyau” zaro idanu Nanah tayi tace “wai haka Ya Farida? Ai Ammi tace nawa duk yafi naku kyau dan kuji, kuma tamiki kayan salla kala saba’i” zaro idanu Farida tayi tace “zuki ta mallo” ahaka suka dinga mata hira kasa kasa duk da zuciyansu na cike da tsoro har wajajen 9 nadare bacci yay awon gaba da Nanah ajikin Yasmeen itama Farida bata jimaba bacci yay awon gaba da ita ta kankame hannun Yasmeen gam kaman zaa saceta.

Binsu da kallo Yasmeen tayi sai alokacin wani kalan barawon bacci ya saceta.

✨KK✨


✍🏻M SHAKUR


EPISODE 1️⃣6️⃣



Mafarki daban daban kawai take acikin baccin, yanzu kashe su zasuyi koko sai sunsa Baba yabiya miliyoyin kudi ne zasu sakesu yanda kidnappers keyi oho, what if suka cutar dasu, girgixakai tayi cikin mafarki barata taba bari acutar da kannenta ba, no no Allah ya tsaresu, Allah yafito dasu, bude idanunta tayi kadan sannan ta rarrafo zuwa kan katifan kankame su tayi sosai, itama Nanah jin duminta yasa ta kankameta da kyau Farida ma ta matso bacci yay gaba dasu.


Wuraren 2:30 yasauko kasa sanye dawasu pajamas masu kyau dan yau baije club ba dan ranshi abace yake, ahankali yake tafiya yanabin Dan dayagani kwance kan kujeran falo bacci yay awon gaba dashi da kallo, direct hanyar office nashi yayi yabude yashiga yawuce wajen chair nashi zama yayi akai yadau taba kara daya ya kunna yana kallon IPad dake kan table din, kaman baiso yayi gently yakai hannunshi yadauki iPad din ya kunna, ya shiga folder da akai naming footage yabude, saiga live video na dakin dasu Yasmeen keciki, tsayar da iPad din yayi ya lume acikin kujeran yana zukan tabanshi yana kallon su Yasmeen dake kan yar katifan suna bacci sun kanannade juna kaman zasu shige cikin junansu yakalla dan tabe baki yayi yamika yatsanshi zai fita daga folder daidai yaga an bude kofan dakin ahankali hakan yasa dasauri yakalli wajen door din, daya daga cikin yaran Wike ne babu face mask ma a fuskanshi yamaida kofan ahankali yarufe da hakan zaisa kagane baida gaskiya, idanunshi kyam akan screen din yamika hannunshi daya ya danna wajen botur, gaban katifan yaron yaje ya tsaya chak yana kallonsu, daidai Dan nashigo cikin office din batare daya kalleshi ba yace “go to the girls room be fast” dasauri Dan yajuya yafita, fuskan Yasmeen guy din ke kallo har zuwa kan kirjinta da hannun Nanah kekai yakai hannunshi kan saman wandonshi da sauri yana murzawa daidai an bude kofan dakin an shigo afirgice yajuyo yana cire hannunshi akan gabanshi, wani mugun kallo Dan yabishi dashi daga sama zuwa kasa, batare daya furta uppan ba yanunamai kofa hakan yasa yajuyo yana mammatse kafa yafito wani kalan fizganshi Dan yayi yajashi atsorace yace “Oga wlh wlh is not wat you are thinking” cikin fushi Dan yace “da ban zo ba wat were u trying to do, katabajin anyi accusing empire namu da raping mata ko trafficking mata? Inbama circumstances ba kataba ganin munyi harka da mata, wat were you trying to do around those innocent gurls” Dan yajashi zuwa office din Maheer, yabude kofa yashiga ciki dashi yana zuwa yawani kalan jefar dashi akasa da sauri yay kneeling tareda hade hannayenshi biyu yana kallon Maheer dako dagokai yakalleshi baiyiba yace “Oga Oga dan girman Allah kayakuri wlh wlh I wasn’t doing anything, tuba nake agafarce ni Oga, have mercy on me please” batare daya cire idanunshi dagakan IPad dinba Maheer yace “get Wike Dan” juyawa Dan yayi yafita hakan yasa yaron yacigaba da rokon Maheer da kaganshi zaka dauka da gaske baimasan akwai wani adakin ba, arude Wike yashigo dakin tareda Dan zubewa yayi yace “Oga nayi babban kuskure yau, shift suke dama one one to turn nashi yanzu just 10min fa zaiyi wani yazo ya amshshi shine ashe abinda yayi kenan, Oga please temper justice with mercy” cikin wani kalan yanayi Maheer yadago idanunshi yadaura su kan Wike yace “how dare you nasaka aiki kabarma yaranka kaika isa!” Yay maganan cikeda mugun gadara, da bala’in sauri Wike yace “wlh wlh ban isa ba Yallabai kuskure ne kayafeni ubangidana, duba da ban taba maka irin wannan kuskuren ba kayakuri yallabai” shiru yayi yakalli dayan yaron yace “how many minutes kayi kana kallonsu pleasuring kanka?” Duk kalan taurin zuciyanshi irin na namiji baya iya daure kallon Pablo, cikin wata kalan murya kaman na maraya yace “akalla 3” lumshe idanu Maheer yayi yabude su ahankali yakalli Wike yace “kaciremai yatsu uku na hannun dayay amfani dashi and karna kara ganin kafanshi a duk inda nake aduniyan nan” wani kalan tashi tsaye Wike yayi yace “angama yallabai” sannan yawani ja yaron dake rokon Maheer suka fice daga office din.

Tahowa gaban table din Dan yayi yakalli Maheer yanason yay magana amman yakasa, “speak” kaman daga sama yaji muryan Maheer, anatse Dan yace “Oga kawo kananun yara haka gidan nan is not a good option duba da maza ne suka cika gidan nan gaba da baya for their own security and well being” batare da Maheer yakalleshi ba idanunshi a lumshe yace “and..?” Ahankali Dan yace “danace kooo uhnnn…” wani matsiyacin murmushi Maheer yasaki yace “gobe ubansu zai saki kayana idan bai hakan ba he’s saying goodbye to yaranshi har abada I don’t care” yay maganan ko ajikinshi, gyadamai kai Dan yayi cikeda girmamawa yace “yes sir” shiru yayi kafin chan yace “get some sleep, I wanna be alone” yes sir Dan yafadi yajuya yafita daga dakin.


Are you a student? a graduate and you’re yet to have a job?
Are you tired of being broke?
I am introducing to you the simplest and easy way to earn extra money online with just your smart phone and the internet Remember’Skills rather than just degrees’ by our honorable minister pantami?
With affiliate marketing you can earn 50-100k weekly 
Come and learn wat you can’t be taught in school,and stop waiting for salary before buying that necklace or that suya and shawarma you are craving for 
Chat me up and get registered on this platform and earn in a week 50k and above…this is not a scam cause attached is a prove of payment fr those that cashed out🤑🤑💰



‎Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/LoXHEU6kh011Eq6RQthgwi
✨KK✨


✍🏻M SHAKUR


EPISODE 1️⃣7️⃣

Shop with Tilly gidane na saida kayayyaki daban daban na zuwa office da outing, tops, pallaxos, dogayen riguna da sauransu.
Chat them up don saya now💃💃💃


wa.me/+2348033623392

Tun wajajen 4 da ita da Farida suka tashi kusan atare dakin Farida tabi da kallo sannan takalli Yasmeen, cikin sanyin murya tace “Anty Yasmeen har yanzu muna nan wajen”? Gyadama Farida kai Yasmeen tayi ahankali, dawowa kusada Yasmeen Farida tayi cikin wani kalan siga na hopelessness tasa kanta akirjin Yasmeen tai lamoo ahankali cikin wata kalan raunanniyan murya dake cikeda damuwa sosai tace “Anty Yasmeen tsoro nakeji sosai, ji nake ajikina kaman kashe mu zasuy….” Dawani kalan sauri Yasmeen tadagota tareda kai yatsanta kan lips nata rai abace tace “shush, don’t say that” takai yatsunta dasauri tashare hawayen daya gangaro dagakan idanun Faridan datakoma kaman wacce tai ciwo na shekaru dari tace “babu abinda zan bari yasameku sai inda karfina yakare, i will protect you and Nanah with my life, babu abinda zai sami kannina karkiji tsoro kinji, zamu koma gida I promise you, nasan duk inda Baba yake yana iya yinshi mukoma gida, we are all going home kinji Fariri” Gyadamata kai Farida tayi saikawai tasake shigewa jikin Yasmeen kankameta sosai tayi tana kuka ahankali mara sauti, duk yanda kuka kecinta saitaji ita takasa tahau bubbuga bayan Faridan ahankali ga jikinta yay zafi sosai kanaji kasan zazzabi ya shigeta, sun dade ahaka tacirota daga jikinta tace “zomuje muyi salla” daga Faridan tayi itama ta mike tsaye cikinta nawani kalan murdawa amman ta daure, bayi suka shiga Farida tafara fitsari tayi tsarki itama tayi sannan kowacce tai alwala bayan sun dirje bakinsu da hannu fitowa sukayi, Farida takalleta tace “dame zaki sallan Nanah tai fitsarin kwance a hijabinki damuka lullube dashi” ahankali tashiga warware kullin datama dan kwalinta awuya ta sake maida wani tace “da wannan zanyi ke kiyi da karamin dakikasa” sannan ta kabbarta sallan Farida ma ta kabbarta sukai salla sun dade kowanne addu’a yake Allah ya tsira dasu, pillow Nanah tayi da cinyan Yasmeen atare suka shiga karatun Al Qur’ani ahankali suratul Mulk sai wuraren 6 Nanah tafarka da lafiyayyen kuka kaman ana yankata dasauri daga Yasmeen har Farida sukai kanta hannunta Yasmeen tadaura akanta tana daukanta jikinta zafi itama damuwa sosai Yasmeen tayi tace “Nanah zazzabi kikeyi” cikin kuka da shagwaba irin na yara ta ture Yasmeeen tana sake ballewa dawani kalan mahaukacin ihu tace “Ammiiiiii, Ammmiiiiiii naaa” rasa yanda Yasmeen zatasa kanta yasa ta tsugunna agabanta tareda juyamata baya tace “Oya to hau baboo muje na kaiki wajen Ammi, Farida dauko kayanta abayi nasa mata mutafi” hawa bayan Yasmeen Nana tayi da sauri itakuma Farida tawuce bayi fitowa tayi takalli Yasmeen tace “kayan basu busheba kaman yanzu kika wanke Ma” ihuuu Nana ta tsala tace “ni ahaka zansa wajen Ammi zani” dasauri Farida takoma bayin takawo kayan karba Yasmeen tayi tana sauko da ita daga bayanta ga jikin Nanah zafi rau kaman wuta tace “Nanah kayan nan zasu kara miki zazzabi” fizge wandon kayan makarantan tayi cikeda rigima irin na yara tashiga sawa, tasaka rigan kan singlet na Farida dake jike da fitsari ajikinta itakuma Farida tawuce tadauki hijabi din Yasmeen takai bayi ta dauraye ta shanya aruwa tadawo dakin tana kallon yanda Yasmeen ke jijjiga Nanah dake kuka sosai abayanta tana kiran Ammi ita bama Nanah kebata tausayi ba Yasmeen kebata tausayi ita kadaine bataci komiba cikinsu tun jiya wani kalan mahaukacin bugo kofan dakinsu akayi dayasa dukansu suka firgita dagudu Farida tai tsalle daganan gaban bayi zuwa bayan Yasmeen itakuma Nanah ta dirko daga bayan Yasmeen din taboye abayanta itama kaman Farida tana rusa uban kuka, hakanan Yasmeen taji kirjinta nawani kalan extraordinary bugawa takalli kofan lips nata har rawa suke takai hannayenta tana kara kankame su Farida dasuka boye abayanta, bude kofan akayi wasu maza biyu da fuskansu ke arufe ga bindigogi ahannunsu suka shigo dawani lafiyayyen royal chair kaman irin kujeran sarkin nan suka ijiye kujeran nesa kadan dasu Yasmeen but kujeran na facing nasu, dayan yace “gyara zaman kujeran kada mubata ma Oga rai this early morning” gyara zaman kujeran sukayi suka juya suka fita dasauri batare dasun kalli su Yasmeen ba, sake kankame kanne ta Yasmeen tayi tana karanto duk wani addu’a data iya sabida yanda gabanta kewani kalan mahaukacin fadi daidai lokacin aka kara bude kofan wasu kattin maza wanda jikinsu kadai tagani tagane security ne su dudda fuskokinsu arufe but suna sanye da suit suma ga bindigogi a hannunsu sunyi charko charko sun kame jikin kofan daidai lokacin wani kafa dake sanye cikin black wando dayasha guga da black covershoe na Gucci dake kyalli yashigo dakin, dawani kalan sauri Yasmeen ta lumshe idanunta sabida wani kalan arnen sanyi dataji tanaji dahar saida hakoranta suka hade sukai kara kaman vibration grrrr!.

Kaman wani sarki yawani kalan tako yana tafiya dai dai yataho ya zauna akan kujeran da aka ijiyemai yay crossing kafa daya akan daya idanunshi sanye cikin wani baki kirin glass na police dabaka iya ganin idanunshi jikinshi danye da suit dayamai bala’in kyau yazauna ajikinshi kaman dan shi akai suit aduniya, tsayawa Wike, Nas da Dan duk sukayi abayan kujeran dayake zaune duka fuskokinsu arufe banda Wike duk suna kallonsu Yasmeen banda shi dahar yanzu bai daga idanunshi yadaura akansu saima zuba hannuwanshi dayayi saman hannun kujeran yay crossing legs nashi ta hanyar daura kafa daya akan daya.


Wani kalan kamshi da tunda take arayuwanta bata tabajin kamshi mai kwatankwacin dadin nan bane yadaki hancinta dayasa tadaure tabude idanunta ahankali dan kadan takalli gabanta daidai shima yana dago kanshi dan kallon yaran for the first time suka hada idanu dudda idanunshi na cikin bakin glasses. Wani kalan faduwa gaban Yasmeen yayi dasauri tasauke kanta tareda sake maida idanun ta lumshe kallo daya tamai tagane shine Ogan sabida kalan zaman kadai dayayi akan kujeran, dauke kanshi yayi tareda dan girgiza kanshi kadan sabida yanda Nanah ke kuka yana shiga kanshi, he hates children and he hates kukansu, daurewa yayi ahankali yadaga hannunshi sama hakan yasa dasauri Dan yaciro kwalin cigar dinshi yaciro daya yasamai a hannu sannan yazo tagaban shi ya kunna lighter akan taban hakan yasa ahankali Maheer yakai taban bakinshi ya zuka kadan tareda dan runtse idanu jijiyoyin kanshi har mimmikewa suke sabida yanda kukan Nanah ke damun kwakwalwan shi, sake kai taban bakinshi yayi zai zuka kawai yakasa controlling kanshi yayi mugun loosing cool nashi cikin wani mahaukacin tsawa da saida dakin yawani amsa yace “Ke!” Ba Nana ba har Yasmeen da Farida dukansu saida suka firgita, cikeda bacin rai dakuma daka tsawa kaman dakin zai fashe yace “shut up!” Wani kalan zabura Nanah tayi tana kuka sosai kaman zata mutu ta kankame idanunta tana kwakume Yasmeen gamgam ta bayanta kaman zata barka mata riga irin yanda yara keyi din nan idan sunga wanda suke tsoro tace “Anty Yasmeen Ammi Ammiii” tana maganan tana makyarkyata tana sakin fitsari bin fitsarin fitsarin Maheer yayi da kallo datakeyi tana kuka cikin fushi yakalli Wike yace “why did you bring this child to my house bayan kasan how much I hate children haaaa, shoot her idan batai shiru ba!” Dawani kalan sauri Yasmeen tadago kanta takalleshi tana boye Nanah abayanta da kyau gabanta na bugawa ita bama tasan ko kallonta yake koba kallonta yakeba sabida glasses na idanunshi but dai fuskanshi na kan kallonsu ne, cikin wata kalan muryan dake cike da tsoro mai kuma mugun sanyi tace “she’s just a child that is very scared, idan da wacce zakasa a harba adakin nan should be me! Not my sisters” for the first time Maheer zubama Yasmeen manyan idanunshi yayi dudda ta cikin glass ne kasa jurewa tayi tadauke kai da sauri ta tsugunna tareda kallon Nana da idanunta ke kulle gamgam kaman na Farida ahankali tashafa kanta da fuskanta tace “kiyi shiru Nanah kinga Uncle bayason kukan yara, please Nanah zan kaiki wajen Ammi idan mungama kinji yi shiru to Nana na” gyadama Yasmeen kai tayi ahankali ta rungume Yasmeen da sauri, ahankali Yasmeen ta mike tsaye tareda sauke Nanah taboyeta abayanta sannan tasauke kanta akasa tana wasa da yatsunta kirjinta bugawa kawai yake kaman tashin aradu, da hannu Maheer yama Dan alamu yabasu wani takarda da Dan ke rikeda shi hakan yasa Dan yataho gabansu baya Yasmeen tayi dasauri a tsorace ganin wani ya nufota, Maheer duk yana zaune inda yake yana kallonsu, tsayawa daidai gabansu Dan yayi yana kallon fuskan Yasmeen din ganin kaman yataba ganinta amman yakasa tunawa yabata paper tana wani kalan nishi kaman zata shide ta amsa tana kallon paper, Dan yace “wannan sakone zuwa ga Baban ki da zaki karanta yanzun nan zan muku video idan zaki fara karantawa dazamu aika mishi, let’s hope he listens yasaki kayanmu muma musake ku” yay maganan yana komawa baya itakuma Yasmeen na kallon rubutun takardan da takasa gane komi ciki ko abin yahadu da she’s under stress da tsoro ne oho but word na farko kadai ma takasa karantawa ballantana sauran, waya Dan yaciro yakunna video yakalli Yasmeen din yace “kifara nafara video” gyadamai kai tayi ahankali takalli paper tana ware manya manyan idanunta dasuka kara haske tass sabida safiya ne  kwaiduwan idanun sunyi gray sosai tana kokarin karanta word na farkon ma takasa, ahankali Maheer dake shan taba yadago kanshi yadaura mayun idanunshi akan fuskanta yana kallonta tundaga kan hannayenta data rike paper gamgam yatsunta na motsi sosai da dan tiny little red lallen daya rage a kumbunanta, zare hannunta daya tayi daga rikon datama paper takai yatsanta dasauri tadaura akan letters din kaman mai koyan ABCD tace “P……..Paaaaa……” tasake kakarewa dakin yay tsit ana kallonta, kafin takara daddagewa da duka karfinta hawaye na taruwa a idanunta tsabagen yanda take fama ta karanta tace “Paaaa……bu…bu….no….boooo…..” Daidai nan hawaye ya sauko daga idanunta dasauri takai bayan hannunta ta share kwallan tana kara ware manyan idanunta trying to read it by fire by force kowa na kallonta na dakin, ahankali Farida dake bayanta tafito gently tasa hannunta akan paper tareda kallon Yasmeen murya chan kasa tace “kawo na karanta Anty Yasmeen” gyadamata kai Yasmeen tayi ahankali gwanin ban tausayi sannan tasakin mata paper karba Farida tayi tadan dagokai takallesu kasa kasa dan takasa kallon fuskan kowa kafin tasauke kanta dasauri cikeda tsoro tace “my sister nada matsalan hada baki so I will read” sosai Maheer ke kallon Yasmeen data tsaya gefen Farida innocently har lokacin kwayan idanunta na kyallin hawaye sabida hawaye dasuke ciki, anatse Farida tafara karanta takardan.

“Pablo Escobar yabaka 1hour kasaki his shipment da drivers nashi yasaki maka yaranka inba hakaba zaka tsinci gawawwakin yaranka ukun nan dakake gani akan video agaban police station dinku”.
Fashewa da kuka sosai Farida tayi cikin wani kalan muryan tsoro da tsantsan tashin hankali ganin sunce zasu kashesu tace “Baba dan Allah ka basu abunsu we are scared Baba” katse video Dan yayi yajuyo yakalli Maheer dake kallon Yasmeen har lokacin cikin glass nashi yace “it’s done Sir” gently Maheer yamike tsaye ganin zai juya yasa cikeda Yasmeen tace “kaine Ogansu ko”? Chak Maheer ya tsaya batare daya juyoba hakama yaranshi, Dan yakalli Yasmeen datai magana yace “ke are you okay kike tambayan sir ko shine Ogan mu” wani kalan kallo tama Dan adake cikeda damuwa dakuma jarumta tace “da Oganka nake magana bada kaiba” wani kalan juyowa Maheer yayi kaman zaki jin yanda yarinyar tai magana da saida Yasmeen din tai baya da sauri sannan ta tsaya takalli hayakin taban daya huro tasa hannu ta kakkabe kafin takalleshi tace “inaso kasaki kannena su koma gida ni ku barni anan har lokacin da Baba zai saki kayanku da direbobin ku dakuke so yasaki” sosai Maheer yake kallonta yanda takemai maganan kaman tana bashi command, ganin yanda yake kallonta yasa Dan yabude baki zaiyi magana yadagamai hannu alamun kar yayi, yadda karan taban hannunshi yayi akasa cikin wani kalan husky voice yace “are you commanding me”? Cikin yanayi na matukar bacin rai ganin yanda Ogansu keda rainin wayo yasa tace “I don’t know! All I know is kannina basuda lafiya, kabarsu sutafi niku rikeni bakada imani ne dazakai kidnapping 4yrs old little girl”? Hannun Yasmeen Farida takama cikin tsoro fizge hannunta Yasmeen tayi cikin zafin rai tai ihu tace “ki barni, yadauka tsoronshi akeji ne the worse zai iya shine ya harbeni namutu ko yadade baiyiba, baka da Imani ne”? Sosai abin yabashi mamaki tunda yake babu wacce ta taba kallonshi tamai magana kwatankwacin haka ballema rashin kunya irin na yarinyar nan, wani makirin murmushi yayi tareda shafa sajenshi yana kallonta still kafin cikin wani dan iskan takadirin murya yace “bani dashi ko kadan” yajuya mata baya tareda kallon Dan yace “take this lousy girl and lock her up a study” Maheer yay maganan azafafe tareda juyowa yana kallon fuskan Yasmeen din, zaro idanu tayi tana komawa baya tana kallon sauran mazan dakin dake dumfarowa inda take, Farida tafashe da kuka suna kankame ta, ganin da gaske suke dauketa zasuyi yasa dasauri Yasmeen tace “kayakuri dan Allah karka sa akaini wani waje daban da kannena please please please dan Allah” juyawa Maheer yayi fuuuu yafice daga dakin, Dan da Nas suka bishi abaya, su Farida suna ji suna gani daukanta akayi aka fita da ita daga dakin suna kuka sosai suna kururuwa itama Yasmeen na kuka sosai tana kururuwa aka kallesu  itakuma aka wuce da ita wani waje.

✨KYALKYALIN KAUNA✨



✍🏻M SHAKUR



EPISODE 1️⃣8️⃣

For your original Egypt Abayas,home decor, Gold (new and used), shoes that are qualitative and unique at affordable price , siyen daya ko sari (wholesale and retail) contact +201123302418


Instagram @Shopper_topia
WhatsApp group *Maryam’s Egypt abaya *

‎Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/GoRzZ7ZgslV2alO5hYGAnj



Ita bama tagane inda akai da itaba kokawa take sosai tana tutturjewa tana kokarin kwace hannunta tana kuka sosai tana waigawa tana kiran Farida da duka muryanta da Nana, batasan ta ina akabi da itaba wani babban mahaukacin falo suka shigo da ita akai wani corridor da ita sai chan aka bude wani kofa daganan bakin kofa aka jefata cikin dakin saida ta buge dan kwalin data rufa dashi ma fita yayi daga kanta bata damu da bamata bi ta dankwali ba tashi tayi da gudu tai kofan tana kuka sosai tashiga kiciniyar bude kofan amman arufe hakan yasa tafashe da kuka sosai tana bubbuga kofan tace “dan dan Allah, dan Allah ku budemini kofan, wlh Nanah da Farida zasuyita Kuka please please dan Allah kuji tausayina dasu Nana kubude mini” gajiya tayi da bubbuga kofan ahankali ta tsugunna jikin kofan tareda kife kanta akofan tana wani kalan kuka mai tsuma rai ashe tun jiya batai kuka bane sabida tana taredasu Farida tana ganinsu, yanzu da aka rabasu sai taji duniyan gabaki daya yamata zafi kawai Nanah kefadowa ranta da Farida ga tausayinsu da yanda zasuyi yanda batanan din nan takeji, tai kuka tai kuka harta godema Allah, takai kusan awa biyu awajen kofan kuka take once in a while tana roko abudeta, chan same kamshin turaren nan dataji dazun ne yadaki hancinta hakan yasa tamike tsaye dasauri tana wani kalan bubbuga kofan tana jijjiga kofan tana kuka. “Dan Allah kace su bude ni dan Allah, kayakuri please please please, Nanahhhhhh, Faridaaaa, Ammiiiii……. Dan Allah kayakuri baran karaba” bude kofan dataji anayi yasa tai shiru tashiga kallon kofan da sauri takoma baya, shigowa Maheer yayi dakin yana sanye dawani 3quater navy blue na Fendi sai off white t-shirt mai gajeren hannu dayamai wani kalan mahaukacin kyau dan kunnen diamond dake makale a kunnenshi yana wani kalan shinning yana sheki hannunshi rikeda wayanshi, kafafunshi sanye dawasu fararen crocs designers, yana zuba wani kalan kamshi kaman wanda yafito daga kogin turare, wavy gashin kanshi na kyalli da sajenshi, lips nashi sunyi pink sosai looking so moist and succulent, wannan karan baisaka bakin glasses ba hada idanu sukayi wani kalan faduwa gabanta yayi dasauri ta sauke kanta kasa ganin yanda yakeda dogayen gashin idanu kaman mace, takai bayan hannunta tana share fuskanta, dauke kai yayi yawuce cikin office din shikuma Dan dayake tsaye ata waje yarufo kofan dasauri tai wajen kofan tashiga bugawa tanajan kofan ganin ba’a budeba yasa takife kanta jikin kofan tafashe da kuka sosai kaman wata marainiya da aka kulle adaki tanaso tafita.


Ahankali yazauna kan kujeranshi yaja system yabude ya kunna kafin gently yadago kanshi yadaura manyan idanunshi akanta yanabin tundaga gashin kanta dayake abude da kallo wanda wani shuku dayay tsufa ne akanta but baihana kaga silky black long hair nata ba, gashin ma sun zazzaro waje dan tanada tsantsin gashi gasu kuma so coily, ganin duka gidan nan babu mai imani ko tausayin Nanah karama ma dake kuka balle ita babba yasa tawani juyo da sauri karaf suka hada idanu yahade rai tamau ya tsuke fuska, wani kalan wankamai wani uban harara tayi tareda kai bayan hannunta tashare fuskanta tass tass tawuce wajen dan kwalinta datagani akasa ta dauka takai hancinta ta fyato majina, wani kalan yatsine fuska Maheer yayi shi karan kanshi baimasan yayi ba irin ewww din nan dirty girl, kaman taji ajikinta dago manyan idanunta tayi ganin yanda yayi da fuska yasa takara wankamai wani mugun harara kaman zata kasheshi da idanu dayasa ya zaro idanushi cikeda mamaki irin wat! Sake ballamai hararan tayi ciki ciki tace “mara imani kawai” cikin kakkausan murya yace “mekika ce”? Juyowa tayi takalleshi da sauri suka hada ido cikin tsantsan dakewa dan yanzu jitake dukma abinda zai faru yafaru tace “cewa nayi Allah yasa kada Babana ma yabaka abinda kakeso duk abinda zakayi kayi” tsayawa yayi chak yana kallonta abin looks really strange to him, dan  tunda yake babu wacce tama isa tamai wani kalan kallo balle tamai rashin kunya haka wato she’s stubborn kaman babanta, kwallin taba yadauka yabude yazaro daya yakai bakinshi yadauki lighter zai kunna saikuma yakalleta anatse yace “idan Babanki bai bani kayan kwayoyi na ba saina kasheshi har lahira” zaro manyan idanunta dasuke jikeda ruwan hawaye tayi ta kalleshi kana ganinta kaga tsoro da fargaba dakuma shakkan shi aranta jin yanda yake kiran kisan kai kai tsaye, hakanan saiyaji yaji mugun dadin hakan, lighter yasa ya kunna taban sannan ya ijiye ya zuki taban ya fuzar ahankali yace “bashi kadai zan kasheba duk wani tsatso da jininshi daya bari aduniya sainabi na kashesu daya bayan daya” yakara zukan taban ya fuzar, yabita da kallo yanda yaga yan dogayen brown skin yatsunta ke rawa masu kyau dabasu da dark knuckles, gently yadauki wayanshi yabude yay dialing number Dan yasa a speaker yace “bari nafara da kannenki” dawani kalan sauri ta kalleshi dan bata gane takamaimen mene ze fara da kannenta ba, daukan wayan Dan yayi yace “yes sir” dan shiru yayi yakalleta yanda take zaro manya manyan idanunta tana kallonshi cikin wani kalan murya na asalin mugunta da isa yace “shoot those children Dan, ka kwashe gawawwakin su ka bama Kikito yaci don’t cut the call, execute the task ina kan wayan” dasauri Dan yace “Yes Sir” wani kalan mikewa tsaye Yasmeen tayi kanta har juyawa yake jikinta wani kalan bari bari yafara kaman wacce takeda farfadiya tana dumfaro shi tace “dan girman Allah, dan girman Allah malam kada ka kashe kannina, kill me, nika kasheni dan Allah let them be, ka kasheni, kayakuri dan Allah kaya kuri” tana tafiya tana hade hannayenta biyu tana rokonshi tana karasowa wajen dayake ta zagayo ta bayan table din kusada shi tafashe da kuka sosai tahade hannayenta biyu tana kallonshi yanda yakeshan katon lukutin taban abinshi ko kallonta bayayi daidai nan taji karan bude kofa tawayan saiga kukan Nanah kaman zai tsaga wayan, Dan yace “Sir gani nan na iso” zaro manyan idanunta tayi kirjinta na bugawa sosai tarushe da kuka tai kneeling gefenshi takai hannunta saman hannun kujeran dayake zauna tana kallonshi tana kallon wayan tace “dan Allah kada ka kashe kannina dan girman Allah dan ya Rasullullahi, bawan Allah kayakuri kada ka kashe min Farida da Nanah su kadai ne kannina dan Allah” daidai lokacin taji kukan Nanah da ihun Farida tana cewa “wayyo me kake nunani da bindiga” Yasmeen batasan lokacin data mike daga kneeling din datayi ba hannunta har rawa yake tawani kalan daukan wayanshi garin haka hannunta ya gogi nashi wani kalan shocking Maheer yaji dasauri yakalleta, bama tasan tayiba dasauri takai wayan kunnenta kaman ba a speaker wayan yake ba tana ihu sosai tace “dan Allah kada ka kashemin kan……” tuss tuss taji sau biyu wani kalan ware idanunta tayi kafin idanunta suwani kalan juye sama tai baya luuuuu zata zube kasa dawani kalan sauri Maheer yatarota hakan yasa tafado jikinshi a sandare.

✨SPARKLES OF AFFECTION✨



    ✍🏻M SHAKUR


EPISODE 1️⃣9️⃣

Anty kene ba warwaro, ba dan kunne ba sarka haba dan Allah, Oya Oya shiga group din nan kije ki kwashi sarkoki da dankunnaye akan kudi dan kankani.
‎Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/JGCK4a99vpjGLtepWcYwrn


Wani kalan sanyi yaji ajikinshi a asalin cikin bargon kashin jikinshi da tunda yake koda yay zaman Russian ma da Alaska baiji kalan irin sanyin nan acikin jikinshi ba, in his entire life banda Hajiya Maryam this is the second lady dayataba rikewa ko ta taba shiga jikinshi, tundaga kan guntayen hawayen dake gefen idanunta yake kallo harzuwa kan small yar doguwan fuskanta da brown skin nata kewani shinning kaman butter da aka narka, dan karamin bakinta yakara ja kaman wacce zazzabi ke shirin kamawa, goshinta da gashi yacika sun kwanta ga uban zufan daya ketomata agoshi  sai sukai lub lub hakan yay mata wani kalan kyau idanunshi ya daura akan katon pimple guda daya daya fito mata a in between giranta guda biyu dayasa tai wani kalan kyau zuwa gudu ukun dasuka fito mata a kumatu dasuka mata bala’in kyau yasake maida idanunshi kan dan karamin pink lips nata dasukai so moist kaman ta shafa vaseline, wani kalan lumshe idanu yayi da bala’in sauri dan abin is somehow ko Hajiya Maryam baijin yataba tsayawa yamata wannan cikakken kallon dayama yarinyar nan ba kuma baimasan mesa yakemata kallan kallon nan ba, abu yaji yanamai yawo aciki kaman tafiyan butterfly dasauri ya runtse idanu saikuma yabude idanunshi da sauri yakai hannunshi kan goran ruwan shi dake kan table din yabude goran dasauri yakai duka ruwan saman fuskanta yana kallon fuskan yadaga goran yashiga juyemata ruwan, wani kalan nishi Yasmeen tayi dan ruwan akwai sanyi sosai hakan yasa ya tsayar da kwarara mata ruwan yamaida goran ya ijiye kan table yana kallon fuskanta still batare daya saki shoulder nata ba, ahankali take bude idanuwanta dasuka mata dishi dishi bamata gani da kyau idanunta na sauka kan wani kalan kyakkywan mutum dakenan kaman bakin balarabe ga lips dinshi jazur yana kallonta shima, cikin yanayi na asalin wacce bata gama farfadowa sosai ba tabude lips nata, saikuma kawai tafashe dawani kalan soft kuka tana karasa bude idanunta tass tana kallonshi still, yanda take kuka kaman irin karaman yarinyar nan dabata dawani hope daya rage mata aduniya hawaye na bulbulowa ta gefen idanunta, wani abu ne yaji yatabamai zuciya ganin yanda take kukan, dawani kalan sauri yadauke kanshi cikin kakkausan murya dake nan a bit calm ba kara sosai yace “tashi daga jikina” makemai kafada Yasmeen tayi batare datayi ko motsi ba, hakan yasa dasauri yajuyo da kanshi ya kalleta kaman yanda take kallonshi shi baitaba ganin karfin hali haka ba, tana kuka sosai mara kara tana kallonshi hade giran sama da kasa yayi yakoma sak Pablo dinshi  yace “tashi daga jikina” makemai kafada tayi tana kallonshi cikin idanu kyur batako kyaftawa, kwayar idanunta yakalla yanda yay gray sosai ga idanun sun jike da hawaye sosai sakejin wani abu yayi namai tafiya aciki dasauri ya dauke kai yay baya da kujeran dayake kai zai tashi hakan yasa Yasmeen tai maza cikin kuka ta yunkuro daura kanta tayi akirjinshi in so much agony cikin wani kalan kuka tace “wlh wlh nima saika kasheni, I can’t live anymore mai amfanin rayuwana kannena sun mutu? Wlh wlh saika kasheni baraka tafiba” tacigaba da bubbugamai kanta akirjinshi, baitaba ganin mutumin dabaya tsoronshi ko shakkan shi ba irin yarinyar nan, cikin kakkausan murya yace “dagani to nadauki bindiga na nakashe ki” cikin kuka ahankali ta yunkura zata tashi da jikinta daya mutu sosai karaf ta tsaya sabida yanda gashinta ya makale a boturin jikin riganshi ba karamin zafi abin yamata ba dasauri cikin kuka tace “washhhh” takai hannunta dasauri zata daura akan kirjinshi cikin dan tsawa yace “don’t touch me ke!” Tsayawa tayi cikeda gajiya da komi na duniya tace “to kacire mini” dan kallon kan nata dake saitin kirjinshi yayi da yanda gashin yay tangling akan boturin shi, tsaki yayi kadan tareda yatsine fuska yakai hannunshi ahankali kaman mai tsoron taba gashin nata yace “look at her dirty hair kazamiya” cikin kuka tace “eh naji amma dai inada imani kuma ban taba kashe kow…..” wani kalan kuka ne yaci karfinta mai bala’in kara this time tunawa da yakashe Nana da Farida yanzu, kasa taba gashin nata yayi ahankali yaduko da kanshi kasa yana kallon yanda take kuka ta runtse idanunta gam tana kuka mai taba rai har harshenta yake hangowa jajajir sabida yanda take kukan, wani abu yaji ya tsayamai arai yanda take kukan nan tausayi ne shi baitabajin tausayin wata ba baima cika jin emotions ba to meke damunshi, jitayi kaman ana kallonta hakan yasa tabude rinannun idanunta cikin kuka karaf suka hada idanu saida gabanta yafadi shima haka dasauri yadauke kai tareda kai hannunshi da sauri yana cire gashinta daga jikin riganshi da sauri yakasara cirewa cikin fushi yace “now get up” tashi tayi dasauri tana kuka, shima yamike tsaye yahade rai tareda jawo drawer yaciro bindinga yadago kanshi yakalleta, kallon bindigan tayi yay pointing bindigan saitinta yace “kince na harbeki ko”? Gyadamai kai tayi cikin kuka tace “eh” ahankali yana kallon kwayan idanunta ya matso dab da ita tareda daura bindigan akan goshinta lumshe idanunta tayi da sauri tana wani kalan nishi hawaye na fitowa ta gefen idanunta ta sadakar kawai, pulling trigger yayi bindigan tai wani kalan kara har cikin scull nata taji karan batasan sanda ta kurma wani kalan uban ihu ba. “Wayyoo Ammi na mutu” jikinta ko’ina narawa, wani kalan murmushi ne ya kufce mai daga baki yana kallon yanda ta zare ya girgiza kai kawai yasauke bindigan kasa ahankali yace “ahaka ake mutuwa ko”? Chak ta tsaya tadan zaro idanu saikuma takalli kanta ita wlh tadauka ta mutu, hannunta takai tashafa saman goshinta inda yadaura bindigan ta lakato tadawo dashi gaban idanunta taga ko akwai jini taga bakomi hakan yasa tadago manyan idanunta ta kallai, wani kalan dan iskan kallo yamata sannan yawuce yafara tafiya zaiyi hanyar kofa kaman wanda akace dole yayi magana yace “your sisters are alive” wani kalan zaro idanunta tayi takalleshi dasauri tabi bayanshi tace “da gaske” kojuyowa baiyiba balle yakalleta but hakanan taji kawai ta yarda dashi they’re alive, ganin yakai kofa yasa dasauri tace “dan Allah ka maidani wajensu” chak ya tsaya hakan yasa itama ta tsaya dasauri batare daya juyowa cikeda gadara yace “this is your punishment” cikin wata kalan sanyin murya kaman marainiya tace “dan Allah kayakuri kayafemini” wani kalan juyowa yayi yazuba mata mayun idanunshi dasauri takoma baya tasauke kanta kasa dasauri, anatse yace “I don’t forgive mistakes” juyawa yayi zai bude kofa yafita hakan yasa dasauri Yasmeen tace “ni kuma I forgive you duka abinda kamini da kannina” haryasa kafa yafita ya tsaya chak juyoda fuskanshi yayi yakalli side nashi batare daya juyo yakalleta ba, ahankali yace “why”? Matsowa kusa dashi tayi kadan tace “sabida you are a good person dabai da kow……” wani kalan juyowa Maheer yayi kaman zaki dayasa maganan ya makale abakinta tazaro idanu adan firgice kafin abalain tsorace tace “kayakuri I guess I misspoke” wani kalan juyawa Maheer yayi yabar dakin azuciye tareda rufo kofa.


✨KK✨


✍🏻M SHAKUR


EPISODE 2️⃣0️⃣


ZAKI IYA SHIGA GROUP DIN DANAKE POSTING ✨KYALKYALIN KAUNA✨TA HANYAR DANNA LINK DIN NAN


https://chat.whatsapp.com/HyR79BijM7XFBaNPrFcBYn



***
Daga Baba dake wajen aiki harsu Ammi dake gida babu wanda ya runtsa ranan, dan saida dare yayi Ammi ta birkice sosai dan all this while bata yarda anyi kidnapping yaranta ba saida dare yayi, dare yayi taga yaranta duka basa tareda ita an daukesu kenan yanda take kuka sosai saida Baffa yafita yakira wani likitan anguwansu yazo yama Ammi alluran bacci sannan suka samu tai bacci.


Shima Baba dake station baiyi bacci ba saida ya sumar da direba daya cikin direbobin har saida su Aliyu suka fito dashi daga dakin amman direbobin nan sunki magana ganin yanda ya sumar da dayansu kuma yake fushi yasa suka gane Pablo yadauki wani abu nashi that means sun kusa fita hakan yasa suka kara dake ransu sukaki bada any information dan dasuyi betraying organization din dake basu mahaukacin kudin nan dabasu taba samun irinshi arayuwan su ba gwara su mutu a police station din dasu bada information akan Pablo.


Wuraren 7:15 na safe Baba na zaune kan dogon kujeranshi ya lumshe idanu hannunshi rikeda wayan da babu abinda yake sai fatan Allah yasa Pablo yakirashi Aliyu zaune gefenshi daya damu sosai wayan hannun nashi yayi kara hakan yasa dasauri yabude wayan hannunshi har rawa yake saiga video, Yasmeen ce tafara kokarin karatu saida Farida dasuke bayanta itada Nanah sun kankameta tafito takarba tafara karanta abinda ke paper da yanda tafashe da kuka akarshe, yaran sunyi zuru zuru kaman sunyi shekara dari hannun criminals, kasan sau goma Baba yakalli video sannan yakalli Aliyu yabashi wayan yace “sake kiramin number” dialing number Aliyu yayi kaman tsafi number yayi ringing dauka akayi dasauri Baba ya karbi wayan yace “Hello Pablo” Dan ne yayi magana yace “Oga is unavailable, yariga yamaka kiran dazai maka trust me har abada Oga bazai kara kiranka ba kuma” ijiyan zuciya Baba yasauke ahankali yace “hope my children are fine” dasauri Dan yace “absolutely” ahankali Baba yace “zan saki kayanku yanzun nan bada jimawa ba amman shipment din zan fara saki sainaga yarana zan saki direbobi ku” dan murmushi kawai Dan yayi kadan yace “deal namu is direba da kayanmu, nonetheless Oga always keep promise nashi, za’a kai shipment namu trailer park a ijiye we will take it from there” Dan na maganan ya katse wayan Baba yawani kalan fuzar da ijiyan zuciya abin namai kaman bashiba baitaba sanin wani abu zai iya faruwa dazaisa yayi compromising any case ba sai yau! Bude idanunshi yayi ahankali yakalli Aliyu yace “get the boys ku dauki motocin ku kai inda sukace” dasauri Aliyu yace “direbobin fa” lumshe idanu Baba yayi yace “sainaga yarana tukunna” ijiyan zuciya Aliyu yasauke yawuce kawai yafita wato Baba akwai taurin kai shi bazai iya magana ba Ogan shine he must obey abinda yace amman har cikin ranshi yaso Baba yasaki komi nashi,  samin yaranshi yayi dasuka iyajan mota aka kwashi motocin aka tafi dasu har zuwa tipa garage din akai parking tsayawa sukayi suka shige cikin mutane trying to see wanda zaizo yadauka. Baba na zaune a office wayan yayi kara dasauri yadauka cikin kakkausan murya Dan yace “call your boys kace subar wajen nan kafin Oga ya chanza mind dinshi” dip ya katse wayan dasauri Baba yakira Aliyu yace subar wajen dan dole suka tare keke suka shiga sukabar wajen.
***


Fitowanshi daga wanka kenan yana daure da wani short towel a waist nashi da karami a hannunshi yana tsane kanshi, knocking akayi saida yakarasa kan couch dake dakin ya zauna sannan yace “shigo” shigowa Dan yayi cikeda girmamawa yace “Sir munyi securing shipment din komi lafiya lau saidai bai saki direbobin mu ba” dan gejeren murmushi Maheer yasaki sannan yay crossing kafa daya kan daya tareda ijiye karamin towel din a gefenshi sannan yadago kai yakalli Dan yace “kasa Wike to drop the 2 kids, abar babban anan” gyadamai kai Dan yayi yace “yes sir” yajuya yafita daga dakin.

Farida da Nanah nazaune adaki kaman marayu idanunsu sun kumbura kaman babu komi Wike ya shigo da yaranshi dasuka rufe fuskokinsu yana dariya yace “hip hip hurray, time to go home children” fashewa da kuka Nana tayi Wike yamata wani mugun kallo yace “dabakin ta kaman na kifi ke dauketa kafin na bugamata bindiga tasume, mutafi” dasauri Farida dake sanye da hijabin Yasmeen ta dauketa tana leken kofa ganin bataga Yasmeen ba saikuma tai tunani kila tana mota, wani bakin yadi Wike yasamata a fuska yasama Nana sannan aka kama hannunsu aka fita dasu faduwa kawai gaban Farida yake Nanah sai kuka take tanaji aka sasu a mota bata sake sanin ina sukeba sai tafiya suke hankalinta yaki kwanciya, ita batasan iya dadewan dasukai a mota ba but akalla sunkai awa daya sannan taji motan ya tsaya awani waje aka zare hulunan kansu aka bude kofa Wike yamata wani mugun kallo yace “ku sauka”dasauri Farida ta jujjuya takalli motan ganin bataga Yasmeen ba yasa tace “ina Anty Yasmeen”? Wani mahaukacin kallo da Wike yamata yasa tasauka daga motan da gudu tana daukan Nana a hannu yace “idan kinje gida ask your Daddy” sannan sukaja motan dawani kalan bala’in gudu, bin inda suke Farida tayi da kallo sai yanzu tagane ashe agaban school nasu take, goya Nana tayi abaya tashiga tafiya dasauri sauri gudu gudu dan gani take kaman zasu kara zuwa su daukesu kuma tai gida dan basu da nisa sosai da gida, daga Baffa, Baba, da Baba Karami da Aliyu police duk suna tsaye a kofar gida dan yanzun nan Baba yadawo tareda Aliyu baima iya ya shiga cikin gidan ba, kaman daga sama yaji ance. “Babaaaa” dasauri yajuya, hango Farida yayi goye da Nana tana gudu kaman mahaukaciya dawani kalan sauri dagashi harsu Baffa sukayi kanta yana zuwa Farida batai wata wata ba tafada jikinshi sai kuka Baffa kuma ya karbe Nana daga bayanta, dago Faridan yayi daga jikinshi bakinshi har rawa yake yace “i…….ina….ina Yasmeen?”.

✨KYALKYALIN KAUNA✨


     ✍🏻M SHAKUR



EPISODE 2️⃣1️⃣


KINASON MAGANA DANI M SHAKUR DIRECTLY click on this link

wa.me/+2347012181461


Sake rushewa Farida tayi da kuka jin tambayan da Baba yamata tace “nima bansani ba Baba” ganin yanda ake kallonsu yan layi dake wucewa yasa Baffa yace “muje gida tukunna” gida suka wuce Ammi na zaune a tsakar gida akan tabarma tabuga tagumi ga tuwo agabanta amman takasa tabawa babu abinda yashiga bakinta tun jiya, jin an bude kofa yasa ahankali ta dago kanta, Nanah dake hannun Baffa wani kalan dirkowa tayi kaman wacce tai shekaru bataga Maman ta ba tawani kwasa da gudu tace “Ammi Ammi Ammi na oyoyo” unbelievably Ammi ke kallon Nana batasan lokacin da itama ta taho dasauri ba tana zuwa wani kalan rungume Nana tayi tana kuka, itama Farida ta taho dasauri Ammi tahadasu ajikinta ya rungume kowa ya tsaya yana kallonsu abin gwanin taba rai, sakinsu Ammi tayi tadago kanta tana leka wuraren gate ganin bataga Yasmeen ba yasa tadawo da kanta takalli Farida tace “ina Yasmeen”? Shiru Farida tayi tana kallon fuskan Ammi takasa magana hakan yasa Ammi tadago kanta ahankali ta zubama Baba wasu kalan idanu sai kawai tasake fashewa da kuka ta kankame su Farida da Nanah ajikinta suma suka fashe da kuka, itama Yaya zuwa tayi tazauna gefensu tahau matsar kwalla tace “mudai muna ganin jifa’i kala kala Innalillahi wa innailaihi raji’un, Ya Allah, Ya Allah kabamu ikon cin jarabawan nan, Ya Allah ka tsare Yasmeen aduk inda take aduniyan nan” juyawa Baba yayi yace “zonan Farida” ahankali tasaki Ammi ta tashi tabi Baba da yashiga daki tambaya yamata tabashi tundaga farkon abinda yafaru har karshe tass, anatse Baba yace “kinga fuskan Ogan nasu da kyau?” Girgiza kai tayi tace “a’a ban gani ba mutane uku naga fuskansu, dawani baki mummuna dakuma yan sandan dasuka zo school namu” shiru Baba yayi kafin anatse yace “zaki iya kwatanta su”? Girgixamai kai tayi hakan yasa ya shafa kanta kawai anatse yace “sun muku wani abu”? Girgixamai kai tayi alamun a’a saikuma ahankali tace “Baba maisa basu saki harda Anty Yasmeen ba” shiru Baba yayi baice komi ba sai chan yace “itama zasu saketa, jeki wanka kici abinci kiyi salla” gydama Baba kai tayi Baba ma yabata tausayi duk kamanninshi ya chanza daga gani baiyi wanka ba, yana zaune anan Baffa yayi sallama yashigo wani kallo yama Baba anatse yace “Ibrahim daman duk nuna soyayyan dakake ma yaranka na karyane eh”? Baffa yamai maganan cikeda tsananin fada dayasa Baba ahankali yace “menayi Yaya”? Cikin fushi Baffa yanunashi da yatsa yace “kada ka kara kirana da Yayanka dan baka nuna mini na isa Yaya agareka ba, kabama Pablo abubuwan su kabasu rabi yanzu gashi sun rike Yasmeen so kake su bata rayuwan yarinyar nan? Did you even know the effect of abinda kayi Ibrahim” hannu Baba yasa yakama kanshi tareda sauke kanshi akasa dan kanshi kaman zai fashe ana neman 48hrs kenan baiyi bacci ba koya kulle idanuwanshi, sai yanzu yagane Aliyu ne yagayama Baffa komi, cikeda damuwa batare daya dago kanshi ba yace “Yaya kayakuri” cikin fada sosai Baffa yace “dukanku a family nan are my responsibility, hakki nane ku gabaki dayanku Ibrahim, nace maka kai abu bakayiba kabasu rabin abu, sun baka kaima rabi, Fatima nachan sun rike, what is your problem bari kaji nafada maka” Baffa yay maganan cikeda tsananin baccin rai yace “inhar aikin nan naka zai zama danger akan rayuwan iyalina ina nufin dukanku tatas yan gidan nan wlh wlh zakabar aikin nan I don’t care cewa kayi shekara da shekaru kana dan sanda zakabar aikin ne dukanmu muhadu mukoma kasuwa, and listen listen very well if anything happens to Fatima!” Baffa yanunashi da hannu cikeda mugun baccin rai yace “wlh wlh sainai fushin daban tabayi dakai ba tunda iyayenmu suka kawomu duniya” Baffa yajuya fuuuu yafita daga dakin, Baba yakai kusan minti ashirin zaune awajen yakama kanshi dake sarawa sannan yaciro wayanshi number su Pablo yay dialing amman bata shiga an kara cireta daga kan network ijiye wayan yayi agefenshi yasake kama kanshi daga bisani yamike yatashi yafita daga dakin ko kallon inda su Ammi suke baiyiba yawuce yafita Aliyu ne yama su Baffa sallama sannan yabi bayan Baba da sauri yana zuwa yashiga mota Baba yaja motan zuwa police station.


Yana shiga parking yayi wajen parking sannan yajuyo yakalli Aliyu dake kokarin bude kofa yafita hakan yasa Aliyu ya tsaya batare dayace komiba, anatse Baba yace “jeka sallame su sutafi” gyadamai kai Aliyu yayi dasauri yace “Alhamdulillah” yabude kofan yafita da sauri yamaida kofan yarufe, wani kalan dukan kujera Baba yayi zuciyanshi namai zafi sosai kafin yayi huci anatse yace “you won this time Pablo but trust me next time I will be the one that’s gonna win”.
*****


Taba kofan tayi da sauri tareda bugawa tace “dan Allah kubude ni ku komarda ni wajen Kannaina” bude kofan taji an shigayi hakan yasa takoma baya dasauri ta tsaya kirjinta na dukan uku uku tana kallon kofan, tura kofan akayi aka shigo, wata faran mata ce kaman ma shuwa ce matan tashigo dakin tana sanye dawani lafiyayyen lace purple mai shegen kyau yaji duwatsu da flowers anyi dinkin riga da skirt, batada wani kiba dan yanayin jikin matan kaman na Ammi, matan nada boobs sosai da katon ass, tana rikeda wani birkin bag wanda ake saidawa miliyan sha biyar sha uku din nan mai shegen kyau da jimmy choo heels da duwatsun saman are diamonds, dawani dan karamin mayafi data yana kanta dashi wanda babu dan kwali akai gashinta a gyare anyi parking an zubo dasu har tsakiyan bayanta, sai kamshi take sosai kana ganinta kaga kudi, kudi sun zauna ne Alhaji!, yanda Yasmeen ke kallonta haka itama ke kallon Yasmeen din tundaga kai har kafa ta hade rai kaman bata taba dariya ba arayuwanta, wani wulakantaccen kallo tama Yasmeen sannan tajuya batare datacema Yasmeen ci kanki ba zata koma waje dasauri Yasmeen tace “Anty Please ki kaini wajen kannaina” wani abune Hajiya kawai taji yatokare mata wuya sabida yanda taji muryan yarinyar dakeda bala’in dadi gashi da sanyi mai bala’in ratsa zuciya kaman tana shagwaba, Juyowa Hajiya tayi tamata mugun kallo kafin awulakance kaman taga kashi tace “namiki kama da wacce zaki aika?” Dasauri Yasmeen ta girgixa kanta ganin matan batada mutunci murya chan kasa tace “yakuri” wani kalan tsanan ta kawai Hajiya taji yashiga ranta shigowa tayi cikin study din takai hannunta gaban rigan Yasmeen cikeda wani kalan wulakanci ta fincikota tajawota waje tana tafiya da ita suka fito daga dakin dasauri Yasmeen tashiga binta bata wani damu ba da yanda take janta kaman baiwa danta dauka wajensu Farida zata kaita, cikin wani babban falo taga Hajiya ta bullo da ita ga su Nas zazzaune suna shan XTC, ta tsakiyansu tabi da ita zuwa wani babban kitchen tana shiga tawani kalan jefata tsakiyan kitchen din saida kanta ya bugu da bango takoma baya dasauri tareda kai hannunta kan goshi ahankali tace “wayyo kaina” azuciye Hajiya tace “arrange this kitchen tass sannan I don’t care ki dafa abinci for maza na  55, yau biyar bazaa kashe siyo abinci ba, daga yanzu kin dawo slave agidan nan harsai ubanki yagama bamu abinmu dake hannunshi, kinyi kadan kice zaki rayuwa in peace in our house” tajuyo azuciye takalli su Nas daduk sun mike tsaye tace “ku tsare gaban kitchen din nan kartai attempting guduwa” sannan tasake juyowa takalli Yasmeen dake liliya goshinta da hannu dahar ya kumbura tace “bazaki fara abinda nasaki ba” Gyadamata kai Yasmeen tayi dasauri dan hakanan taji Allah yasamata tsoron matan sama da kowa na gidan”.

✨SPARKLES OF AFFECTION ✨


    ✍🏻M SHAKUR



EPISODE 2️⃣2️⃣

For your original Egypt Abayas,home decor, Gold (new and used), shoes that are qualitative and unique at affordable price , siyen daya ko sari (wholesale and retail) contact wa.me/+201123302418


Instagram @Shopper_topia
WhatsApp group *Maryam’s Egypt abaya *

‎Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/GoRzZ7ZgslV2alO5hYGAnj

Wucewa sama tayi duk su Nas suka bita da kallo, ahankali Nas yakai bakinshi saitin kunnen Wike dake kusada shi yace “kishi fa take” dasauri Wike yace “I know now, she hates taga any mace aduk inda Pablo yake” murmushi dukansu sukayi suna dariya kasa kasa, Nas yakara kawo bakinshi saitin kunnen Wike yace “jibi yanda takema mutane masifa yanzu saita je wajen Pablo kaga ko tarin kirki bata iyawa” wani kalan dariya Wike yayi yasa hannu suka kashe da Nas, yakai bakinshi saitin kunnen Nas yace “be like say Oga dey f*ck her abi, she’s so submissive to him” wani munafukin dariya Nas yayi yace “there’s no doubt, dan na only better sex kesa irin mata like Hajiya sudinga maka biyayya haka” dariya daga Wike har Nas sukayi, Wike yace “shegge Pablo Escobar, that nigga ina yinshi sau dubu wlh” Nas yace “nima haka” suka cigaba da shan abinda sukasha suna kallon ball a tv.



Yana zaune abakin gadonshi dagashi sai towel a waist nashi ga karamin towel na kanshi ijiye a gefenshi yadaura laptop akan cinyanshi yana tura wani mail aka bude kofan dakinshi kai tsaye hakan yasa yadago kanshi da sauri dan babu wanda ya isa yaturomai kofa, ganin Hajiya yasa yay jim yana kallonta shi yama manta tagayamai zata dawo yau, kusan 20secs yayi yana kallonta sannan yadauke kanshi yamaida idanunshi kan laptop, dan hararanshi Hajiya tayi ta maida kofan tarufe tareda yarda handbag nata anan kasa dawani kalan sauri tazo batai wata wata ba tazauna ta bayanshi tawani kalan rungumoshi taredakai hannayenta biyu ta gefen bayanshi takai zuwa cikinshi sannan tadaura kanta akan kafadarshi tana shakan kamshin dayake cikeda tsantsan so ta kankameshi sosai tace “oyoyooo my baby, ka kalleni ka dauke kai ko kaman bakaji dadi nadawo ba bayan nasan you are so happy to see me, gashinan dukka rame sabida bananan” tai maganan tana dago kanta ta manna mai kiss a saje tana kara kallon fuskanshi ganin kaman yama kara wani kalan mugun kyau, sake maida kanta kafadarshi tayi tanakai hancinta cikin wuyanshi tana shakan kamshinshi tareda lumshe idanu tai lamo ahankali tace “bazaka kulani ba Pablo”? Ko motsi baiyiba bai kuma tureta ba cigaba da aikin dayake yayi hakan yasa tadago idanunta itama tana kallon e-mail din batada damuwa akan Maheer saisa bata taba zarginshi sabida tasan ita kadaine macen dake rayuwanshi, ganin wani Cartel organization na Iran yake turama sako yasa tamaida fuskanta wuyanshi 
Ptana kara kankameshi tanason Pablo, tanason Pablo soyayyan da ita kanta batasan iyakanshi ba, she loves this boy sama da rayuwanta, jin jikinshi tareda nata kawai yasa taji kaman batada matsalan komi aduniyan nan.
Kusan 20mins yabata yana aikin sannan ya rufe system din dawani kalan sauri tasakeshi tadawo ta gabanshi ashagwabe tace “Pablo baraka kulani ba” mayun idanunshi yazuba mata yana kallon fuskanta hakan yasa tai wani kalan murmushi tace “come to Mamy jor” tawani kalan rungumeshi tareda kamo hannayenshi tadaura abayanta tana kara shegewa jikinshi tareda sauke ijiyan zuciya tace “hold me tight I’ve missed you baby na” kusan 2min suna ahanka murya chan kasa yace “can you let me go now”? Girgixamai kai tayi dasauri ahankali tace “yakuri karamin 1 more minute I’ve missed you sosai babyna muah” tama kirjinshi peck tana kara kankameshi, kusan 30sec takara ajikinshi sannan yasa hannu yadan tureta yamike tsaye ko kallonta baiyiba yajuya yawuce yatafi closet dinshi tabishi da kallo kaman zata hadiyeshi da ido, baiwani jimaba yafito sanye da 3quater black and white da wata v-neck shirt black yana wani kalan mahaukacin kamshi kafanshi sanye da crocs fari, agogon Rolex dake daure a hannunshi ya kalla 5minute to his meeting, knocking kofanshi akayi hakan yasa anatse yace “come in” bude kofan akayi Dan ne rikeda IPad a hannu yace “sir is almost time for your meeting” dasauri Hajiya dake zaune akan gadinshi tace “je gashinan zuwa” karasowa gaban gadon yayi zai dauki wayanshi dasauri tarigashi dauka tana murmushi tana kallon fuskanshi tace “kaje zan kawo maka” kallon fuskanta yayi saikuma ayangance kaman wani ajebota yajuya mata idanu irin ke kika sani din nan he don’t care yajuya yafice Hajiya tai murmushi tabishi da kallo saida taga yafita yarufo kofa sannan ta danna wayan nashi da sauri saigashi takawo haske babu password, dube dube bincike bincike tashiga yin dan tabbatar dababu wata mace dake kiranshi ganin babu yawanci calls nata ne ma awayan nan, saina Nas da Wike, all other calls nashi a business phone nashi akeyi wanda wayan natare da Dan, wani kalan murmushi tayi tace “nasan I am the one for my baby ni kadai har abada abadan” karamin towel nashi dake gefenta tadauka tana murmushi takai saman fuskanta kamshi sosai yake bana wasaba ijiyan zuciya tasauke tareda kwanciya kan gadon nashi tana rungume pillows na kan gado dake kamshin jikinshi sosai feeling kaman shine ta rungume kafin chan ta tashi tana tafiya ahankali tana murmushi, closet nashi tashiga, towel dayay amfani dashi tagani ya jefar akan kujera dauka tayi tana murmushi tabi ko’ina da kallo tsaftsaf dan akwai nai gyaramai daki na musamman, fitowa tayi rikeda towel din tawuce bathroom nashi tabude tashiga ko’ina is so clean, wani classic laundry basket dake wajen tawuce taje tabude, yawanci designers boxer nashi da singlet ne awajen, murmushi tayi tadaura towel din akan kafadarta tasa hannu taciro boxer nashi daya na original tommy tadauka bin boxer tayi da kallo tana mammatsawa kozataji kayau kayau murya chan kasa tace “idan bananan bayama jin sha’awa balle yabata shorts nashi” kafin ahankali takai boxer saman fuskanta ta matse daidai gaban wajen kan hancinta cikin wani kalan murya tace “mmmm” cikin wata kasalalliyan murya tace “Ya Allah, I love my baby my Maheer, komi nashi kamshi har boxer nashi” murmushi tayi ta jaye boxer dagakan hancinta sannan tasa hannunta ta kwashe duka boxer da singlet na wajen, washing machine dake bangare daya na bayin tawuce tajefa komi ciki tana murmushi tarufe tace “lazy boy kawai ga washing machine ga komi but bazai iya sawa a machine ba, saisa shorts nashi sunkai guda dari uku” murmushi tayi ta zazzaga omo sannan ta kunna tawuce tafita daga bayin dan zai gama wankin yakumayi drying tafito dan zuwa dakinta tai wanka ta chanza kaya.
✨KYALKYALIN KAUNA✨


     ✍🏻M SHAKUR


EPISODE 2️⃣3️⃣




Yana bude kofa yafito daga dakinshi wani lafiyayyen kamshi ne yadaki hancinshi da saida ya tsaya yakalli ko’ina dan yasan kamshin abinci yakeji gidan nan ba’a taba daura abinci ba saidai asaya, wani kalan kuka cikinshi yayi dayasa dasauri yakalli cikin shi wlh sai yanzu yama tuna the last time dayaci wani abincin kirki was tun ranan dayaci tuwon nan, dan yatsine fuska yayi yasa bakin eye glasses nashi a idanu na ray-ban dayamai bala’in kyau yafara tafiya anatse cikeda isa, Dan dake zaune a falo tareda su Nas kamshin shi kadai yaji dasauri yamike tsaye yana kallon stairs din, ahankali yake sauka dagakan stairs din wani kalan sanyi yaji na shiga jikinshi at this point yafara yarda he’s sick kokuma zaiyi rashin lafiya ne, dan wannan yawan faduwan gaban, jin sanyi, da tafiya kaman na tsutsa dayakeji a cikinshi is so abnormal, karasa saukowa yayi ya tsaya adaidai gaban last staircase din sosai kamshin abinci ke ratsa hancinshi dayasa cikinshi yashiga lafiyayyen kuka kaman inji abin kaman wani tsafi, gently yajuyar da kanshi ya kalli kofar kitchen dinsu dake wajajen dinning, kaman akwai wani magnet najan kafanshi samin kanshi yayi da fara tafiya yana dumfaran hanyan kitchen din tsayawa yayi agaban kitchen kirjinshi na bugawa hakanan yanajin abubuwa na tafiya acikinshi kafin ahankali yakai hannunshi ya murza handle na kofan yabude, Yasmeen yagani tsaye agaban wani katon pot akan gas hannunta rike da chokalin girki tana juya shinkafan dayan hannunta kuma nakan fuskanta tana share hawayen datake tana kuka, dayan burner kuma wani babban pan ne akai datake soya kajin datai marinating, hannayenshi biyu yazuba cikin aljihun wandon jikinshi yana kallonta cikeda mamaki waya fito da ita wayasata girki, tana cikin juya shinkafan kamshin turaren dataji dazu da safe yawani daki hancinshi dayasa cikin kuka ta hura hancinta tashiga motsi da hancin kaman mai shinshina abu saikuma dawani kalan sauri kaman wacce aka kirata tajuyo takalli kofa hada ido da mutumin dazu tayi dudda yasaka glass sannan yakara chanza kaya from na dazu faduwa sosai gabanta yayi hakanan jitayi takasa jure kallon ahankali tasauke kanta kasa wasu hawayen na zubomata takai bayan hannunta tashare da sauri, strictly babu alamun wasa ko raha akan fuskanshi yace “waya kai dahar yafito dake” kasa dago kanta tayi ballema tamai magana cikin tsawa yace “waya fito dake!” Ba karamin firgita tayi ba dasauri tace “wata mata ce tafito dani” tai maganan tana kara mannewa jikin wajen tama manta wuta ne da tukwane abayanta, bin fuskanta yayi da kallo sai alokacin yaga kululun goshinta hakan yasa yadaga kafa yashigo kitchen din awani kalan firgice tasake matsewa jikin wajen kaman dama abinda gas din keso kenan igiyan hannun riganta yakama dawuta bama ta lura ba, dawani kalan sauri Maheer yace “you hand” kallon hannunta tayi ganin wuta yakama hannun riganta yasa tawani kalan kwara uban ihu da saida yabi ko’ina na gidan su Nas duk suka taso da gudu.

Yana zuwa wurin baiyi wata wata ba wani kalan kama hannu rigan nata yayi bai damu da wutan ba sa hannunshi yayi yakama wutan hakan yasa ta mutu dan kafin yakaita gaban tap zai iya konata sannan yajata zuwa gaban tap yabude tap din dasauri yatara hannunta yana jika hannun rigan da ruwa sannan ya dage hannun rigan cikeda dan damuwa dashi kanshi baimasan yana nunawa ba yakalli smooth brown skin fatan hannunta dake sheki yace “are you hurt? Yakonaki awani waje?” “Ina ruwanka idan ma ta kone”? Kaman daga sama sukaji muryan Hajiya, dawani kalan sauri Yasmeen ta fizge hannunta takoma bayan Maheer dasauri daya dago yakalli Hajiya, arude Yasmeen dake bayanshi tana goge hawaye murya chan kasa ta yanda daga ita sai Maheer zasu iyajin maganan datakeyi tace “please kada kabari ta dakeni, please kaji dan Allah tsoronta nake sosai, she’s wicked” wani bakin lukukin abune ya tsayama Hajiya awuya ganin yanda yarinyar ta makale abayan kaman zata shige jikinshi shikuma Maheer ko matsawa beyiba balle gezau kaman ma abu take gayamai yana saurara, akufule tana kallonsu tace “wlh wlh idan baki fito daga bayanshi kinje kin duba abinda ke wuta ba saina kasheki na rantse da girman Allah” wani kalan mugun kallo Maheer yama Hajiya cikin kakkausan murya yace “wayace ki fito da ita daga inda na kulle ta” cikin tsantsan kishi dayakasa boyuwa a fuskan Hajiya tace “akanme bazata aikatau ba ubanta na chan yana ganama drivers namu azaba”? Strictly Maheer dake kallonta yace “get out!” Kallon kanta Hajiya tayi ga su Nas da Wike duk awajen yana cemata get out zata kara magana yadaka mata wani kalan lafiyayen tsawa da ita kanta Yasmeen saida ta firgita ta duka kasa yace “I said get out of this kitchen!” kallon Maheer Hajiya tayi saikawai tajuya tafita da sauri suma su Nas kaman munafukai juyawa sukayi suka fice daga kitchen din ganin yanda Pablo yama Hajiya ihu kaman yarshi kuma tai biyayya, karasawa gaban gas din yayi yakashe komi sannan ya tsaya awajen yadan kalleta yanda ta tsugunna takasa kallonshi sai goge fuska take da bayan hannu, wani iri yaji saikuma yadauke kai akufule yace “come here” ba musu tazo ganin yanda kowa na gidan ke tsoronshi yake musu ihu daga gani babban azzalumi ne, harta karaso gabanshi tadan tsaya nesa dashi kallonta yake abincin yakalla yace “angama”? Girgixamai kai tayi batare data kalleshi ba, wani iri yaji hakan yasa yadauke kai yace “meya rage?” Ahankali kaman yar yarinya tace “saucing kazan, xan maidashi papered chicken” agogon hannunshi yakalla yace “yi sauri kiyi yunwa nakeji I hope ba rubbish kika dafaba, rubbish mai uban kamshi” yay maganan yana wucewa wajen kujerun dake jere gaban island na kitchen din yazauna yace “make it be fast” gyadamai kai tayi kaman yar baby tasa spoon ta tsamo kajin sannan tashiga hada sauce din bayan ta kunna gas, tunda take aikin ko cire idanu na 1sec baiyi daga kanta ba, he don’t know but kawai dai he don’t know, baimasan dalilin dayasa yake mata kallon nan kaman zai cinyeta da idanu ba, baitabajin yakosa yaci abinci ba sai nata badan komi ba saidan yanda cikinshi ke masifan kuka sabida yanda kamshin girki ke neman hallaka shi.


Cikin 4min tagama tsaf takashe gas tajuyo takalleshi hada idanu sukayi dudda akwai bakin glasses a idanunshi but tasan ita yake kallo, sauke kanta tayi kasa ahankali tace “nagama” dan yatsine fuska yayi kafin ayangance kaman wanda ake roka yace “samin kisama kanki” saida yay maganan yadan kalli bakinshi to meruwanshi datasama kanta ko karta sama kanta, wani plate mai kyau tadauka ta zubamai Chinese fried rice data dafa mai kwai aciki tasa peppered chicken guda 3 akai sanan tadaura a plate, wajen fridge na kitchen din taje cucumber da apple kadai tagani agidan hakan yasa tai cucumber and apple drink a juicer nasu tajuye a jug, jug din gabadaya taciro yay sanyi sosai tadaura akan tray din da cup tasa spoon sannan tadauko tana tafiya ahankali sai kallonta yake takawomai gabanshi ta ijiye batare data kalli fuskanshi ba, koda abincin ba dadi he must give her the credit na plating na abincin is super beautiful, abincin looks appealing ma idanu, daukan tray din yayi yace kisa naki kifito ki sameni a dinning, fitowa daga kitchen din yayi kallo daya yana Hajiya dake zaune a falo sai karkada kafa take kaman wacce ta zare tabishi da kallo cikeda mamaki ganinshi da tray na abinci, dinning yawuce ya ijiye abincin yadago kai yana kallon kofan kitchen jin shiru yasa yamike tsaye gaban kitchen din yayi rakube yaganta agefen kofa rike da plate tazuba shinkafan kadan da nama daya da cokali, fuska daure yace “go and get water” gyadamai kai tayi tajuya tadauko bottle water guda daya, juyawa yayi yace “follow me” fitowa tayi kanta akasa kaman kace ci ta kwasa dagudu corridor yayi wani daki dake kusada study nata yabude sannan yajuyo yakalleta kanta akasa tawuce tashiga ciki daki mai kyau ga lafiyayyen gado, shiga yayi yazare key bayan kofan zai wuce yafita dasauri tace “Hijabina yana wajen su Farida kadauko mini” wani kalan juyowa yayi yakalleta tareda sa hannu yazare bakin glasses na idanunshi ya zubamata idonshi dasauri tasauke kanta akasa, cikin wani shegen murya yace “aikena kike?”.

Zaki iya samin Episode din a IG, makesure kinyi following dina💃💃

Kubu link din nan dan karanta 24 only on IG

https://www.instagram.com/p/CtZbFX-oXma/?igshid=MzRlODBiNWFlZA==
✨KYALYALIN KAUNA✨



     ✍🏻M SHAKUR



EPISODE 2️⃣4️⃣


Kuyi following instagram dina dan samin update na KYALKYALIN KAUNA awajen.

https://instagram.com/mshakur_world?igshid=OGQ5ZDc2ODk2ZA==

Girgixamai kai tayi ahankali kaman wata marainiya, hakanan kawai yaji yanda tayi ya sosamai rai, maida glasses nashi yayi a ido kaman bazaiyi magana ba sai chan yace “sisiters naki sun tafi gida da hijabin” dawani kalan sauri takalleshi tazaro manyan idanunta tace “gidanmu”? Faduwa gabanshi yayi ganin idanunta dahar wani walkiya haske suke sabida kwallan cikinsu, samin kanshi yayi da sassauta murya yace “eh” dasauri tace “daman baka kashesu ba da gasken gaske”? Ahankali yasake cewa “eh” wani kalan murmushi tasaki da ijiyan zuciya da saida yaji kirjinshi yabuga dumm! Dasauri yajuya zai fita kaman daga sama tace “ni maisa baka sa amaidani gida tareda su ba”? Wucewa yayi yafita daga dakin yajawo kofan zai rufe saikuma yabude kadan yaleko da kanshi ya yakalleta ahankali yace “sabida babbanki nada taurin kai” yajawo kofan yabugo hararan kofan tayi tace “kaine mai taurin kai ba Baba ba gakanan kaman Boss din film, Baba na kuma shine actor kuma shine zaici at the end” karaf duka maganan a kunnenshi jimm yayi sai chan yasaki gajeren murmushi yarinyar nan magana ne abakinta but ka kalli fuskanta kaman bazaka samata hannu abaki ta ciza ba, bude kofan yayi saida yasake lekowa saida ta firgita atsorace takalleshi, hannu yakai yadan sauke glasses na idonshi kadan zuwa kasa batare daya ciresu ba yakalleta dasauri tadauke kai ganin kwayar idanunshi, anatse yace “in this game I Pablo the boss will always win against actor Baban naki” yajawo kofan yabuga yasa key yajefa key a aljihu yawuce yadawo falo, ko kallon Hajiya baiyiba dake binshi da idanu yawuce dinning zama yayi yadauki spoon yadebi abinci zaikai baki habawa ji Hajiya tayi idan batai aman abinba zata mutu tasowa tayi kaman an jehota ta taho dinning ta tsayamai aka tace “yanzu abincin karaman yarinyar nan zakaci eh”? tashi Nas yayi yataho da sauri yawuce kitchen, Wike da Dan biyeda shi dan abincin yashiga idanunsu suna wlh kamshi kaman zai kashesu, ahankali yabude bakinshi yakai abincin bakinshi wani kalan lumshe idanu yayi yanaji kaman zai shide sabida dadi kunnenshi yaji sunyi kaikayi da sauri ya girgiza kanshi, cikin fushi Hajiya tace “ni kama ihu agaban kowa sabida yarinyar chan Pablo eh ina maka magana kayi banza dani” shi wlh zai iya rantsewa baimajin abinda take cewa abinci kawai yakeci bakaramin dadi abincin yamai ba, jug na juice din yadaga ya tsayaya yakai bakinshi. “Lahaula Wala Quwata Illabillahil Aliyul azeem” jiyayi kaman zai zare sabida dadi kaman ba mutum yay girkin nan ba kaman wani machine ne, juice din jiyayi kaman yanabin all the veins na jikinshi yana sanyayasu is soo damn refreshing and calm, ba sugar sai natural zagin apple, juyawa Hajiya tayi fuuuu tawuce sama rai abace tass yacinye abincin da kazan yana mamaki how small girl can cook like this daganan dinnning yanajin yanda su Nas ke santi har muryan Dan yakeji suna dariya suna yabon Yasmeen, kaman daga sama saiga Hajiya tashiga saukowa daga stairs tahowa dinning din dayake zaune tayi rikeda wayanta a hannu takaraso gabanshi wayanta ta mikamai tace “ga head driver yamini sako tawani strange number an sakesu yace yanata kiran number Nas baya shiga kasan Nas ya chanza layi” karban wayan nata yayi yaduba sakon ya ijiye wayan anan dinning yamike zai wuce dasauri tace “yaushe zakasa su Wike suje suyi dropping nata tunda Babanta yasaki direbas namu” stairs yafara hawa yace “not yet am keeping her here for now!!!” Wani kalan faduwa gaban Hajiya yayi dasauri takalleshi saikuma tabishi abaya dasauri yana shiga dakinshi tana biyoshi tareda maida kofan tarufe hakan yasa yajuyo yakalleta yazare glass na idanunshi yana ijiyewa akan kujera, dasauri takarasa wajen dayake tace “Pablo maisa zaka ijiyeta bayan deal dinka da babanta was yasaki kayanka kasaki nashi, maisa kuma zaka ijiyeta”? Cikeda rashin mutunci yace “ganin dama!” Waje yasamu kan kujera yazauna yadauki system nashi yabude dan yariga yay missing meeting dazaije anjima by 9 zai tafi club gwara yayi wasu aikin yanzu agida.

Kishi rufewa Hajiya idanu sukayi cikeda daga murya tace “akanme zaka ajiye mana wata mace agidan nan bayan ni, kasan halin ire iren kananun yaran talakawa irin wannan yarinyar kuwa, nasan in her entire life bata taba ganin gida mai kyau irin wannan ba, same with you bata taba ganin namiji mai kyau da aji ga tsawo ga jiki mai kyau ga pink lips irin naka ba, tana wani koke koken banza tana maka shagwaba tana wani boyewa abayan ka, nine zatazo har gidana ta gwada mini bariki, gaskiya barata zauna ba, baran bari wata mace tazo gida nan ba wlh Maheer, banson kowa ya rabeka I don’t trust any girl, gashinan yaushe tazo gidan nan just jiya ne ko shekaran jiya gashi harta maidaka so soft towards her, bantaba ganinka in the mood I saw you today ba wlh this is not you, kaine har wani tausayin yarinyar nan kakeji ga damuwa kan fuskanka karara sabida wuta yakama hannun riganta kaje kama wanke mata, I hardly sees any kind of emotion akan fuskanka but yau naga tausayi and softness towards this girl dabaka santa ba jiya jiyan nan taz……” dago kanshi yayi yazuba mata mugayen idanunshi yace “what do you mean by all this maganganun” rage murya tayi kaman wacce ta zare tareda kneeling ahankali akasa agabanshi, hannunta takai takamo hannunshi takai saman kirjinta tace “Pablo I trust you! Nasan waye kai, but I don’t trust any woman around you no matter how big or small she is zasu batamin kai! Nasan ba son yarinyar kake ba ko wani abu but just two days dazama dakai datayi I am seeing some actions and reactions daga gareka da bansan dasuba” dan gajeren tsaki yayi yana kallon kwayan idanunta yace “why are you so insecure”? Girgixamai kai tayi tace “I’m scared of loosing you Baby, I love you a lot Maheer, I love you, inason ka ina sonka sama da yanda nakeson rayuwana, ko murmushi naga kama wata jinake kaman rayuwana yazo karshe, ina sonka sama da komi dakuma kowa na duniya, I love you tun kana Dan yaron 8yrs Maheer, I love you, I love you Maheer, I love love love loveeee you, Dan girman Allah kada kaso wata karufamini asiri baby, kaso wata zan iya zarewa please karufa mini asiri” fizge hannunshi yayi daga hannunta rai abace yace “you are just saying trash Maryam” kaman zata haukace tasowa tayi ta zauna ta bayanshi tawani kalan rungumeshi sosai tashiga kissing ko’ina ajikinshi tafashe da kuka sosai tana magana kasa kasa tace “idan kaso wata zan mutu Pablo you are mine, only mine, kadaina fushi dani kayakuri please” ahankali ya ijiye laptop na hannunshi kaman jira take tasowa tayi dasauri tahau kanshi takai hannun baya tana zare zip na riganta Maheer nawani kalan kallonta kawai da idanu, cire rigan tayi ta yar yarage daga ita sai wani black bra, hannayenshi takama takai kan boobs nata tace “take Mama bra off” zare hannunshi yayi ya ijiye akasa hakan yasa hannunta har rawa yake tashiga cirewa ta yar tawani kalan kwanta ajikinshi ta matse kirjinta akan nashi fashewa da kuka tayi ahankali tace “dan Allah have me kaji baby, eat Mama, eat Mama” lumshe idanu Maheer yayi ahankali kaman wanda yasha wani abu ganin haka yasa dasauri ta dagashi takai hannunta tabude 3quater dayasa tacire harda boxer dawani kalan sauri tahau kanshi, ijiyan zuciya yasauke ahankali yana kallon fuskanta, tashi tsaye yayi rikeda ita yakaita bakin gado ya kwantar shi yana tsaye yashiga hitting nata zaka dauka wani kalan machine aka kunna, hannuwa biyu hajiya tasa tadanne bakinta kar aji ihunta amman Maheer kaman zai cire mata rai, saida ya lallasata sosai tana “yauwa yarona, yaron Mama, eat Mama well, yauwa yaron Mama, have no mercy on Mami, goodboy…..” tun tana iya magana tazo takasa da kanta tafara tureshi amman sabida yanda tabata mai rai yaki sakinta, hakan yasa tafara ihu sosai duk dauriyanta tana kuka, tuni su Nas sun fita bayan gamacin abinsu wasu yaran Wike guda biyu ne ke gaban dakin Yasmeen sukuma ba ruwansu.
Sai wajajen 10 nadare ya barta shima dan yaga ta sume ne yaja gajeren tsaki yawuce bayi, wanka yayi yafito ya shirya agurguje zuwa suit dan zaiyi baki  fitowa yayi ko kallon gadon baiyiba yawuce yasauko harya wuce zai fita daga falo saiya dawo baya hanyar dakin Yasmeen yayi gaidashi yaran sukayi yaciro key yabude dakin ahankali yashiga, kwance yaganta akan tiles na dakin tana bacci atakure wuyanta ya lankwashe ga busheshen hawaye akan fuskanta kusan 2min yayi yana kallon fuskanta is as if fuskanta is always telling him something juyawa yayi zai fita saikuma ya tsaya chan yajuyo tausayin ta yake da gaske kaman yanda Hajiya tace? Inba hakaba meruwanshi da yanda ya kwanta akasa ba Hajiya ne yanzun nan yakusan kashewa ba ko ajikinshi yama batta abakin gado sanin zata iya fadowa but ko ajikinshi mesa yake tausayin yarinyar nan? Yarinyar da ubanta yatabashi, tsaki yaja yajuya yawuce yafita yasa key yakawo falo zai sake fita yaji yakasa dawowa kawai yayi su kansu yaran sunma dayka wani abu ne bude kofan yayi yashiga daganan bakin kofan yabuga kofan yace “ke, Ke” afirgice tabude idanu, hararanta yayi yace “hau kan gado” gyadamai kai tayi ahankali obediently tatashi tahau gadon ta takure waje daya kaman marainiya tana kallonshi wani iri yaji dayasa yajuya dasauri yafita daga dakin yarufe kofa yafita.



Follow tiktok page dina dan samin littafin nan.

https://www.tiktok.com/@mshakurr?_t=8d8cELqv2dq&_r=1

✨KYALKYALIN KAUNA✨



    ✍🏻M SHAKUR


EPISODE 2️⃣5️⃣

JOIN NOVEL GROUP DINA DAN KIDINGA GANIN UPDATE NA ✨KYALKYALIN KAUNA✨ EASILY 

https://chat.whatsapp.com/Ldp0mH4BHq0INXTvgqMFjl


Please idan kina group 1 ko 2 ko 3 kada ki shiga 4 din nan but u can share to friends naki💃💃



Yana zuwa waje ga motanshi Dan tsaye gaban motan, haderai yayi yawuce yashiga baya Dan ya maida kofan yarufe yakoma gaba direba yaja motan lumshe idanu yayi bayan yashiga motan yakasa daina tunanin maganganun da Hajiya tayi shi baikawo komi aranshi ba but is as if maganan datayi na neman yakawo wani abu azuciyanshi, dan girgixa kanshi yayi trying so hard ya kori tunanin Yasmeen aranshi ganin tunanin yaki tafiya yasa yadago kanshi yakalli Dan dake gaba anatse yace “Dan I don’t want border to start functioning anytime soon, sannan for now settle all those drivers and ask them to maintain low profile for now” gyadamai Dan yayi yace “yes sir namasan dazaran munyi settling nasu barin garin zasuyi, ai yanzu CP bazai kara kuskuren tabaka ba kanuna mai kai waye” dan smirking yayi yajuyar da fuskanshi yana kallon titi ta glass din mota daidai suna wuce wani shago daya hango mannequin sanye da hijabai ajikinsu baisan lokacin dayace “stop d car” burki direban yaci dasauri daga Dan har direban duk suka juyo suka kalleshi irin lafiya wani kalan runtse idanu yayi yana tunanin dagaske yanzu hijabi zai siyamata yadawo dan aikenta why is he even thinking about her, baki yabude zaice sutafi kawai amman sai yafadi abu daban da hakan. “Get those hijabs Dan” dan zaro idanu Dan yayi yakallai saikuma anatse yace “yes sir” bude kofan yayi bayan yadauki bandir na kudi dake motan yawuce gaban shagon tunda yaji baifadamai guda nawa zai sayo ba yasan shine zaiyi choice din hakan yasa yazabi guda 5 colors masu kyau yabiya kudi yadawo motan dasu baice komiba suka cigaba da tafiya dan gajeren tsakin takaici yaja saida sukakai club din sukai parking Dan yajuyo yakalleshi yace “Sir” kallonshi yayi batare dayay magana ba alamun speak, hakan yasa Dan yace “maisa baka saki yarinyar ba Sir? Akwai wani dalili ne”? Kallon Dan yayi kafin cikeda isa yace “ra’ayina bai bani nasaketa ba” gyadamai kai Dan yayi yabude gaban motan yafito da sauri yabudemai kofa zama yayi yakasa tashi shima deep down tambayan kanshi yake maisa baisa amaidata gida ba, amman yarasa amsan azuciyanshi kawaidai ra’ayi da ganin dama yunkurawa yayi yasauko daga motan ahankali yafara tafiya yashiga ciki.



Fadowa kasa datayi daga bakin gadon daya barta yasa ta farfado daga suman datayi tabude idanunta tana kallon inda take murmushi tayi ta yunkura da kyar wayanta data hango kan kujeranshi yasa taja jiki zuwa kujeran tasa hannu tadauki wayan ta gyara kwanciya akasa takira wata kawarta Shafa’atu video call, ringing daya ta dauka ganin fuskan Hajiya yasa tace “lafiyanki Hajiya Maryam bakida lafiya ne” da kyar Hajiya tace “ina zuwa bari nadaura Sameera akan call din Shafa” tai adding call itama Sameera tadaga atare sukace “lafiya Meya sameki kika dawo haka jibi gashin kanki” dan murmushi tayi tace “wlh sumar dani Baby na Pablo yayi wlh yanzu na farfado shima fadowa nayi akan gado” atare sukai shewa, Sameera tace “hmmm nidai ina mamakin rayuwanki da yaron nan naki Hajiya Maryam, yaro sai bakin hali ni wlh bazan iyason mutum irinshi ba” murmushi Hajiya tayi tace “bazaku gane bane Maheer na bala’in sona sama da yanda yake tunani babu wanda yasan Maheer yasan halinshi kaman ni, har yau nakasa samin namijin dayama kama kafar Maheer ke kinga yanda yake cina ne na rantse muku da Allah kaman mahaukacin doki, irin bijimin dokin nan dayasami matsalan kwakwalwa, nai kuka nai kururuwa duk jarabana kan yaron nan ya kyaleni amman ina yaki saida Ya sumar dani Ya banni nasan yanachan club yanzu haka wayyo Allah jikina duka ciwo yake” shewa sukayi suna dariya, Shafa tace “kedai kinyi sa’an yaro mai alkawari dawani ne da yanzu ya tattara inashi inashi ya barki barin ma idan yatuna tun baisan komiba yanadan yaro kike tabamai gaba kike koyamai komi Sameera kinsan ko raping yaron nan Hajiya tayi tun yana yaro bata taba baki labarin ba” dasauri Sameera tace “bata taba baniba” murmushi Hajiya tayi kaman mai tunani tace “ba raping bane comfort nabashi da kwanciyan hankali, he was a lonely sad boy da criminals suka haifa suka kashe kansu suka barshi, baya iya bacci he was so scared I remember lokacin he was just 8 nikuma ina 22yrs, sha is a long story but I remember nono nake bashi kullum dare yasha ya kankameni ina shafamai gaba that’s how he use to sleep ajikina, Pablo tun yana dan 8 idan kunga gabanshi zaku tsorata, anyway that one is a story for another day kunga pablo bazai taba iya rabuwa bani ba shakuwata dashi batayau bane nonuwan nan nawa dakuke gani sune suka cire shi daga kangin bakin ciki da damuwa da tsoro aduniyan nan sai yanzu ne dayay girma bayasonsu kuma ko tabamini bayason yanayi” dasauri sukace “ke da gaske” murmushi tayi tace “eh ko kafin yacini ma wani zubin saina hada da kuka, amman yakamani saina yabama aya zakinta kuma wlh Maheer baya kawowa dawuri yanda kikasan baida sperm ajiki kuma yanada shi wlh amman baida saurin kawowa ne” dasauri Sameera tace “kokuma bai sonki dai idan kanason mutum nan da nan ka kawo” dasauri Hajiya tace “ke har kya gayamin waye Maheer mubar ma maganan kawai kada ki batamini rai dan raina fess inason yarona sama da rayuwata shima kuma haka yake sona wlh yashaku dani sosai nice pillar na rayuwanshi babu wacce ta isa ta shigo rayuwanshi tace zata rabani dashi yaron dana raina tun yana 8yrs” dukansu murmushin yake sukayi, Shafa tace “nidai ki turamana kudin ankon” murmushi tayi tace “naji zan turo” Sameera tace “ina wannan saunan naki? Ni wlh ma na manta sunanshi” dariya tayi tace “au wai Adamu kinsan munyi fada dazu daga shigowan mu nigeria nayi gaba abuna na baroshi chan airport idan yaga dama ai zaizo yayi aiki yasami kudi ya gama gagarinshi wawan” kwashewa da dariya sukayi, Shafa tace “Hajiya Maryama kenan” Sameera tace “ta Pablo Escobar ba” murmushi Hajiya tayi tace “ni sai anjiman ku bari na lallaba naje daki na wayyo Allah na nidai yaron nan yana neman hallakani, kai wlh jinin yara na zafi, yaro yakama ni ci, ci,  yake ci yake ci yake kaman yana aikin Allah, ioon ni wlh ban fiyeson jaraba ba” wani kalan shewa daga Sameera har Shafa sukayi suna kallon yanda Hajiya take, Shafa tace “Pablo yama Hajiya da kyau billahillazi ranta fes” “to dama, Allah dai yabamu irin nata, wlh nasamo yaro mai aiki haka nima haka zan mallaka mishi tattalin arziki na na duniya” dasauri Hajiya tace “koda kin samu bazaku taba samin irin Pablo na ba, yanzu da yara buransu bata zama waje daya suci kananun yara mu manya ma suci, kunganni nan ni kadaine arayuwan Pablo, ni kadai just me, babu wata mace data isheshi kallo he’s 32 yanzu I can swear on my life babu wata mace da Pablo yasani aduniya banda ni, nidai training kayana na koyamai komi ni kadai yasani ni yake saukema nauyinshi kadai, so trust me bazaki taba samun kaman Pablo ba dan Pablo was made for me alone” dariya sukayi ta yatsine fuska tace “nagaji bari naje na gasa jiki saida safen ku” katse wayan tayi ta mike tsaye da kyar ta lallaba tana tafiya da kyar tabude kofan dakinshi tafito ta tafi dakinta sai murmushi take, tana shiga wanka tayi tafito ta zauna tana gaggayara jikinta tana facials jikin Hajiya kam badai kyau ba yanashan gyara bazaka taba zata tayi 46 ba wlh, tana nan kaman irinsu Tiwa savage, kaganta kasan tayi aging but tana kula da kanta gashi bata bari tai kiban haukan nan ba she’s just thick and full, saida tagama sannan takoma tahau gado tareda lumshe idanu Maheer kawai yake gani tana murmushi.

✨KYALKYALIN KAUNA✨



    ✍🏻M SHAKUR



EPISODE 2️⃣6️⃣


YOU WANT TO JOIN MY GROUP INDA NAKE POSTING
Join this group

https://chat.whatsapp.com/Ldp0mH4BHq0INXTvgqMFjl

He got seriously busy a club dan kayan da CP yasakin musu shine yasa akai sorting out akama kowa delivery, wuraren 4:35 yadawo office nashi yazauna yaduba agogo yakalla baisan mesaba hakanan yaji yana tunanin Yasmeen, sosai taketa fadowa ranshi, abincinta dayaci dazu ne yaji inama zai samu yaci yanzu, this is the second abinci mai dadi daya tabashi in his entire life, daga tuwon ranan nan sai this rice, lumshe idanu yayi shi baimasan mesa yake tunanin yarinyar ba, tashi yayi yadauki wayanshi yafito ganinshi yasa Dan yabishi abaya suna zuwa waje mota suka shiga direba yajasu zuwa gida lokacin kusan 5:15AM.


Budemai kofa Dan yayi saukowa yayi ahankali yafara tafiya yawuce yashiga cikin gida Dan biyeda shi abaya, direct study nashi yawuce batare daya kalli dakin da Yasmeen keciki ba ko guards dake gadin gaban dakin, zama yayi akan kujeranshi yana kokarin bude laptop daya daga cikin guards dake gadin dakin da Yasmeen keciki yazo, knocking yayi juyowa Dan yayi yakalli kofan sannan yawuce yafita kafin yadawo gaban table yaje cikeda girmamawa yace “Sir sunce Yarinyar chan batada lafiya” chak ya tsayar da abinda yakeyi batare daya kalli Dan ba, shi kanshi Dan abin mamaki yabashi yanda daga fadin bata da lafiya ya tsayar da abinda yakeyi, kusan 60secs yayi ahaka sannan yadago fuskanshi ahankali yakalli Dan bayabo ba fallasa yace “meya sameta”? Anatse Dan yace “sunce tanata kuka wai cikinta da kanta na ciwo but yanzu sunjita shiru” dauke kanshi yayi daga kallon Dan yamaida idanunshi kan laptop na gabanshi yafara typing ahankali wanda zaka tabbatar hankalinshi bayakan abinda yake typawa saikuma chan ya tsayar da typing din, dan gajeren wahalallen tsaki yaja kafin yaja kan laptop din yarufe kaman zai fasa laptop din yamike tsaye yawuce yafita daga study Dan yabishi yana zuwa gaban dakin hannunshi yasa a aljihu yaciro key dakin yabude sannan ya murza hannun yashiga cikin dakin, tana kwance kan gado ta dukunkune tarufa da bargo idanunta sun wani kalan kumbura kaman nama sunyi suntum tana fitarda numfashi da kyar hancinta ya kumbura yay dan ja alamun kaman mura take, daga kanshi yayi yakalli AC dakin gabaki dayanshi abude hakan yasa yakarasa gaban bango yakashe switch din sannan yadawo gaban gadon yanabin dakin da kallo plate na abincin dazu ya kalla shinkafan kadan taci bama ta taba naman ba amman ta shanye ruwan goran tass, karasowa gaban gadon yayi yadan duko kadan yana kallon fuskanta dogayen eyelash nata yakalla da bakin giranta dakenan acike dam, dauke kanshi yayi dasauri saikuma gently yakai yatsanshi daya kaman mai tsoro yadaura kan goshinta zafi yaji sosai na bala’i, dasauri yajaye hannun yajuya dasauri zai fita saikuma yadawo yasake kallon fuskanta yajuya dasauri yayi wajen kofa, haryasa hannunshi kan handle zai murza yafita yaji murya chan kasa cikin bacci kai laushin gaske tace “Ammi!” Dasauri yajuyo yakalleta gani yayi takara dukunkunewa jikinta na rawa,  ahankali yataka zuwa gabanta this time around tsugunnawa yayi gaban gadon yana wani kalan leka fuskanta kaman irin dan yaron nan dake kallon abinda baitaba gani ba, mamaki yake why he is even worried dan batada lafiya, like what’s his business da rashin lafiyan ta, kaman taji ana kallonta yunkurowa tayi dasauri kaman wacce aka fizgota hakan yasa yabita da kallo yana kokarin tashi, bargon jikinta ta yaye dawani kalan gudu tayi bathroom dake dakin mikewa tsaye yayi yabita da kallo yanajin yanda take kwara amai kaman kayan cikinta zai fito acikin bayin duk yana tsaye awajen, kusan 5minutes tayi abayin sannan ta wanke fuskanta tafito tana tafiya ahankali kaman zata fadi dan wani kalan jiri jiri takeji hakanan, daidai gaban bayin ta tsaya iska kaman zai hureta tafadi tadago shanyayyun idanunta takalleshi da idanuwanta da bamata gani da kyau sabida yanda suka kumbura, dauke kanta tayi daga kallonshi sabida yanda taga yana kallonta tazare hannunta ahankali daga jikin kofan data dafa tadaga kafanta ahankali tafara tafiya luuuuu kawai tajita tabi iska zata zube Maheer dake kallonta dawani kalan sauri ya tarota tafada hannunshi idanunta a lumshe kaman wacce ta mutu jikinta yayi wani bakin zafi, kusan 1minute yayi ahaka yana kallonta yanda yatareta a hannu kafin ahankali yasa hannunshi zuwa kasan kafanta yadauketa chak kaman yar baby yafara tafiya da ita yazo gaban gadon wani kalan kwantar da ita yayi ahankali yana kallon fuskanta kaman yanzu yafara ganinta, ahankali yasa bargo yarufa mata yawuce yafita da sauri bai jimaba yadawo rikeda abun duba temperature ganin temperature nata is too high zata iya fara convulsing at any moment yasa yaciro wayanshi dasauri, wani number yashiga daddannawa awayanshi sannan yashiga wajen text message yayi jim kaman mai tunanin tura sakon kafin chan yayi typing “Sick” yayi sending sannan ya ijiye wayan agefenshi sannan yasake juyowa yana kallon fuskanta, ayanda yake kallon fuskanta ko zaka dauka idan aka bashi paper zai zanata ne dan kallon kaman yaga abinda baitaba gani aduniya ba.


Wuraren 6 Dan yayi knocking dakin hakan yasa yakalli kofan baki yabude zaice come in saikuma yakalleta, tashi yayi ahankali yawuce wajen kofa bude kofan yayi ahankali hada idanu yayi dawani kyakkyawan matashi wanda kana ganinshi kaga mate na Maheer shima black beauty yana sanye da jumper na milk yadi Riga da wando hannunshi rikeda wata jaka fuskanshi daure tamau yana kallon Maheer din dashima yahade rai yakalli Dan yace “leave us alone” dasauri daga Dan har sauran guards din sukabar wajen dukansu suka tafi chan palour, akufule dayan guy din dake kallon Maheer din yace “akan me zakamin text bakada lafiya bayan lafiyanka kalau” wani mugun kallo Maheer yamai baice komiba, tsaki guy din yayi cikeda fushi yajuya fuuu zai tafi anatse Maheer yace “Hamad!” Chak guy din da Maheer yakira da Hamad ya tsaya batare daya juyoba, shiru Maheer yayi yaki magana hakan yasa ahankali Hamad yajuyo yazubamai idanunshi cikeda fada yace “who is sick”? Dan shiru Maheer yayi yana kallonshi kafin yadauke kai kaman wanda ke kunyan yjn maganan ahankali yabude kofan dakin murya chan kasa yace “she” sosai Hamad ke kallonshi kafin cikin tsananin fushi yace “sabida ka rainamin hankali nizaka kira nazo naduba matan nan” ahankali Maheer yace “not she” fuskanshi Hamad yakalla na kusan 5secs sannan yataho ahankali zuwa kofan da Maheer yabude yabi ta gefenshi yashiga ciki hakan yasa shima Maheer yabiyo shi ciki ya tsaya jikin kofa, kallon Yasmeen da kana ganinta kasan mugun zazzabi take sannan yakalli Maheer cikin wata kalan murya yace “kafara trafficking yaran mutane ne kuma yanzu Maheer” wani kalan matsiyacin kallo Maheer yamai yace “idan bazaka dubata ba kafadamin bance ka gayamin maganan banza ba” shiru Hamad yayi kafin chan yace “saikai excusing dina I can’t check patient agabanka” tsaki Maheer yayi yawuce yafita tareda rufo musu kofa hakan yasa Hamad dasauri yayi wajen gadon yabude jakanshi yaciro stethoscope ya makala a kunne ahankali with care yasa hannunshi zai dagota yace “baiwar Allah” firgigit Yasmeen ta tashi fashewa da kuka tayi zata koma baya cikeda lallabawa yace “no no no, wait ni Dr ne Maheer yakirani na dubaki, my name is Dr Hamad I will not hurt you okay” yanuna kanshi hakanan taji ta yarda dashi ahankali ta dagamai kai, cikin tattausan murya yace “can I do my work now”? Gyadamai kai tayi hakan yasa yace “good bani hannunki, and tell me meke miki ciwo” hannunta tabashi cikin muryanta dabaya fita sosai tace “cikina, kaina, duk ciwo suke inata amai” ahankali Hamad dake kallonta yace “kuma akwai mura ba”? Gyadamai kai tayi ahankali, anatse yana haska kwayan idanunta yace “are you on period”? Gyadamai kai tayi ahankali tana sauke idanunta, paper yadauko yana rubuce rubuce batare daya kallo fuskanta ba yace “yaushe yazo”? Ahankali tace “dazu” Gyadamata kai yayi yace “yanzu abinda nakeso shine zansa akawo miki wani abu kici sannan zan baki magani kisha okay ko kinaso namiki allura”? Girgizamai kai tayi tana goge hawayen datake da bayan hannu, murya chan kasa tace “ni banason komi gidanmu nakeso nakoma” yana kallonta yace “meyakawo ki nan dama”? Kallonshi tayi tace “they kidnap me and my sisters amman yace su yakomar dasu gida, nima dazaran Babana yabasu kayansu zaisa amaidani” takara fashewa da kuka sosai tana gogewa da bayan hannu, dan ijiyan zuciya yayi yace “zaki koma gida kinji” gyadamai kai tayi yace “bari naje nasa akawo miki abu kici before kisha magani nasa miki drip” gyadamai kai tayi hakan yasa yawuce yafita anan bakin kofa yaga Maheer tsaye yayi folding hannu akirji ba karamin mamaki abin yabashi ba, bude kofan dasauri Maheer yayi yashiga dakin hakan yasa tadago kanta danta dauka Dr ne yadawo, hada idanu sukayi da Maheer daya tsaya nan wajen kofa, wani kalan ballamai harara tayi da kumburarrun idanunta da saida abin yasa yadan zaro idanu din nan, sake ballamai wani hararan tayi danji take kaman tazo ta kashe shi, wani kalan gajeren murmushi ne ya kufce mai daga baki faduwa gabanta kawai yayi ganin murmushin shi dan ba karamin kyau smile yamai ba dasauri ta dauke kanta, shima fita yayi tareda rufo kofan yajuyo yakalli Hamad dake binshi da idanu

.EPISODE 2️⃣7️⃣

Follow my TIKTOK PAGE YI CATCH UP ON EPISODES DIN💃

https://www.tiktok.com/@mshakurr?_t=8d9o7ToAvDC&_r=1

Wani mugun kallo Hamad yamai yace “she needs abinci kafin nasata akan medication kaje kahada mata tea” dan zaro idanu Maheer yana kallon Hamad din yakasa magana, saikuma chan kaman bashiba ahankali yace “ya akeyi”? Sakeyin shiru Hamad yayi yana kallonshi yanzu da gaske yimata zaiyi? Maheer daya sani direct zaice bazaiyi ba koya kira wani yayi is something going on tsakanin yarinyar nan da Maheer ne ya tambayi kanshi, kafin akufule yace “take me to the kitchen” dasauri Maheer yayi gaba Hamad biyedashi abaya har zuwa kitchen suka shiga Maheer ya tsaya agefen kofa Hamad yawuce ciki yadauki kettle yana tara ruwa yazo yajona sannan yawuce yadauki mug da gwangwanin madara da milo yana kokarin deba yazuba a cup batare daya kalli Maheer ba yace “she’s on her period, kabata pad cus I don’t think she has any” dan zaro idanu Maheer yayi yana kallon Hamad din dake kiciniyan hada tea kaman bashi yayi magana ba, kaman dan yaro Maheer yace “a ina zanga pad”? Shiru Hamad yayi yadauki kettle na ruwan daya tafasa yana tsayaya ruwan zafin a mug na tea kafin yajuyo yakalleshi yace “you should’ve thought about that kafin kayi kidnapping yarinyar mutane” shiru Maheer yayi yana kallonshi baice komiba, juyawa Hamad yayi yadauki tea daya gama hadawa yadaura kan tray yadauka yataho yakalli Maheer dake tsaye kusada kofa still yace “kaje wajen Matar gidan ka nema idan kaga dama” yana maganan yawuce yafita daga kitchen din yayi hanyar corridor abinshi.

Shiru Maheer yayi yakasa koda motsi kafin chan yajuya yafita stairs yayi yawuce sama direct dakin Hajiya yawuce, ahankali yabude kofan dakin tana kwance tana bacci ta lullube da bargo, wucewa yayi direct yabude kofa yashiga closet dinta, neme neme yafara yana zubar da komi yana dube dube inda zaiga pad, karan bude nan rufe chan zubar da chan yasa Hajiya ta farka daga bacci, bude idanuwanta tayi da kyau tana kallon kofar closet dinta dayake abude wanda daga cikinshi takejin kararraki dasauri ta mike zaune tana yaye bargo ta sauko daga gado tana tafiya ahankali tayi hanyar closet din ta tsaya agaban dakin ganin Maheer ne ke bincike yajuya closet nata up side down duk kayayyakinta akasa yasa tazaro idanu gabanta yafadi dasauri tace “Baby mekake nema haka”? Dan juyowa yayi yakalleta kafin yamaida kanshi yacigaba da neme neme murya chan kasa yace “pad” dasauri tace “wa…..wat! Pad? Pad dai dana sani na mata mezakayi da Pad din mata Pablo”? Batare daya kalleta ba yace “that girl” wani abu Hajiya taji ya soki kirjinta, cikin nuna rashin jin dadi tace “yanzu sabida yarinyar nan ne kazo ka juyamin closet up side down haka, inama ruwanka idan tana period kaine ka dauramata, wait when did all this even started? Pablo Kodai yarinyar nan tai charming naka ne? Dan banga dalilin dazaisa kazo kana nema mata pad ba kaman kaine ka haifeta kaika daura mata lalluran jini ajiki” juyowa yayi yamata wani matsiyacin kallo yace “kinadashi ko baki dashi?” Cikin wani kalan bakin kishi tace “rabon danai jini shekara daya kenan so bandashi” kayayyakinta dake hannunshi yawani kalan zubar akasa cikeda fushi yace “fine I will go and buy for her then” yana maganan yafito yabi ta gefenta yawuce yayi hanyar kofa tabishi da kallo daidai yasa hannu zai bude kofa dakin yafita tace “wait” dan dayaje yasiya mata gwara tabashi, tsayawa yayi chak batare daya juyoba, shiga cikin closet din tayi zuwa wajen wata locker tabude wasu lafiyayyun expensive tampons da pad na kasan waje ta kwaso tafito tawuto har inda yake daidai gefenshi ta tsaya tana kallon fuskanshi tace “gashi” kaman bazai juyoba juyowa yayi yasa hannu ya fizge batare daya kalli fuskanta ba yawuce yafita tabishi da kallo kaman ta kurma ihu takeji.


Tana zaune akan gadon hannunta rikeda cup na tea tana sha ahankali idanuwanta sun kumbura suntum da kyar ta sha maganin Hamad da yabata guda uku, shikuma Hamad na tsaye gaban gadon yana kokarin hada drip dazai sa mata aka bude kofa aka shigo hakan yasa dukansu suka kalli kofan, hada ido sukayi da faduwa gabanta yayi hakan yasa ta wankamai harara tadauke fuskanta cikeda tsiwa kaman ba mara lafiya ba tace “mutum ko sallama bai iyaba” shi kanshi Hamad dake kokarin fixing drip a karfen gadon saida yakalli Yasmeen dayaji tai maganan dan she looks so innocent tayi tsiwa haka bare kuma gogan Maheer daya jita sarai, hade giran sama yayi data kasa yazo dab da Hamad yabashi uban pads din daya riko a hannun yace “ga abinka” juyowa Hamad yayi yakalleshi azuciyanshi ya tambayi kanshi are this people lovers, hannu yasa ya karba ya ijiye akan gadon kafin yakalli Yasmeen din anatse yace “jeki shirya Yasmeen kafin nadawo nasamiki drip din” dadan sauri Maheer yakalli Hamad jin yanda yakira sunanta Yasmeen saikuma ya fuzar da iska yajuya fuuu yafita kaman ana turashi Hamad yabishi abaya yana mamakin to mekuma yafaru danya kira sunanta yay fushi ikon Allah, suna zuwa falo Maheer yakalli Dan rai abace yace “take those hijabs to her” yawuce ya zauna yay crossing kafa daya kan daya idanunshi akan tv dake aiki, duk Hamad na kallonshi kafin yaja wata kalan dogon tsaki yasami waje ya zauna, kaman jira yake Maheer yace “wa kake ma tsaki”? Kallonshi Hamad yayi cikin ido yace “wa inba kai ba” wani kalan kallo Maheer yama Hamad din kallon da su kadai sukasan fassaran shi sannan yadauke kai kawai yana yatsine fuska yasa hannu a aljihu yaciro kwalin taba yazaro daya yadauki lighter daya gani kan table ya kunna yahau sha yana fuzar da hayakin agadarance duk Hamad na kallonshi. Agogo Hamad ya kalla na hannunshi ganin Kunsan 15min kenan  da zamansu falo yasa yatashi daidai Hajiya na saukowa dagakan bene hada idanu yayi da ita ya watsar yawuce Hajiya itama tabishi da mugun kallo takalli Maheer data gani azaune yayi crossing leg yahade rai sosai yanashan taba hakan bakaramin dadi yamata ba ganinshi afalo waje tasamu kusada shi tazauna zata fara magana Hamad yaleko daga corridor yakalli Maheer yace “are u coming namaka bayanin magungunan ta ko u are not danni tafiya zanyi” Wani kalan kallon Hamad Hajiya take, tashi Maheer yayi ya ijiye karan taban akan ashtray nakan center table din yataho yabishi zuwa dakin, Yasmeen dahar bacci ya kwasheta Hamad ya nunnunamai magunguna zaimai bayanin yanda zata shasu saikuma yay shiru yakalli fuskan Maheer din anatse yace “maisa bakai mata treatment dakanka ba saida ka nemoni”? Hade giran sama da kasa yayi yace “ganin dama” jinjina kai Hamad yayi yace “Kaika sani ga magungunan kasan dosage din dan bazaka kara gani nan gidan nan naku ba, kaji tsoron Allah ka maida yarinyar nan gidansu nabarka lafiya” yana maganan yawuce yafita, fitowa falon yayi babu kowa hakan yasa yawuce yafita hango Hajiya yayi jikin motarshi jingine da kofar mazaunin direba hakan yasa yakara haderai tareda karasawa wajen anatse yace “excuse me” wani kallon tsana Hajiya tamai tace “badadan kaine mutumin dayan da Baby na yadauka amatsayin dan uwa ba dana dade da sa akasheka” rungume hannunshi Hamad yayi akirji yana kallonta, cikeda tsana Hajiya tace “nasan duk take taken ka Hamad kokari kake ka cusamai yarinyar nan yafara sonta ko to bari kaji nagaya maka Maheer nawane ni kadai har abada, shi karan kanshi baisan iya adadin soyayayan dayake mini ba, Maheer bazai taba so wata ba sama dani, nina raini kayana, tarbiyanane, nonuwan nan nawa kadai dayasha tun yana dan shekara takwas kawowa yau kosu kadai bazasu taba barinshi yaso wata ba sama dani, dan haka kome zakayi kayi Maheer is mine! Mine forever!” Dan murmushi Hamad yayi kadan yakalleta baiso yakulata ba amman yakasa daure wa, he needs to put this woman in her place, anatse yace “koma me kikama dan uwana trust me yana gab like gab da warwarewa, don’t think bansan cewa all this years you’ve been raping Maheer ba tun baisan komi ba kawowa yay, kin lalata rayuwan Mahee…..” dasauri Hajiya tace “criminal iyayenshi ne suka lalata rayuwanshi dama yaron da akai cikinshi agidan yari aka haifeshi agidan yari kazaci albarka zaiyi banda ni danazo rayuwanshi na ceceshi nai cireshi daga kangin kunci da bakin ciki da damuwa ban barshi yana binka kunakai makahon babanka bara kuna babiya Allah akan titi ba, I picked the boy from street akasan gada nabashi rayuwan mansion I educated him, na maidashi whatever he is today, my dear kada ka kara kuskuren fadin na lalata rayuwan Maheer iyayenshi suka fara lalatamai rayuwa kuma kagama munafincin ka da makirci da kulle kullen ka, ni kadaice macen dake rayuwan Maheer and so shall it be har ranan tashin alkiyama” kwashewa da dariya Hamad yayi yana mata wani kallon raini yace “ranan da Allah zai babbaka ki ba, for all ur sins, and let me tell u don’t think sabida tun Maheer na 8yrs yana yaro kike raping nashi kinaji kece kika budemai ido yasan mace sabida haka bazai taba so wata ba” yadanyi murmushi yace “get your bag of tissue close dan as it stand yanzu haka, Maheer is already in love with someone else” “Hamad!” Hajiya tai wani kalan ihu tadaga hannu zata daurama Hamad daya tsaya chak yana kallonta mari takasa kai marin, tana wani kalan sauke ijiyan zuciya tana kumfan baki tana nishi kaman zakanya, takalli hannunta data daga zata mareshi dashi tace “kaci darajan Maheer kaci darajan asalin kauna daya nunamin yana maka da wlh wlh wlh yau bazan barka ka kwana aduniya ba” tana maganan tawuce fuuuuuu tai cikin gida Hamad ya bita da kallo kafin ya tofar da yawu akasa yabude motanshi yashiga yatada yabar gidan.

https://www.tiktok.com/@mshakurr?_t=8d9o7ToAvDC&_r=1
✨KYALKYALIN KAUNA✨



       ✍🏻M SHAKUR



EPISODE 2️⃣8️⃣


For your original Egypt Abayas,home decor, Gold (new and used), shoes that are qualitative and unique at affordable price , siyen daya ko sari (wholesale and retail) contact +201123302418


Instagram @Shopper_topia
WhatsApp group *Maryam’s Egypt abaya *

‎Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/GoRzZ7ZgslV2alO5hYGAnj

Saida Hamad yarufo kofan sannan Maheer yajuyo dasauri yakalleta kaman jira yake dama Hamad yatafi, yanda take baccin tana numfashi dake fitowa da kyar a hancinta sabida nose block nata ya kalla, ahankali yatako zuwa gaban gadon yana kallonta kafin yadaga kanshi yakalli ruwan da ake kara mata ganin ruwan baya tafiya at all yasa yakalli hannunta dasauri ta dunkule hannun cikin bacci, gently kaman wanda baiso yadan duko da kanshi wajen gadon yana kallon hannun nata data dunkule ahankali yakai hannunshi zai taba hannunta saikuma ya tsaya kaman mai tunanin wani abu kafin yakalli fuskanta yanda take bacci chan kasan makoshin shi yace “what have you done to me”? Lumshe idanunshi yayi gently yadaura hannunshi kan nata wani irin sanyi yaji ajikinshi daga taba hannun nata, itama kaman tajishi dan saida tai motsi hakan yasa dasauri yakalleta, ijiyan zuciya tasauke cikin baccin takara komawa hakan yasa ahankali ya bude hannun nata data dunkule tafin hannunta ya jike kaman tazuba ruwa and so soft kaman hannun baby, baitaba sanin hannun mace can be this soft ba sai yau, sake dago idanunshi yayi yakalli fuskanta hannunshi still yana cikin nata daidai nan aka bude kofan dakin da karfi aka shigo hakan yasa yajuyo dakanshi yakalli kofan da aka bude batare daya raba hannunsu ba, wani kalan mutuwan tsaye Hajiya tayi ganin Pablo tareda yarinyar dake bacci yakama hannunta gam gam yarike, yanda kirjinta yafara bugawa zaka dauka heart attack ke shirin kamata, kallo daya Maheer yamata yadauke kai yajuya yacigaba da abinda yake, awani kalan hankali yabude tafin hannun Yasmeen da kyau ya kwantar da hannun ahankali tareda zare nashi yadago kai yakalli drip din ganin yana tafiya yasa yamike tsaye yana kallonta sake dukawa yayi yaja bargon yana rufamata ajiki da kyau Hajiya tasake bude baki tana kallonshi da kyar ta danne zuciyanta tace “Pablo” juyowa yayi yakalleta saikuma ya maida kanshi kan Yasmeen yana karajan bargon har zuwa shoulder nata yana kallon yanda gashin goshinta suka kwanta sukai lubb tai wani kalan kyau kafin yadago, Hajiya tace “I want to talk to you” juyowa yayi yakalleta zai sake juyawa yakalli Yasmeen tace “now!” Tabude kofan tajuya tafita fuuu, kallon Yasmeen yayi sannan yajuya yafita tsayawa yayi yarufo kofan nata yaciro key yasaka sannan yazare key yasa a aljihun shi yawuce yafita daga corridor ganin Hajiya bata falo yasa yay dan tsaki yayi stairs yawuce sama direct dakinta yayi yana zuwa yabude kofa yashiga tsaye yaganta atsakiyan daki idanunta sunyi jajir maida kofan tayi yarufe yakalleta yace “what? Gani” kaman jira take zuwa tayi dasauri gabanshi cikeda wani kalan bakin kishi tace “what are you doing with that girl”? Wani kalan kallo yamata danshi baima gane ba to be honest, cikeda daga murya dudda she’s controlling herself kartamai ihu dan ba’a dagamai murya idan anamai magana tace “why are you being so nice towards that girl Baby? Mehadinka da ita? Meruwanka da ciwonta what is your business with h……” “lower your voice!” Maheer yafadi cikin kakkausan murya dayasa tai wani kalan shiru tana kallonshi, saikuma ahankali tarage muryanta sosai tana kallonshi kaman yanda yake kallonta tace “why are you caring for that girl Baby”? Cikin muryan ko ajikinshi yace “she’s sick baki gani ne” cikin sauri kaman wacce ke shirin samin tabin hankali tace “idan she’s sick so many people can take care of her, ga su Dan, Nas, gasu Wike but maisa kai dakanka zakaje kana kula da ita” kai tsaye yace “I don’t want them around her” wani kalan kallo Hajiya tamai wasu kalan kayoyi na sokan kirjinta ganin yanda yake bata amsa da zuciya daya baimasan me magananshi yake implying gareta ba, hadiye wani miyau mai daci tayi awuyanta ganin baimasan what action nashi yake nufi ba yasa cikeda siyasa tace “to kadaina kai ni zan dinga kula da ita ina dubata hartaji sauki” girgizamata kai yayi dasauri yace “no you will scare her off tsoron ki takeji, she’s just a small innocent girl, I can handle her kada ki damu” sosai Hajiya taji zuciyanta nawani kalan tafarfasa wai anya Maheer ne wannan kuwa? Ubanme yarinyar nan tamai wani kalan black magic tamai data chanza mata yaron data raineshi tun yana 8yrs amman ita ta chanza shi into something else in just 48 zuwa 72hrs. Ganin tai shiru kallonshi take batace komiba yasa yace “is that wat u wanna talk about inaso naje nadubata, I don’t want her to cry” yay maganan yana juyawa zai fita, dasauri Hajiya takai hannunta takama hannunshi tace “Pablo” tsayawa yayi batare daya juyoba dan at this point the whole magana yafara pissing nashi off abu kadan ke batamai rai, ganin bai juyoba yasa tazo tagabanshi still tana rikeda hannunshi fuskanshi takalla ahankali tace “to yaushe zaka saketa takoma gidansu cus I don’t get why she’s still here babanta yasaki kayanmu yasaki direbobin mu, tell me why are you still keeping her here”? Wani kalan mugayen idanu ya watsa mata kafin ya fizge hannunshi data rike yazuba a aljihu cikeda iskanci yace “ganin dama” cikowa da kwalla idanunta sukayi tana kallonshi zuciyanta na suya, dan tsaki yayi yajuya yafita daga dakin dan he don’t even get all this drama datakeyi akan yarinyar nan bin kofan daya bugo mata Hajiya tayi daidai hawaye na zubomata daga idanu tace “Maheer bazan taba bari kaso wata sama dani aduniyan nan ba this is a promise da ni Maryam na daukan maka!” Tai maganan tana sake goge hawayen daya zubomata, ahankali tace “i will never give you room dazaka gane meke faruwa dakai, kuma zaka gani I will do something dasaikasa an maida yarinyar nan gidansu wlh sai inga ata ina zaka dinga ganinta” tashare hawayenta dasauri tajuya tawuce bayi, wanka tayi tafito tawuce closet nata tsayawa tayi turus tana kallon duka komi nata dake kasa tsallakawa tayi tawuce ta dauko wani lafiyayyen riga da skirt na atampa yellow da brown tasaka bakaramin kyau kayan yamata ba rigan open neck gareshi kana ganin yanda manyan fararen nononta Ke bouncing idan tana tafiya ta taje gashinta tayi parking tai wankan turare, tazauna tayi hadaden makeup no be lie ko kai makiyin hajiya ne kasan tanada kyau dudda ta kwan biyu aduniya na gatanan shuwa da ita abinta, wani flat slippers tasaka mai kyau sannan tawuce tafito, dakin Maheer tawuce ahankali tabude kofan tashiga baya dakin jin karan ruwa yasa tagane yana wanka, murmushi kadan tayi tamaida kofan tarufe tashigo closet nashi tawuce da kanta taje tadauko wani set na suit ash da singlet da boxer tazabomai agogo na Rolex dakuma cover shoe na dolce gabana ta kwaso komi tafito tazuba akan gado sannan takara komawa tadauko cream dinshi tazauna abakin gado tana jiran fitowanshi.
Bata wani jima da zamaba yabude kofa yafito daure da towel a waist nashi karamin towel a hannunshi, kallo daya yamata yadauke kai zai wuce closet dasauri tazo gabanshi tasha taredakai hannunta takama hannunshi cikeda lallabawa tace “haba Babyna yakuri kada ka shareni muje na shiryaka kaga naciro komi dazaka saka” tai maganan tanamai pointing gadon, dan juyoda kanshi yayi yakalli kayan datake nunamai dake kan gadon dasauri yadauke kai tareda karbe hannunshi murya chan kasa makoshi yace “am not wearing those” yajuya yabarta awajen, dan murmushi kadan tayi tawuce tadauki cream nashi ta taho tashigo closet din yana kokarin fesa bodysplash dago kanshi yayi cikeda rashin mutunci yace “do I need to tell you ina bukatan my privacy” wani kalan murmushin kirsa tayi ta taho har gabanshi ta tsaya dab dashi tana kallon fuskanshi kaman yanda yake kallonta ranshi abace saukan da kanta tayi tana bin jikinshi da kallo kafin ahankali tasauke idanunta kan black masculine lnipples nashi cikin wani kalan murya na sha’awa tace “ka manta lokacin da dakaina nake maka wanka na shiryaka dakaina”? Tadago kanta ahankali tazubamai idanu, shima kallonta yake, cikin wani kalan voice tace “I use to be your everything Pablo, I strip you naked, nakaika bayi, namaka wanka, na lullubeka da towel, nafito dakai, na warwareka, nashiryaka tsaf, what happened dakake pushing dina for the past few years”? Dauke kanshi yayi yakalli gefe, hakan yasa ahankali tadaura kanta kan kirjinshi cikin wani kalan murya mai rauni sosai tace “Maheer I’ve genuinely loved you, care you sama da Maman data kawoka duniya, why are you trying to turn me into your enemy now? Munsaba rayuwan mu just us, akanme kake wulakantani sabida yarinyar da babanta humiliated you, like it or not yama organization namu stain as per the first police man daya kwace kayanmu then why are you giving his daughter special attention bayan kamata yayi ka wulakantata, ka toxartata, ka razanata, kayi humiliating nata, kasa boys namu suyi babbarkata su yagamata budurci, dan duk abinda kamata babanta zaiji, but why are you giving her special treatment you are hating me because of our enemy’s daughter eh”? Tafashe dawani kalan kukan emotional blackmail tace “you hate me Pablo” lumshe idanunshi yayi kafin yabude su ahankali yace “I don’t hate you” dasauri tace “you do, ka tsaneni kana wulakantani sabida yarinyar CP, Mesa baka musguna mata kana kuntata mata kana wahalar da ita, duk kabi kayi sanyi akanta kaman ba Pablo Escobar dina ba, why are you not maltreating the girl”? Shiru yayi yana ganin fuskan Yasmeen akan idanunshi, Hajiya na kuka tace “uhm tell me why”? Ahankali kaman wanda baiso yay magana yace “she’s just an innocent child struggling with her life, she’s a terrified little girl dake fama da iya karanta abu ma” chak Hajiya ta tsayar da kukan datake tadago kanta takalleshi tana mamakin yanda yamasan a lot about her hada idanu sukayi, Gyadamata kai yayi dasauri, da zuciya daya yace “I don’t know konace zan hurting nata kona mata wani abu bana iyawa dazaran takalleni, she’s so innocent fragile and weak, I don’t know maybe tausayinta nakeji, there’s this attachment and entitlement danakeji anytime nake around her, her tears her smiles her looks duka always piers my heart” wani babban faduwa gaban Hajiya yayi jinin jikinta yagama tsinkewa dan tabbas wannan shine so, how can cikin kwana uku Pablo zai fara son yarinyar chan, what is happening, batason ko kadan yagane meke faruwa dashi dan he knows nothing about love hakan yasa cikeda makirci tace “duk part of training babanta ne haka yakoya musu sudinga ma maza sabida kada suyi hurting nasu, she’s messing with ur heart and head, and don’t show her u are weak” dan yatsine fuska yayi yace “ki daina min maganan ta yanasa ina ganin fuskanta a idona” sake faduwa gaban Hajiya yayi dasauri tamaida kanta kirjinshi tashige jikinshi hannunta takai kasan towel nashi murya chan kasa tace “inhar you don’t hate me eat me to” tai maganan tana janye towel nashi ta yar takai hannunta bayan skirt nata tabude tasauke skirt din kasa takankameshi jikinta har bari yake tace “I love you sosai Pablo dan Allah kacini ko kadan ne, please baby na my little boy let’s shame enemies namu, please baby na kaima kasan u are my entire life, kaine rayuwata Pablo” wani kalan juyarda ita yayi yabugata da jikin wardrobe yakamo hannayenta tabaya ya murde kaman yakama criminal dasauri Hajiya tace “wayyo Allah na yaron nan zai kasheni” daddagewa yayi yashigeta awulakance saida ta kurma ihu.

✨KYALKYALIN KAUNA✨



      ✍🏻M SHAKUR


EPISODE 2️⃣9️⃣


THIS IS A SUPRISE BONUS PAGE CUS YOU GUYS HAS BEEN AMAZING 😻 

Now for the sake of wannan suprise din PLEASE 🙏 follow me on IG

https://instagram.com/mshakur_world?igshid=OGQ5ZDc2ODk2ZA==

Inda zaka shigo dakin zaka dauka wani machine ke aiki fas fas fas kawai kakeji ta ko’ina ganin Maheer na neman hallakata ihu ta kurma ta tureshi da duka karfinta tafito daga closet din dagudu tana nishi kaman wacce tafito daga hannun wanda zai dauki ranta tace “wlh zaka kasheni har lahira Pablo, yaro saikace inji kusan awa uku kaki kawowa bugani kake kaman kasami turmi” dan tsaki Maheer yayi yadauki towel nashi yadaura a waist yafito daga closet din bathroom yashiga batare daya kalleta ba dan sake wanka, Hajiya ta tashi da kyar tana maida numfashi tashiga closet dinshi tadauki skirt nata tasaka sanan tafito tafita daga dakin tawuce dakinta tana zuwa fadawa gado tayi tana maida numfashi sosai wani mahaukacin son Maheer na shiga ranta yana tafiya zuwa kowani lungu da sako.



Fitowa yayi daga dakinshi yana sanye dawata Jil slender sunrise motif t-shirt green, Rick owens black  dogon pant, kafanshi ya sanya wani black madusa head moulded footbed slides na Versace, hannunshi daure da agogon v-sporty greca watch shima na Versace, yana zuba wani kalan mahaukacin kamshi kaman yafito daga kogin turare gashin kanshi sunyi so wavvy suna wani kalan kyalli, pink lips nashi na shinning kadan sabida little Vaseline daya shafa musu yayi kyau kaman ka saceshi, Dan kadaine afalo amman shi kanshi Dan sai kallonshi yake, tsayawa yayi afalon yakalli Dan yace “cancel all my schedules today” da mamaki Dan ya jinjina kai yace “yes sir” hanyar corridor yayi direct gaban dakin da Yasmeen keciki yayi ya tsaya key yaciro daga aljihun shi yabude kofan yazaro key tareda murza hannun yabude kofan yashiga ciki yana kallon gadon datake kai, maida kofan yayi yarufe yakaraso wajen ya tsaya fuskanta ya kalla kafin yakalli ruwan daya kusan karewa sannan yadawo da idanunshi kanta, cikin bacci datake taji wani lafiyayyen kamshi daya mata bala’in dadi na shiga hancinta dudda tana mura ahankali tai motsi da hancinta cikin bacci dan so take takara shakan kamshin da kyau, dan ware manyan idanunshi Maheer yayi yana kallonta yanda take da hanci cikin bacci kaman wata mouse dake perceiving scent na cheese, gently idanunta suka shiga motsi kafin ahankali tabude idanun tass Maheer dake tsaye akanta gaban gadon idanunta suka fara gani, dudda dishi dishi take gani bacci bai gama sakin idanunta ba amman jitayi tunda take aduniya bata taba ganin mutum daya mata kyau a idanunta kamanshi ba kaman wacce ke mafarki wani kalan murmushi tasakin ma Maheer daya bayyana fararen hakoranta masu bala’in kyalli da haske kaman farin wata, tashi yaji tsigan jikinshi yayi at the same time butterfly na yawo acikinshi dan kokarin dukawa yayi dan yanda yakejin tafiyan abubuwa acikinshi kasa jurewa yayi baisan lokacin daya daka mata tsawa mara kara sosai ba yace “ke!” Firgigit tafarka daga baccin tabude idanunta da kyau takalleshi tareda tashi da sauri ta zauna ruwan dake hannunta na neman cisgewa dawani kalan sauri Maheer ya chapke hannunta karaf, spark hannunsu duka biyun yayi dasauri ta fizge hannunta shima yasaketa ta yarfe hannunta dasauri tace “ashhh!” Yarfe hannunshi shima yayi yakalleta jin tace ashhh ahankali kaman yanama yar yarinya magana yace “wat?” Kallonshi tayi da manyan fararen idanunta dasukai haske kaman an wanke da ruwan zamzam kwayan idanun sunyi gray sosai sabida tashi ta daga bacci kenan, hararanshi tayi batare data bashi amsa ba, ware idanunshi yayi ganin yanda ta harareshi saikuma yace “marajin magana kawai” murgudamai baki tayi tareda ballamai harara tadauke kanta, waist nashi Maheer yakama saikuma ya jaye hannunshi daya daga waist din ya nuna kanshi kafin yayi dan dariyan mamaki yama rasa mezaiyi saiya sake kallonta yanuna kanshi yace “ni kike harara kike murguda ma baki haka?” Wani kalan dadi taji aranta ganin hararan datamai yamai ciwo taki cewa uffan, ganin taki kallonshi yasa yay jim saikuma yajuya yayi hanyar kofa zai fita hakan yasa yajuyo takalleshi dasauri daidai shima yajuyo hada ido sukayi dasauri tasauke kanta kasa dasauri, anatse yace “mezaki ci”? Shiru tayi taki magana taki kallonshi, bude kofan yayi yafita yabugo kofan harsaida ta firgita.

✨KK✨



EPISODE 3️⃣0️⃣


For your original Egypt Abayas,home decor, Gold (new and used), shoes that are qualitative and unique at affordable price , siyen daya ko sari (wholesale and retail) contact +201123302418


Instagram @Shopper_topia
WhatsApp group *Maryam’s Egypt abaya *

‎Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/GoRzZ7ZgslV2alO5hYGAnj

Fita yayi waje da sauri Dan dake falo yabishi abaya, batare daya juyoba yace “I wanna be alone Dan” yawuce yazaga baya zuwa garden nasu wani hadadden garden ya zauna kan wani swinging chair dakeda foam mai laushi sosai kaman gado yatura hannunshi cikin aljihu yazaro taba ya kunna da sauri yakai bakinshi tareda lumshe idanu yana sauke ijiyan zuciya, he just wanna clear his head, baitaba jin abu ya tsayamai arai kaman this girl ba, he’s just thinking about her, yau yay canceling all his schedules sabida ita, what is wrong with him why is he feeling the girl a lot azuciyanshi fuzar da hayakin taban yayi yay shiruuu ya lumshe idanu kawai kaman mai bacci.


Tunda yafita take kallon kofan gabanta na faduwa sosai kafin kaman wacce ta tuna wani abu bargon jikinta ta yaye sannan gently tasauka dagakan gadon tamike tsaye kaman ba itane mara lafiya ba, kanulan dake hannunta ta kalla, cije lips nata tayi kafin tazare alluran daga jijiyanta haba saiga jini yarda igiyan ruwan tayi ruwan na diddiga a akasa takai yatsanta ta danne inda jinin ke bulbulowa tadauki dan kwalinta ta warware da kyau ta lullube jikinta dashi tadaure awuyanta tafara tafiya ahankali zuwa wajen kofa ta taba kofan amman akulle hakan yasa tadawo tana kalle kallen dakin saikuma da sauri tai wajen babban window dakin, ahankali tasa hannu ta yaye labulen takalli wajen window babu kowa awajen kaman ma bangaren daban ne dan ba asalin tsakar gida ne wajen ba dan bataga gate ko mutane ba, karafunan window ta kalla dasuke atsaye batada wani kiba zata iya wucewa idan ta rike numfashinta besides she’s a bit flexible, dage net din window sama tayi tareda bude glass na window ahankali batare data bari yayi karaba tajuyo takalli kofan gabanta na bala’in faduwa tana addu’a Allah yasa kada yazo dakin, ahankali tasa hannunta jikin window takai waje zuwa shoulder nata, wani kalan twisting kanta tayi kanta ya fita da kyar zuwa wuya, kirjinta tai kokarin ficewa ta kasa dan tanada boob cikakku yan manya bawai duma duma din nan ba, yanda take kokarin fito da boobs din bakaramin zafi yamata ba, dagewa tayi ta fito da kirjin nata tashiga sauka tana jawo kafafunta kafin finally takarashe fita, wani kalan dadi dataji mantawa tayi ma da yanda duka jikinta ke ciwo da kafanta da karfen window ya kurje, bata damu da babu slippers a kafanta ba, bamatasan takamaimen inda takeba dan clearly nan ba asalin compound dazaiyi leading to gate bane, but dadin datakeji kaman an mata kyauta dasauri tashiga tafiya ahankali batare datayi making any heavy sound ba kar akamata babu ko guard daya, tadanyi tafiya mai dan nisa kaman daga sama taga wasu manya manyan karnuka guda uku sunsha gabanta sun bude baki sun zazzago harshe dake tsiyaya da yawu suna wani kalan jiniya zasuyi haushi suna kallonta, tunda take aduka rayuwanta bata taba ganin manya manyan karnuka bakake irin wayan nan datake gani gabanta ba, gabaki dayan rayuwanta normal karen layi tasaba gani akwai karnuka a layinsu kuma basa cizo amman wayan nan karnukan bama suyi kama dana Nigeria ba dan bijimayen kare ne, sun zazzago harshe suna kallonta kaman sunga party bones chak ta tsayar da tafiyan datake ganinsu sunsha gabanta tana kallonsu suna mata wani kalan kallo sunzazzago da harshe kaman sunga lafiyayen nama, rawa lips nata yafara tace “A’uzubillahi mina……..” “wooooohhh!” karnukan sukai mata wani mahaukacin ihu tareda yin wani tsalle zasu kamata, gabaki daya mantawa ma tayi da escaping take kokarin yi wani wawan ihuuuuuu tayi. “Wayyoooo Ammmiiiiiii” gabaki dayan karfin gudun da Allah yabata tafara tana wawan ihu karnukan suma sun haukace suna binta su ukun zanga zanga sunga bakon fuska agidansu. “Wayyooooo Allah na!! Kare, kare, helppppppp, zasu cijeni……….” yanda karnukan ke woooh woooh zaka dauka sunga barayi guda dari ne agidan. Chak yabude idanunshi tareda mikewa tsaye da sauri jin muryan Yasmeen dakuma kukan karnikan gidansu ahaukace, dawani kalan sauri gudu gudu yafito daga garden dan yasan tsaf karnukan nan zasu yayyaga naman jikinta inhar itane yakejin muryanta, daidai Yasmeen dake bala’in gudu tana kuka sosai karnukan na binta tayo hanyar garden din, ganin Maheer tsaye gaban garden yazuba hannunwanshi biyu acikin aljihun wandonshi yana kallonta da mamaki dan adaki yasan ya barta batai wata wata ba wani kalan uban tsalle ta daka tahau jikinshi ta mugun manna fuskanta awuyanshi tai wrapping hands nata around back of his head, tai wrapping legs nata a waist nashi ta harde kafafun gam, daidai karnukan suma sunyi tsalle zasu kamata daga jikinshi wani kalan tsawa yadaka musu. “Kikito!” Chak karnukan suka tsaitsaya suna kallonshi, daidai lokacin securities na gidan da Dan duk suka taho wajen da gudun su dan sunji ihun ta da kukan karnuka da hannu yamusu alamu su tafi, chak ya tsaya kaman kankara yakasa cemata tasakeshi yakasa tabata yakasa sauketa, no one has ever cling onto him like this kaman yanda Yasmeen tayi, every single breath nata yana jinshi not just afatan wuyanshi har cikin wuyan nashi down to all his tissues and organs, yanda chest dinta ke manne da nashi ba yanda heart beat nata ke racing kadai yakeji ba har dumin flat empty stomach nata yakeji, ta rirrikeshi so tight kaman her whole life depends on that kaman zata shige cikin jikinshi ta manne su koma daya, batare dayace tasakeshi ba yajuya yafara tafiya da ita yashiga cikin garden din binsu karnukan sukayi, wucewa yayi wajen kujeran dayake zaune akai ahankali ya duka zai zaunar da ita, dan gyaran murya yayi danji yayi muryanshi yamakale cikin muryan da bata fita sosai yace “let go off me” batare data sakeshi ba tashiga kokarin bude idanunta karaf tai ido hudu da karnukan wani kalan fashewa tayi da kuka tasake chukuikuyeshi sama da nada hawayen datakeyi na sauka akan wuyanshi yana gangarawa cikin riganshi, every drop of warm tears nata kaman yana kara mishi jin wani abune gameda ita aranshi, baisan lokacin da cikin wata sanyin murya kaman ba nashi ba yace “sakeni” makemai kafada tayi still tamaki bude idanun cikin kuka da murya kaman na yarinya tace “nika rikeni” wani kalan zirrrr yaji jikinshi yadauka jin muryanta akan wuyanshi, murya chan kasan makoshi yace “why is that”? Cikin kuka kasa kasa tace “you are my savior!” Amsa maganan kanshi yayi hannunshi sukahau shocking ahankali yamike tsaye chak da ita yakalli karnukan dake kallonsu ahankali yace “are you scared?” Fuskanta har lokacin na makale awuyanshi tace “yes” wani kalan soft cool ijiyan zuciya yasauke shi kanshi he can’t explain what he’s feeling right now, kallon karnukan yayi yace “Kikito, Robit and Lucy go, go, go” yay maganan yana dan shuresu da kafa dasauri suka tafi juyoda kanshi yayi yakalleta yace “can you let me go now sun tafi” awani kalan hankali taciro kanta daga wuyanshi yabita da kallo bin duka wajen tayi da kallo ganin babu karnukan yasa awani kalan hankali tajuyo da kanta takalleshi hada idanu sukayi itada Maheer dake mata wani kallo kaman yaune yafara ganinta aduniya, faduwa gabanta yayi batasan meya faruba but kaman idanunshi sun hana nata motsi samin kanta itama tayi da zubamai idanunta da ruwan hawaye yacikasu sosai eyelash nata sun jike sabida kuka tana kallonshi dasu, tunda tazo gidan nan yaune rana na farko datasan ta kalli fuskan mutumin nan da kyau he is super handsome! Tunda Allah yayota bata taba ganin namiji kyakkyawa irinshi ba. “Pablo!” Kaman daga sama sukaji muryan Hajiya arude Yasmeen tashiga kokarin sauka daga jikinshi tana kallon Hajiya arude gabanta na faduwa, batare daya saketa ba yana kallon fuskanta ko gezau baiyiba yace “ina zaki bakisan akwai ciwo akafanki ba” dawani kalan sauri takalli kafanta sai alokacin taga jinin daya diddiga awajen dan juyowa yayi yakalli Hajiya dake kallonshi idanunta sunyi jazur sannan yaduka yazaunar da ita kan swinging chair din kaman wata yar yarinya yana kallon fuskanta, sauke kanta tayi kasa takasa kallonshi sai yatsunta datake wasa dasu, jaye idanunshi yayi akanta da kyar ya kwalama Dan kira. “Dan” “yes sir” Dan ya amsa da sauri yazo garden din, tsugunnawa Maheer yayi agabanta yakai hannunshi ahankali yakama kafarta dasauri ta kalleshi shima kallonta yayi bai damu da dattin da kafan yayi ba ga duk jini yasauke idanunshi daga kanta yajuyo yakalli Dan yace “get me first aid box I think this stubborn gurl tataka wani abu” dasauri Yasmeen takalleshi jin yakirata stubborn girl shima dagokai yayi ya kalleta, watsamai harara tayi kasa kasa tareda turomai baki, dauke kai yayi daidai Dan yakawo first aid box din, dasauri Hajiya tazo wajen hannunta takai azafaffe zata dauki kafan Yasmeen dake kan cinyanshi tace “kabari I will clean up the wound for her” “don’t you dare touch her!” Maheer yafadi da kakkausan murya, chak Hajiya ta tsaya, hanyar shigowa garden din yanuna mata da idanu strictly yace “ki bar nan” kallonshi Hajiya tayi da mugun mamaki ganin kallon dayake mata yasa tawuce fuuuu tafita, murmushi ciki ciki Dan yayi kawai yawuce yafita shima, hakan yasa yadauki spirit yabude tareda dago kanshi yakalli fuskan Yasmeen din da kanta ke kasa yace “ke bakijin magana ko” dago idanunta tayi ahankali takalleshi, hawaye ne suka cicciko idanunta cikin wani kalan murya tace “mesa bakace natafi gida ba” spirit din yakai yashiga wanke ciwon dawani kalan sauri takai hannunta kan kafadarshi tace “washhhhhhhh” chak ya tsayarda abinda yake yakalleta hakan yasa dasauri tazare hannunta daga shoulder nashi, cikin wata kalan murya yace “this should be the last time zaki kara taba jikina”.

✨KK✨



✍🏻M SHAKUR


EPISODE 3️⃣1️⃣


KINASON KIYI MAGANA DANI M SHAKUR OYA DANNA LINK DIN NAN

wa.me/+2347012181461

Gyadamai kai tayi like a little obedient girl idanunta na ciccikowa da kwalla kaman zai kaimata duka yace “wat?” cikin muryan kuka dake taba zuciya tace “to yaushe zakasa amaidani gida please” zare idanunshi yayi yamaida kan kafan, batare daya kalleta ba yana kallon dan stick ne haka yashiga kafanta, kafanta yay taushi da yawa ne dan normal normal stick din nan saidai kafa ta karyata bata shiga kafa ba, daukan wata yar karaman surgical scissors yayi ahankali kaman baisan tai magana ba, cikin wata kalan murya mai sanyi Yasmeen tace “dan Allah kamin magana ba dan ni ba” dago mayun idanunshi yayi yazubamata saikuma yadauke idanunshi ya maidasu kan kafan yana kokarin cire tsinke yace “my policy has always been I don’t forgive, babu wanda yatabamin abinda Babanki yayimin, nasaki kannenki but decided na rike ki as his punishment” dasauri Yasmeen ta kalleshi daidai yana zaro tsinken fashewa da kuka tayi sabida zafin dataji zata kwace kafan tace “ayyyyyyshhh zapiiiiii” rike kafan yayi gam yazare tass ya yar sannan yasake daukan spirit yace “I don’t know how long zan ijiyeki anan all I know is harsai babanki yay nadaman taba Pablo Escobar, naga dama ma har abada yagama ganinki!” Dasauri takalleshi daidai shima ya dagokai ya kalleta, fashewa da kuka tayi sosai tana girgixamai kai kaman wata Nanah tace “dan Allah kayakuri kasa amaidani gida please kayakuri, don’t keep me here forever dan Allah” yana kallonta batare daya cire idanunshi daga kan nata ba yace “tell me maisa kike ganin zanyi compromising policy nawa da principles dina akanki? No one touches Pablo and go unpunished, so why do you think zan hakura and listens to you sabida kin rokeni”?Yakarashe maganan yana daukan bandage dan rufe kafan, shiru tayi tana kallonshi da yanda yake rufe kafan nata da bandage yana komi ahankali sabida kada taji zafi, ahankali tace “because you are a good man!” Chak ya tsayar da abinda yakeyi batare daya kalleta ba, hakan yasa cikin sassanyar murya mai bala’in dadin ji tace “you are you good man! You are kind hearted, behind this hard wicked face naka lies a beautiful soul, you are not wat you think you are Maheer!” Tadanyi shiru jin yanda takira sunanshi tana mamakin yanda ta haddace sunan akanta dagajin wannan Dr Hamad din yafada, cikin sanyin lafazi tace “Maheer na nufin jarumi, someone that is brave, bold, wise, courageous, clever, genius, skillful and above all kanada kirki you saved me countless times” tunda tafara maganan ya tsayar da abinda yake bai kalleta ba, baiyi motsi ba, baikuma cigaba da abinda yake ba, babu wanda yataba gayamai kalaman dasuka taba shi suka sosa zuciyanshi kaman yarinyar nan tunda yake aduniya, ganin yanda yay freezing yasa gently tace “ranan dana sume u didn’t left me there ka watsa mini ruwa na farfado, ranan da hannun rigana yakama wuta a kitchen you saved me from getting burnt, when I got sick ka kiramini doctor, yanzun nan da dogs suka biyoni you saved me, and look u are still saving me yanzu haka” tanuna kafanta da yatsa dayake kan kafarshi ahankali cikin wata kalan tattausan lallausan murya tace “will you please let me go kaji”? Hadiye duk wani abu dayakeji yayi dan baison koda wasa tagane wani yanayi da kalamanta suka sakashi ciki yadago idanunshi yazuba mata wani matsiyacin look sak Pablo dinshi yace “I might but kinsan inhar nabarki kika tafi you will forever be indebted to me, sannan you will pay back the favor when the need arises” dawani kalan sauri ta gyada kanta tace “wlh wlh na yarda inhar zaka barni nakoma gida I will forever be indebted to you, kuma kowani favor kakeso zan maka I will repay your kindness I promise” tasaki wani murmushi dayasa yaji gabanshi yafadi dasauri yadauke kanshi, yasa hannunshi yadauke kafanta dagakan cinyanshi ya ijiye akasa zai mike da sauri Yasmeen tace “yo yaushe zakasa amaidani gida”? Juyo da idanunshi yayi yazubamata dasauri ta sauke kanta kasa dan wani iri yanzu takeji idan yakalleta, murya chan kasa kaman batashi ba yace “I will think and evaluate my decision tukunna” murmushi tayi daya mata wani kalan bala’in kyau duk yana kallonta ahankali yace “can you walk”? Dasauri ta yunkura ta tashi kara kadan tasaki. “Aaaashhh” alamun taji zafi dasauri Maheer yace “what is it”? Dan kallonshi tayi yanda yay maganan da so much care, girgixamai kai tayi tace “bakomi” takoma tazauna sai yanzu kirjinta kemata zafi kallo daya yamata yadan lura dasauri yadauke kanshi yace “ta ina kikai escaping”? Dan kallonshi tayi saikuma tasauke kanta akunyace tace “ta window” Gyadamata kai yayi yace “yayi kyau, can u walk”? Tashi tayi this time around ahankali tafara tafiya tanadan dingishi saikuma ta tsaya takasa kallonshi, kaman wanda baiso yatako zuwa gabanta, wani kalan faduwa gabanta yake batasan lokacin data fara fidgeting ba, gently ya matso dab da ita dawani kalan sauri ta runtse idanunta ahankali gamgam yana kallon fuskanta da yanda tayi yaduka yadauketa dasauri ta manna fuskanta akirjinshi cikeda bala’in kunya tana numfashi dasauri dasauri, tafiya yafarayi da ita ahankali, sundanyi tafiya da dan nisa kadan sannan tabude idanunta kadan kaman munafuka takalleshi yanda yake kallon gabanshi yana tafiya rikeda ita kaman ba abu yadauka ba, bata taba ganin kyakkyawan namiji kamanshi ba wlh yanada bala’in kyau, hakanan kawai yanda yake kula da ita wannan halin nashi na yanzun nan yanuna miki yanada kirki yanzun nan yanuna miki shi dan iska ne dan mafia, wannan soft and hard yanayin nashi nawani kalan burgeta, yanda yaki yarda yanada kirki abin amazes her, she has never seen a man mai kalan halinshi da yanayinshi ba, kowa so yake ace yanada kirki amman shi bandashi, kunyan yakeji aga good side of him, what a strange man karap suka hada ido ya zubamata mayun idanunshi dasauri ta kulle idanunta wani kalan mugun kunya yakamata kaman ta nutse akasa sabida yanda yakamata tana kallonshi, girgiza kai kawai yayi yacigaba da tafiya da ita suka shiga falo, Hajiya na zaune sai bambami take da kafa a falo tabi Pablo da kallon ganin yanda yadauki Yasmeen a hannu tai lamo ajikinshi yawuce da ita corridor batare daya kalleta ba.


KINASON KIYI MAGANA DANI M SHAKUR OYA DANNA LINK DIN NAN

wa.me/+2347012181461

✨KYALKYALIN KAUNA✨




    ✍🏻M SHAKUR



EPISODE 3️⃣2️⃣


Please idan kina group 1, 2, 3, ko 4 kada kishiga 5 please BUT YOU CAN SHARE💃💃💃


https://chat.whatsapp.com/Izxc95b7WeW9ciRtgIvSXU


Dakin datake ciki yabude yashiga da ita yana kallon window dakin da drip daya gama zubewa akasa sannan ya zaunar da ita bakin gado, yawuce yarufo window yazo wajen drip din ya kalla sannan yajuyo yakalleta hada idanu sukayi dasauri tasauke kai kasa tana wasa da yatsunta cikin dan kakkausan murya yace “idan kikamin amai agidan nan anjima saikin lasheshi da kanki tunda kin iya zare drip” gyadamai kai tayi dasauri ba musu kaman yar karaman yarinya, juyawa yayi fuuuu haryakai wajen kofa ya tsaya yajuyo yakalleta yace “wat do you wanna eat”? Batare data dago kanta ba cikin yar kankanuwan muryanta mai dadi tace “tea” yanayin maganan ta yayi shima yace “tea” dasauri ta kalleshi watsa mata wani mugun kallo yayi yawuce yafita tareda bugo kofan, dan zaro idanu tayi saikuma tai murmushi sosai harta manta da damuwan datake ciki to metamai yake masifa kuma yanzu, murmushi kawai tayi ta kwanta kaman yar yarinya wlh har cikin ranta kawai she’s happy bamata san dalilin ba, “Maheer is soo cute” tafadi ahankali.

Yana fita kitchen yawuce still bai kalli Hajiya ba binshi kitchen tayi ganin hada tea yake kaman yanda yaga Hamad yayi jiya yasa fuu tafito tayi sama dakinta tashiga ta kulle tadauki wayanta takira Adamu ringing biyu yadaga tace “Adamu wai da gaske nizakama iskanci” ahankali yace “to baki nemeni ba” dasauri tace “kaga banda lokacin fada dakai wlh ina cikin damuwa Adamu” dasauri yace “menene babyta” ahankali ta zayyano mai komi ahaka yace “to mu kashe yarinyar mana Hajiya” dasauri tace “haba kazaci banyi tunanin bane, matsalan shine na kasheta CP will be on my baby neck for life, bazai taba barin Maheer ba saiyaga bayanshi aduniya saisa bazan haka ba, kawai dai sonake na duramata kwayan da saiya tattarata ba shiri yakaita gidansu gobe gudun karna kara bata wani abun, tausayin yarinyar yake sosai, kuma kasan I can’t call factory ko warehouse nasa akawomin zai sani, please kai kasamo mini wani abu kaji Adamu be fast zansan yanda zan na sace key dakin awurin shi” anatse Adamu yace “consider it done Hajiya” ya katse wayan ta tashi takara dawowa falo tana karkada kafa.



Tana kwance taji ana bude kofan dakin dasauri ta tashi tana kallon kofan deep down jitayi takosa taganshi, Dan taga yashigo dakin da tray wanda tea keciki da bread yakawo mata anatse yace “Oga yace akawo miki” bin Dan tayi da kallo daya ijiye komi agabanta ahankali tace “shiya hadamin tea”? Ita kanta batasan ya akayi tambayan yafito daga bakinta ba, dasauri Dan yakalleta sarai yaji tambayanta amman ahankali tace “mekika ce Miss?” Girgizamai kai tayi da sauri batare data dago kanta ba tama kasa magana hakan yasa Dan yajuya yafita daga dakin, kwanciya tayi dasauri akan gadon murya chan kasa tace “what’s wrong with me?” Dan gajeren tsaki taja ta lumshe idanunta tamaki kallon tea dan jitayi haushin tea takeji sabida tambayan datayi.
*****

Bangaren Baba
Baba tunda yafara aikin dan sanda baitaba shiga bakin ciki da damuwa irin wacce ya shiga kwanan nan ba, wato Pablo ya gwadamai cewa baida criminal mind and idan kanason ka kama criminal kaima you have to act like one, yasaki kayanshi yasaki direbobin shi amman basu saki Yasmeen ba sannan number tasu dip batakan network, yayi tracking number Yasmeen all he got from that was mekeke napep nan yabashi labarin yanda komi yafaru which Baba believe yakarbi jakan school na Yasmeen da wayan nata data bari a kekenshi dasuka dauketa.
Duk wani hanya da dabaru babu wanda baibiba baida any lead a case din, bazai karya ba Pablo kam yayi defeating nashi which kanshi yayi blaming, kafin yafara case din nan yakamata yasan waye shi Pablo Escobar din yasan wat he was getting kanshi into but no baiyi hakaba, baiyi protecting family nashi ba ta hanyar zuba yan sanda alayinsu da school na yaranshi all he was after was yakama Pablo and if he’s been honest to get recognition daga government as per dan sandan daya kama number one drug lord na africa gaba daya. Dukan table Baba yayi ya watsar da abubuwan kai yana wani kalan nishi yace “I will never never forgive you for this Pablo! Kama y’ata wani abu I swear by Allah saina wulakanta ka aduniya! Yasmeeen!” Baba yakira sunan Yasmeen ahankali yazauna akan kujera idanunshi sunyi jazur, duk idan yatuna har yanzu Yasmeen na hannunsu sai gabanshi yafadi rabon dayay wanka tun wanda yayi ranan Alhamis dazai tafi office, tun ranan da su Farida suka dawo gida har yau yakasa komawa gida dan baisan tayaya zai kalli mutanen gidan ba most especially Ammi dahar drip anhau samata inji Baffa dake yawan kiranshi yana tambayanshi progress, gashi tun yan layi basu san abinda ke faruwa ba har an soma sani dan daga school din su Farida news din yafara leaking yanzu few mutanen anguwan su ne basusan an dauke Yasmeen ba though ba asan asalin labarin ba amman dai ansan an dauke Yasmeen.
****


Tunda yabama Dan yakai mata tea yawuce study yazauna yay shiru tareda lumshe idanu. “what is wrong with me”? Ya tambayi kanshi dan tunanin Yasmeen kaman zai tsagamai kai, kalaman data fadimai sunmai katutu awuya yakasa mantasu, yakasa hadiyesu, su tsayamai sosai arai, tashi zaune yayi ahankali yabude kofan study din yafito kofan dakin da Yasmeen din take ciki ya kalla, ahankali yataka zuwa gaban dakin yay jim yana kallon kofan kaman yabude ya shiga yakeji yadaure yajuya wucewa yayi yafito yafita waje tsayawa yayi tareda kunna taba yana sha yana kallon makeken compound din nasu da tsuntsaye dake flying daidai lokacin wata mota tashigo gidan, kallo daya yama motan yadauke kai yawuce yay hanyar garden dan he wants to be alone, he wants to clear his head.


Adamu daya gama parking binshi da kallo yayi duk duniya baiga wanda ya tsana yake kuma adawa dashi kaman Pablo ba, he’s envying Pablo sosai, sometimes he wish inama he’s young he’s 32 kaman Pablo ba 46 din nan dayake ba, no be lie Pablo akwai kyau, ga brain, ga gayu, ga body, ga kudi shi baiga abinda Pablo baidashi ba har yanzu dole Hajiya ta mutu akanshi, bude motan yayi yafito yafara tafiya yawuce yashiga cikin gidan, Hajiya na zaune falo ta kumbura tai suntum yana ganinta yayi dariya yazo zai rungumeta wani kallo tamai da sauri ya tsaya hade rai tayi tace “bani sakona katafi bana mood na wasa” dan ijiyan zuciya ya sauke yana kallonta yaso koyaya ne tabarshi yadan da chaji amman yasan ko amafarki dan bata taba bari sunyi abu agidan nan ba koda Pablo bayanan, hannu yasa a aljihu yaciro wani dan kwalba karami ya dunkule hannunshi yabata yace “marfi daya ko ruwa ko drink” sa hannunta tayi ta karba tareda murmushi tace “jeka to nagode” juyawa Adamu yayi badan yasoba yawuce yatafi itakuma Hajiya tawuce sama da sauri dan yanzu ne perfect time yanda yatafi waje shan taban nan, dakinshi tashiga tawuce zuwa drawer spare keys na gidan, da kyar tagano key dakin dauka tayi tasauko tawuce kitchen gora tadauka na faro tabude ta daga kwalban gabaki dayan abin tajuye aruwa.

✨ KK✨



  ✍🏻M SHAKUR


EPISODE 3️⃣3️⃣


Jama’a ina sababbin amare da matan aure dasuke so su koyi abubuwan da basusan da akwaisu daba, M shakur dinku is back again with another banging class na MATAN AURE dazan fara muku next month dazaran nagama wannan novel din na KYALKYALIN KAUNA💃💃💃

Classes namu asabar da lahadi ne na tsawon wata daya wato 4 good weekend classes kenan.
Ki shigo class dina lemme teach you how to catch your husband a hannu ba kayan mata ba magani tsabagen iyawa kawai da kwarewa a harkan oza room🥰
Registration is 1k
Chat me up idan kinason shiga wannan class din nawa.
wa.me/+2347012181461

Daukan goran Hajiya tayi tafito daga kitchen din, tadan leko cikin falon daganan dinning taga falon babu kowa hakan yasa tawuce tai hanyar corridor da saurin bala’i, bude kofan study Maheer tayi ganin baya ciki yasa taji hankalinta ya kwanta dasauri tai wajen kofan dakin da Yasmeen keciki, key tashiga sawa tana waige waige kaman wacce tazo sata, Yasmeen har bacci yadan soma dibanta dan bata dade da gama shan tea ba taji ana kokarin bude kofan dakin datake ciki dasauri tabude idanunta tareda tashi zaune har cikin ranta taji kawai tana addu’a Allah yasa shine she just wanna see him, daidai an bude kofan dakin Hajiya tashigo fuskanta adure, wani kalan mugun faduwa gaban Yasmeen yayi itadai batasan waye wannan matan ba, ko Maman shi ne ko wata Antyn shine oho, amma dai basa kama dan ita kaman balarabiya shikuma bakine, to maybe step mom dinshi ne ita Baban shi yarasu dan bata tabajin muryan Babba ma agidan ba, dai koma wacece ita duk sanda zata ganta gabanta saiya fadi hakanan takejin tsoron matan, wani kalan kallo Hajiya tamata saikuma ta danne duk wani abu dake ranta takaraso gaban Yasmeen dasauri Yasmeen tasauke kanta kasa tana wasa da yatsunta feeling restless, sosai Hajiya ke karema Yasmeen kallo from head to toe, to uban me Maheer yama gani jikin yarinyar nan dan babu abinda batafi yarinyar nan dashi ba gata baka, gata ba auki, dan dama dama ma tanada dan nono dan koyaya ka kalli kirjinta zakaga yes akwai abu bawai irin tangerine din nan bane wannan sunkai girman lemu mai zaki but dudda haka me akeyi da irin nonuwan nan ga nata nan lafiyayyu Masha Allah manya manya dasu damdam, ga yarinyar babu wani ass na kirki, ita ta kalli Yasmeen din takara kallonta tarasa uban me Maheer yagani awajenta dan wlh ba hassada ba the only abu da Yasmeen zata nuna mata shine yarinta da karancin shekaru banda haka duk wani abu da Allah yayoma diya mace tafita, dan ijiyan zuciya ta sauke ahankali tace “wa ma kike da suna”? Batare da Yasmeen ta kalleta ba tace “Yasmeen” cikin murya kaman Hajiya zata maketa tace “ke munafuka ni ba namiji bane dazaki lakema murya kina wani abu sanyi sanyi sabida asoki ba makira kawai mayyan maza, kinga Pablo yaro kyakkyawa burin kowace ya mace, ga kudi ga ilimi ga connection, ga kira gymnastic body kin kanainayeshi kina mishi wasu yan abubuwa kaman yarinyar shekara uku ko, makira ni fadamini asalin sunanki ba sunan yara kananan nan dakika kiramin ba menene asalin sunanki”? Hajiya ta dakamata tsawa da saida jikinta yadauki rawa ahankali Yasmeen tace “Yasm…..Fateema” tsaki Hajiya tayi ta tsugunna agaban Yasmeen takalli kwayar idanunta tace “kalleni nan nazo namiki magana ne sabida naga take taken ki, koma menene aranki kan Pablo ki nisance shi, ki kiyayi Pablo kikuma manta shi da kamanninshi aranki, bar ganin yana miki mutunci bazai hana idan Babanki yakara tabashi yasa akashe uban naki ba ki koma marainiya, na riga na raini Pablo baida imani” faduwa gaban Yasmeen yayi dasauri takalli Hajiya, murmushi Hajiya tayi ganin ta firgita tamike tsaye tareda bude marfin goran ruwan dake hannunta tamika mata tace “ga ruwa kisha” kallon ruwan Yasmeen tayi saikuma tasauke kanta ahankali akasa cikin yar kankanuwan murya tace “banjin kishi” “ke zan hallaka ki wlh tallahi ni ba Pablo bane, hallakaki zanyi nataro yaran gidan nan kusan su goma su taru akanki su cicciki ciki su wulakanta miki rayuwa wlh su kekketa miki haddi ki rasa mai auranki har abada dan haka kibini ahankali, kidaina matsemin murya kina yan abubuwa mace ce irinki agabanki ba namiji ba, amshi ruwan my friend” ahankali Yasmeen tamika hannunta dahar rawa rawa yake takarbi ruwan daga hannunta, Hajiya takama waist nata tana kallonta tace “Oya sha agabana nagani” Gyadamata kai Yasmeen tayi hawaye na ciccikowa a idanunta takai ruwan bakinta, tun kafin takarasa kai ruwan bakinta taji ruwan nada wani kalan wari hakan yasa takasa kai ruwan bakinta, dasauri Hajiya tace “bazaki sha ba” sake daga goran tayi awani kalan hankali kaman batada jini ajiki dawani kalan fushi Hajiya ta fizge goran a hannunta takai saman bakin Yasmeen data datse da sauri tafashe da kuka sosai, cikin fushi Hajiya tace “dan ubanki bude bakin saikin shashi wlh” kankame bakinta Yasmeen tayi gamgam taki budewa dan tasan ba ruwa bane wani abu ne daban ganin haka yasa Hajiya tadaura hannunta kan hancinta ta matse kan hancin nata da duka karfinta hakan yasa Yasmeen takasa numfashi dudda yanda ta daure she was fighting it rashin numfashi a hanci yasa ta bude bakinta Hajiya ta matse goran ruwa na shiga bakinta tai gulp daya kaman zata shide daidai an bude kofan dakin awani kalan firgice Hajiya ta juyo, ganin Maheer batasan lokacin data saki goran tasaki hancin Yasmeen datai wani irin nishi kaman wacce ke shirin suma ba, sakin kofan Maheer yayi dasauri yanama Hajiya wani kalan kallo yazo wajen, ahankali yajuya yakalli fuskan Yasmeen dake kuka sosai yaduka yakai hannunshi yadaura kan goran ruwan dake kan jikin Yasmeen dabai gama karewa ba yadau goran yajuya yakalli Hajiya dake kallonshi tazaro idanu yakai goran saitin hancinshi still yana kallon Hajiya, jefar da goran yayi akasa yajuya yakalli Yasmeen dake kuka sosai, batare dayace kalaba hannunta yakama dasauri tadago kanta takalleshi sabida shock din dataji, murya chan kasa babu alamun wasa kan fuskanshi yace “come” batai musu ba tashi tayi jan hannunta yayi yana gaba tana biyedashi tana kallonshi zuwa bathroom dake dakin budewa yayi yashiga da ita zuwa gaban wash hand basin, sakin hannunta yayi ahankali sannan yabude tap yatara hannunshi yana wankewa kafin ahankali yace “open your mouth” kallonshi tayi kaman bata gane abinda yake fadi ba, zubamata mayun idanunshi yayi softly yace “bude bakin ki” batasan mesa ba kasa musu tayi ahankali tabude bakin nata kadan tana kallonshi kirjinta na bugawa sosai sabida yanda suke tsaye abayi dagashi sai ita, shima kallonta yake still kaman yanda take kallonshi yace “bude da kyau” dan tsorata tayi ganin yanda ta tsorata yasa yace “close your eyes” lumshe idanunta tayi dasauri, ahankali yabi dogayen eyelash nata da kallo, murya chan kasa makoshi yace “open your mouth a little bit wider” bude bakinta tayi duka yabi fararen kananun hakoranta da kallo, gata da jan tongue kaman na jaririya, hannunshi dayake wankewa kasan tap yacire two middle yatsunshi yakai yasa abakinta dasauri ta rufe bakinta atsorace ta matse yatsunshi biyun abakin, wani kalan lumshe idanunshi yayi sabida yirrrrr da jikinshi yadauka cus bakinta is so damn warm, cikin muryanshi datai sanyi sosai dakenan chan kasa yace “are you trying to swallow my fingers” girgixamai kai tayida sauri kaman yarinya yabita da kallo kafin cikin wani kalan yanayi kaman Mai lallashinta gently yace “to open” batai musu ba tabude bakin ahankali, batasan meya mataba taji yatsunshi chan wajen wuyanta atare yadan daki wani bangare na cikinta kawai wani mugun amai ne yazo mata mata mara control yana fito da yatsunshi waje aman na zuwa tajuya gefe ma aman bai bartaba sai jikinshi, chak ya tsaya yana kallonta ko gezau baiyiba saima hannunshi dayasa yakama kafadarta ahankali ganin yanda jikinta ke rawa, hatta tea datasha saida ta amayoshi tass, saida tagama takalli jikin riganshi kawai saita fashe da kuka, sakin kafadarta yayi yasauke hannunshi kasa yace “ki gyara jikinki kifito” yay maganan yawuce yafita daga bayin yana jawo kofan Hajiya tabi rigan jikinshi da kallo, zare rigan yayi awajen yarike a hannu yataho cikeda zuciya yawani fizgo hannunta batare dayace kala ba yawuce yafita daga dakin baima tsaya kulle kofan ba, janta yayi har zuwa sama direct dakinta yabude yashiga da ita wani kalan jefar da ita yayi saida tafadi akasa dasauri ta tashi tana kallonshi jikinta yahau rawa ganin yanda ranshi yabaci, karasowa gabanshi tayi zatai magana kawai yadaga hannunshi jikake passs! Ya wanka mata lafiyayyen mari.



✨SPARKLES OF AFFECTION ✨

 
       ✍🏻M SHAKUR


EPISODE 3️⃣4️⃣


✨ KK✨



  ✍🏻M SHAKUR


EPISODE 3️⃣3️⃣


Jama’a ina sababbin amare da matan aure dasuke so su koyi abubuwan da basusan da akwaisu daba, M shakur dinku is back again with another banging class na MATAN AURE dazan fara muku next month dazaran nagama wannan novel din na KYALKYALIN KAUNA💃💃💃

Classes namu asabar da lahadi ne na tsawon wata daya wato 4 good weekend classes kenan.
Ki shigo class dina lemme teach you how to catch your husband a hannu ba kayan mata ba magani tsabagen iyawa kawai da kwarewa a harkan oza room🥰
Registration is 1k
Chat me up idan kinason shiga wannan class din nawa.
wa.me/+2347012181461


Hannunta Hajiya takai da sauri tadaura kan kuncinta inda Maheer mara ta sosa dan she can’t believe Pablo just slapped her kafin tadago fuskanta tazubamai idanunta dasukai jajir suka cicciko da ruwa amman basu zuboba cikin wata kalan murya mai bala’in rauni tace “Pablo ni ka daga hannu ka mara because of yarinyar chan daka santa for just few days”? Sosai Maheer ke kallonta ranshi yayi masifaffen baci dahar jijiyoyin kanshi sun fito yadawo sak Pablo dinshi, zuciyanshi wani kalan tafarfasa yake na innanaha, cikin kakkausan murya yana kallonta right in the eye yace “duk randa kika sake attempting hurting that girl I will leave you forever Wallahi!” Yay rantsuwa mai kyau, wani mummunan faduwa gaban Hajiya yayi jin Maheer yagaya mata kalman zai rabu da ita har abada abinda bai taba fadamata ba all this years harda rantsuwanshi ba, dasauri tazare hannunta dagakan kuncinta takai dasauri zata tabashi wani kalan ihu yamata saida gidan ya amsa. “Don’t touch me! Don’t Maryam!” Chak ta tsayar da hannunta tana kallonshi kirjinta na racing, idanunshi sunyi jazur yace “don’t you dare touch me” yana maganan yajuya yafita daga dakin tareda bugo kofanta yafice sauka yayi kasa azuciye yayi waje dasauri Dan dake waje yabishi yace “Sir ina zaka bakasa riga ba” ko kallonshi Maheer baiyiba da sauri yake tafiya yawuce parking space wani power mahaukacin machine dashi kadaine pake awurin yahau ya kunna hamlet dake kan machine din yazare yawani jefar akasa saura kadan yasami Dan ya matsa da sauri yawani kalan tada machine din yayi hanyar gate dasauri sojan yabude mishi gate yafice Dan yabishi da kallo yana mamaki waya batamai rai haka, Oga nada bala’in fushi, bala’in fushi dazai iyaje yajima kanshi ciwo yanzu haka kuma anytime yake fushi he just wanna be alone baiso abishi idan ba kanaso fushin ya hauhawa bane don’t even follow him.

Yanda Maheer ke gudu zaka dauka yana kokarin kashe kanshi da gangan ne acikin dajin, kanshi kawai yadau chaji yarasa makemai dadi aduniya, he can’t get yarinyar commissioner nan out of his head, his mind his thoughts, this was problem dayake kokarin ya kawar aranshi abinda yasa yaje garden getting fresh air kenan, yana wajen sai fadomai take arai abinda yasa yataso yazo kenan all yasami Hajiya trying to drug the girl, kawai jiyayi kaman shi taje kokarin drugging, the way tarike hancin yarinyar yaji kaman nashi tarike, baitabajin ya tsani Hajiya for anything ba sai yau sabida yarinyar commissioner din nan, drugs are abubuwan dayake saidawa, su Nas waye waye har ita Hajiyan nasha but he never felt bad, baitabajin komi aranshi ba but why is he feeling this bad sabida Hajiya tayi kokarin bama that girl? Shi ko workers nasu sukai laifi saidai yasa akaisu amusu hukunci baijin yataba daga hannu yataba wani ba but yau all because of this girl ya mari Hajiya, and bazaiyi karyaba he wanted to do more dan at that point data kama hancin Yasmeen he wanted shima yazo yakama nata takasa numfashi harsai tai slumming to death but he couldn’t sabida Yasmeen dake wajen, why is he this angry sabida yarinyar nan, why is his heart going crazy sabida Hajiya try to hurt her, why why whyyyyyy”? Daidai machine nashi yaci karo dawani dutse dashi da machine din suka zube akasa saida hannunshi yaji ciwo amman ko ajikinshi sama ya kalla tareda kwala wani kalan ihu shikadai yace “what is wrong with me?” Ya tambayi kanshi, kafin ya lumshe idanunshi kawai yayi shiruuuu, yakai kusan 1hr kwance akasan wajen babu riga ajikinshi baidamu da wani abu yasameshi ba sannan yadan karkace yazaro wayanshi daga aljihunshi ya danna wayan takawo haske sannan ya shiga daddanna number yay dialing number saikuma dasauri ya katse kiran ya yarda wayan akasa yace “shit” kara wayan yashigayi hakan yasa yakalli wayan yaga number daya dialing ya katse ke kiranshi that means call din dayayi yariga yashiga kafin ya katse, kin daukan wayan yayi harta katse, sake kira akayi hakan yasa ahankali yamika hannunshi yadauki wayan yakai kunnenshi yayi shiru, daga ta dayan bangaren ma akai shiru, kusan 10min ahaka kafin Hamad wanda shine adayan bangaren yace “idan kasan ba magana zakayi ba akan me kabani beep mtsswwww” yay tsaki zai kashe wayan ahankali Maheer yakira sunanshi asanyaye. “Hamad” chak Hamad ya tsaya dan har kasan ranshi yaji yanda Maheer yakira sunanshi yasan yanada matsala something kokuma yace wani abu yafaru, da dan sauri Hamad yace “what is wrong with you Maheer”? Shiru Maheer yayi yakasa magana wayan na kunnenshi, ahankali Hamad yace “bazaka fadamin ba ko” dan shiru yayi kaman bayakan wayan kafin ahankali yace “come and get me” faduwa gaban Hamad yayi dasauri yace “Maheer kamin magana meya sameka? Eh, what happen to you kana ina?” Ahankali yace “I don’t know” sosai Hamad yarude baitabajin Maheer this soft ba sai yau dasauri yace “kasan mene just on ur location for me gani nan zuwa I will locate you” yana maganan ya katse wayan danna location nashi Maheer yayi yana kwance awurin.
Almost 30mins bayan wayan sannan Hamad ya iso daga nesa sosai yay parking BMW dinshi sannan yafito yana sanye ma da lab coat dan daga Hospital yake wayan a hannunshi yana kallo yana track Maheer a map sannan kaman daga sama ya hangoshi kwance akasa Machine agefenshi kwance ba riga wani kalan ihu yayi. “Maheer” da gudu yayi wajen tsugunnawa yayi gaban Maheer din da idanunshi ke lumshe yakai hannunshi saman fuskanshi yana duba numfashin shi yace “Maheer Maheer am here open you eyes, Meya sameka meya faru?” Bude idanunshi Maheer yayi ahankali yazubasu akan na Hamad dayayi kaman zaiyi kuka ahankali yace “take me home” gyadamai kai Hamad yayi dasauri ya tashi tareda taimakamai yadagashi daura hannunshi yayi akan kafadarshi yakarbi wayanshi yahada da nashi yasa a aljihu sannan suka fara tafiya har zuwa wajen mota sashi yayi cikin mota yarufe yadawo gefe ya kunna motan yaja sukabar dajin binibini yake tuki yana kallonshi harsukakai wani hadadden layi dakeda gidaje masu kyau, horn Hamad yayi wani mai gadi yazo yabude gate din suka shiga gidan, parking Hamad yayi gab da entrance na shiga falon sannan yafito yazagayo ta inda Maheer yake yabude kofa yakamo hannunshi yafito dashi, ahankali suke tafiya Hamad yabude kofan falon suka shiga ciki, wani tsoho ne magidanci zaune afalon gashinan fess fess dashi yana sanye da farin jallabiya da hula akanshi idanunshi sanye da bakin glass kur’ani a hannunshi gefenshi kuma wata doguwar sanda ne a tsaye, bude kofan kadai yaji yace “Hamad harka dawo daga asibitin? Lafiya daik…..” tsayarda maganan yayi yanadan hura hanci ahankali yace “dakai da waye Hamad?” Kallon Maheer da kaman baya hayyacinshi Hamad yayi ahankali yace “ni da Maheer ne Baba” dasauri mutumin ya mika hannunshi yadauki sandanshi tareda rufe Al’Quranin ya ijiye mazauninshi cikeda mamaki yace “Maheer!” Dasauri Hamad yace “eh amman baida lafiya bari na kaishi dakina Baba” yay magana yana fara tafiya Baba yabiyosu yana dogara sanda yace “Subhanallahi meya sameshi kuje ina biyeda ku” gyadamai kai Hamad yayi yawuce batare daya damu ba dan Baba babu abinda bayama kanshi dudda makaho ne shi, wani babban daki asama Hamad yabude dakin yahadu sosai yawuce gado da Maheer ya kwantar dashi, daidai Baba na shigowa dakin, Hamad yace “Baba bari na dauko kayan aiki” gyadamai kai Baba yayi yakarasa cikin dakin daidai bakin gadon ya zauna ya ijiye sandarshi taredakai hannunshi yashafa fuskan Maheer dawani kalan so da kauna yace “Maheer” bude idanunshi kadan Maheer yayi yakalli Baba kafin ya lumshesu back, addu’a Baba yashiga tofamai har Hamad yashigo ya tarar dasu ahaka bai hana Baba mai addu’a ba yawuce gefe yana treating ciwon dayaji a hannu jin jikinshi da zafi yahada allura yamai yakuma mai na bacci dan yasan kwata kwata Maheer baya bacci baa wani dade ba bacci yay awon gaba dashi.

Baba daya gama tofamai addu’a yace “yayi bacci”? Gyadamai kai Hamad yayi ahankali yace “eh” shiru Baba yayi saikuma yace “zo Hamad” tahowa Hamad yayi gaban Baba saikuma yazauna akasan gadon, ahankali Baba yakama kanshi ya kwantar da fuskan Hamad kan kafarshi yace “kada ka damu babu abinda zai sami dan uwanka kaji” gyadamai kai Hamad yayi daidai wasu hawaye masu zafi sun zubomai kawai ya kifa kanshi akafan Baba yana huci, bayanshi Baba ya bubbuga yace “kada kadamu kowa daka gani arayuwan nan da tasa kaddaran dudda haka baa yanke zato, ina mai tabbatar maka komi yakusan zuwa karshe, saukan Al Qur’ani da addu’a dakake sawa kusan duk sati sati anama Maheer bazaibi iska ba da yardan Allah, addu’an damuke mishi Allah zai karba, In sha Allah duka wannan halin zai zubarda shi very soon kaji” gyadamai kai Hamad yayi yadago kanshi tareda share fuskanshi tass yajuyo da kanshi yana kallon Maheer dake bacci ahankali yace “Baba ina matukar jin tausayin rayuwan Maheer sabida tun yana karami wahala yake an haifeshi a misery, koni dana taso dakai Baba baka iyamin komi sabida ciwon idanunka nasan gata da dadin iyaye but Maheer baisan menene soyayyan uwa ba kona Mahaifi, Baba bantaba sanin akwai iyayen dazasu iya wulakanta dan da sune suka haifesu da cikinsu ba sai akan Maheer, Baba sun kalli dansu as bad luck yaron gabaki daya yataso cikin kunci, damuwa da rashin walwala, su dafa abinci su hanashi akadoshi waj…….” Hannu Baba yadaura akan bakinshi yace “kadaina fadin magana mara dadi akan wayanda suka rigamu gidan gaskiya, kawai mucigaba da yima Maheer addu’a, Allah ubangiji ya shiryashi Allah yasa mai rabon rahaman ubangiji ne kaji” gyadamai kai Hamad yayi, ahankali Baba yatashi yace “bari naje idan yatashi kazo kafadamini” gyadamai kai Hamad yayi yana bama Baba stick dinshi karba yayi yawuce yafita daga dakin.




✨KK✨



   ✍🏻M SHAKUR


EPISODE 3️⃣5️⃣

 Join this group Dan samun KYALKYALIN KAINA


https://chat.whatsapp.com/Izxc95b7WeW9ciRtgIvSXU

Wayanshi dake aljihunshi ne yahau ringing hakan yasa Hamad yaciro wayan yakalla Boss daya gani yasa yagane Hajiya ce, kashe wayan gabaki daya Hamad yayi ya ijiye kan side drawer yatashi yawuce yacire kaya yashiga bayi da freshen up.


Wuraren 2 na dare yake bude idanunshi da kyar dudda alluran bai kamata yasakeshi yanzu ba amman dayake jininshi badai karfi ba tashi yayi, Hamad dake kwance kusada shi yana bacci ya kalla, yadanyi yan seconds yana kallon dakin komi daya faru na dawomai kafin ahankali ya yunkura yatashi zaune daga kwancen dayake yakalli hannunshi dayaga anyi dressing wanda yasan aikin Hamad ne bana kowaba, shiru yayi idanunshi kyam akan fuskan Hamad kafin chan yashiga bin dakin da kallo harya hango wayanshi gefen gado kan side drawer kusada na Hamad, matsowa yayi ahankali yasa hannunshi yadauki wayan kunna wayan yayi daidai wayan Dan na shigowa, daukan wayan yayi yakai kunne batare dayace komi ba, cikin damuwa sosai Dan yace “Sir where are you? Nakasa hakuri saida nabi bayanka I saw ur bike is like you had an accident are you fine”? Dan lumshe idanu yayi yabude jin yanda Dan yadamu amman har akasan ranshi batashi yakeba da dan sauri yace “how is that girl”? Saikuma ahankali yace “I’m okay, how is that girl”? Yasake tambaya akaro nabiyu, anatse Dan yace “she’s fine sir” dan satan kallon Hamad Maheer yayi ganin he’s sound as sleep yasa yace “are you sure? Hajiya bata kara mata wani abu ba I left her door open dana fita” anatse Dan yace “no sir, kana fita I knew something was wrong sainaje dakin naga kofan abude dakaina na kulle na zare key, key yana tareda ni yanzu haka” wani kalan ijiyan zuciya Maheer yasauke kafin ahankali yace “have you given her food bataci komi ba” dasauri Dan yace “yes sir naje nasayo mata abinci na bata” murya chan kasa yace “meka sayo mata”? Dudda mamaki ya kashe Dan dan Oga baitaba paying attention to kowaba ballema yazama interested akan rayuwan wani, ahankali yace “fried rice nasayo mata da chicken da salad a Kilmanjaro” wani irin kalan ijiyan zuciya Maheer yasauke yayi shiru kusan 15min baice komiba bai cire wayan daga kunnenshi ba ya lumshe idanu kawai, chan yace “Dan” dasauri Dan dake kan layin yace “yes sir” sake shiru yayi kaman abinda yakeso yafada yanamai nauyi kafin murya kasa kasa yace “inaso by 5 na asuba ka dauketa drop her outside police headquarter da Babanta ke aiki” dasauri yace “yes sir” ahankali yace “I will send you address na inda nake sai kazo, I want you to cancel schedules dina for this week gabadaya kayi announcing bana kasan nayi tafiya”dasauri Dan yace “yes sir” katse wayan Dan yayi daidai text messages na Hajiya kusan guda 100 na shigowa wayan nashi tsaki yayi ya ijiye wayan batare daya bude ko daya ba yatashi ahankali yawuce bathroom Hamad da tunda yadauki wayanshi yafarka yay kaman yana bacci yabishi da kallo murmushi kawai yayi.


Wanka yayi yafito daure da towel da karami a hannunshi yawuce gaban wardrobe din Hamad yabude wasu lafiyayyun pajamas milk yaciro masu bala’in taushi ya shirya cikinsu ya feffesa turare sannan yazo dadduma yadauka ya shimfida danyin sallolin da baiyiba.
******


Tun bayan tayi amai yabarta abayi ta wanke fuskanta da gaban riganta tafito tazo tazauna ganin babu kowa adakin, so kawai take taganshi duk idan taji tafiya haka zataita kallon kofa amman taga bashi bane har Dan yakawo mata abinci bata ganshi ba kaman ta tambayi Dan amman tai shiru, har bacci yay awon gaba da ita bata ganshi ba.
5 daidai na asuba akai knocking kofanta dasauri ta tashi dan dama bacci rabi da rabi take gabanta na faduwa kawai bude kofan taji an shigayi ta tsare kofan da kallo jikinta na gayamata ba Maheer bane danda taji kamshin turarenshi wani bangare na jikinta na gayamata shine maybe dare ne saisa baya kamshi daidainan aka bude kofan Dan ne karasowa wajen yayi cikeda girmamawa yace “Oga yace amaidaki gida” da sauri ta kalli Dan saikuma ta kalli kofan harda dan daga wuya kozata ganshi awajen, hakanan jitayi wani iri dudda tanason taje gida but taso shine zai bata news din. “Put this on” Dan yabata wani bakin yadi, kallonshi tayi ahankali tasa hannu ta karba tasa akanta bakin hannun riganta Dan yarike yace “come with me” binshi tashigayi batasan mene ke damunta  ba abu taji kawai ya tsayamata awuya saiga wasu hawaye masu shegen dumi sunbi kuncinta zurrrrrrr sun sauko, she wanted to see him ko sau dayane bama tasan meke damunta ba, tanaji haka tashiga mota taji an rufe kofa an fara tafiya, sun dade suna tafiya kusan morethan one hour drive sannan taji anyi parking.

Saukowa Dan yayi daga gaban motan yazo baya yabude tareda sa hannu ya zare mata bakin Yadin daga kai gari har yawaye saidai safiya ne sosai, juyawa yayi yamata pointing headquarter na police da kusan building uku ke tsakanin su sannan yajuyo yakalleta yace “ga office din Babanki chance source namu sunce yana nan he has been sleeping there for quite some time yanzu akwai sakon da Oga yabani nabaki” Dan yay maganan yana kallon fuskan Yasmeen datai wani fayau, anatse Dan yace “Oga yace kada kiyi kuskuren fadin any information about us, gidan mu ko inda kika zauna, ko kiyi mistake din kwatancen fuskan Oga ko nawa ko nawani, idan har kika bada any information duk inda kike saiya daukoki aduniya and that time har abada bazai badake ba kin shiga cikin asset nashi kin fahimta”? Gyadamai kai Yasmeen tayi ahankali, Dan yace “sauko” saukowa tayi ahankali Dan ya maida bayan motan yarufe yakoma gaba yaja motan yawuce abinshi hakanan sai alokacin Yasmeen taji wani mugun kuka yazo mata ita bama tasan meke damunta ba but she’s so sad sooo sad mara misultuwa sabida yanda bata ganshi ba and she don’t know why, ita kadai tsaye abakin titi babu kowa babu ma motoci tadaura hannunta akan fuskanta tana kuka sosai, she just wants to cry and cry and cry kotaji saukin abinda takeji. “Baiwar Allah lafiya” taji muryan wani kaman akanta dasauri tasauke hannunta daga kan fuskanta takai bayan hannunta ta share fuskanta zata juyo inda taji ance baiwar Allah taji ance “Yasmeen!” Dawani kalan sauri tadago kanta, Aliyu ne yana sanye da kayan yan sanda yana fitowa daga mota dudda sau biyu ta taba ganin Aliyu lokacin Baba ya aikoshi gida karban sako but sarai taganeshi, kawai jitayi tasake fashewa da kuka dasauri ya tsaya agabanta yama rasa mema zaiyi yace “daga ina kike waya kawoki nan”?

✨KK✨



✍🏻M SHAKUR


EPISODE 3️⃣6️⃣


Jama’a ina sababbin amare da matan aure dasuke so su koyi abubuwan da basusan da akwaisu daba, M shakur dinku is back again with another banging class na MATAN AURE dazan fara muku next month dazaran nagama wannan novel din na KYALKYALIN KAUNA💃💃💃

Classes namu asabar da lahadi ne na tsawon wata daya wato 4 good weekend classes kenan.
Ki shigo class dina lemme teach you how to catch your husband a hannu ba kayan mata ba magani tsabagen iyawa kawai da kwarewa a harkan oza room🥰
Registration is 1k
Chat me up idan kinason shiga wannan class din nawa.
wa.me/+2347012181461

https://vm.tiktok.com/ZM2DAkuct/

Ganin takasa magana sai kuka take yasa Aliyu yace “muje nakaiki wajen Baba” ganin taki tafiya sai kuka take yasa ahankali yakai hannunshi zai kama nata, boye hannunta tayi abaya sannan tafara tafiya hakan yasa yace “yauwa muje” bude mata motan yayi ta shiga ya maida ya rufe shima yashiga daman fitowanshi kenan kuma Babane ya aike shi kwana yayi yakoma zuwa police station din shiga ciki yayi yay parking wajen parking, ganin ko Hajibi babu ajikinta sai dan kwalin data daura awuya yasa yaciro wayanshi dialing number wayan Baba yayi, wayan na gab da katsewa Baba ya dauka anatse yace “Aliyu” dasauri Aliyu yace “Yallabai I just found Yasmeen akan titi gatanan amota na kafito banso na……..” katse wayan Baba yayi baima jira Aliyu yakarasa magana ba, gudu gudu sauri sauri Baba yafito daga cikin police station direct wajen parking yaje zuwa wajen motan Aliyu Yasmeen bama ta luradashi ba sabida yanda take kuka Baba yadade tsaye yana kallon Yasmeen ta glass he can’t believe itane kafin ahankali yabude kofan motan dasauri tadago kanta ganin Baba batasan lokacin datai wani jumping tafito ba kawai tafada jikin Baba ta kankameshi, kankameta Baba yayi yana shafa bayanta kaman zai haukace sabida dadi dagota yayi daga jikinshi ya wani kalan mammanna mata kiss agoshi kawai yasake sata ajiki duk Aliyu na kallonsu, yanda Baba keson yaranshi yadade baiga wani dan arewa mai son yara haka ba, sun dade ahaka ganin kukan yaki karewa yasa Baba yabude bayan motan yashiga da ita shima yashiga tareda rufo kofa anatse yace “take us home Aliyu” tada motan Aliyu yayi shikuma Baba kawai ya kankameta yayi shiru yanabin tundaga kan kafanta dayaga bandage da kallo zuwa goshinta dabai gama dawowa daidaiba kaman yatayata kukan datake yakeji, he’s so happy at the same time sad, wuraren 7:30 suka kai gida ga yan sanda akorfar gidansu guda uku, bude bayan mota Baba yayi yafito tareda mika mata hannu ahankali yace “fito” fitowa tayi ahankali yana rike da ita yawuce yabude gate babu kowa a tsakar gidan banda Ammi da ita kadaine zaune abakin kofanta akasa babu ko tabarma tasa hijabi hannunta rike da charbi tanaja tana kallon sama idan ka ganta zaka iya kuka harta rame ta chanza kaman ba Ammi ba, jin an taba gate saida tadanyi motsi amman bata juyoba, ahankali Yasmeen dake tsaye wajen gate din cikin wata kalan raunanniyan murya ganin Mamanta tace “Am…….Ammi” wani kalan juyoda kanta Ammi tayi jin muryan Yasmeen, ganin Yasmeen gatanan Yasmeen dinta sanye da kayan datasa ranan dazataje makaranta amman banda Hijabi danda Hijabin Farida tadawo yasa Ammi ta shiga tattaba bango kaman makauniya tana kokarin tashi amman takasa sabida yanda kafanta yayi sanyi, dawani kalan gudu Yasmeen ta taho batai wata wataba tawani kalan shige jikin Ammi tace “Ammiiii” kankameta Ammi tayi tace “Yas…..yarinyana kene, Yasmeen dina” tafashe da kuka bude kofa Yaya tayi jin hayaniya dan gidan nasu yadawo kaman na makoki tun bayan an sace yaran, ganin Yasmeen yasa tawani kwala ihu “Baffa fito Yasmeen” kowa na gidan fitowa yayi hadda su Farida da Sa’a haduwa sukayi dukansu suka kankame Yasmeen, kowa na gidan Hamdala yake ganin Yasmeen, sun dade ahaka sannan Ammi tasake ta hannunta takai ta daura kan goshinta inda Ya kumbura dakuma kafanta da hannunta duk tana dubawa, wani kalan murmushi Yasmeen tayi ahankali tace “jiya naji ciwon da ina kokarin guduwa ta window dakin danake, don’t worry Ammi lafiyana kalau” Gyadamata kai Ammi tayi sai kuma tasake jawota jikinta ta kankame fincike Yasmeen Yaya tayi daga jikin Ammi tace “ke Maman Nanah bakida kawaici kinsan kwana na nawa bama bacci sabida Yasmeen dina, zonan diyan kirki” tarungume Yasmeen tace “barka barka Allah ya fito mana dake” karasowa wajen Baffa yayi ahankali ya rungumeta yama kasa fadin komi sannan yacirota daga jikinta tareda shafa mata kai hakama Baba karami da Hajjo Ammi sai bin Yasmeen din take da kallo, kafin ta tashi da sauri bucket tadauka tawuce kitchen dasauri ruwan zafi ta debo ta sirka bucket din yacika tadauko dasauri Baba yazo yasa hannu zai karbi bucket din wani kalan kallo Ammi tamai hakan yasa ahankali yacire hannunshi dagakan bucket din, wucewa Ammi tayi da bucket din dakinta dan bazama tabarta tai wanka atsakar gida ba bayinta ta ijiye tafito takalli Yasmeen din dahar ta zauna kusada su Farida da Sa’a duk sun rirrike mata hannu su Baffa kuma duk sun tsaya kallonta suke Ammi tace “zomuje kiyi wanka” tashi tayi ahankali tabi Ammi ciki hakan yasa Baffa yakalli su Yaya da Hajjo dasukai charko charko yace “aje ahada karin kumallo” yakalli su Farida yace “kuje ku taya iyayenku aiki a kitchen” duk suka watse Baffa yawuce yashiga dakinsu hakan yasa Baba ahankali yawuce yashiga daki afalo yazauna yay shiru yanajin Ammi da Yasmeen.


Zaunar da ita Ammi tayi abakin gado tana kwance mata dankwalin data daura awuya tace “babu abinda suka miki” girgixama Ammi kai tayi ahankali tace “a’a” anatse Ammi tana kallon kwayar idanunta tace “babu wanda yataba mutuncin ki na diya mace? Karki mini karya ko ki boye mini wani abu, babu wanda yamiki wani abu”? Ahankali tace “eh” anatse Ammi tace “kin fara period”? Gyadama Ammi kai tayi, Ammi tace “yaushe?” Ahankali tace “yau day 2” ijiyan zuciya Ammi tasauke tace “waya baki pad”? Murya chan kasa tace “nayi rashin lafiya inata amai cikina na ciwo shine aka kawo Dr yadubani ni bansani ba kaman Dr ne yagaya musu abinda ke damuna sai suka kawomini pad Dr yace na shirya zai dawo nan da 15minutes hadamin drip, bayan 15min yadawo yasamin, drip din baima kareba ganin ba kowa adakin na zare nai attempting escape ta window shine naji ciwukan nan, karnukansu suka biyoni aka maidani daki” shiru Ammi tayi tana kallonta tace “wani yataba dukanki ko marin ki”? Dasauri ta girgiza kai tace “babu abinda aka tabamin” ahankali Ammi tace “kinga fuskan Ogan su shi Pablon”? dasauri ta girgizama Ammi kai tace “a’a suna boye fuskansu” hannunta Ammi takai tadaura akan cikinta tace “baki wani ci abincin kirki ba ko”? Gyadama Ammi kai tayi, ahankali Ammi ta mike tsaye tareda dagata zage mata zip na riga tayi tareda bata zani karba tayi tajuya akunyace tacire rigan tadaura zani, kayan Ammi ta karba tace “jeki wankan to” wucewa bayin tayi Ammi takawo pad da pant dawani simple gown na bacci mai taushi ta ijiye mata kan gado sannan ta kwashe kayan data cire tafito falo zatakai waje Baba tagani zaune kallo daya tamai tadauke kai tafita tadan jima awaje dan saida ta tsaya a kitchen tahado shayi dan Yasmeen nason tea da bread tana shigowa bataga Baba afalo ba wucewa uwar daka tayi zaune taganshi abakin gado yarufama Yasmeen datai bacci bargo dan tun dazu tafito ta shirya tsaf bin Ammi yayi da kallo zuwa Ammi tayi ta ijiye tea ganin tana bacci tajuya zata fita karaf Baba yakama hannunta wani kalan kallo tamai ahankali Baba yace “hit me if possible but I can’t stand wannan silent treatment dakike mini dan Allah kiyakuri” cikin wani kalan murya Ammi tana kallonshi tace “how dare put my children at risk Ibrahim eh? How dare you kasa rayuwan yarana a hadari? Kadauka bansan meke faruwa bane? I know yanda baka basu duka abubuwan su ba dalilin dayasa suka rike Yasmeen kenan, wlh wlh ka godema Allah mutanen nan basu tabamini yarana ba, I believe everything da Yasmeen tace sabida nasan tana al’ada banda wannan ni mahaifiyarta ce nasan baa  tabamin yarinya ba, amman wlh wlh wlh kaji na rantse maka sau uku da mutanen nan sun tabamini yara da sai kaga complete new side of me, and bari kaji nafada maka” Ammi tai maganan azafaffe but yet muryanta so soft ko Yasmeen dake dakin da idanunta biyu daba lallai tajisu ba tanuna Baba da yatsa babu tsoro ko shakka tace “bazan taba hanaka aikin ka ba amman kasani don’t you ever and ever put rayuwan yarana a hatsari wlh tadalilinka ko aikin ka idan wani abu yakara tabamini yara Allah saina bark……” hannu Baba yasa dasauri yadaura akan bakinta dan yasan duk cikin bacin rai take maganganun nan cikeda lallashi da saukan da murya dan yasan kowa shi zaiyi blaming baida option but yabasu hakuri daga ita har Baffa yace “bazan kara sa rayuwan yaranmu a hatsari ba I promise, I am so sorry wife ki yakuri dan Allah I can’t stand this anger, now that yaranmu duka are with us let’s solve our differences mucigaba da kula da yaranmu muna basu tarbiya tare kinji, kiyakuri forgive ur husband” yanda Baba ke lallashinta kaman bashiba tadade tana kallonshi tausayi ma taji yabata duk yay zuru zuru kaman bashiba shima tasan yashiga damuwa dama da itama kawai shi namiji ne dole Ya daure amman kowa yasan yanda yake son yaran nan dudda taso tai sati bata kulashi ba kasawa tayi shigewa jikinshi tayi tafashe da kuka ahankali tace “hankalina gabaki daya ba akwance yakeba yanzu tayaya xan barsu suje school sucigaba da activities nasu what if sun dawo sun kara kwashemini yara” dasauri Baba yace “duka yaranmu will resume activities nasu babu abinda zai samesu da izinin Allah, zan zuba yan sanda a school nasu Farida, zansa Aliyu for now yadinga bin Yasmeen school, da wajen aiki yana gadinta daga nesa batare datama sani ba, so our kids are safe in sha Allah kawai kidage da musu addu’a kinji” gyadamai kai Ammi tayi dagota Baba yayi ya manna mata peck agoshi murya chan kasa yace “I love you sosai Maman Nanah” juyamai idanu tayi cikeda yanga tace “shiga bayi kai wanka nidai” kallon Yasmeen dake bacci sosai yayi sannan yakalleta, fari tamai da idanu tace “ba saisa nace maka kasayi fili ba migina bigger house” wucewa tayi tafita daga dakin shikuma Baba yawuce bayi yana sauke ijiyan zuciya hankalinshi ya kwanta saura Baffa yanzu, deep down tunani yake ta yanda zai kama Pablo dan yanda yay kidnapping yaranshi yasa Baba ya kudirci aniyan kozai mutu in the process he must bring Pablo Escobar din nan to justice but for now he will secure and safeguard family nashi tsaf tsaf dan su kadai Pablo zai taba yatabo shi harsu Baffa yanzu zai zuba undisguised yan sanda akasuwa dan baiso su Baffa su sani dan wlh bibiyan Pablo yanzu yafara he will get that boy koshi dan gidan uban waye, he will get Pablo Escobar no matter what!.

✨KK✨



✍🏻M SHAKUR


EPISODE 3️⃣7️⃣


KUZO KUSHIGA GROUP DIN MARYAM ABAYA DAN SAYAN ABAYOYI

‎Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/CPRnRPcAD5K8vEY91Ziz8V

EPISODE 3️⃣7️⃣



Wajajen 3:30 yatashi daga kan dadduman, laptop din Hamad yadauka yakoma kan kujera yazauna yabude yasa password yashiga ciki yashiga email yay logging account na Hamad out yasa nashi yafara aikace aikace dukdan ya manta da Yasmeen ganin yakasa yasa kawai ya ijiye laptop din yamike tsaye wucewa yayi yabude kofa yafita daga dakin tashi Hamad yayi yazauna kawai ya girgixakai yawuce bathroom.

Wani dake nan kasa yabude ahankali Baba yagani zaune kan dadduma shiru yayi jin an bude kofan dan Maheer yaki magana kafin ahankali Baba yace “zonan Maheer” shigowa dakin Maheer yayi ya maida kofan yarufe yakarasa ahankali zuwa inda Baba yake kan dadduma yazauna tareda tankwashe kafa, murmushi Baba yayi yace “yau katuna da Baban ka” da sauke kanshi yayi kasa tareda shafa kan nashi ahankali yace “Baba fushi kake dani?” Baba yace “kataba ganin uba yayi fushi da danshi?” Ijiyan zuciya Baba yasauke yace “bazan taba iya fushi da y’ay’ana ba har abada, ba wannan bama meya sameka kasami hatsari? Wannan bakin fushin naka kayi ko”? Shiru Maheer yayi yakasa magana hakan yasa Baba yace “komi yayi zafi maganin shi Allah, ka koma ga Allah Maheer, ka kyautata tsakanin ka da ubangijin ka, salla akan lokaci, yawan istigifari da hailala zakaga komi na rayuwa yazo maka da sauki wlh kanajina, kowa da tasa kaddaran fatanmu gabaki daya shine Allah yabamu ikon jarabawan mu sannan muyi kyakkyawan karshe and kasani cewa duk runtsi duk wuya duk wahala, ni mahaifinka ne i will always be that, Maheer koyaya kake ina sonka kai d’ana ne, kaida Hamad baku da banbanci awajena kaji Maheer” ahankali yace “naji Abba” daidai lokacin aka bude kofan dakin Hamad ne yashigo kallo daya yama Maheer dake kusada Baba yace “tashi muje masallaci” wani kalan dan iskan kallo Maheer yamai sannan yatashi shima Baba mikewa yayi duk suka hadu suka tafi mosque ana sallamewa Maheer yatashi yafita binshi Hamad yayi da kallo koba komi yau yayi salla a jam’i shi yasan inda nan yake da yafi salla akan lokaci amman mayyan chan bazata taba barinshi yaje wani wuri ba.





Yana kaiwa gida dakin Hamad yakoma yawuce yazauna shi karan kanshi yarasa meke damunshi kawai bayajin dadin rayuwanshi ne tunanin Yasmeen na neman hallakashi gashi bazai taba iya fadama kowa abinda ke damunshi ba danshi kanshi baimasan menene ba, wayanshi yadauka yakalli number Dan kaman yakira saikuma ya ijiye wayan ya kishingida da bangon gado, bude kofan dakin akayi aka shigo Hamad ne kallo daya yamai yadauke kai Hamad yakaraso gaban gadon zama yayi batare daya kulashi ba ya karbi hannunshi yana duba ciwon dayay treating yace “I don’t know idan kayi fushi koda jikinka kake fushin kada kaje ka hallaka kanka watarana wlh” kallonshi Maheer yayi saikuma ya fizge hannunshi yanamai dirty look, jim Hamad yayi yana kallonshi kafin ahankali yace “Maheer tell me meke damunka”? Dauke kai yayi dasauri yahade rai, Hamad yace “damuwa yamaka yawa da tunani duk wanda yasanka yana ganinka yasan haka but kaki sharing, talk to me meke damunka”? Akufule Maheer yace “is none of your business” ya kwanta akan gadon tareda jan bargo zai rufa saikuma yatashi dasauri yawuce yazauna shi karan kanshi yarasa meke damunshi kawai bayajin dadin rayuwanshi ne tunanin Yasmeen na neman hallakashi gashi bazai taba iya fadama kowa abinda ke damunshi ba danshi kanshi baimasan menene ba, wayanshi yadauka yakalli number Dan kaman yakira saikuma ya ijiye wayan ya kishingida da bangon gado, bude kofan dakin akayi aka shigo Hamad ne kallo daya yamai yadauke kai Hamad yakaraso gaban gadon zama yayi batare daya kulashi ba ya karbi hannunshi yana duba ciwon dayay treating yace “I don’t know idan kayi fushi koda jikinka kai fushi kada kaje ka hallaka kanka watarana wlh” kallonshi Maheer yayi saikuma ya fizge hannunshi yanamai dirty look, jim Hamad yayi yana kallonshi kafin ahankali yace “Maheer tell me meke damunka”? Dauke kai yayi dasauri yahade rai, Hamad yace “damuwa yamaka yawa da tunani duk wanda yasanka yana ganinka yasan haka but kaki sharing, talk to me meke damunka”? Akufule Maheer yace “is none of your business” ya kwanta akan gadon tareda jan bargo zai rufa saikuma yatashi dasauri yakalli Hamad yace “I need to smoke” wani kalan banzan tsaki Hamad yayi yasauka dagakan gadon yace “ai saika tashi kafita kaje ka sayo da kanka kuma wlh bada motata zakaba dan kaji, mutum yasan illan taba kamafini ni Doctor sanin amount na nicotine dake cikin taba amman kafi kowasha” tsaki Maheer yayi yace “kasan I can leave dakinka ko naje nawa, why did u even bring me to this ur room” wani mugun kallo Hamad yamai baice komiba yawuce yatafi bathroom Maheer yamai mugun kallo sannan yakoma ya kwanta yasan dole Dan zai tahomai da tabanshi, daidai nan wayanshi tayi ringing dauka yayi ganin Dan ne yace “kazo sama” yarda wayan yayi akan gado yamike tsaye yafara tafiya zuwa wajen kofa bude kofan yayi daidai Dan na karasa hayowa saman ganin Maheer ga bandage a hannunshi yasa dawani kalan gudu yazo wajen cikeda wani kalan damuwa yake kallon hannun baki yabude zai magana Maheer yatareshi ta hanyar cewa “I’m fine, u don’t need to worry” gyadamai kai Dan yayi ahankali, Maheer dake kallonshi ahankali yace “what about the girl”? Anatse Dan yace “na sauketa inda kace” dan shiru Maheer yayi yana kallon Dan, baisan mesa ba but he wanted Dan to say more kaman irinsu ta tambayeshi kodai wani abu related to her, har saida Dan yalura da yanda yake kallonshi but deep in tunani yace “is there anything sir”? Firgigit da sauri ya girgixa kanshi yanunama Dan next dakin dake gaban nasu yace “you can take that room and relax” murmushi Dan yayi yace “yes sir” konawa cikin dakin Maheer yayi yahade rai ganin Hamad na murmushi yace “ai da kaje dakinka akanme zaka bama Dan bayan ga other rooms dayawa” dan gajeren wahalallen tsaki yaja yawuce ya kwanta Hamad yace “mezaka ci”? Shiru yayi bai amsa Hamad ba but all he wants is that girls food tashi Hamad yayi yawuce yafita daga dakin.

✨SPARKLES OF AFFECTION ✨

 

    ✍🏻M SHAKUR


EPISODE 3️⃣8️⃣




Jama’a ina sababbin amare da matan aure dasuke so su koyi abubuwan da basusan da akwaisu daba, M shakur dinku is back again with another banging class na MATAN AURE dazan fara muku next month dazaran nagama wannan novel din na KYALKYALIN KAUNA💃💃💃

Classes namu asabar da lahadi ne na tsawon wata daya wato 4 good weekend classes kenan.
Ki shigo class dina lemme teach you how to catch your husband a hannu ba kayan mata ba magani tsabagen iyawa kawai da kwarewa a harkan oza room🥰
Registration is 1k
Chat me up idan kinason shiga wannan class din nawa.
wa.me/+2347012181461

https://vm.tiktok.com/ZM2DAkuct/



Bayan 7 days.

Tun bayan ranan da aka sakota bata kara leka daidai da kofar gida ba, su Farida sunyi resuming school itakuma Baba yace gobe ne zata fara fita, Maman Intee tazo sau biyu ta gaidata dan Baba cewa yayi adinga gayama kowa rashin lafiya tayi saisa tazo ta dubata sannan ta aikamata dasu abinci da snacks Allah Allah kawai take taji sauki dan kaman Yasmeen ne cinikin ta dan rabonta datai ciniki sosai tunda tadaina zuwa shagon, Allah yasama hannuwan yarinyar albarka duk abincin dazata dafa a shagon to sai yayi sold out.

Sosai Yasmeen ta danne damuwan dake ranta amman ita kawai tasan meke damunta duk tarufe ido Maheer take gani, mafarkinshi kullu yaumin saita ganshi acikin mafarki, tunaninshi kamshin turaren shi, kayan da akai kidnapping nata dasu dudda an wanke amman har yau har gobe kamshin turaren Maheer suke she is just remembering everything about him, Ammi dake tsaye agaban dakin tadade tana kallonta yanda taga tana tunani hakan yasa takarasa shigo dakin ganin inuwan mutum yasa tadago kanta dasauri takalli Ammi zama kusada ita Ammi tayi kan gadonsu tace “menene Yasmeen tunanin mekike”? Kanta ta girgixa dasauri tace “bakomi Ammi” dan murmushi Ammi tayi kafin tadaga hannunta tashafa gashinta da aka tsife aka wanke akai parking anjima mai kitso zatazo tamata kitso Ammi tace “kin gaji da zaman gida ke kadai ko? Kowa yatafi school yabarki ke kadai agida ba boko ba islamiyya ba shagon Maman Intee”? Ahankali ta gyadama Ammi kai, murmushi Ammi tayi tace “karki damu gobe Thursday Baban ki yace gobe zakiyi resuming, je dauko littatafan ki nabiya miki Allah dai yasa ba’ayi wani abu nai mahimmaci ya wuce ki ba” tashi Yasmeen tayi ahankali tasauka dagakan gadon tawuce tadauko jaka she’s just wishing ko sau dayane takara ganin Pablo..
*****


Ahankali Hamad ke tuki amotan nashi yana kallon hanya, saikuma yajuyo yadan kallo Maheer dake zaune gefenshi hannunshi rikeda wasu papers dawani ID card anatse yace “Maheer waye wanchan mutumin daka hadu dashi?” Dan dago kanshi Maheer yayi yama Hamad wani matsiyacin kallo kafin cikeda isgilanci yace “client” jinjina kai Hamad yayi yace “meka shiga kayi a ministry na education? Kafito tareda mutumin nan da papers din nan a hannu what is business dinka da FCE dawanan ID card din na lecturer ga hoton ka ajiki” dan murmushi kadan Maheer yasaki yace “me ruwanka da harkana kodan kaga nace ka kaini” cikin fushi Hamad yaci burki yakalleshi yace “wlh darajan hannun naka dayaji ciwo kaci kaima kasan wlh saidai katuko kanka bazan taba kaika inda zakai harkokin ka na banza ba” yatsine fuska Maheer yayi baice komi ba yadauke kai tsayawa Hamad yayi yana kallonshi yace “I don’t know what deal dinka is da FCE yanzu, I just hope ba shirin lunching kwayoyi kake a school dinba” wani irin juyowa Maheer yayi yazubamai manyan idanunshi irin na repeat abinda kace, hannu Hamad yabude yace “to me kakeso nace dan nagama cracking brain dina bansan uban abinda zakaje yi a FCE amatsayin malami ba mugama abinda zaka koyar” Hamad yay maganan yana daukan ID card din yakalla sannan yadago kai yakalli Maheer daya dauke kai yana kallo waje yace “english zaka koyar, kaida ka karanta pharmacy ubanme yakaika koyar da English at this point kafara bani tsoro dan connections din nan naka duk wasu Cabals na garin nan ka sansu sabida kaine head of all the cabals kaika sa……..” tsayar da maganan yayi ganin wayan Maheer na ringing dan kallon wayan Maheer yayi ganin Dan ne yasa yayi picking tareda danna speaker dan baida karfin kai wayan kunnenshi shikuma Hamad yatada motan yacigaba da tafiya.

Cikeda damuwa Dan yace “Sir where are you?” Dan shiru Maheer yayi dan he just sense something is wrong daga tambayan hakan yasa yace “what happen?” Cikeda damuwa Dan yace “yanzun nan Nas yakira yace all of them sunata kiranka number ka baya tafiya, anyi rushing Boss to hospital anyi admitting nata wai bama tasan waye ke kanta ba tanata kiran sunanka” “mtswwwww…” Hamad yaja wani  mugun tsaki dayasa Maheer yajuyo yakalleshi Hamad ya wankamai side harara batare daya kalleshi ba, yakai kusan 3min baice komiba kafin chan yace “which hospital”? Dasauri Dan yace “U.S Hospital” dan jim yayi kafin chan yace “ok” katse wayan Dan yayi, dan dagokai Maheer yayi Hamad dake kallonshi ta gefen ido yana tuki yace “don’t even ask me to take you there kaima kasan anything daya danganci Matar nan that ruin your life banso” dan lumshe idanu Maheer yayi baisake cewa komi ba, kallonshi Hamad yayi saikuma yaji wani iri tsaki yasakeja badan yaso ba yayi kwana da motar suka dauki hanyar hospital din, dan murmushi kadan Maheer yayi batare daya bude idanunshi ba.

39

Jama’a ina sababbin amare da matan aure dasuke so su koyi abubuwan da basusan da akwaisu daba, M shakur dinku is back again with another banging class na MATAN AURE dazan fara muku next month dazaran nagama wannan novel din na KYALKYALIN KAUNA💃💃💃

Classes namu asabar da lahadi ne na tsawon wata daya wato 4 good weekend classes kenan.
Ki shigo class dina lemme teach you how to catch your husband a hannu ba kayan mata ba magani tsabagen iyawa kawai da kwarewa a harkan oza room🥰
Registration is 1k
Chat me up idan kinason shiga wannan class din nawa.
wa.me/+2347012181461

https://vm.tiktok.com/ZM2DAkuct/

EPISODE 40



Don’t be sentimental tsakani ga Allah kuna ganin Hajiya na son Pablo genuinely???

Kuduba soyayya ne yasa tai picking nashi up from street, so ne yasa har takema amfani dashi, soyayya yasa fushin dayayi da ita yasa tai landing a hospital? THIS IS TRUE LOVE I think koba haka ba??


Shi ake cema love from SCRATCH 

Koba hakaba??

✨KK✨



    ✍🏻M SHAKUR

EPISODE 3️⃣9️⃣

KINA NEMAN INDA ZAKI SAYI GANGARIYAN ABAYA? Hadaddu na yan gayu?? Ga Maryam Abaya nan ku shiga group dinta.

‎Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/CPRnRPcAD5K8vEY91Ziz8V


Wani babban private asibiti ne yawanci turawa ne ma likitocin su Parking Hamad yayi yakalli Maheer yace “kadaisan ni bazan bika ciki ba” juyoda kanshi Maheer yayi yakalli Hamad din dan iskan tsaki yasaki baice komiba yabude kofar motan yafita, ganin rana yamai yawa yasa yadawo cikin motan, sun glasses din Hamad yasa hannu yadauka dasauri Hamad ya kalleshi, gira daya ya dagamai yafito bayan ya ijiye komi a motan yasa glass din yawuce ciki, binshi da kallo Hamad yayi saikuma yajuyo ya kalli papers din kasa hakuri yayi hannu yasa ya kwasa yashiga dubawa, lecturing job yasamu a FCE zai dinga koyar da general english ma all student na NCE1 irrespective of courses dasukeyi, shiru Hamad yayi kafin ahankali yakalli hotonshi dake jikin ID card din yace “what are you up to now”? Dan yasan Maheer, girman kai kadai bazai barshi ya koyarda kowa ba dudda brain bus ne Maheer akwai ilimi amman ina, and he definitely knows  cewa he’s not doing it for the money, and he is sure bawai harkan kwaya bane zaiyi a school dinba dan Maheer can never stood that low tunda Maheer yafara business din nan manyan mutane yake saidama kayayyakin shi, ko wannan ministry din daya shiga yasan wani babba yaje yagani, what are you up to Maheer? Hamad yay maganan ahankali kafin ya maida komi ya ijiye yay shiru yana tunani saikuma yabude kofa yafito koba komi rashin lafiya rashin lafiya ne so bari kawai yaje yamata Allah kara sauki.



Yana shiga cikin hospital din da Adamu yafara hada idanu dake tsaye dasu Nas, Wike dakuma Dan suna magana ganin Maheer yasa dukansu suka taho wajenshi banda Adamu daya dauke kai, hannunshi Nas ya kalla yace “meya sameka a hannu Pablo”? Dan yatsine fuska Maheer yayi batare daya basu amsa ba yace “tana ina”? Nunamai dakin Wike yayi yace “tana cikin chan dakin yanzun nan ma tasamu bacci she has been calling your name” wucewa yayi yana tafiya ahankali zuwa dakin ko kallon inda Adamu yake baiyiba shima haka Adamu baicemai uppan ba wanda dama haka suke all this while basama juna magana dan shi he’s not under Maheer kaman su Wike da Nas, he’s yaron Hajiya dan aikenta kaman yanda Hajiya tagayama Maheer da kowa saisa Maheer baida business dashi dan he only talks to mutanen dayakeda business dasu.


Ahankali Maheer yabude kofan dakin yashiga tana kwance akan gado bacci ya saceta ansa mata ruwa dakuma oxygen a hancinta dan jim yayi yana kallonta daganan kofa batare daya karasa cikin dakin ba kaman wanda ke tunanin shiga cikin dakin, motsi Hajiyan tayi kaman wacce taji ajikinta Maheer na wajen saikuma tabude idanunta tar tareda juyo da kanta dasauri jin kamshin Maheer, hada idanu tayi da Maheer dake tsaye wajen kofa ya rungume hannunshi a kirji yana kallonta, wani kalan zabura tayi ta tashi zaune kaman wacce ta zare tace “Pablo where have you been” ganin tana neman dirkowa daga saman gadon yasa yakarasa cikin dakin da dan sauri babu alamun wasa akan fuskanshi yace “ina zaki”? Hannunta tasa dasauri ta sauke oxyen na hancinta takai hannun nata dake rawa sosai tadaurasu akan kirjinta tana wani kalan jiniyan kuka kaman yarinya tace “Pablo yau 6days bansaka a idona ba, baka dauki wayana ba, baka duba messages dina ba, karabu dani ne da gaske”? Yanda take kukan sosai numfashi ke neman gagaranta hakan yasa yakai hannunshi ahankali yakama roban oxygen din zai maidamata a hanci yace “take this back” hannunshi tarike dasauri tana kallonshi ta girgizamai kai jikinta har rawa yake tace “you have to tell me first, karabu dani da gaske? Karabu dani Pablo?” Kaman wacce tazare haka ta dawo, dan lumshe idanunshi Maheer yayi ahankali kafin gently yabudesu yadaura akanta, dan daidaita muryanshi yayi yace “no” rungumeshi tayi tadaura kanta akan cikinshi hannayenta abayanshi tafashe da kuka sosai tace “thank you Pablo, thank you, nagod…” kukan datake yamafi karfinta, tace “wlh idan karabu dani zan iya rasa rayuwana, zan rasa raina I will be so shattered, just thought na I lost you yasa nai landing a hospital kaga kenan idan karabu dani I will die, you are the air I breath, Pablo baby u are my entire life, rayuwana ruhina gangan jikina komi nawa naka ne, wlh wlh bazan iya rayuwa babu kaiba, ina sonka, I love you Pablo, I love you so much kada ka kara fushi dani kaji, bazan kara bata maka rai ba wlh, baran karaba I love you baby” tai maganan tana mama hannuwanshi dasuke sake akasa takai kan bayanta dan shima ya kankameta ajikinshi, karbe hannunshi yayi dasauri tareda saukesu kasa, murya adan taushashe yace “sakeni ki kwanta you need some rest” girgixamai kai tayi dasauri tace “I don’t wanna ever let you go, 6-7days ban ganka ba I cannot just let you goo hakanan, lemme hold you sooo tight Pablo, my baby, I love y……” daidai tabude rinannun idanunta hada idanu tayi da Hamad dake tsaye jikin kofan kusan a kunnenshi tai all the maganganu, jin tai shiru yasa Maheer yadan tureta daga jikinshi tareda juyowa shima hada ido yayi da Hamad daya haderai sosai kaman baitaba dariya aduniya ba, bakin ciki yasa yaja wani mahaukacin tsaki yajuya tareda bugomusu kofa yafice abinshi da sauri shima Maheer yakarasa tureta daga jikinshi yakoma gefe tareda dauke kai yace “just lie down” kwanciya tayi ahankali batare datai musuba sai alokacin takalli hannun Maheer da bandage ke kai tace “what happened to hannunka”? Batare daya bata amsaba yakaraso gabanta dan dukawa yayi yasa hannunshi yaja oxygen din zai maidamata hanci dasauri tabude baki zatai magana hade fuska yayi adan zafafe yace “quiet!” Hadiye maganan tayi tareda gyadamai kai kaman yar yarinya maida mata oxygen din hancinta yayi ahankali yajuya zai fice karab yaji tarike hannunshi hakan yasa yajuyo ya kalleta girgixamai kai tayi hawaye na gangarowa daga gefen idanunta hakan yasa yay shiru saikuma yazauna abakin gadon ahankali batare daya karbe hannun ba, ijiyan zuciya ta sauke ko 2min ba’ayi ba baccin data dade batayiba yayi awon gaba da ita.
.
✨KK✨



    ✍🏻M SHAKUR


EPISODE 4️⃣0️⃣


QUALITY EYGPT ABAYA SAI AWAJEN MARYAMAN EYGPET KADAI AKE SAMU OYA JOIN HER GROUP

‎Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/CPRnRPcAD5K8vEY91Ziz8V

Ahankali take bude idanunta dakin tabi da kallo Adamu da Nas ne kawai adakin wani kalan jumping tayi ta tashi zaune tana zare roban daga hancinta hankali atashi kaman wacce tai mugun mafarki tace “ina Pablo”? Dasauri Adamu yace “yafita tun dazu bayan kinyi bacci” wani kallo Nas yamai kafin yaja tsaki yace “Boss calm down yana waje waya naga yanayi bari in kirashi” yana maganan yatashi yafice, kallonta Adamu yayi yanda take zazzaro idanu yace “wlh bari nagaya miki Hajiya kika kashe kanki akan yaron nan kece kikai asara bazai hanashi cigaba da living rayuwanshi ba, when will u understand cewa Pablo doesn’t have feelings for you? Yaron nan ma bayi da ma heart ajikinshi balle yasami feelings kina nema ki kashe kanki, ko damuwa ma baiyiba sabida bakida lafiya fita waje yayi ma abinshi yana waya” kofa Hajiya ta nunamai da yatsa tace “tashi kabar nan sannan kabar asibitin nan gabaki daya karka sake zuwa inda nake idan naga dama zan nemeka dakaina” kallon kanshi Adamu yayi yace “nikike kora Boss nida dakanki kika kirani kina kuka kan zaki mutu nazo nakawo ki Hospital amman kika koreni sabida yaron n……” yatsu Hajiya ta nunamai tace “not a word against Pablo wlh, kafadi wani abu mara kyau akanshi saina tsinka maka mari Adamu, baru ruwanka tsakanina da Pablo, I’ve been with Pablo tun yana 8yrs nasan wayeshi nasan how much he loves me, and how much I mean to me, kaganshi nan he can not live without me, kira daya akamai akacemai ina hospital duk fushin dayakeyi he dropped them yazo” Hajiya tai wani kalan smiling tana kallon Adamu tace “all couples fight, muma hakane, muna samin misunderstanding namu but don’t ever mistake that akan bayasona ne, he loves me infact he held my hand yasani bacci yanzun nan” tasake murmushi kafin tace “just go away” kallonta Adamu yayi yakara yi zuciyanshi namai zafi yace “Allah wadaran naka yabaci wlh babba dake ki rasa wanda zakiso sai dan cikinki yana miki tsawa yana miki gadara da kudinki kinamai biyayya sabida kawai ya iya cinki turrr wlh” sosai Hajiya takalleshi maganan tamata zafi amman tai murmushi tace “dagayau bani baka Adamu sabida mutuncin damukayi ne da wlh sainasa anwulakanta ka da maganan nan dakamini amman bakimi wuce katafi, bakin ciki kake da Maheer kuma yafi karfinka gaba da baya, idan kayi fushi change age naka daga 46 zuwa 32 wawa kawai sauna bacemini ni daga daki” kallon Hajiya yayi idanunshi sunyi jazur yace “you will come running back to me shikuma yaron nan naki dan cikinki ba wlh wlh sainaga bayanshi” dariya Hajiya tayi tai tafi tai shewa tace “duk randa zakai kukuren yima Pablo koda kallon banza ne rannan zan gwada maka iya adaddin soyayyan danake mishi dan saina kasheka with my own hands jaki kawai maicin kudin gindin mace, fitani kabani wuri sha sha sha” wucewa yayi yafice ranshi ya mugun bacci ko kallon inda Pablo yake tsaye baiyiba dake magana da Dr.


Shigowa dakin Maheer yayi dasauri tadago kanta tana kallonshi karasowa yayi gaban gadon yadan kalleta ahankali yace “how you”? Murmushi tayi tace “fine” zama yayi kan kujeran bakin gadon yadaura kafa daya kan daya yana daddanna wayanshi, yanda yay shiru bayako kallonta abin damunta yake, so take yadinga nan nan da ita, murya chan kasa tace “ance kanata waya awaje” dago kanshi yayi yazuba mata idanu, gabanta na faduwa dimdim tadaura ahankali tace “dawa kake waya”? Tsareta da mayun idanunshi yayi anatse yace “El Hayat na Iran” dasauri tace “wanda kataba turama application kanason kazo kai survey kayansu idan sun maka ka kawo nan nigeria”? Dan gyadamata kai yayi he hates lying but Allah ma yasan he just wanna get away from her,  murya chan kasa yace “I need to leave for Idan gobe” dasauri Hajiya tace “zan bika mutafi tare” makirin kallo yazubamata kaman ubanta yace “nataba tafiya dake”? Girgixamai kai tayi ahankali kaman yar yarinya, cikin dan kakkausan murya yace “what made you think I will compromise yanzu”? Dan shiru tayi kafin ahankali cikeda damuwa tace “to yaushe zaka dawo”? Dauke kai yayi tareda yatsine fuska awulakance yace “once am done” gyadamai kai tayi kaman tafashe da kuka takeji cikeda lallabawa tana kallonshi tace “yau zaka kwana agida to”? Juyowa yayi yakalleta, ganin yanda idanunta sukai zuru zuru ta rame kaman ba itaba yasa yadaga mata gira daya alamun eh batare dayayi magana ba, wani kalan murmushi tayi sosai tace “to akira Dr yazo ya sallameni tunda gashi magrib yayi” anatse yace “your BP is still high” dasauri tace “bagaka nan ba tunda muna gida tare u will manage it for me nidai mutafi gida” shiru yayi tareda dauke kai daidai nan Dr yashigo tace a sallameta hakanan aka rubuta mata aka bata magungunan ta suka tafi motan Maheer da Dan yakawo tashiga baya shima Maheer yashiga, this time around bataji kunyan Dan ko direba ba infact she wants the whole world susan tana tareda Maheer shigewa jikinshi tayi ta kankameshi tareda kwantar da kanta akirjinshi, dan kallonta Maheer yayi kawai ya daukekai direba yatada motan sukabar asibitin bakaramin dadi Hakiya taji ba ganin yabarta ajikinshi baice komiba hamdala tayi azuciyanta tace my Pablo is back Alhamdulillah.


Sai wajajen 8:30 sukakai gidansu lamo tayi ajikinshi kaman tayi bacci har cikin ranta sotake yadauketa itama kaman yanda yadauki shegiyan yarinyar nan, fita daga Dan har direba sukayi daga motan Dan yazo tabaya yabude kofan batare daya kalli ciki ba, dan kallonta Maheer yayi ganin yanda tai bacci hannunshi yadaga ahankali yadan tureta daga jikinshi yace “wake up” bude idanunta tayi kaman wacce ke bacci takalleshi baki tabude zatai magana yafice daga motan bai jirata ba yay cikin gida abinshi murmushi tayi tace “jikin baby yafi gado dadi wlh” saukowa tayi itama tabishi abaya, dakinta tawuce bayi wanka tayi Dan yay knocking kofanta hakan yasa tace “come in” cikeda girmamawa ya ijiye mata takeaways daban daban guda 4 yace “Sir yace nasayo miki abinci kici kisha magani” murmushi tayi sosai tace “thank you Dan” juyawa Dan yayi yafita zama tayi taci abincin takoshi ciwon datake yabace kaman ba itaba, bayi takoma tai brush tafito, wani arnen kayan bacci tasaka milk ta feffesa turare sannan tadauki magungunan ta tafito lokacin kusan 10:50 nadare, direct dakin Maheer tayi ahankali tabude kofan dakinshi dakin bawani haske sosai yana zaune kan gado da towel daure a waist nashi kaman bai dade da fitowa daga wanka ba, system akan jikinshi yana aiki, dakin na mahaukacin kamshi, kallo daya yamata ya maida kanshi kan system dinshi yacigaba da abinda yakeyi, maida kofan tayi tarufe ta taho ahankali zuwa bakin gado zama dab da shi tayi kaman zata shige jikinshi batare daya kalleta ba yace “what”? Magungunan ta tamikamai tana wani irin kallon jikinshi tace “bansan yanda zansha maganin ba kuma bakazo kabani ba saisa” dan kallonta yayi saikuma ya maida kanshi kan aikin dayakeyi kusan 10min yayi yakarasa aikin yarufe laptop din ya ijiye kan side drawer sannan yamike tsaye ruwa yawuce yadauko kan dayan side drawer din Hajiya tabishi da kallo sannan yadawo hannunshi yasa ya karbi magungunan ya shiga babbalo wayanda yakamata tasha sai wani irin murmushi take dadi yagama kasheta, bata magungunan yayi a hannu sannan yabude ruwan goran yabata ahankali takarba tasha hakan yasa yakarbi goran ruwan ya ijiye kan side drawer zai wuce dan zuwa closet sa kaya karaf tarikeshi hakan yasa yajuyo yakalleta, cikin wata kalan sanyin murya tace “Pablo ai bazaka taba rabuwa dani bako”?  Wani kalan kallo yamata zarrrr hawaye yafado daga idanunta saikawai tafashe da kuka tace “kayakuri nadameka da tambayoyi I am just so afraid of loosing you ne, Pablo Wallahi tallahi irin son danake maka ni karan kaina yana bani mamaki, I love you sama da yanda nakeson kaina I love you baby” tai maganan tana tashi ahankali shigewa jikinshi tayi takankameshi sosai takai hannunta kasa zata kama gabanshi rike mata hannu yayi ita she can’t remember the last time da Pablo yabari ta taba gabanshi, kokuma tai romancing nashi ko kissing nashi baya bari, iyaka ta nuna tanaso kawai yajefar da ita yacita kaman jaka babu wasa babu anything rabon data tabashi tunda yafarakai su 17-18yrs, murya chan kasa tace “mesa baka bari natabaka”? Cikin kakkausan murya yace “I don’t want” murya chan kasa tace “to ni katabani play with me Baby” cikin kakkausar murya yace “I don’t want to” shiru tayi tana kallon fuskanshi cikin tattausan murya kaman mai bara tace “to dan Allah kayimini sex karna mutu da kewanka, ka taimaki rayuwana ko BP na ya sauka” kokarin tureta yayi dasauri ta kankameshi tace “wlh zan mutu idan banjika cikin jikina ba” yanda ta rirrikeshi numfashinta har wani iyo yake, fizganta yayi kaman wata mara daraja ya wurgata kan gadon yabita azuciye ya shigeta tareda lumshe ido sabida fuskan Hajiya daya gani ya rikida zuwa na Yasmeen, tsayawa yayi chak yakasa motsi bai bude idanu ba hakan yasa Hajiya tace “baby na”? Bude idanunshi yayi dasauri Yasmeen yasake gani tanamai murmushi girgixa kanshi yayi dasauri kaman mai ciwon hauka yabude idanunshi Yasmeen yasake gani ta janye jikinta tazare rigan bacci ta ta yar, murya chan kasa ta yanda shi kadai zaiji maganan shi yace “you are not real” dasauri Hajiya data yarda riganta tana murmushi tace “is real baby na, fuck me yanda kakeyi da kana 17 yrs” sake girgiza kanshi Maheer yayi yakulle idanunshi yabude ganin Yasmeen yasa dawani kalan sauri yafada jikin Hajiya.

Wani kalan kankame Hajiya yayi abinda baitabayiba jikinshi yahau bari murya chan chan chan kasa yace “I love youuuu!” Wuhuhu Hajiya jitayi zata zare, “I am in love with you” Maheer yafadi chan kasa kafin yashiga sakinmata kiss masu zafi ita kanta Hajiya abin yamata kaman baya hayyacinshi hakan yasa tajawo wayanta dasauri yana kissing nata din tabude recorder takunna dan tamai playing gobe yaji yanda ya zauce shima yay kewanta. Ahankali Maheer yace “I love you so much” dasauri Hajiya tace “da gaske baby na” murya chan kasa Maheer yace “yes” ahankali tace “to sha mamana ingani nasanka da bala’in son nono dakana yaro kafin kazo ka kisu, sha nagani” kallon fuskan Hajiya yayi da idanunshi dasuka kankance sosai ganin Yasmeen still yake gani yasa yakalli boobs din wani kalan jansu yayi yasa abaki yana nishi Hajiya ta haukace ita kanta mamaki take what has come over him dan yanda Maheer ke moaning zaka dauka zai fasa gidan ne kaman bashiba yaron dako tari bayayi idan suna sex saidai kadingaji tastastas na hitting nata dayake, ganin datayi Maheer na neman hallakata dan kaman zai amshi ranta yake cinta yasa ta tureshi tadauki wayan ta da gudu da rarrafe tafice daga dakin Maheer ya kife agado yakasa motsi ya rike gabanshi da hannu sosai, Yasmeen kawai yake gani, yana tuna randa ta rungumeshi da karnuka suka biyota, da yanda takemai kuka take murmushi take hararanshi take tsoronshi wani kalan kara yayi ya matse gabanshi sosai yace “I loveeeee youuuuu ahhhhhh” yayi uban exploding da kusan he can’t even remember the last time he cum from sex sai yau, lumshe idanunshi yayi yanajin yanda yabata gadon duk uban AC dake dakin wani kalan gumi ke ketomai gabaki dayan jikinshi yajike.
Why was he saying I love you I love you yana ganin fuskan yarinyar nan? Did he just fantasize over the girl yay releasing? Is something wrong with him kodai yafada ma Hamad ne? Cus he can’t understand all this abubuwa dayake sabida ita, yakasa hakura da tunaninta he just wants be in environment datake hence dalilin dayasa yay magana abashi lecturing a FCE akayi transferring malamin da aka bashi position nashi to another school, bayan yasa Wike yakawomai all information akan yarinyan, why why why? Mesa he wanna see her again? Yanason yaganshi a inda take? Yana ganin fuskanta? Yana imagination da ita, is this love? Fuuuuu fuzarda iska yayi yasake lumshe idanu ahankali still yana ganinta kafin ya kudirci aniyan koma menene he will confront the girl and knows meke damunshi.

Tashi zaune yayi ahankali yana yatsine fuska tareda jan zanin gadon ya tattare yawuce bayi dashi yajefa a washing machine shikuma yashiga yin wanka.

✨SPARKLES OF AFFECTION ✨


      ✍🏻M SHAKUR


EPISODE 4️⃣1️⃣


Jama’a ina sababbin amare da matan aure dasuke so su koyi abubuwan da basusan da akwaisu daba, M shakur dinku is back again with another banging class na MATAN AURE dazan fara muku next month dazaran nagama wannan novel din na KYALKYALIN KAUNA💃💃💃

Classes namu asabar da lahadi ne na tsawon wata daya wato 4 good weekend classes kenan.
Ki shigo class dina lemme teach you how to catch your husband a hannu ba kayan mata ba magani tsabagen iyawa kawai da kwarewa a harkan oza room🥰
Registration is 1k
Chat me up idan kinason shiga wannan class din nawa.
wa.me/+2347012181461

https://vm.tiktok.com/ZM2DAkuct/



Fitowa yayi daure da towel kawai yawuce kan dogon kujera ya kwanta yay shiru yana kallon sama damuwa tamai yawa is just as if Yasmeen tashigo rayuwanshi tace yadaina komi banda tunaninta lumshe idanu yayi dasauri jikinshi na amsawa feeling her inside his blood stream.


Har gari ya waye bai runtsa ba Dan yakira wuraren 7 yataho dakinshi, ba karamin mamaki Dan yayi ba ganin Oga na parking kayanshi da kanshi a closet, Maheer dake hada uban kaya cikin desginers LV suitcases nashi ne yace “kakai sabon motan danai order airport kai parking”? “Yes sir” Dan ya amsa, gyadamai kai yayi yace “yanzu direban will take us to airport sabida yadawo incase wani ya tambaya ya sanardasu yakaimu airport cus I know that woman will ask” gyadamai kai Dan yayi, Maheer yace “daganan we take the car mutafi school dinsu” dasauri Dan yace “I thought zamu fara kai luggage gidansu Hamad” girgiza kai Maheer yayi ahankali yace “I can’t wait to see her” kaman wanda yatuna wani abu saikuma yajuyo yakalli Dan da sauri dan baisan lokacin daya fadi abinda yaceba, sauke kanshi kasa Dan yayi yana hadiye murmushin dayakeji hakan yasa Maheer yahade rai yace “makesure baka kwashi wayan nan suit din as kaya ba, I want you dress like a student da backpack abaya” gyadamai kai Dan yayi yana murmushi yace “yes sir” dan murmushi kadan Maheer yayi yace “take the luggage to car” daukan akwatunan Dan yayi yafita dashi yana mamakin yanda kawai just like that Oga yafada soyayya mai karfi da yarinyar dayay kidnapping shi kanshi bai sani ba he’s in love, on the other hand kuma is Hajiya, dudda su Nas da Wike yasan suna gulma kaza kaza something is going on tsakanin Boss da Pablo bawai they’re sure bane but shi yasan something is definitely going on, ko jiya yana falo yaji Oga da Boss suna having sex, he knows Oga bayason Boss dan babu soyayya akan idanunshi tattare da Boss kaman yanda yake ganin soyaya a idanun Oga tattare da yarinyar CP nan, he is very worried baiso Oga to get himself into trouble, duk yanda yakalli abun is trouble dan soyayyan yarinyar CP nan da Allah ya dauramai kadai is trouble gakuma Boss, tsayawa yayi gaban mota ahankali ya lumshe ido yace “Holy ghost fire please protect My Master, protect him from any trouble and keep him safe” bude idanunshi yayi yadauki jakan ya wurga a mota daidai nan Maheer yafito yana danye da wani suit dark blue yamai fitinannen kyau yazo yana murmushi yashiga mota yace “hope ka karbomini papers din dana bari a motan Hamad”? Anatse Dan yace “yes sir” murmushi yayi yashiga mota yaji dadin yanda zai bar gidan Hajiya na bacci. Maida kofan Dan yayi yawuce yashiga gaba direba yajasu zuwa airport.


Suna kaiwa parking direban yayi Dan yafito yasauko da akwatinsu yabudema Maheer kofa yafito ya sallami direba sanan suka wuce ciki direba yawuce dan no parking ne wajen, saida yatafi Dan yace “sir wait here bari naje nadauko motan mu” gyadamai kai Maheer yayi Dan yawuce bai dade ba yadawo dawata 2013 Toyota Camry ash color  glass dinta tinted, baiso yay amfani da babban mota  da zaisa afara tambayan waya shi ko yay raising suspicious, shiga motan yayi Dan yaja motan, ta glass Dan ke kallonshi sai murmushi yake yakosa sukai school din kaman bazasukai ba.

A parking space na department dinsu sukai parking a roll na gaba ta yanda kotayaya Yasmeen tazo zai ganta, dan Juyowa Dan yayi yakalleshi yanda yake kallon waje yace “Sir bara muje office ba tukunna naga baa fara zuwaba” paper hannunshi yakalla yace “tanada lecturer ba 10, 11-1 shine lokacin dazanje auditorium dinsu for English itama zatazo wajen” gyadamai kai Dan yayi yace “do you need anything inje in samo maka”? Girgizamai kai Maheer yayi fuskanshi na kallon waje yace “a’a”.
✨KYALKYALIN KAUNA✨



      ✍🏻M SHKUR


EPISODE 4️⃣2️⃣




Jama’a ina sababbin amare da matan aure dasuke so su koyi abubuwan da basusan da akwaisu daba, M shakur dinku is back again with another banging class na MATAN AURE dazan fara muku next month dazaran nagama wannan novel din na KYALKYALIN KAUNA💃💃💃

Classes namu asabar da lahadi ne na tsawon wata daya wato 4 good weekend classes kenan.
Ki shigo class dina lemme teach you how to catch your husband a hannu ba kayan mata ba magani tsabagen iyawa kawai da kwarewa a harkan oza room🥰
Registration is 1k
Chat me up idan kinason shiga wannan class din nawa.
wa.me/+2347012181461

https://vm.tiktok.com/ZM2DAkuct/

9:30 tagama shiryawa dan sosai take murna yau Baba yabarta takoma school, wani Riga da skirts na material ne ajikinta mai kyau, kanta anyi shuku dayayi mata kyau sosai yakara fito da goshinta babu komi a fuskanta jakanta ta dauko da maroon hijabinta har kasa gogagge a hannu tafito daga dakinsu zuwa dakin Ammi, da sallama tashi Baba ne kadai zaune a falo ya shirya tsaf cikin shadda fara dan yau Friday yasa hula tamai kyau ganinta yasa yace “kin shirya”? Gyadamai kai tayi tace “eh Baba” tashi yayi dagakan kujeran yace “muje to” daidai Ammi tafito daga uwardaka tace “tsaya kagani nasa mata kwalli haba yarinya kullum idanu fari kaman ba budurwa ba” turobaki Yasmeen tayi ahankali kaman zatai kuka dan ita bataso, tsayawa tayi Ammi tasamata kwallin aiko take ta rikida, murmushi tayi Ammi tace “to saura janbaki” baki Baba yabude yace “banson shirme school zata ba gasan kwalliya ba” hannunta Ammi taja zuwa uwardaka tace “kai dama kafison kaga yaranka fuskokinsu kaman na maza basasa komi, Bakasan Yasmeen budurwa bace tana jami’a bata gayu ba saurayi” akunyace Yasmeen tace “Ammi” dungure mata kai Ammi tayi tace “dalla barni nai magana kunyan Baban naki kike ai dashi nake, sa’o’inki na gidan miji, ni wlh addu’a na ba dare ba rana Allah yafito miki da miji Allah baki miji nagari mai hankali” tai maganan tana daukan janbaki pink ta shafa mata a lips sannan tadauki brush ta gyara mata gashin giranta ita kanta Ammi saida tasake kallon Yasmeen din tace “ke kinganki Alhamdulillah, Allah kabani diyar yar kyakkyawa, yar budurwan Ammin ta iyyee” lokewa Yasmeen tayi akunyace daga falo Baba yace “let’s go Yasmeen shirmen mamanki yayi yawa” karban hijabinta Ammi tayi ta warware tasamata “wlh kinyi kyau Yasmeen” Ammi tafadi ahankali juyawa Yasmeen tayi tace “bye Ammi” Baba harya fice sallama Yasmeen tama su Yaya da Hajjo sannan tafice motan Baba tashiga Baba yatada motan yafara tafiya sundanyi nisa sannan yace “I don’t want kiyi paying attention to maganganun Mamanki, banson shirmen samari, kada kiyi kuskuren tsayawa kula samari awaje, inhar yaro nagari ne dayasan darajan iyaye idan kuma yana sonki da gaske kafin ma yakulaki zaizo yafara sanarda mu iyayenki mubashi izinin magana dake, inhar Allah yabaki miji bazan hanaki aure ba, amma dai concentrate on school okay banda wasa, kallon maza kokuma magana da maza am I clear”? Ahankali tace “eh Baba, naji” “kina bukatan wani abu”? Girgixa kai tayi tace “a’a” school sukakai Maheer na zaune a motanshi kaman a mafarki yaga Yasmeen tabude gaban wata mota datai parking gaban classes na department nasu tafito hakama Baba, wani kalan sanyi Maheer yaji ajikinshi yakara zuba mata ido yana kallonta tundaga kan takalmin datasa akafa zuwa saman hijabinta, zagayowa Baba yayi yazo ta inda take yana kallon fuskanta hannunshi yakai aljihunshi yazaro handky baiji kunyan kowa da dalibai dake zuwa wajen ba yace “wannan abin da mamanki tasamiki yay yawa” share janbakin yayi yarageshi sosai yarage kadan sannan yakalleta yamaida hannunshi aljihu yazaro dubu biyu yaciro jakanta ya karba yasa 2k ciki yace “ga transport naki idan kun tashi 5 zaki gama lectures yau ko”? Gyadama Baba kai tayi tace “eh Baba” karban jakan Yasmeen tayi Baba yakama hannunta yawuce da ita har ajinsu, class nasu yashiga sai kallonsu ake Yasmeen tasauke kanta akasa Baba nabin kowa na ajin da kallo just to makesure yarshi is safe wani kujera yakaita yace “take care kiyi karatu da kyau ki” gyadamai kai tayi duk kunya yacikata, kanta ya shafa kaman yar yarinya yajuya yafita daga ajin dalibai kowa na dariya kasa kasa wasu na cewa Daddy’s gurl, fitowa Baba yayi daga ajin duk Maheer na kallonshi jujjuyawa yayi yakalli ko’ina kaman mai duba wani abu sai chan Maheer yaga ya maida idanunshi wani bangare daban hakan yasa yakalli wajen dasauri Aliyu yagani Baba nama magana da ido, wani kalan murmushi yayi yace “CP if I want ur daughter ko security dubu kasa I will get her” dan dariya yayi yana kallon Baba daya wuce yatada motanshi yatafi, hakan yasa Maheer yace “let’s leave daganan kaini office dina”.



11 suka fito daga lectures din, jakanta tadauka dan wucewa auditorium yin English, ahankali take tafiya ita kadai dan batada kawa bata iyama yan ajinsu magana kodan harda kowa jijji dakanshi yake as per new student oho, ita kunyan abinda Baba kemata ma yasa ko dagakai ta kalli wata ko wani a aljin bata iyayi, wucewa tayi tana tafiyan nan ahankali anatse zuwa auditorium ancika sosai abinka da yan different department anzo ayi english da kyar tasamu sit a tsakiya ta zauna tareda ciro handout nata na english tana dubawa sai hayaniya ake kaman gidan biki, all of a sudden taji ajin yay tsit kaman anyi ruwan sama an dauke hakanan taji feet nata sun mata wani irin sanyi saiga kamshin turaren da har yau gobe batajin zata manta da kalan kamshin nan ba dawani kalan sauri ta dago kanta ta jujjuya gefenta kaman wani abu take nema saikuma chan kaman ance ta kalli chan stage gaban aji ido da ido tayi da Maheer dake tsaye yasa wani dark blue suit idunshi sanye da glasses bakake amman tasan ita yake kallo, yayi mahaukacin kyau kaman ba dan Nigeria ba, gently yakai hannunshi yazare glasses na idanun nashi yana kallonta still faduwa gabanta ya mugunyi dasauri tadafa table, almost cikakkun 2mins yayi yana kallonta kafin yajaye idanunshi daga kanta yadan kalli student din tareda sakin little smile yace “good morning student I’m Maheer M Maheer your new English master” wani kalan tafi ajin yadauka dan he’s so charismatic kanajin yanda yake turenci kasan ba’a nigeria yay karatu ba ga kyau ga pink lips ga gayu ga tsayi, kowa kallonshi yake both maza da mata babu kyafta idanu.

Dan kallon Yasmeen yayi sannan yadauki marker yajuya to the board kawai yarubuta C.A dasauri ajin yadauki yan kananun magana kala kala.
“Write an Eassay about yourself” 15mins 20mark ya ijiye marker tareda juyowa yana kallon yan ajin da kowa yashiga yago paper banda Yasmeen dake kallonshi, yarinyar dake kusada ita ne ta taba Yasmeen firgigit Yasmeen ta kalleta yarinyar tace “ke bazakiyi test din bane 15min fa yabayar kin tsaya kina kallon sabon malamin kaman baki taba ganin namiji mai kyau irinshi ba” Gyadamata kai Yasmeen tayi tama rude tabude jakanta tadauko long note ta fallo ta ijiye tadauki pen sannan takalli allo tahada essay tafadi tasan me Essay zata iya amman spellings dinne, ahankali tafara rubutun tana tunani dan dago kanta tayi suka hada idanu yana kallonta sauke kanta tayi kasa dasauri tacigaba. 15mins daidai suka dauka yace “time up” hakan yasa kowa yadago ya kalleshi, anatse yace “at the end of the class zakuzo individually to my office kuyi submitting, now let’s talk about Essay” yashiga lecturing nasu kan Essay duk Yasmeen na kallonshi takasa yarda shine a school nasu tunda take tafara school din nan bata taba gane karatu kaman na yau ba, is as if yana bayanin yana bude kanta ne yana juyema ta yana shiga, 12:30 yagama dasu yawuce yafita, class rep yatashi yace “by 1 za’aje ayi submitting” kowa fito da nashi yayi yacigaba da yi wasu na gyare gyare 1 nayi aka fita kusan su 200 aka tafi office nashi classrep namusu jagora, Dan ke tsaye agaban office din dayake kulle yay dressing kaman wani dalibi, one by one ake submitting to Dan saiya kalla yace you can go, Yasmeen sai kallon Dan take saida yakarbi nata sannan yakalleta yace “what is this kika rubuta haka? Take jeki bama Sir da kanki” yay maganan yana bude office, kallon Dan tayi some mutanen yan department nasu dasuka santa sukahau dariya kasa kasa sabida sunsan yanda batada kokari, miyau tahadiye tareda sauke ijiyan zuciya gabanta na mugun faduwa ahankali tawuce tashiga office din Dan yamaida kofan yarufe office ne mai shegen kyau, akan table taga Maheer zaune yazuba mata idanu kaman he’s seeing her for the first time in life, daganan ta tsaya tareda mikamai paper kirjinta na bugawa, binta da kallo yayi zuwa paper datake bashi sannan ya sauko daga kan table din yafara takowa zuwa wajenta yana tafiya one one, kasa jure yanda takeji tayi dawani kalan sauri tajuya zatai kofa dagudu wani kalan fizgota yayi da bala’in karfi tajuyo tafado jikinshi adan zuciye ya mannata abango yana gabanta.

✨KK✨


EPISODE 4️⃣3️⃣

43
https://www.instagram.com/p/CtvvsTiI0Px/?igshid=YjgzMjc4YjcwZQ==



Yamata rumfa wani kalan kankame idanunta tayi tana numfashi da sauri da sauri gabanta na faduwa dum dum dum kaman zai fashe ganin Pablo gabanta, ahankali ya lumshe idanunshi yanajin yanda numfashinta ke sauka akan kirjinshi yana karajin mugun shaukin dayakeji aranshi gently yabude idanunshi yadaurasu akan fuskanta yanabin dogayen eye lash nata da kallo, zuwa kan pink lips dinta da har yanzu janbaki kadan ke kansu dayasa takara wani kyau kaman ba itaba lokacin nan da akai kidnapping nata,  murya chan kasa dakeda dan kauri yace “open your eyes and look up” dudda yanda kirjinta ke bugawa kasa musu tayi kaman yamata magani tabude idanun ahankali tareda dago su tazubamai su sai kyalli suke sunyi tartar kaman an wankesu da ruwan alam. Tsarki ya tabbata ga Allah ubangijin daya hallici yarinyar nan sannan ya hallici wayan nan idanuwan nata saura kadan Maheer ya shide yadai daure ya tsaya yana kallonta kaman yanda take kallonshi gabanta na faduwa sosai batare daya nuna mata yanda yakeji ba, da hannunshi yadaki gefen bangon datake jingine saida ta firgita cikin tsananin fushi danshi kanshi he’s angry with yanda yakeji akanta azafaffe yace “what have you done to me”? Kaman ta kurma ihu takeji but sabida tasan akwai dalibai awaje yasa ta rike bakinta tareda lumshe idanu da sauri, adan zafafe Maheer yace “nace ki kalleni” bude idanuwan tayi dasauri ta maidasu kanshi sun cika da kwalla sosai dake gab da zubowa, babu wasa akan fuskanshi yace “wani spell kikai casting akaina? Tell me!” Yadanyi ihu kadan still ba irin wanda za’ajisu a school ba, rawa bakinta yafara tama kasa magana kawai gabanta is hopelessly beating, fizge hannunta Maheer yayi yarike gam yakai kan kirjinshi dashima ke bugawa binbimbin yace “listen to my heart beat from the day dana fara ganinki beating dinshi ya chanza to this, koda yaushe tunanin ki nake, when am awake, when am asleep, nabude ido na ganki, na rufe ido na ganki, you are in my head, my body, my eyes, my thoughts, my eyes, my everything, look at me, look at what I’ve subjected myself into ni koyarwa in this I donno cottage school din naku all because of you tell me wani black magic kikamin hooon!” yasake dukan bango dayasa tafashe da kuka tana girgizamai kai tama rasa mezatayi tadaura hannunta akan baki sabida kar karan kukanta yafito tsayawa she’s just so scared, wannan mutumin yabiyota school yana cewa metamai, to metamai? Kuri Maheer yayi yana kallonta da tsoronta da kukanta da yanda yake goge hawayen da bayan hannu everything about her na burgeshi ji yake kaman he should hug her and tell her sorry, ahankali yasauke ijiyan zuciya yana kallonta still batare daya dauke idanunshi daga kanta ba yace “i want you to become my wife!!!” Dum dum dum haka gaban Yasmeen yafadi shi karan kanshi Maheer din mamakin abinda yafito daga bakinshi yayi dan wlh wlh baisan ya akayi abin yafito ba, sakin hannunta yayi da sauri yawuce yazauna kan table yay crossing kafanshi daya kan daya yana kallonta yanda take kallonshi tana kuka tana goge hawayen da bayan hannu kaman tana kokarin kara gasgasata abinda yafadi, yakai kusan 5min yana kallonta yana tunanin abinda yace sannan ahankali yace “remember you are indebted to me dan haka…” yamike tsaye yawuce chan gaban tv office din ya tsaya tareda kulle hannunshi tabayanshi yana kallon tv yajuya mata baya awani irin hankali yace “Fateema Ibrahim Ibrahim!” Faduwan da gaban Yasmeen yayi this time around saida ta daura duka hannayenta kan kirjinta tana kallon bayanshi dan yabata baya, anatse Maheer yace “i hate marriages but for the first time I think shine solution dina and how to end all this problems” yasake shiru kafin chan yace “listen and listen very well, there’s an envelope akan table dina jeki dauka ki bude” share fuskanta Yasmeen tayi ahankali kaman bazataba tawuce table nashi tadauko wani envelope data gani takoma inda take tsaye da, budewa tayi yawanci hotunan Baba ne dashi da wani dan saurayi daya kamo yana kalle kalle yasa a mota, sai wani gida, sai Baba da kayan yan sanda, Baba yafito daga masallaci, Baba dasu Baffan ta suna magana gaban mosque” juyowa Maheer yayi yakalleta yace “I know kinsan waye a hotunan nan dan mahaifinki ne d other mutumin dakika gani is one of my drivers” dan murmushi kadan Maheer yayi yace “Baban ki is secretly trying yakamani at all cost, all the four drivers ranan da aka sakesu suka bar garin wannan ma mamanshi ke rashin lafiya abinda yahanashi tafiya kenan but Babanki yakamoshi secretly yakaishi wanchan secret gidan yana ganamai azaba just sabida yasami information akaina wanda trust me driver chan gwara yamutu daya fadi anything” yadanyi shiru yace “what he don’t know is babu abin Babanki da bansani ba I have men dake binshi 2,4,7 sabida I know mutum kaman mahaifinki bazai taba barina mutumin dayakama yaranshi ba that easily he will do duk abinda zai iya dan kamani, yanzu haka naso sniper na ya harbe mahaifinki 1mins is too much” sosai Yasmeen ke kallonshi dan bata taba ganin cruel, ruthless dan ta’adda irin mutumin nan ba, dan murmushi kadan Maheer yasakin mata yakarasa zuwa gaban table dinshi yadauki kwalin taba yazaro daya yakai bakinshi yadau lighter zai kunna yaga tadan yatsine fuska hakan yasa gently yacire daga bakinshi ya ijiye danji yayi bazai iya sha agabanta ba, yakalleta yace “akwai wani al’ada damu yan mafia kedashi” yadanyi murmushi kadan yace “idan kanada enemy daya addabeka the best way kuyi ending na kiyayyan shine ta hanyar kulla auratayya, idan akai aure kasan bazaka taba iya taba gidan wane ba dan diyarka na ciki, haka kaima baraka taba gidan wane ba dan yarsu kake aure, zan aureki for only 2 reasons Fateema!” Yanuna mata yatsunshi guda biyu yace “one sabida yanda nakasa cireki daga zuciyana kinyi bewitching Pablo Escobar and secondly sabida mahaifinki daya addabeni” sosai take kallonshi kirjinta na faduwa, maida hannunshi kasa yayi yace “idan ban aureki na tabbata zanma mahaifinki abinda bazanso namai ba” tasowa yayi yazo gabanta dab da ita yana kallonta kasa jurewa tayi tasauke idanunta kasa awani kalan hankali yace “I will be sending my father his friends and my brother to gidanku azo atambayi aurenki” dan dukawa yayi yakai bakinshi saitin kunnenta ta saman hijab kaman mai whispering yace “if you dare koda wasa kika fadi cewa nine nake neman aurenki I will first kill that little girl ta gidanku mai shegen kukan nan like you” dasauri Yasmeen tajuyo da fuskanta takalleshi numfashinta dake fita fast fast na sauka kan fuskanshi hakan yasa shima yakalleta in the eyes irin tantirin nan yace “followed by yayarta, then your Mom…” yay dan murmushi irin na mugunta dinnan yace “then ur sweet caring father sannan kuma I will still marry you duk inda kika shiga kuma saikin zauna dani” hawaye ne masu zafi suka zubo mata daga idanu dasauri yadauke kai yace “you can go zamuzo” ya nuna mata kofa da hannu.
44
https://www.instagram.com/p/CtwFCtXITwD/?igshid=YjgzMjc4YjcwZQ==

EPISODE 4️⃣4️⃣




Juyawa Yasmeen tayi ahankali zata tafi saikuma ta tsaya chak kafin dasauri tajuyo takalleshi kaman yanda yake kallonta bai motsa daga inda yakeba, dakewa tayi takai bayan hannunta ta share fuskanta tace “ko kaine the only namijin daya rage aduniya bazan taba aurenka ba, kuma kuma baka isa ka kashe su Baba ba sai lokacin su yay…..” wani kalan kallo yamata dayasa maganan ya makale awuyanta ahankali yace “are you underestimating me? Ni?” Faduwa gabanta yayi tana kallonshi tana kara kallonshi mutumin daya sa akayi kidnapping ita da Nana da Farida babu abinda bazai iyaba, baki tabude zatai magana saikawai kuka yacita takasa magana irin kukan rasa mezakayi dinnan kariga kasan anfi karfinka, kukan tsaka mai wuya, tasowa yayi ahankali ya tsaya agabanta he feels kaman yay hugging nata, handky yaciro yamika mata makemai kafada tayi taki karba hakan yasa yakai hannunshi yakama hannunta yasa mata kafin yay folding hannunshi a kirji yace “destiny family ki lies on your hand, bazaki iya sadaukar da rayuwanki ma iyayenki ba, inhar kin aureni har abada babu abinda zai sami yan uwanki da iyayenki idan bakiyi ba I will take revenge dan ayanzu Babanki ya nemi tsokanata an kashe case yakama direbana again and you know I don’t forgive! Stop crying” yafadi ahankali hakan yasa ta tsayar da kukan, ahankali  kaman mai lallashi yace “will you marry me”? Hararanshi tayi tareda turomai baki tace “babu abinda zanyi da criminal irinka dan Mafia” dan murmushi yayi ganin tanamai tsiwa kafin murya chan kasa kaman dan baby yana kallon fuskanta yace “I’m hungry” har cikin jikinta taji kalman saikuma tajuya tawuce tafita daga office din yabita da kallo ko kallon Dan batayi ba tawuce masallacin school nasu, zama tayi wajen alwalan mata takifa kanta a guiwa what kind of life is this? Wannan wani kalan tsaka kai wuya tashiga, wazata gayamawa, mutumin nan babu abinda bai saniba game da Baba dasu yaranshi harda su Baffa, idan yakashe Baba fa da Ammi da Nana da Farida fa dasu Baffa wazai rage mata aduniya? Amman idan ta yarda ta aureshi bazai musu komi ba kuma ta yarda bazai musu ba dan kaman yana sticking to alkawari, ijiyan zuciya tasauke ta dago tai tagumi tai shiru tana kallon waje daya all this while tanaji azuciyanta tanaso ta ganshi deep down she misses him har kuka take idan ta tunashi amman yau daga ganinishi saitaji inama bata ganshi ba, lectures din dabata koma kenan ba sai wajajen 3 ta nufi gate hakan yasa Aliyu shima yatafi ganin ta tafi dan Baba yace karyabari tasan yana binta, Keke ta tare ta shiga shagon Maman Intee tasa akaita dudda bama tasan dalilin dayasa tace chan ba.



Clinic da Hamad ke aiki yasa Dan yakaishi, suna shiga parking Dan yayi saukowa yayi glasses nashi akan idanunshi babban hospital ne ahankali yake tafiya harya shiga ciki, direct wani office yawuce budewa yayi yashiga kai tsaye daidai Hamad na duba BP wani tsoho dake zaune kan kujera yana sanye da lab coat hakan yasa ya tsaya jikin kofa shiba karaso ciki ba yana kallon Hamad, dasauri Hamad yay murmushi yace “Baba kaje pharmacy zan aika musu da magungunan da za’a baka” godiya tsohon yayi yatashi yazo yafice hakan yasa Hamad yace “kaikuma meya kawoka wajen aiki na”? Maida kofan Maheer yayi yarufe  bayan tsohon yafita sannan yakaraso ciki yana kallon Hamad dake kallonshi, instead of yazauna kan chair wajen observation bed na office din yayi yahau yazauna wayanshi yaciro yana dubawa Hamad duk yana kallonshi yadade baiga miskili kaman Maheer ba ganin baida niyyan magana yasa yazauna yashiga tura magungunan da za’a bama tsohon daya fita to pharmacy kaman daga sama yaji Maheer yace “I want to get married!” Durun dum! Maganan yasauka akan Hamad dasauri yadago kanshi ya kalli Maheer din da kaman bashine yayi magana ba, karasa tura sakon Hamad yayi sannan yataso yazauna kan table yana facing Maheer tareda rungume hannunshi a kirji yace “wazaka aura? Hope ba wanchan matar data haifeka kake shirin aure ba sabida dan ciwon datayi kanka” shiru Maheer yayi sai danna waya yake kaman bazaiyi magana ba saikuma ahankali yace “not she” dasauri Hamad yace “to wakake so ka aura Maheer”? Wannan karan yakai kusan 3min baice komiba kafin ahankali yace “that girl” “which girl”? Hamad ya tambayeshi da sauri dudda already shi yasan wace girl Maheer yake nufi, sake shiru Maheer yayi kafin chan yace “Fateema” “you mean Yasmeen? Yarinyar dakai kidnapping nazo namata treatment”? Murya chan kasa Maheer yace “eh, yarinyar comissioner of police” dasauri Hamad yace “yarinyar da Babanta ya kwace kayanku ai tafadamin ranan” shiru Maheer yayi bai kara cewa komiba sai danna waya dayake wanda Hamad yasan bawai wani abun kirki yake dannawa ba, yadade yana kallon Maheer saikawai yasauko daga table din yakaraso gabanshi hannu yasa ya karbi wayan hakan yasa Maheer yadago kanshi dasauri, sa wayan Hamad yayi a aljihunshi tareda folding hannunshi a kirji cikeda seriousness yace “Maheer kasan what u are telling me kuwa? Yarinyar comissioner of police dayake nemanka ruwa a jallo yay arresting kakeson ka aura? How? Tayaya? Did you even know abinda kakeyi? Maheer kanaso kaje prison ne? Eh”? Hamad yay maganan cikeda damuwa, dan shiru Maheer yayi yana kallonshi idanunshi sunyi ja anatse yace “I don’t care about anything I just wants to marry her” dasauri Hamad yace “is she the reason dayasa ka nemi lecturing a school dinsu”? Gyadama Hamad kai Maheer yayi ahankali, sake yin shiru Hamad yayi yana kallon Maheer din kaman yanda yake kallonshi kafin anatse yace “Maheer son yarinyar kake ne?” Shiru yayi yakasa magana Hamad yace “talk to me, are you in love with her”? Lumshe idanu Maheer yayi kafin yabude murya chan kasa yace “I don’t know, I don’t understand myself, I don’t even know the meaning of all this things danakeyi, I don’t know anything again, all I know, all I see is just her” dudda Hamad so yake yayi murmushi daurewa yayi yace “to tayaya zaka dumfari wannan dan sandan kace zaka auri yarshi kaima kasan bazai taba bakaba wannan ma super story ne, sokake asirinka ya tonu yarinyar ai she will tell Baban ta wayekai” girgixamai kai yayi cikeda damuwa anatse yace “he will never know nine, I will handle the girl” dasauri Hamad yace “tayaya? Wai Maheer kasan me aure kuwa? Aure is not one of your tricks fa? You can’t handle aure kaman yanda kake handling harkan cocaine, Maheer wai kakosan wat you are getting kanka into kuwa?” Lumshe idanu Maheer yayi saikawai yasauko daga bakin gadon azuciye zai wuce yayi kofa hannunshi Hamad yarike yace “ina zaka muna magana”? Azuciye Maheer yajuyo cikin tsananin fushi yace “why are you asking me all this questions? Kasan menake going through? Kasan meke damuna? See Hamad I don’t believe in Marraige you know that but nima bansan meke damuna ba this girl has become like parasite tazo tashiga jinina she’s everywhere in me, the thought and everything is driving me mad, Hamad I see her in my dreams, I see her idan nabude idanu, I see her in everything danake, tunda tashigo rayuwana I can’t handle anything again, not me not my empire, what do you want me to do inba in aureta ba? Maybe if she’s close to me bazan dingajin abinda nakeji ba but why do you keep questioning me Hamad why why why”? Bakaramin baci ranshi yayi ba yayi shiru saikuma chan yanuna kanshi yace “kasanni sama da kowa d normal Maheer daka sani it will take me not less than 2hrs I will kidnap this girl nadauketa tadawo wajena har abada and nothing will happen but no banyi all this ba I want to marry her legally base on addini nasan tana taredani ne amatsayin matan aure not yarinyar danai kidnapping wrongly but why are you asking me all this questions is it because I come to you I can do this myself kasan dahaka ko”? Kafadanshi Hamad yakama anatse yace “calm down Maheer kaima kasan I will always support you, you are the only brother danake dashi aduniya uhmm tambayoyin danake maka is just to look out for u Maheer yanzu mekake so”? Lumshe idanu Maheer yayi Hamad yabishi da kallo wato idan Allah yatashi kamaka baya maka da kyau rana daya Allah ya jarabi Maheer da mahaukacin son yarinyar mutumin dakeson kaishi gidan yari. Bude idanunshi Maheer yayi ahankali yace “inaso karakani muje nama Baba maganan aje a nema mini aurenta sannan mu taushe any loophole dan nasan kafin ya bada auren yarinyar nan saiyay binciken sama da kasa” shiru Hamad yayi yana kallonshi anatse yace “yarinyar fa”? Ahankali Maheer yace “I will handle her ita” jimm Hamad yayi yana kallonshi saikuma yace “wacchan matar fa yazakai da ita” dan yatsine fuska Maheer yayi yace “batama cikin lissafi na she’s not relevant and she will never know” ahankali Hamad yace “Maheer” kallonshi Maheer yayi baice komiba, shiru Hamad yayi yana kallon idanun Maheer din all abinda yagani is sincerity da tsantsan so, gyadamai kai yayi yace “shikenan I will support you nadawo gida anjima sai muje muma Baba magana idan yaso shida Mallon Sani sai suje gidan su ko” gyadamai kai Maheer yayi kafin ahankali yasaki dan murmushi yajuya yafice daga office din Hamad yabishi da kallo har cikin ranshi yasan this is first step na shiryuwan Maheer, idan ta wannan sanadin Allah yakeso ya gyarashi to Allah ya tabbatar da Alkhairi yakara raba shi da matan nan dan she’s not Khair in his life.

✨KK✨


EPISODE 4️⃣5️⃣
44
https://www.instagram.com/p/CtwFCtXITwD/?igshid=YjgzMjc4YjcwZQ==




Yasmeen na zaune a shagon Maman Intee dan tunda tashigo tazauna Maman Intee nata mata hira, tana bata labarin yanda customers din nan nata suka daina zuwa yanzu bata ciniki sosai, bata iya magana kawai bin Maman Intee take da idanu da abinda ke damunta yafi karfin tunanin ta, harsaida Maman Intee tace “Kodai har yanzu bakiji sauki bane” tace a’a taji kanta kedan ciwo tasa hannu suka fara filling na samosas datakeyi.


Tana cikin hada salad wayanta dake cikin jaka yahau ringing faduwa gabanta yayi takalli agogo dasauri this is just 2:15 na rana Baba ne ke kiranta amman normally yau 5 zata gama lectures sabida duniya dataji yamata zafi ne yasa tazo nan shagon Maman Intee kota manta damuwanta, dasauri tagoge hannunta tawuce wajen jakanta tabude wayan taciro takalli screen din, wata bakuwar number ke kiranta  ba number Baba bane hakan yasa ahankali tace “waye wannan number kuma”? Maman Intee dake bama Intee nono tana jinta tace “ki dauka kiji ko waye” gyadama Maman Intee kai tayi ta danna wayan takai kunnenta cikin sassanyar muryanta tace “hello” har tsakiyan kanshi yaji dadin zakin muryanta, cikin wani irin cool romantic voice yace “inajin yunwa sosai Fateema, am outside shagon ku, bring food for m……” dawani kalan sauri Yasmeen tazare wayan daga kunnenta ta shiga daddanna screen din tana kokarin katse wayan harsaida Maman Intee tace “ke lafiya? Waye kika kashe wayan da gudu haka”? Rasa abinda zatace gabanta na faduwa sosai yasa tace “wa….wani mutumi ne” yanda tabada amsan zakasan tasan waye, dasauri Maman Intee tace “wani mutumi kuma”? Rasa abinda zatace tayi saitai shiru tana zaro manyan idanunta tana kallon Maman Intee tana maida wayan jaka da sauri, Maman Intee yar gari ce tasan whatsupp dan dariya tayi da shewa tace “yaushe kikai saurayi Yasmeen”? Zaro idanu Yasmeen tayi sosai tanuna kanta tace “ni” dariya sosai Maman Intee tayi ganin yanda tayi tace “kwarai kuwa ke, watanki nawa kina zuwa shagon nan inhar wayanki tai ringing kodai Baban ki ko Mamanki ne ke kira, bantabajin wani ya kiraki ba, yarinya har yarinya gaki kyakkyawan gaske black beauty abinki amman baki kula samari ni nasan duk sabida Baban ki ne yanzu dai waye wannan”? Rasa abinda Yasmeen zatace yasa tace “lecturer mu ne” wani kalan kecewa da shewa Maman Intee tayi tace “to meyake so”? Ahankali tace “uhmmmm cewa yayi yana waje wai yunwa yakeji” zaro idanu Maman Intee tayi tace “shine kika barshi tuntuni” hannu Maman Intee tasa tajawo Hijabi dagakan kofa tabata tace “maza saka kije ki shigo dashi nan” wani kalan miyau Yasmeen ta hadiye tana zaro idanu gabanta nafadi baki Maman Intee takama tace “ohh ni jama’a duk wanda yaganki yasan sabon shiga ce ke a harkan samari, idan tsoron Baban ki kike kinsan dai bazai taba kamaki anan ba ko menene amfanina idan bazanyi guiding naki ba, wuce jeki shigo dashi idan naganshi mai hankali ne dakaina zan kira Ammi ki namata wannan sanarwan, wuce kije kishigo dashi” Gyadamata kai Yasmeen tayi duk atsorace take ya akayi yasami number ta, ya akayi yayi tracing nata zuwa nan wannan wani kalan takadirin maye ne? Da gaske babu inda bazai iya samota ba, ahankali take tafiya kanta akasa har zuwa waje motan ita kadaice pake awajen hakan yasa takara hadiye wani kullutun abu awuya tawuce wajen motan kafin takai taga an bude kofar baya alamun nan zatazo hakan yasa takarasa wajen, ko cikin motan bata kalla ba kanta akasa tana wasa da dogayen yatsunta ahankali kaman yar yarinya tace “ance…….ance kashigo” tunda tafito yake kallonta hartazo wajen, hannayen ta datake wasa dasu ya kalla kafin yasaki dan murmushi softly yace “wayace in shigo”? Dan dagokai kaman barauniya tayi danta kallai karaf suka hada ido dasauri tasauke kanta kasa, murya chan kasa kaman mai shirin fashewa da kuka tace “Maman Intee” tana maganan tajuya da sauri tawuce ciki yabita da kallo wani irin sweet smile yasaki ganin dukya kara firgitata ganinshi datayi yazo nan kuma yakira number ta, ga mamakin Dan saukowa yayi daga motan tareda gyara zaman suit nashi ya da bakin glass na idanunshi yafara tafiya ahankali yawuce cikin shagon tana tsaye chan wajen kanta, kujerun dake wajen tanunamai da yatsa ahankali tace “kazauna” murya chan kasa yace “okay Wifey” dasauri takalleshi shima ita yake kalla tareda zare glasses na idanunshi daidai Maman Intee tafito tace “laaaa shine tabarka bata baka ruwa ba kaga shirmen Yasmeen ko” tajuya takalli Yasmeen dake rakube awajen kanta tace “wuce kije ki dauko ruwa sai kizo ki tambayeshi mai zaici yafito daga aiki keda kikasan harka da dalibai da wuya imaza” juyawa tayi tashige ciki itakuma Maman Intee takaraso wajen kan Maheer akasa kaman bashi ba yace “Ina yini Hajiya” washe baki Maman Intee tayi tace “ina Hajiya ai kirani da Maman Intee na ai yanzu an dawo daya, to ina gaji? Ya aiki? Yakuma fama da dalibai? Tacemini kai lecturer sune, Allah ubangiji ya taimaka” dan murmushi yayi kadan batare dayay magana ba ganin yanada kunya yasa tajuya takalli kofan ta kwala kara tace “ina ruwan zama kikai aciki” tajuyo takalli Maheer tace “Yasmeen fa akwai shirme abinka da yar fari, kuma yarinya ce she’s just 20yrs, FCE ma banjin tacika 2months da farawa ba dan Allah asamata ido dan gaskiya na yaba da natsuwa ka kaine saurayinta na farko wlh wlh aduniya, yaya sunanka”? Ahankali Maheer yace “Maheer” murmushi Maman Intee tayi daidai Yasmeen nakawo ruwan gora mai sanyi a tray ba zobo bakomi Maman Intee tasaki baki saikuma tace “bari naje ciki ni, Yasmeen yafada miki kome zaici idan ma babu saikizo ki dafamai kinji” Gyadamata kai tayi batai magana ba Maman Intee tawuce ciki itakuma Yasmeen ta ijiye ruwan akan table tajuya dasauri zata wuce karaf taji yarike kasan hijabinta amman irin rikewan dabazaka taba gane shine yarike ba dasauri tajuyo kaman zatai kuka ta tsaya tareda dauke kai, lumshe idanu yayi yabude su asanyaye, murya chan kasa yace “baraki tambayeni mezanci ba” batare data kalleshi ba makemai kafada tayi tahaderai tace “ka saken” dan juya mata idanu yayi yace “naki” dasauri takalleshi, wani cute smile yasakin mata dasauri tasauke kanta kirjinta na bugawa murmushi namai mugun mugun kyau, murya chan ciki kaman baiso wani yajisu yace “I want tuwo da miyan kuka da zobo” dan turo baki tayi batare data kalleshi ba tace “toni ka sakeni” ahankali yana kallonta yace “toni ki kalleni” juyowa tayi dasauri suka hada ido jin yanda yay magana kaman ita,  faduwa gabanta yayi ganin yanda kwayan idanunshi kewani irin kallonta kaman zai hadiyeta dasauri ta fizge hijabinta da karfi tawuce tai ciki yabita da kallo.
✨Kk✨


EPISODE 4️⃣6️⃣




Bata wani jima da shiga ciki ba Maman Intee taleko tana murmushi tace “tace tuwo kake so ko wlh bamu cikayin tuwo akasa ba amman yanzun nan zata maka dan Yasmeen makes the best tuwo da miyan kuka a shagon nan” adan kunyace ya gyadamata kai ciki Maman Intee takoma ganin Yasmeen kikam atsaye bata fara komiba yasa Maman Intee tashiga salati tareda kama baki tace “yau ina ganin bakin hali, yanzu baraki daura miya awuta ba nina tayaki yin tuwon ba kin tsaya kikam kaman gunki anan, ke bakiji dadi Allah yabaki mutumin arziki haka ba yaro gashi matashi ga kyau ga aikin yi abinshi, ga uwa uba kunya ke kinsan yanda mijin aure ke wuya kuwa, je daura miya kafin na makeki” wucewa tayi tana turo baki tahau daura miyan kukan itakuma Maman Intee ta tayata daura ruwa, Maman Intee tajuyo ganin tahada sawa yasa tace “to hadamai juice na pineapples da banana da kwakwa tunda bamu da zobo yau” batai musu ba tawuce tashiga hadawa tanayi tana gamawa tasa a fridge dan yay sanyi.


Cikin 15min sun hada tuwo da miya Maman Intee tasa tahada komi a tray ga man shanu abin yayi kyau daukowa tayi tafito daga kitchen din, dago kanshi Maheer yayi yana kallonta kaman yazo ya karbe tray a hannunta but baiso yataso tsoro yasa ta kabar hakan yasa bai tasoba har wajen tazo ahankali ta ijiye tray zata juya dasauri yarike hijabinta karaf hakan yasa takasa motsi tajuyo takalleshi murya chan kasa Maheer yace “sit down” duk yanda taso tamai musu kasawa tayi ahankali sabida yanda ya tsareta da idanu tazauna tasauke kanta kasa, tuwon yakalla dake tiriri da zafinshi saikuma yakalleta murya chan kasan makoshi yace “thanks” kin kallonshi tayi still, spoon yadauka yana kallonta yanda maroon hijabin yamata kyau, gashin giranta sun kwanta sosai, yakai spoon din cikin tuwo ya gutsuro ya dangwala amiya shi wlh yamanta tuwon da zafi yakai bakinshi wani kalan konamai lips da harshe tuwon yayi baisan lokacin dayasaki spoon din kasa ba yace “auuuchhhhh!” da sauri Yasmeen takalleshi jin faduwan spoon akasa, hannunshi yakai wajen bakinshi yabude mouth dinshi yana fifita da hannunshi yana hura bakinshi daya kasa hadiye tuwon dake tafarfasamai harshe, he looks super cute and innocent and so sweet yanda yakeyi mantawa tayi dakomi dasauri tasa hannunta tadauki glass cup da cold pineapple juice datamai keciki tabashi batare datai magana ba tsabagen yanda yakejin zafi cup din yakarba hannunshi ya gogi nata dasauri yakai bakinshi yahausha da sauri da sauri wani kalan mugun dariya abin yabata, murmushi tayi tareda daukekai zuwa one side cikin kukkuni chan kasa tace “rago kawai” “me kikace?” Taji muryanshi ahankali yay maganan dasauri takalleshi suka hada ido har lips nashi sun kara pink sabida yanda tuwon ya konasu, dan hararanshi kadan tayi cikeda tsiwa tace “ni badakai nake ba” dan murmushi kadan yayi yasauke cup din kasa yakalleta yace “ni kika cema rago”? Sake dauke kanta tayi cikin kunkuni tace “kunne kaman na maciji” “nine maciji”? Juyowa tayi tadan kalleshi tana zaro idanu takasa magana idanunta yabi da kallo dasukaji kwallin Ammi batare daya dauke idanunshi daga kanta ba yace “you have the most beautiful eyes I’ve ever seen in my entire life Fateema” dasauri Yasmeen tasauke kanta gabanta nafaduwa yatsunta tashiga wasa dashi bata kara dago kanta ba, tass yacinye abincin ya shanye juice din tareda lumshe idanu wlh yakoshi kaman cikinshi zai fashe, wannan tuwon yamafi na rannan daya sayo dadi, she is such a talented cook, duk yawace yawacen dayayi aduniya bai tabacin abinci Mai dadin abincinta ba.
Zaro kudi yayi daga aljihunshi 20k ya ijiye a gefen tray din kafin yamike tsaye ahankali yana kallonta, yace “kicema Anty natafi” dagokai tayi anoke ta kalleshi, glasses na idanunshi yamaida kan idanunshi anatse yace “by 4 kibar nan and go back home banson ki kai 5” dan juyamai idanu tayi azuciyanta tace “sannu ubana” anatse yawuce yafita daga shagon adan sace tabishi da kallo kaman tace yadawo batamasan mesa ba, sai alokacin taga kudin daya ajiye dasauri tadauka duka duka abincin dayaci 7k ne wannan plenty money fa, daidai nan Maman Intee tafito ganin kudi yasa da sauri takarba tace “badai kudin abincin yabiya ba akan mene yana surukina to be” turo baki Yasmeen tayi ta kwashi tray tawuce ciki abinta.
Karasa taya Maman Intee ayyukanta tayi jin ana kiran la’asar haka nan maganan shi yafado mata arai, dudda tana gayama kanta bazatabi umarnin shi ba samin kanta tayi da saka hijabi tama Maman Intee sallama kan zata tafi tatafi, tana fita Keke tagani already pake agaban shagon, Mai keke yace “Hajiya kece Yasmeen ko wani bawan Allah yabiyani na ijiyeki agida yabani ledan nan kuma nabaki” Keken yajuya yadauko wani cute leda mai kyau daga bayan keken yamikama Yasmeen dake tsaye tana kallonshi, ledan ta kalla takasa amsa mai keken yace “amshi mana Hajiya” ahankali tasa hannu ta amsa, Mai keke yace “yauwa to shigo mutafi” kalle kalle tashigayi awajen saikuma ahankali tai bismillah tashiga tariga ta sadakar ita wannan mutumin tasan ko kasheta yay niyyan yi yanzu zai iya gwara tabishi ahankali kawai surabu lpy Baba ya tsokano shi.
Saida taga hanyar da akebi aje anguwansu akabi hankalinta yadan kwanta, ahankali tabude ledan dake hannunta chocholates ne ciki dayawa irin expensive cute chocolates din nan dasauri ta maida ledan tarufe tacigaba da kallon hanya, nunamai har anguwansu tayi har kofar gidansu mai keken yakaita sai alokacin tasauke ijiyan zuciya tasauka mai keken yatada kekenshi yatafi abinshi itakuma tabude jakanta ta wurga ledan chocholate din sannan ta rataya jakanta tai sallama tashiga gidansu daidai Ammi na fitowa da kitchen rikeda kula tace “ba biyar zaki dawo ba incedai lafiya”? Murmushi ta kakalo tace “Ammi lecturer 4-5 wai bazata zo ba” Gyadamata kai Ammi tayi tace “to jeki rage kayan jikinki kizo kici abinci” murmushi tayi tawuce dakinsu su Farida ne kadai aciki jefar da jakanta tayi kasa tana kokarin cire hijabi chocholate din suka watso daga jakan dawani kalan sauri da Farida da Sa’a suka kwasa tareda daukan jakan, Farida tahau bude chocholate zatakai baki tace “waya baki hadaddun chocholates din nan Anty Yasmeen”? Dasauri Yasmeen dabama tasan Chocolate din sun watse ba kokarin cire kaya take takallesu dawani kalan sauri ta yarda rigan nata tazo wajensu ta fizge jakanta da chocholate dake hannun Farida tazuba ajakan back tarike jakan gam tace “wayace ki budemin jaka”? Dasauri Farida tace “laaaa Ya Sa’a dan Allah ba ita ta jefar da jaka ba suka zubo”? Dan dariya Sa’a tayi dan ita harta karanta wata yar karaman takardan ciki tace “wlh saurayi ne yabata ai harna karanta takardan saisa dukta tsure” dasauri Yasmeen takalli Sa’a ahankali tace “wace takarda?” Dariya Sa’a tayi tace “duba jakan ki” dasauri Yasmeen tabude jakan wata yar karaman takarda ne da note jiki da akayi da byro handwriting din so fine.
Take Care
  MM❤️

Aka rubuta dawani kalan sauri taboye takardan abayanta daga Sa’a har Farida suka kwace da dariya ganin yanda tayi tana zaro ido, Sa’a tace “dalla chill bazamu fadama Baba ba mudai kibamu chocholate muci” hararan Sa’a tayi tace “baram bayarba” zata juya Sa’a ta fizge jakan tabude ta kwashi chocolate son ranta taraba biyu ta watsama Farida rabi tace “Allah sanya alheri first boyfriend din Yasmeen, her first love, nasan yanzu duk afirgice kike sabida Baba kika natsu kya bamu labarin shi ko Farida” kasa magana Faridan tayi tana danne dariyanta bakinta cikeda chocholate yarda jakan kawai Yasmeen tayi tajuya tafita daga dakin dan zuwa dakin Ammi cus she’s loosing her mind.

EPISODE 4️⃣7️⃣



Kusan atare dagashi har Hamad sukakai gida, Hamad yafara isowa sai shi daga baya, wucewa ciki yayi Dan biyeda shi, afalo yasami Baba da Hamad zaune suna magana, kafin ma yayi magana Baba yace “Maheer” anatse Maheer yace “Na’am Baba” “taho nan” dan juyowa Maheer yayi yakalli Dan da idanu yamai alamu yatafi sama yahuta wucewa wurin Baba yayi waje yasamu yazauna kusada Hamad yasauke kanshi kasa dan yasan maganan shi Hamad yama Baba, shiru dukansu sukayi chan Baba yace “kalleni Maheer” dago kanshi ahankali Maheer yayi yakalli Baba dake da bakin glass kaman Baba yanagani yace “Maheer zan maka tambayoyi biyu kagayamin tsakaninka da Allah dan Hamad yafada mini komi daga farko zuwa karshe, baka tabamini karyaba Maheer tunda kake yaro kawowa yau dan haka ka amsani tsakaninka ga Allah” Baba yadanyi shiru sai chan yace “kanaso ka auri yarinyar nan dan kaci mata mutunci ne ka wulakantata kodan ka kara tozarta mahaifinta sabida yataba kayanka??? Kaa gayamin gaskiya Maheer” shiru Maheer yayi kafin chan yace “a’a Baba” shiru Baba yayi tun yana karami Allah yabashi baiwan gane idan mutum yana karya ajikinshi kodan sabida shi makaho ne Allah yabashi baiwan oho, cikin kwantacciyan murya Baba yace “sai tambaya tabiyu kanason yarinyar ne Maheer”? Hakanan Maheer jiyayi gabanshi yafadi, wannan karan yakusan kai 5min yakasa amsa maganan kafin chan cikin murya mai taushin gaske tsakanin shi ga Allah dakuma zuciya daya yace “nima bansani ba Baba” dan shiru Baba yayi yana kallonshi sunnar da kanshi kasa Maheer yayi kusan 10min suka bata ahaka kafin Baba yasauke ijiyan zuciya yace “tashi katafi zan kira Malam Sani yau zaije yama Baban ta magana yaneman mana izini idan ya yarda cikin satin nan zamuje sai ayi magana kutashi kutafi” cute smile Maheer yasaki yatashi ahankali yawuce sama shikuma Hamad ya tsaya batare daya tashi dagakan wajen ba yana kallon Baba cikeda mamaki dan baiyi tunani Baba will accept maganan nan dawuri haka ba, dan murmushi Baba yasaki dan yasan Hamad na zaune awajen har yanzu, anatse yace “hanyar shiriya Maheer ya dauko Hamad I have to support him dudda nasan kalubale na gabanshi, akasin hakan zai iya jefashi yaje yayi wani babban kuskuren dayafi komi muni, tashi kaje soon u will understand abinda nayi dakuma abinda hukunci na ke nufi” harya tashi Baba yadauki wayanshi yamikamai yace “gashi kiramini Malam Sani, idan kaje sama ka karbi address na gidan su yarinyar saika turama Malam Sani ta wayanka” ijiyan zuciya Hamad yasauke yayi ma Baba dialing number sannan yawuce yatafi sama yana tunanin kiran telanshi dan dinkama Maheer manyan kaya dan bazasu neman aure yana sanye da kananun kaya ba.


As usual wuraren 6 na yamma Baba yadawo gidan saida yafara duba yaran dan yau babu islamiyya sannan yawuce daki, wanka yayi agurguje ya chanza kaya zuwa shadda yasa hula yafito dan tafiya masallaci atare suka fita da Baffa da Baba Karami dan suma sun dawo daga kasuwa.

Ana idar da salla andanyi jawabi suka fito suna gangarowa Baffa namusu magana kan kayan gonna da aka samu a gonan Baban su, wani magidancin mutum suka gani akofar gidansu tsaye jikin wata yar mota corolla tsaf tsaf dashi yaci manyan kaya harda Malum malum suna karasowa cikeda girmamawa yabasu hannu yace “Assalamu Alaykum barkanmu dai” dasauri Baffa dan yafisu raha yace “barkanmu bismillah naga kaman mu kake nema ko”? Atsanake yace “kwarai kuwa nazo naganku ne gaskiya kam ni ina matsayin kaman dan aike ne, wajen Malam Ibrahim nazo”

Yay magana yana kallon Baffa, Baba dashi kadaine babu wata fara’a akan fuskanshi bawai kuma ko wulakanci bane no he’s just a serious person, sanin halin Baba yasa dasauri Baffa yace “incedai bawata matsala bane, ga kanina nan shine Ibrahim Meya faru”? Dan dariyan dattawa mutumin yayi yace “to dafarko dai sunana Malam Sani nine babban aminin Malam Maheer Makaho wanda a gaskiya shiya aikoni nan na nemi izini wajenku” anatse Baba da sai alokacin yah magana yace “izinin mene”? Ahankali yace “Kunsan dayake makaho ne baya iya fita sosai ya aikoni ne nazo na nemi izini awajenku yanaso yazo axauna ya nemawa danshi Maheer izinin neman auren diyarku Fateema” wani kalan gyara tsayuwa Baba yayi dan maganan ta saukanmai kaman aradu, baki yabude zaiyi magana Baffa sanin halinshi yadagamai hannu yace “waye dan nashi a ina yasan Fateema? Sannan ita tasan shi”? Anatse Malam Sani yace “ehh to kusan zan iya cewa Fateema tasanshi amman bawai irin sannin dakuke tunani ba dan banjin wata magana ma yataba hadasu ba danshi Maheer lecturer ne a makarantan su yana koyar da English ma duka department dake makarantan, yasami Baban shi yau kan yanaso afara sanarda iyayenta idan sun bashi izini sai afara neman aurenta gaskiya banjin suntaba magana bama” kusan Baba zai iya cewa ya yarda dan wayanta akai akia yake bincika wa kuma da aka dauketa wayan all through na hannunshi ba’a taba kiranta daidai da 1 miss call ba” anatse Baba yace “ba yanzu zan aurar d……” tareshi Baffa yayi da sauri ta hanyar sakin ma Malam Sani murmushi yace “gobe juma’a zaku iya zuwa bayan juma’a dan bayan salla bama komawa kasuwa agida muke yini” murmushi Malam Sani yayi yace “Masha Allah to too Allah ya zabamana abinda yafi alkhairi, bari na barku ku shiga gida to saida safenku” yasake babbasu hannu suka gaisa, motanshi ya shiga yaja yabar wajen Baffa yakalli Baba da bacin rai dan dama baiwani huce sosai ba dudda Baba yabashi hakuri yace “kana kokarin gayamusu baka shirya aurar da Yasmeen ba kasan alamomin gidan mutunci kuwa”? Baffa yanuna motan mutumin daya wuce yace “gidan mutunci ne da yaron kwarai awannan zamanin zasuzo sufara tambayan izinin iyaye kafin dansu yama yima diyarka magana, kadaisan bazan taba bayarda Yasmeen banyi bincike ba kabar ganin kanka kaine dan sanda kaine ka iya bincike kasan abubuwa nafika sanin rayuwa Ibrahim, kabari gobe suzo muga yaron idan natsuwanshi yayi zamu bashi izini ya nemi Yasmeen inyaso saina hada bikinta dana Sa’a dan iyayen yaron sunzo kasuwa sun samen, kuam iyayen yaron sun damen sunaso asa rana nan da wata daya kanajina” badan yasoba Baba yace “eh” Baffa yakalli Baba karami yace “koba hakaba” anatse yace “hakan yayi Yaya, Yasmeen ta isa aure ai” jinjina kai Baffa yayi jin ana kiran isha’i yace “mutafi muyi isha’i kawai gabadaya” duk suka juya suka wuce mosque, koda suka dawo sama sama Baba yaci abincin yawuce dakinsu Yasmeen dukansu na zaune adakin harda Nana suna hira suna dariya ganin Baba yasa sukai tsit, binsu yayi da kallo one bye one sannan yasaki labulen yawuce yashiga dakinsu, direct kan kujera yayi yazauna Ammi dake zaune ganinshi haka yasa tace “lafiya Baban Nanah kanka ciwo yake ne”? Girgixa mata kai yayi baice komi ba yawuce yatafi uwarka da kawai.

Har wajajen dayan dare Baba yakasa bacci juye juye yake hakan yasa cikeda damuwa Ammi ta kunna wutan dakin takalleshi shima kallonta yayi saikuma yatashi yazauna tareda folding hannu akirji cikeda damuwa Ammi tace “wai menene Baban Nanah am getting worried? Meke troubling naka haka ka kasa bacci sai juye juye kake” shiru yayi yana kallon Ammi kasa dannewa yayi yace “wani mutumi dazu yazo tambayan neman Auren Yasmeen shine Baffa yace suzo gobe” wani kalan murmushi Ammi tayi da abin harsaida yasa Baba sakin baki dasauri tace “waye shi”? Cikeda dan bacin rai Baba yace “nima bansani ba sai gobe idan sunzo amman ance yaron lecturer ne a school nasu” wani kalan murmushi Ammi tayi kaman anmata albishir da kujeran makka hannu ta daga sama tace “Ya Allah ka tabbatar da Alkhairi kabawa Yasmeen miji mai sonta sama da yanda Baban ta ke sona” dan tsaki Baba yayi kawai yakoma ya kwanta tareda juyamata baya dariya Ammi tayi da shewa tace “wlh Baffa Yamin daidai aka biyemaka bazaka taba aurar da yaran nan ba” kashe wutan tayi tadawo rungume Baba tayi tace “zonan wlh saikai farin ciki” daganan salon labarin ya chanza.

✨KK✨


✍🏻M SHAKUR


EPISODE 4️⃣8️⃣



EPISODE 48



To Jama’a anan nakawo karshen FREE EPISODES na wannan littafin nawa Mai suna KYALKYALIN KAUNA wato SPARKLES OF AFFECTION✨


Wannan aure zai yu kuwa??
Yaya Baba zaiyi idan yagano Maheer shine Pablo Escobar??
Kuna ganin kafin aure ko bayan aure ne Baba zai gano gaskiya???
Hajiya zata taba barin Maheer da Yasmeen suyi zaman aure???
Hmmmm!!! Kubiyoni.

Idan kinason cigaba da karanta littafin nan all you have to do is pay ko 1k or 500 into 3107021073 Aisha Muhammad first bank.

Zakimin magana a WhatsApp wa.me/+7012181461 sainai adding naki a paid group.

Group na 1k is 2updates daily banda alhamis da juma’a.

Group na 500 is 1update daily banda alhamis da juma’a.

And inada EXCLUSIVE shi a Email nake musu update yanzu haka sun wuce ku is 5k.
4episode daily❤️


Please patronize my little work, and appreciate my talent, show me support ta hanyar subscribing ki shiga paid group.


Thank you I love you all❤️

https://vm.tiktok.com/ZM2U8NPMo/
Kusan duka yaran gidan babu wanda yasan akwai wani abu dazai faru yau Baffa dai yasa Baba karami yasayo drinks harda su Maltina da ruwan gora, matan gidan kuma harda Ammi aka hau girki yaran gidan kuma duk suka tafi school, Baba sabida haushi tun 6 yatafi aiki Baffa dai saida yakirashi ya jaddadamai biyu tamai agida, Yasmeen 9 ta tafi school abinta yau har 6 takeda lectures.


Ana idar da sallan juma’a Baba yadawo gida gidan an gyara yay kal kal an shimfida manya manyan tabarmai a compound kasan bishiya girgixa kai kawai yayi yawuce ciki wanka yayi ya shirya cikin babban kaya harda Malum Malum da hula ya fesa turare yafito waje daidai ana sallama Baffa ya kalleshi yace “muje mu shigo dasu” baiyi musu ba suka fita atare, Hamad ne ke tuki sai Maheer agefenshi Maheer yasaka wata faran shadda jumper da hulan Hamad akai wlh kaga Mageer zaka dauka ango ne, Malam Sani da Baba sai limamun anguwan su wanda yake abokin Baba ne sosai, duk suna tsaitsaye Baba yafara fitowa daga gidan kallo daya Maheer yamai yasauke kanshi kasa sabida yanda Baba yamai wani kalan kwarjini a ido gaisawa su Baba sukayi dasu Malam Sani hakan yasa Hamad yataho tareda dan jan Maheer daya kasa motsi Malam Sani yace “surukin naku akwai bala’in kunya, wannan shine yayan shi Hamad” yanuna Hamad dake bama Baffa hannu Baffa yakarba cikeda murmushi yace “ina gajiya” sannan yanuna Maheer da kanshi ke kasa yace “wannan shine Maheer” ahankali Maheer yabama Baba dake kallonshi hannu karban hannun Baba yayi murya chan kasa Maheer yace “ina yini” ba yabo ba fallasa Baba yace “lpy lau” tareda karbe hannunshi, Baffa yace “bismillan ku kushigo” shiga ciki sukayi Ammi dasu Yaya ta window suke lekawa kaman yara dukansu are so excited Ammi tace “waye surukin nawa naga samari biyu” Yaya tai pointing Maheer dake sunnar dakai tace “daga ganin mai kunyan chan shine mai neman Yasmeen” wani kalan murmushi Ammi tayi tace “surukina badai kyau ba kaman bakin balarabe Masha Allah tubarkallah” shewa sukayi, jin Baffa na kwala musu kira yasa duk suka saka hijaban su suka daddauki su drinks da ruwan gora suka fita dashi, anatse Baffa yace “ga iyayen Fateema nan” gaggaishe su sukayi Maheer yakasa dagokai suka wuce suka koma daki sannan Baffa yace “to bismillan ku”.

Gyaran murya Baba Makaho yayi yace “to godiya ya tabbata ga Allah ubangiji daya hallice mu ya raya mu sa’an nan ya nuna mana wannan rana, dafarko dai sunana Alhaji Maheer Makaho, haka aka haifeni da makanta, gaskiya dana taso iyayena basu da shi ahaka ahaka dai nasamu wata makauniya irina marigayiyi mukai aure Allah yamata rasuwa yanzu” atare kowa yace “Allah gafarta mata” ahankali yace “Ameen” sannan yace “bazan muku karyaba dalilin d’ana ne nazo gidan nan yau, yarana biyu da Hamad wanda shi likita ne saikuma Maheer pharmacy yakaranta amman bai sami aiki dashi ba Allah yabashi aikin koyarwa english kaman yanda nafadi, banda shi duka yaran nan nawa da scholarship sukai karatu akasan waje Alhamdulillah” Baba yasakeyin shiru kafin chan yace “yaran nan yarane dasuka taso na koya musu ladabi biyayya natsuwa da bin Allah ma’aiki, Maheer yasameni da maganan yaga wata daliba a makaranta sunanta Fateema yanaso soyayya irin ta aure bawai soyayyan da akeyi a zamanin nan ba, saidai yabukace ni dana fara ganawa da iyayenta amai izini yanemeta tukunna dan bai dace yatari yarinya a school yana mata magana ba karatu tazo yi a school ba soyayya ba” jinjina kai Baffa yayi maganan na shiganshi, cikeda dattaku Baba yace “to gani ga babban aminina da yarana gakuma Liman shima aminina ne kuma zai iya wakiltata ako’ina munzo mu nemama danmu iznin neman auren diyarku idan babu kowa, idan suka daidaita nan bada jimawa ba ayi aure da izinin Allah to mekuka ce”? Shifa Baffa yasan halin kaninshi to bazai taba bari yakori mutanen arziki da mutunci haka bane dake neman Yasmeen ba, anatse Baffa yay gyaran murya yace “a gaskiya naji dadin wanna halin karamcin irin naku da sannin amfanin iyaye, sannan babu wani wanda ke neman aure Yasmeen wato Fateema dan haka nabashi izinin nemanta idan har komi ya daidaita saimu hada bikinsu taredana yayarta Sa’adatu da za’ayi nan da wata daya In sha Allahu” murmushi kowa yayi ana Alhamdulillah, Baba da tunda suka zauna Maheer yake kallo atsanake yace “Fateema is AS genotype dinta, menene genotype dinka”? Kowa bin Baba yayi da kallo Baffa kaman ya make Baba dan baisan what’s all this ba yanzu aka fara magana za’azo kan genotype nan gaba, dan dagokai Maheer yayi yakalli Baba kafin ya sunnar da kanshi kasa dasauri, cikeda kamala yace “ni AA ne Abba” hamdala Baffa yayi hakanan yaji yanason Maheer wlh dan yaron ga kunya ga sanyi ga rashin magana, daukansu Baba bazaice komiba yace “I need general blood test naka from a well known hospital saikuma” yadanyi shiru bai damu da yanda kowa ke kallonshi ba Baba yace “ban yarda ka taremini yarinya a titi ko a school ba ban yarda ba, Fateema karatu nakeso tayi banson tai loosing focus, ranan lahadi zan iya baka kadinga zuwa har nan daki a falon mahaifiyarta ka ganta kuyi magana na tsawon awa daya” gyadamai kai Maheer yayi ahankali, Baba yace “banson yawan kira, kira once in a day ya isa” sake gyadamai yayi” Baba zai kara magana Baffa yatareshi da sauri ta hanyar cewa “to Masha Allah, yanzu dai in sha Allahu tunda yau juma’a ranan lahadi saiyazo shida yarinya su zanta zamu kira yarinyar mu tambayeta idan tai na’am dashi zamu danyi yan binciken mu kafin mukiraku mu sanar daku kuzo asa rana da izinin Allah” dasauri Baba yace “zata cigaba da karatu” wannan karan Baba Makaho bai bari Maheer ya amsaba dan kafin yay magana yace “In sha Allah ai ilimi gatan bawa ne, ilim adon diya mace Fateema  zata cigaba da karatu harsaitaji ya isheta” Baba zai kara magana Baffa yace “to bismillan ku muci abinci” badan Baba yaso ba ya kalli Baffa sannan yadauke kai.

Sosai su Baba Makaho suka saki jiki sukaci abinci Hamad ma vaci dan abincin gidan dadi Maheer nedai vakasaci sai wasa yake da spoon har aka gama, gaggaisawa akayi Baffa bai kara bama Baba room to talk ba suka shishigayin sallama Baffa na karban nambobin wayansu dakuma adreshin gidansu, sannan Baffa yakalli Maheer daketa sussunar dakai yace "muna jiranka ranan lahadi" gyadamai kai ahankali Maheer yayi sannan suka fiffice suka tafi.Koda suka dawo gida Baffa bai karabi takan Baba ba, Baba yatafi office kawai dan baiso abinda Baffa yamaiba kawai babu yanda ya iyane dan bazai iya ja dashi ba.6 dot suka fito daga lectures fitowa tayi daga class ga mamakinta Baba tagani gaban ajinsu yana kallonta kuri, ahankali tace "Baba, ina yini" dan murmushi yasakin mata yasa hannu yakarbi jakan nata tareda kama hannunta kaman yar yarinya yace "mutafi" awani kalan kunyace ta gyadamai kai tareda binshi har zuwa inda yay parking sai kallonsu ake, budemata mota yayi tashiga ta zauna yasamata jakan ajiki yarufe yazagaya ta dayan side din yazauna yaja motan, sundanyi nisa suna tafiya kaman daga sama yace "wani yataba miki magana a school din nan kan soyayya"?
Dasauri takalli Baba gain hankalin shi nakan tuki vasa ahankali tace "a'a Baba" bai karace mata komiba agaban wani shagon abubuwan Habib yoghurt ya tsaya fita yayi yace "kijirani" kusan 13k ya kashe a shagon ya damo fura dayawa for kowa na gidan Nana kadai yasayama zallan yoghurt dan ita bata iyashan yoghurt mai hade da furaba har yanzu sannan yadauko ledan yazo yabude motan yabama Yasmeen karba tayi yamaida kofan yarufe yazagayo yashiga yatada motan suka wuce gida suna kaiwa bai shiga gida ba yawuce mosque dan anfara salla a masallaci itakuma Yasmeen tawuce cikin gida, babu kowa a tsakar compound dan kowa na daki yana salla sallama tayi ta shiga dakin Ammi daidai Ammi na sallame Salla Nana agefenta jiye ledan yoghurt din tayi gaban Ammi tareda zare hijabin ta yar akasa ta kwanta tadaura kanta kan kafan Ammi dakekan dadduma tace "wasshhh Ammi nagaji wh, Nana kawomini abinci na naci" tashi Nana tai dasauri ta wuce tafita dan zuwa dakinsu tadauko kulan abincin Yasmeen fuskan Yasmeen Ammi tashafa tace "yau wasu mutane sunzo neman aurenki" wani kalan faduwa gaban Yasmeen yayi dasauri takalli fuskan Ammi tareda tashi zaune kirjinta nawani kalan rawa, dan dariya kadan Ammi tayi tace "to matsoraciya relax Babanki yagansu yace yaron yazo yaganki jibi lahadi, saikin ganshi kafin ayanke decision kinji" gyadama Ammi kai tayi ahankali daidai
Nana tashigo da kulan tace "Anty
Yasmeen gashi" karba tayi ahankali itama tajawo ledan yoghurt din tace "Baba yasayo mana fura" karba Ammi tayi ta shiga rarrabawa adaddafe Yasmeen taci abincinta duk yunwan datakeji kasaci tayi sosai takarbi fitan ta tafita daga dakin zuwa dakinsu ijiye komi tayi tafita tayi alwala tadawo salla tayi sanan tajuyo takalli su Sa'a da tunda tashigo suke kuskus ganin taki tajuyo yasa suka kwashe da dariya Sa'a tace "wayaga Yasmeen amarya, ni wl naji dadi sosai Allah sa ahada bikinmu tare" wani mugun harara Yasmeen tamata baki tabude zatai magana sai kuka baki daga Farida har Sa'a suka saki baki suna kallonta yanda hawaye ke sauko mata tana kai bayan hannu tana gogewa da sauri sunki tsayawa dudda ba kuka take da karfi ba, Farida dasauri ta rarrafo zuwa wajenta kaman itane babba ahankali cikeda so tace "Anty Yasmeen bakiso kiyi aure kibar gidan nan saisa kike kuka"?
Gyadamata kai Yasmeen tayi ahankali dan bazata taba iya fadin abinda ke damunta ba dasauri Farida ta rungumeta tace "kidena kuka please kinji Anty
Yasmeen babu inda zaki nima banso kibarni wazai dinga dafa mana indomie da abinci mai dadi, wazai dinga kawomana su cake da zobo daga shago eh" itama Farida tahau kuka, tsaki Sa'a tasaki tace "wIh kunci kun koshi ne van iska to dan kuji dukanku har Nana saitayi aure wata rana tabar gidan nan" sake rushewa da kuka sukayi daga Yasmeen har Farida babu mai lallashin wani hakan yasa Sa'a tamike tace "wlh bani zakusa a trouble ba dan Baba yashigo yaganku kuna kuka kunga tafiyata wajen baabata' ficewa tayi daga dakin abinta, da kyar Farida tai shiru sannan tadago kanta fuskanta ta share tass sannan takalli
Yasmeen dake kuka, hannunta takai kan fuskanta ta sharemata hawayen tass tace"kidaina kuka, ba ance ran Sunday zaizo ba tunda bakison Auren saiki fadama Baba kinji" Gyadamata kai Yasmeen tayi ahankali, Farida tace "tashi to muyi salla idan mun idar saikiyi raka'a biyu ta istikhara ki nemi zabin Allah" batai musu ba tashi tayi suka fice sukayi alwala sukai isha'i sannan tayi istikhara abinta tagama takwanta kan dadduma tai shiru tunani yamata yawa, she's thinking of Maheer kaman ba gobe, koyaya tai numfashi shine kawai takeji azuciyanta, she's afraid of him, tana tunanin yanda zata aureshi bayan tasan criminal ne, tana tunanin abinda Zaima su Baba da duka yan gidansu idan tafadi dan tasan zai iya tunda har ya iya kidnapping dinsu duka, yasan makarantan su yasan ajinta yasan wajen aikinta yasan number a number ta daga yan gidansu sai Maman Intee kedashi ya
akayi yasamu oho yasan gidansu ta
tsinke da lamarin shi yanda yace zai
kashe su baba zai iva data zama sanadin
da iyayenta zasu mutu gwara tazama
sanadin dazasu rayu all abinda tasani
shine idan har akeai next life bazata taba
bari Baba yazama police ba infact she
hates the job sabida kana haduwa da
criminals daban daban dazasu addabeka
da family ka gashi yanzu she's the only one day can save Baba da duka yan
gidansu, all this aside shi Maheer din ko
Pablo nema oho akwai wani iri datakeji
azuciyanta gane dashi first of all tanason
yanda yake kamshi bata tabajin kamshin
turare aduniya kai dadin nashi ba,
saikuma yanada bala'in kyau saisa
bataso tana kallonshi bata taba ganin
namiji Mai kalan kyanshi ba, manyan
idanunshi, digon hancinshi, bakinshi da
pink lips nashi, bakin cikakken giranshi
da gashin kanshi dana saje bala'in mata
kyau suke, tsayinshi na burgeta sosai,
saikuma everything about yanda yake magana da yanda yake share mutum da
yanda yake daukan lokaci kafin yabada
amsa da kuma muryanshi ita bama zata
iva lissafawa ba komi nashi na mutuwan
burgeta kara wayanta yayi dasauri
tabude idanubta lallabawa tayi ta mike
dagakan dadduma tawuce wajen jakanta
data rataye tabude taciro wayanta
message taga tanada shi dasauri tashiga bude messege din gain daga bakuwar number ne, wani kalan ijiyan zuciya ta sauke takara natsuwa kafin ta kalli sakon tana kara bude manvan idanunta danta karanta da kyau.
"Sw..." tadanyi shiru Farida dake rubutu akasa tana kwafe note tace "me kike kokarin karantawa nazo na karanta miki"?
For the first time in her entire life tai rejecting akaranta mata abu dasauri tace
"'a" kwanciya tayi da gudu kan gado taja bargo tarufe har kanta Farida takalleta saikuma tai murmushi tacigaba da rubutunta.
E3
Daga wayan Yasmeen tayi cikin bargo tana kallon sakon ahankali sabida kar muryanta yafito ma sosai tace "Swe.. saikuma dasauri tace "sweet! Eh sweet ne" kafin ta kalli next kalman tace
"d…..
....dr..." dasauri tace "dreams" ahankali tace "sweet dreams. MM" wani sweet smile tasaki ta manna hancinta kan wayan akunyace mistakenly tai dialing number kawai duu duuu taji alamun ringing, dawani irin sauri tazare wayan dagakan fuskanta ahaukace ta yaye bargon tafito tace "Wayyoo Allah" tashiga daddanna call din tana katse kiran Farida tasaki baki tana kallonta, wurgar wayan tayi chan gefe bayan takatse kaman ta fashe da kuka, daidai kira na shigowa wayan zaro idanu tayi kaman zasu fado kasa. Maheer dake kan couch adakin Hamad ne yadan lumshe idanu kafin yasaci kallon Hamad dake gefenshi yana aiki a system, tashi yayi ahankali yazura slippers yawuce yafita daga dakin Hamad yabishi da kallo kafin ahankali yace "munafikin miskili kawai your MM doesn't just stand for Maheer Maheer, harda Munafikin Miskili" last room din dake corridor Maheer yawuce yashiga, dakin a gyare tsaf kashe wutan akin yayi ya kunna AC dakin yawuce yahau kan gadon ya kwanta daidai Yasmeen nacewa "Hello, waye"? Ita adole so take ta nunamai bata gane waye ba, dan murmushi yasaki kadan kafin cikin wani soft calm voice yace "idanunki ne" dudda yadan gaban Yasmeen ke dari dari amman saida maganan yasa tasaki dan murmushi tana kara satan kallon Farida dake rubutun ta abinta taga ko tana kallonta, murguda baki tayi cikin murya yar karama chan kasa ta yanda ko Farida dake dakin barataji metake cewa ba tace
"me kake kirana ni"? Dan murmushi kadan Maheer yayi jin vanda takemai tsiwa cikeda son shima yakara tunzurata yace "ai ke kika kirani" jitayi kaman zata nitse akasa takasa magana, murya chan kasa yace "why are you feeling bad?" Dan shiru yayi kafin cikin murya mai bala'in dadi yace "zaki iya kirana anytime afterall very soon zan zama mitinki" hararanshi tayi kaman yana gabanta cikeda kulewa tace "ni bazan aureka ba"
"nikuma zan aureki Fateema!" Faduwa
gabanta yayi sosai tarasa mesa duk idan
yakirata sai gabanta yafadi hakan yasa
takasa magana hawaye ya fito daga
idanunta dasauri tasharesu da bayan
hannu. "Mesaki kuka yanzu"? Yay
tambayan ahankali bin dakin tayi da kallo ko yasa camera ne yake ganinta dasauri
tace "kasa camera ne adakin muma
yanzu?" Dan murmushi kadan yayi yace
"idan naso zan iva sawa but no bansa
ba" adan hankali tace "to ya kayi kasan
ina kuka"? Shiru yayi baice komiba
harsaida tacire wayan daga kunnenta
takalli screen di ganin yanakai still yasa
ta maida wayan kunnnenta tace "hello"
cikin tattausiyan mura batare daya amsa
hellon taba yace "my soul is connected
to yours saisa nasan u were crying" shiru
tayi batasake cewa komiba, murya chan
kasa yace "ina mai kukan nan kaman ke
Nana Aisha?" At this point tafara tunani
mavbe aliani ne mutumin nan vasan duka
sunansu na gaskiya, shiru tayi saikuma
tace "meruwanka da ita" murya chan kasa yace "she's now my sister in law,
itada Farida da Sa'adatu, Fateema kuma
itace matata" shiru kawai tayi tana
saurarinshi tana lumshe idanu wh kaman
karya daina magana muryanshi dadi
sosai, turo baki tayi tace "nidai saida
safe" cikin dan kakkausan murya babu
alamun wasa yace "nasallameki ne"? ahankali tace "a'a" dan shiru yayi kusan
1min baice komiba ahankali vace "have u had ur dinner?" Ahankali tace "eh"
"mekikaci"?Kwanciya tayi ahankali daidai zata bada amsan taji muryan Baba yana magana da
Baffa zai shigo dakin atsorace tace
"Baba yazo bye" tura wayan karkashin pillow tayi ta runtse idanunta tai lamo daidai Baba yay sallama yashigo Farida tace "Baba sannu da zuwa" karasawa gaban Farida yayi yace "yauwa Farida ya akayi bakiyi note a school ba" adan tsorace gain yanda ya kafeta da ido tace "Baba kaine na ciwo ne lokacin a class" dan sassauta mura yayi yace
"dakika dawo kin fadama Mamanki kanki na ciwo kinsha magani"? Gyadamai kai tayi ahankali tace "nasha" hannunshi yakai yataba goshinta kafin yakai wuyanta jin ba zafi yace "idan yasake damunki gobe lemme know zan kaiku hospital kiga Dr" anatse tace "to Baba" tashi yayi yakalli Yasmeen datai lamo itama Farida faduwa gabanta yake dan kada yakamata karasawa gaban gadon yayi yakalleta ganin kaman tai nisa abacci yasa yajuyo yakalli Farida yace "Ina Sa'adatu"? "Tana wajen Yaya" Gyadamata kai Baba yay cikeda gamsuwa Yasmeen yakara kallo yabi dakin da kallo kaman nai neman wani abu sannan yajuya yafita yace "saida safe kiyi addu'a kafin ki kwanta" "to Baba" Farida Farida tafadi ahankali tareda sauke jjiyan zuciya ganin yafita takalli Yasmeen tace "Allah yasoki bai kamaki kina waya ba hope dai kin katse wayan"? Dasauri Yasmeen tasa hannu taciro wayan daga kasan pillow ga mamakinta Maheer nakan layin dasauri takai wayan kan kunnenta tace "daman ban kasheba kai mesa baka kasheba" ahankali yace "ban sallameki ba" "to me kakeso?" Yasmeen tai maganan tana kallon kofan su jin antaba gain Sa'a ne tashigo yasa tasauke ijiyan zuciya, jin shiru baice komiba yasa ta turo baki cikin kunkunai tace "ni zanyi bacci" almost 10secs baice komiba kafin chan yace
"bakida kunya ko" dan dariya kadan tayi mara sauti tace "toka barni na kwanta baccin" yanda taja baccin saida yaji aranshi, anatse yasauke ijiyan zuciya cikin tattausan murya yace "good night Fateema" kasa magana tayi tai shiru tama rasa takamaimen metakeji danji tayi inama baice good night ba, anatse yace
"zanzo ranan Sunday by 3, 4 zan tafi" cikeda tsiwa tace "karka sake kazo gidan mu ni, kuma bara'a aureka ba din, bye"
dip ta katse wayan.

Ta tura wayan karkashin pillow dasauri tareda lumshe idanu wh batasan mesa ba bala'in dadin wayan dasukeyi takeji har aranta itadai tabani meke damunta ne haka, fuskanshi tafara gani ahaka daga baya bacci yay awon gaba da ita. Yau tunda ta tashi gabanta faduwa yake ita tunda take bata taba shiga irin wannan vanayin arayuwanta ba, wani bangare na zucianta na toron mutumin nan da shakkan shi sabida tasan criminal ne, koba komai ya gwada mata kadan daga halinshi, wani bangare na zucianta najin wani iri game dashi tun ranan Friday dasukai waya basu kara ba sotake yasake kiranta suyi magana taji muryanshi, tabude message nashi takaranta yafi sai dari na Sweet dreams din nan, tabude number shi takalla harta haddace akanta tsabagen yanda take tunaninshi she's just dying to hear from him, kewanashi infact babu abinda bamataji game dashi, wani bangaren na zucianta bayaso yazo gidansu yau amman har kasan ranta wh wl takosa taganshi, tarasa mezatai tunani to idan yazo su Farida suka ganeshi fa suka fadi koda yake Farida tace ita bata iya ta kalli fuskanshi ba Nana wannan daman
kuka take batasan shi ba
harsuka dawo daga hadda wuraren 1 tarasa meke mata dadi mix feeling takeji sosai daman gashi sunyi test
bata iya tayi komiba. Wuraren 1 aka bude labulen kofanta dasauri ta dago kanta Baba tagani yana sanye da manyan kaya dasauri ta tashi ta zauna tana jawo dankwalinta dan rufe kanta, Baba dake kallonta ganin tamai wani iri yace "kinyi salla"?
Gyadamai kai tayi ahankali, Baba dake kallonta ganin duktai wani iri yace
"baki da lafiva ne?" Baki tabude zatai magana saiga hawaye sharrr sun zubo dasauri Baba yasaki labulen yawuce yashiga dakin, abakin gadon su yazauna yana kallonta baice komiba itama kallonshi tayi kaman tafadamai abun da ya tsayamata awuya amman bazata ivaba batason tazama sanadin dazaisa akashe mata iyaye hannayenta kawai tadaura kan fuskanta tafashe da kuka sosai, Baba yakai cikakken 1min yana kallonta bai hanata kuka ba chan yace "Yasmeen" cikin kuka tace "naam Baba" hannunshi yakai saman fuskanta yazare hannayen taredakai bayan hannunshi yashare fuskanta tsaf yace "meke damunki"? Dan yasan kukan damuwa takeyi bana ciwo ba, vanda Baba ya tsareta da ido yasa ahankali cikin murya Mai balain rauni tace
"muni test a hadda ko daya ban iyaba
Baba, zasu karamin repeating ko halama nan gaba Nana tazo tafini aji, Baba maisa banda ilimi maisa har yanzu bana iya rubuta kowani kalan baki, nasan amsan tambayan but ban iya narubuta ba banda kokar...."
" kuka vakaracin kartinta dasauri
Baba yasata ajikinshi kankameshi tavi bayanta ya bubbuga yace "shiti kada ki kara cewa bakida kokari, kinada kokari kini bari akwai wata Malama da akamin maganan ta zan daukota tadinga zuwa gida tana miki all abubuwan kinji now stop crying" kara sosuwa zuciyanta yayi all Baba ever did was to support her daidai da sau daya Baba baitaba complaining cewa batada kokari ba dudda kowa na gidan nan yayi, baya gajiya da nema mata ilimi, baya gajiya da sata a makaranta daban daban, tayaya itama yanzu lokaci yayi bazatama mahaifinta hallaci ba, ta ceceshi koda mutuwa zatayi ta hanyar haka daya taba iyayenta gwara ta aureshin kome zaiyi yayi da ita idanma kasheni zaiyi yayi amman ya kale Baba yasa adaina binshi ya kyale yan uwanta. Sallama Ammi tayi tashigo ganin Baba dakin saida abin yabata mamaki baki tasaki tana kallon Yasmeen dataga idanunta sunyi ja dasauri itama tazo wajen tace "Yasmeen meya sameki"?
Takai hannunta tana cirota daga jikin
Baba, ahankali tace "muni test ban rubuta komi ba Ammi" Ammi jitayi zuciyanta ya sos dasauri ta rungumeta tana kallon fuskan Baba dake kallonta tace "stop crying a karatu the most important thing shine kanka yarike and Alhamdulillah kanki yarike was dan haka ki barma Allah komi watarana sai labari kinji saisa gara kiyi aurenki kihuta da wannan bakar wahalan dakike a makarantu" wani mugun harara Baba yama Ammi itama ta maida mishi hararan back, tashi yay yakalli Ammi yace "nafita idan yaron yazo kada yawuce awa daya agidana dan haka ku kiyaye" yay maganan da kakkausan murya yawuce yafice Ammi tabishi da kallo baki sake kafin tasauke jiyan zuciya tace "kaji dashi" tadago Yasmeen tace "ke dalla chan yau saurayinki zaizo duk kinbi kin kuka jibi idanunki, tashi kije kiyi wanka kizo dakina ina jiranki" makema Ammi wuya tayi cikin muryanta dakeda gobe na kuka tace "ni bazanyi wanka ba" haba Ammi takama tace "au yau shagwaban yatashi ne ahhh lallai Aiko mangareki zanyi anan niba Babanki bane dazai tsaya lallashinki ba, tashi muje ma abayin nawa zaki wanka" badan taso ba Ammi ta tasata agaba suka tafi dakinta wanka tasata tayi sannan tafito mata dawata sabuwar atampa superwax gal wanda na salla Baba ya dinka musu dan dazaran yasami kudi yake abubuwa da wuri duk a ijiye, kayan Ammi tanuna mata tace
"imaza saka kizo kigani" Ammi tasauke wani babban akwatinta tunna aure taciro wani gyale chantily milk sabo a leda tace
"kinga tsaraban gyalen da makociyar mu
Hajiya Mariya tabani yau ga amfaninshi"
Yasmeen dake jan zip na skirt din datasaka takalli Ammi cikeda rigima tace
"waye zai da gyale Ammi"? Hararanta Ammi tayi tace "wale tunda kaina nake cirowa gyalen" kaman Yasmeen zatai kuka tace "Ammi ni hiabi zan saka" akwatin Ammi tadauka tamaida sama tace "uku saura kwata fa kike shirmen nan wh Yasmeen nadade banga fitinanniyan yarinya irinki ba bari kiga naje nakira miki Sa'adatu da Farida" juyawa Ammi tayi tafita dakin Yaya tawuce Sa'adatu na zaune da Farida afalon da Yaya da Hajjo suna hira shigowa Ammi tayi ciki tace "Yaya yarinyar chan na sani ciwon kai wh, Sa'a keda Farida kuje ku mata kwalliya naciro mata gyale dan gidansu shi zata saka" tashi sukayi suka fita da sauri Yaya tace
"ai Yasmeen ni bantaba gani yarinya baiwar Allah irinta ba, Allah dai ya tabbatar da Alhairi" atare duk sukace Ameen. Yasmeen duk yanda take rigima bataso bataso saida Sa'a tamata kwalliya
53|
lafiyayye mai kyau tasamata jan baki tamata dauri daya fito da jelan gashinta ta daurin yay wani kyau Sa'a ta yafamata gyalen awuya daidai nan aka sallama cewa yazo Yayacw ta leko tace "ace yashigo" tunda Yasmeen taji haka gabanta ke faduwa sosai da Sa'a da
Farida suka kwashe da dariya Sa'a tace
"wlh yanda kikeyi kaman wata amarya
Yasmeen that means randa zaa kaiki gidan miji ba karamin kuka zakiyi ba" daidai nan Maheer yashigo cikin gidan, yana sanye dawata milk yadi anmai dinkin jumper dayamai kyau ga hula akanshi Ya Allah! Zaka dauka wani kalan angon e tundaga gate kamshin shi yacika ko'ina Farida ne tafito daga dakinsu takalleshi yana tsaye wajen gate aranta tace wow wanna kyakkyawan ne mutumin Innalillahi karasawa tayi har inda yake akunyace tace "ina yini Yayan mu"
Maheer yadade yana kallon Faridan, she's just like Yasmeen amman Yasmeen tafita kyau nesa ba kusa ba, murmushi yasakin mata mai sanyaya zuciya yace
"Anty Faridan mu" wani kalan kashe
Farida yayi da dadi tace "zo muje na
Kaika daki ance kashigo" anatse yace
"ok" tana tafiya yana biveda ita abayin gidan tsaf tsaf dudda ba gidan masu kudi ba amman ko datti daya bai gani ba, dakin Ammi tashiga tajuyo takalleshi tace
"bismillah" cikin dakin ya kalla kafin anatse yace "Assalamu Alaykum" yashiga ciki Farida ta amsa kuiera tanunamai tace
"kazauna wata one sitter yazauna akai sannan tashiga ciki cikin whispering tace
"Innalillahi Ya Sa'a kinga yanda saurayin
Anty Yasmeen keda kyau kuwa kuje ku gaishe shi bari naje dakin Yaya na kwasomai ruwa" fitowa falon tayi akunyace yawuce tafita Sa'a takalli
Yasmeen dava zauna tai kuri kaman jira take ace kule tafashe da kuka tace
"tashi muje" makemata kafada tayi hakan yasa Sa'a tace "wh zanje nagayama
Ammi" dasauri ta mike tsaye hannayenta narawa har saida Sa'a ta lura hakan yasa yakama hannunta tajawota suka fito, tunda suka fito Maheer yadaura idanunshi kan Yasmeen da kanta ke kasa har suka shigo cikin falon Sa'a ta zaunar da ita kan 1sitter dake facing Maheer sannan tajuyo takalli Maheer akunyace itama tace "ina yini" dan murmushi yamata yace "Yaya Sa'adatu ina yini" wani kalan dadi Sa'a taji akunyace tace
"sannu da zuwa bari naje" Gyadamata kai yayi tajuya tafita daidai lokacin Farida na shigowa da wani hadadden tray da kayan kwalama ke kai taba zuwa wani stool tajawo tadaura akai sannan itama tafice daga dakin bayan tasaci kallon Yasmeen da kanta ke kasa sai wasa da gyalen jikinta take.
Kusan 20min dukansu suna zaune adakin babu wanda yay magana acikinsu.

For the first time in those 20'min yajaye idanunshi daga kanta yakalli tray da aka kawomai zobo ne mai sanyi a jug da cup sai dambun nama da cincin dago kanshi yayi yakalleta ahankali yace "zoki zubamin drink nasha" kaman bazata dago kanta ba ahankali tadago kanta takalleshi suka hada idanu for the first time tunda yazo faduwa gabanta yayi sosai so take ta dauke idanunta amman ina takasa yay locking eye contact nasu strictly yamata pointing abin gabanshi da yatsa alamun tazo ta zubamai, bataso tayi bamataso ta tashi daga inda take amman takasa musu tashi tayi ahankali tamike tsaye tana jajjan gyalen jikinta tana lullube ko'ina najikinta sabida vanda yake mata lafiyayyen kallo ko kunya bayaji saikace baitaba ganinta babu hijabi babu mayafi bama, karasowa gabanshi tayi ahankali ta tsugunna taki kallonshi jug din tadauka duk yana kallonta ta tsiyayamai zobo a glass cup sannan ta jiye juice din tadauki cup din ahankali tadan dago kanta kaman mai tsoron kallonshi tamikamai hada idanu sukayi dasauri tadauke kai murya chan kasa tace "ka amsa hannuna yagaji". Dan murmushi kadan yasaki yana kallonta kaman yau yafara ganinta he just wants to understand dalilin dayasa tunda yasan yarinyar nan yarasa peace of mind he's just chasing after her, for how many years now baitaba abandoning sana'an shi ba but sabida yarinyar nan yabar komi tsabagen yanda take kanshi yazo in disguise zai aureta, what kind of charm tamai?
What kind of black magic? He just hope idan ya aureta zai dainajin abinda yakeji yacigaba da rayuwanshi. "Ni kadaina kallona" tafadi tana dauke kai tana kallon gefe, dan kunya yaji baice komi ba yasa hannunshi yadaura kan kan nata yahada hannunta da cup din tare batare dava karbi cup din ba yarike wani kalan zabura Yasmeen tayi sabida shocking din dataji dabadan yarike hannun nata da cup din da kyau ba data zubar da kofin da zobon, kallonshi tayi tana zaro idanu takalli kofa gudun kar wani yashigo kaman zatai kuka tana kallon kofa tace "ka sakeni pls kar wani yashigo dan Allah, dan Allah kaji" "to kalleni" juyoda idanunta tayi tazubamai su dasukaji kwalli dan lumshe idanu yay yabudesu murya chan kasan makoshi yace "why are you so beautiful Fateema"? Ya tambayeta cikin cool husky voice dayasa gabanta yafadi itama ta tsareshi da idanu takasa magana, murya chan kasa yace "I want u to be smiling sabida kowa yadauka kina sona and also" tasake zaro idanu tana kallonshi kara make murya yayi yace
"idan an tambayeki kan aurenmu kice yes" Gyadamai kai tayi da sauri tace "toka saken mini hannun" gently yasaki hannunta tareda karbe glass cup din Gyadamai kai tayi da sauri tace "toka saken mini hannun" gently yasaki hannunta tareda karbe glass cup din  dasauri tajuya takoma tazauna yabita da kallo everything about her is just too perfect, tamai kyau bana wasa ba kaman ba itaba everything about the outfit looks fabulous ajikinta, zama tayi daidai lokacin aka fara kiran sallan la'asar 3:45 dasauri takalleshi hada idanu sukayi yana rikeda cup na zobon data bashi dauke kanta tavi da sauri tareda ballamai harara tadan turo baki tace "kazo katafi Baba yace awa daya zakayi" dagakai yayi yakalli agogon dakin yace
"ban cinye time dina ba" juyowa tayi dasauri takalleshi gain baya tsoron Baba kaman ma Baba baya lissafi shi daidai
E3 lokacin Nanah tashigo dakin tana
kallonsu faduwa gaban Yasmeen yayi kar
Nana taganeshi murmushi Nana tayi tana kallon Maheer dan murmushi Maheer yasakin mata da sauri tai wajenshi zata shige jikinshi tace "Uncle" dan firgita kadan Maheer yayi dahar saida Yasmeen dake kallonsu ta lura, murmushi yama Nanah yace "how you"? Washe mai baki tayi tana kallonshi tace "Uncle kanada kyau sosai" murmushi shima yamata ganin yanda take kallonshi kaman tanaso ya dauketa ne yasa yakai hannu cikin aljihunshi yaciro dubu daya sabuwa fil yamika mata yace "gashi jeki sayi minti" dan kallon Yasmeen Nana tayi yace
"karbi kayanki kada ki kalli Anty Yasmeen" Aiko dasauri Nana ta karba tana murmushi tace "Allah amfana
Uncle" tajuva tafice daga dakin, mikewa tsaye yayi ahankali yakalli Yasmeen sannan yafara tafiya jin takunshi
Yasmeen take har zucivanta dasauri tamike tsave tana wasa da kasan gyalenta, wuceta yayi ya tsaya waien kofa yace "jeki gayama Ammi zan tafi" gyadamai kai tayi yafita daga dakin itama tafito ko kadan batasan yana wajen kofan ba saura kadan tafadi vatareta da hannu fizge jikinta tayi da gudu tana turamai baki yay murmushi tawuce dakin Yaya su Ammi duk suna waien tace "Ammi zai tafi wai yanaso yagaidaki" kallon su Yaya Ammi tavi dasauri tace "kie ku gaisa
E3 yakamata" hijabin Yaya Ammi takarba tasaka taja hannun Yasmeen din tace
"muje" fita tayi waje hangota yasa
Maheer dake tsaye gaban Dakinsu ya tsugunna kanshi akasa anatse yace "ina yini Ammi" cikeda kunya itama Ammi tace "dan Allah katashi Maheer, tashi tashi" girgiza kai yayi batare dayayi magana ba Yasmeen dake kallonshi tawani murguda baki, Ammi tai murmushi tace "Ya aiki Maheer? Allah yabaku sa'a, Allah kuma ya taimaka ka gaida Baban ka dan Allah" Gyadamata kai yayi yace "sai anima" cikeda murmushi Ammi tace
"mujima lafiya" wucewa yayi Ammi tanunama Yasmeen gate da hannu alamun tabishi ta makema Ammi kafada, fita yayi ko 10secs baiyi da fita ba wani almajiri yay sallama dawata yar jaka mai kyau ahannunshi yace "salamu alaikum ance nabawa Fatima wannan" yay maganan yana karasowa wajen su Ammi kallon ledan Ammi tavi tace "kai maida" dasauri yaron yace "yaja mota yatafi" hannu Ammi tasa ta amsa tareda bude yar jakan kayan zakine zalla su chocolates biscuit da sauransu ajiyan zuciya tayi ganin ba kudi bane tabama
Yasmeen tace "gashi jeki kaima su Yaya" daidai an bude gate hakan yasa dukansu suka kallo gate Baba ne yashigo, maida gate din yayi yarufe yajuyo yana kallon Yasmeen baima jira yakaraso cikin gidan ba daganan gate yakalli Ammi cikin fushi
E3 yace "why is this girl dress like this?"
Faduwa gaban Yasmeen yayi dana Ammi itama amman Ammi tadaure takalli
Yasmeen daga sama zuwa kasa kafin takalli Baba daya karaso gabansu tace
"ohhh kayan salla su nace tasaka saina bata gyalen da makotan mu suka bani tsaraban makka tas......
." "Akan mene zaki
sa Yasmeen tayafa gale sabida wani"
Baba yama Ammi wani kalan ihu da saida gidan ya dauka dasauri Yaya da Hajjo suka fito su Sa'a babu wanda ya iya yafito Yasmeen taboye bayan Ammi jikinta na rawa gain kaman Baba zai daketa, shiru Ammi tayi tana kallonshi batace komiba Baba fa kaman yadawo da bacin rai vanuna kanshi yace "wato ina miki magana kinmini banza ga shashasha namiki magana ko" anatse Ammi tace "to me kakeso nace nidai banga aibun wanna shigan datayi ba shigan mutunci ne full covered kaya da babban mayafi ma bawai karami ba naga kuma ba fita tayi ba tana nan da..
5:45 AM
@
"akan me kike lalata mini tarbiyan yarana kina koyamusu shigan banza, sabida wani zaizo wajenta ne zakisa tasaka gyale eh, ke wace irin mahaifiya ce ina tarbiya kina batawa!" Sai anan Ammi taji ranta ya sosu, amman ta daure juyawa tayi takalli Yasmeen dake bayanta tana rawan jiki tana kuka tace "wuce kije dakin Yaya" juyawa Yasmeen tayi zata tafi Baba
E3 yace "koyama yarana rashin biyayya yanzu kike ga mahaifinsu ina magana zakice ta tafi" dasauri Yaya tace "dan
Allah Baban Nanah kayakuri abin baiyi zafi haka ba, Maman Nanah ke bashi hakuri magana ta mutu" Ammi da ranta yagama baci takalli fuskan Baba tace
"wIh bazan bashi hakuri ba duk abinda zaiyi yayi nagaji tunda so kake mu raba hali atsakar gida agaban yaranmu to muyi Baban Nanah, nagaji da halin nan naka, kuma idan yaron nan zai dawo gobe still gyale zansa tayafa kome zakayi kavi kaji" wani kalan kakkausan kallo Baba kema Ammi yace "ni kike gayama magana haka"? Daga murya Ammi tayi kaman yanda yayi tace "eh nagaji nagaji da halinka nadaga din ka zaci kai kadai ka iya ihu, an gayamaka yaran nan kai kadai ka haifesu ne, me dan na bata babban mayafin nan ta yafa? Sunna ne idan namiji yazo neman aurenka yaganka yasan wazai aura wanna sunnar annabi ce so l don't understand, kazaci tsoron ka akeji ne, tunda akazo neman Auren yarinyar nan samfari iri iri kake fitowa dashi idan bakaso tayi aure ne kafito kafada saika dauketa da ita da kanni ta kajika aruwa kash...
...." hannu Baba
yadaga zai mari Ammi Baffa daya shigo gidan yanzun nan yace "kul Ibrahim, karkasake kayi kuskuren nan" tsayar da hannunshi Baba yayi azuciye yana kallon
Ammi dake kallonshi cikeda mamaki itane yadaga hannu zai mara haka, wucewa tayi fuuuuu daki Baffa yakaraso wajen yarufe Baba da fada, ga mamakinsu gani sukayi Ammi ta fito da jaka dasauri kowa vace "Maman Nanah" itama Yasmeen dake kuka tasowa tayi da gudu tazo gaban Mamanta tarike akwatin tace "Ammi ina zaki"? Baffa yace "me haka Maman Nanah" Yaya ma tace
"Mehaka Maman Nanah dan Allah?"Baba ya tsaya chak yana kallonta gabanshi na faduwa sosai.
Jin ana tambayan Ammi ina zata da jaka yasa Farida da Nana dasukai tsuru tsuru adaki suka fito da gudu, ganin
Ammin su rike da Babban akwati kowa na gidan ya zagayeta banda Baba dake gefe tsaye yana kallonsu yasa sukai wajenta da gudu gain yanda Yasmeen ke kuka tarike jakan gam yasa yasa suma duk sukasa hannu suma suka rike suka fashe da kuka duk sukace "Ammi ina zaki"?
Anatse Baffa dake kallon yaran yace
"please Maman Nana calm down kodan sabida yara matan nan uku dake kuka agabanki dan Allah kinji" dago kanta ahankali Ammi tayi duk yanda taso  hawayen datakeji takasa fashewa tayi da kuka tace "Baffa nagaji, for 20yrs yanzu kullum cikin jure cin mutuncin Baban Nanah nake kala kala kan yaran nan amman yau for the first time yazagi character na, yazagi tarbiyana ace ina lalata mai vara zan bata mishi Yasmeen tafara Iskanci abinda yake nufi kenan, i will not take that, nahakura da aurenshi, yaran ma na barmai tunda shine the perfect father and mother ma duka yaran nan wh wIh na barmai karyaji komi"tai maganan tareda kallon su Yasmeen da Nana da suka rirrike akwatin ta suna kuka tace "ku saki akwatin nan"
cikin kuka Yasmeen tace "Ammi dan
Allah kiyakuri" Farida tace "Ammi dan
Allah kada kitafi kibarmu" Nanah tace
"Ammi idan zaki tafi to saidai kitafi damu duka ko Anty Yasmeen baramu zauna da Baba mai mana fada ba harda ke ko Anty Yasmeen"
Gyadamata kai Yasmeen tayi tana kuka, sakin musu akwatin Ammi tayi tabi ta gefensu tawuce dasauri suka bita suna kuka zasu riketa ta daka musu tsawan da saida kowa ya firgita agidan tanuna Baba da hannunta dake tsaye kallonta kawai yake tace
"kuwuce kutafi waien Baban ku wlh  duk wacce ta tabini saina gaura mata mari harke Nana" duk wanda yaga
Ammi yasan tai fushi yau bana wasaba, tsayawa yaran sukayi juyawa tayi tawuce Farida da Nanah suka rungume Yasmeen suna kuka sosai ganin da gaske Ammi take tafiya zatayi tabarsu,
daidai Ammi tasa hannu zata bude gate duka yan gidan babu wanda yasan lokacin da Baba yamaje wajen hannunshi yasa yarike hannunta yacire daga gate din yajuya yasa all d sakata na gate din sannan ya tsaya jikin gate din yakalleta cikin fushi soyayya yace
"tunda fushi kike aani ai nina bata miki rai ko vent it out on me amman bazaki tafi kibar yarana suna kuka ba wh, kome zakimini kimin" sosai Ammi takalli Baba kaman yanda yake kallonta shifa mai hali bazai taba chanzawa bane, yanzu bai tsayarda ita dan kanshi ba saidan yaranshi, idanunta sunyi jazur tana kallonshi da takaici tace "Ibrahim tashin mini daga jikin gate" "cikeda dakewa dakuma taurin kai Baba yace "bazan tashiba"
cikin fushi Ammi tace "nace katashi idan nai loosing temper na zan iya abinda zanyi nadama daga baya" anatse Baba yace "do your worst amman dai baraki tafi ki barmini yara in agony ba kin haifesu zaki zauna mucigaba da basu tarbiya tare har zuwa ranan da Allah zai karbi rayukan mu" fashewa da kuka kawai Ammi tayi tashiga kaima Baba duka akirji tace
"nace ka matsamin nafita nabar gidanka ka matsa katashi nace, nagaji nagaji nagaji nagaji dakai Ibrahim" batare da Baba yahanata ba yace
"nikuma nan gaji dakeba zama dake yanzu nafara" gain haka yasa Baffa yakalli kowa yace "ku wuce dakin Yaya ku harsu zasu daidaita" dukansu dakin
Yaya suka shiga harda su Yasmeen
Baffa yamaida kofan yarufe yasa sakata.
Duk ta inda Ammi tasamu kaimai duka take tana kuka rungumeta Baba yayi tsamtsam ajikinshi gain babu kowa ahankali yace "dan Allah kiyakuri kiyafemini I am sorry please, haba wife ni zaki toxarta kice zaki tafi ki barni tayaya zanyi rayuwa babu ke Dan Allah ki yakuri" ina Ammi bata jinshi dan ranta yabaci, daukanta yay da karfi da yaji yatafi da ita dakinsu ya maida kofan yarufe yasa sakata yajuyo zatai magana yakama bakinta yawuce da ita uwardaka duk gardaman Ammi saida Baba ya wanke laifinshi tass azuciyanta sukai wanka yafito da jallabiya dan zuwa masallaci, dakinsu Yasmeen yabude yagansu zugum suna zaune idanunsu jazur gwanin ban tausayi kaman was marayu, ahankali yace "kutashi kuje kuyi salla" dasauri Yasmeen tace "Baba Ammi ta tafi" kafin Baba yabada amsa Farida tace
"Baba kayakuri" dasauri Nanah cikin tsiwan yarinta tace "Baba kadainama
Ammin mu fada, munason Ammin mu sosai ko Anty Yasmeen" kasa amsawa Yasmeen tayi Baba yadade yana kallonsu kafin anatse yace "Ammi bazata ko'ina ba, nabata hakuri and I promise bazan karama Ammin ku fada ba dagayau Baba yay kuskure Ammi tayafemai, kuje kuga Ammin ku" dasauri dukansu ukun suka tashi ta gefenshi suka fita suka wuce dakinta daidai Baffa vafito wani kalan mugun kallo yama Baba dasauri Baba yace "Baff..." Hannu Baffa yadagamai yace "I don't have anything to say to you duk wannan abubuwan dakake sabida bakason Yasmeen tayi aure ne ko, to bari kaji Ibrahim muna dawowa daga sallan nan zan kira Yasmeen inhar ta aminta tana sonshi zan aika amin binciken yaron inhar yasami shaidan kirki aura da
Yasmeen zany bana bukatan ko sisin ka mara mutunci kawai agabana kadaga hannu zaka kaiwa matarka mari kai son yara haukan ne metayi da bayida kyau?
Tsirara kazo kaga Yasmeen dazaka fara haukan nan" Baki Baba yabude zai bama
Baffa hakuri kawai yawuce abinshi. Ammi na zaune afalo duk su Yasmeen suka shigo duk suka tsaitsaya wajen kofa kallonsu tayi jitayi she's feeling guilty saisa bata taba biyema Baban su tayi fada dashi agabansu dan fada na affecting yara sosai, hannu tabude musu da sauri sukai jikinta, Yasmeen tace
"Ammi dan Allah kiyakuri kinji kidaina barin maganganun Baba na tabaki yana sonki sosai he didn't meant maganan dayayi wlh kinji Ammi"? Gyadama Yasmeen kai tayi sannan tai murmushi tace "yanzu enough of fadana da Baban mu mun shirya dan haka ya isa kuje kuyi salla" dukansu murmushi sukayi suka juva suka fice aga dakin tabisu da kallo.
Tana zaune awajen Baffa yayi sallama daga waje anatse tace "shigo Baffa" shigowa Baffa yayi shi kadaine yasami kujera yazauna yace "Maman Nanah babu wacce nake yabo agidan nan akan hakuri kaman ke nasan halin kanina sarai akanme zaki biyemishi kuyi fada gaban yara da kowa" ahankali Ammi tace "Baffa kavakuri bazan karaba" murmushi yayi yace
"Allah yamiki albarka" anatse Ammi tace "Ameen" kafin ahankali tace
"Baffa dan Allah ka tsaya akan lamarin auren nan da kanka, soyayyan da
Baban Nanah kema yaran nan yana neman rufemai ido wlh aurar da
Yasmeen ne bavaso yayi kwata kwata
Baffa to idan bai aurar da ita ba mezaiyi  Bokon bata ganewa gwarama Islamiya dasauki amman shima wajen rubutu duk abu daya, dazu bakaga kukan datayi da rana ba kan bata rubut komi a test din dasukayi ba, Baffa to tunda Allah yafito mata da miji yaro natsasse yanada aikin yi dazai rufamus asiri ya iya ciyar da ita to me wannan abubuwan dayakeyi eh Baffa" jinjina kai Baffa yayi yace "hakane, kada kidamu komi na hannuna anima zan kira Yasmeen wajena ni kadai tabani amsa zan aika shakikai na tareda Baba karami aje ayimin bincike idan komi lafiya lau zan kirasu ne Azo ada rana duk taurin kan Ibrahim bai isa yahanani abinda nasi yiba" gyadamai kai Ammi tayi tace Back
"nagode Baffa" tashi yayi jin ana kiran
Isha'i dan musamman sabida ita yau bai tsaya yaji karatun Umdatul Ahkam da akeyi a mosque dinba yabarki su Baba can yazo tabata hakuri yanata sallama yatafi.
Wuraren 10 Baffa ya aika Yaya data kiramai Yasmeen, Yasmeen dahar sun kwanta gyangyadi yasoma kwasanta dan tuni Baba yazo yamusu sallama
Yaya tabude kofansu dawuri dukkansu suka kalleta, Yasmeen takalla tace
"kizo Baffan ki na kiranki" ahankali ta sauka daga gado, hijabinta tadauka tasaka sannan tabi bayan Yaya suka I fito waje, anan waje Yaya takamo hannunta cikin whispering tace
"Yasmeen dan Allah Baffan ki ya tambayeki kice eh ki aure abinki kihuta. yaro kyakkyawa ga mota ga aikin yi me kikeso? Ba gwara aure ba da bakin masifan Baban ki da takuranshi, muje muje" binta abaya
Yasmeen tayi kirjinta na bugawa dim 
dim dim da sallama tashiga dakin,
Baffa ne kadai zaune kan kujera yana kallonta Yaya tawuce ta zauna kusada shi, zama tayi ahankali akasa tace
"Baffa gani" murmushi Baffa yayi yana kallonta cikeda so yace "nakiraki ne namiki tambayoyi kan mutumin dayazo wajenki yau"
yadanyi shiru yace "ance malamin kune a FCE?" Ahankali ta gadama Baffa kai tace "eh Baffa" shiru Baffa yayi kafin chan yace "inaso ki natsu ki bani amsa mai kyau dan koba komi at least ke kin had da Maheer din countless time amakarantan ku koda bai taba miki magana a school ba, atleast kin ganshi, kin sanshi, kinga yanayin halayanshi da yanayin rayuwanshi da dabi'un shi, sannan kuma yau yazo wajenki dan haka"
Baffa yay dan gyaran murya cikeda kamala dakuma taushin murya yace "kin amince kin yarda da ahada Auren ku Fateematul Zara'u?"
Wani kalan faduwa gaban Yasmeen yake batasan lokacin data shiga wasa da yatsunta na tasauke kanta akasa saika hawaye sharrrr, Yaya tai murmushi tace
"saisa kap gidan nan nafison Yasmeen tafi halinsu na arziki halin Mutan da idan an tambayesu sunason wane basa bada amsa saidai kaga hawaye" dan murmushi
Baffa yayi yakalli Yasmee yace "bani amsa Yasmeen idan bazaki iya magana ki  
ki gyadamin kanki idan kin varda idan baki yardaba kuma ki girgizakai" shiru tayi kafin takai bayan hannunta ta share was hawaye masu zafi dasuka zubomata ahankali ta gyadama Baffa kai wani kalan murmushi daga Baffa har Yaya sukai, Baffa yace "to tashi kitafi Allah miki albarka" tashi tayi tafita daga dakin tawuce dakinsu Farida tai bacci
Sa'a ne ke waya da Faisal dinta wucewa tayi wajenta ta kwanta ahankali ta rufa da bargo har kai kuka tayi sosai mara sauti har bacci yay awon gaba da ita.
Baffa ya aika aminanshi da Baba Karami bincike akan family dashi Maheer din shima Baba dakanshi yaje layin yayi bincike wanda baisamu ko mutum dava dava bada wani bad abu kansu ba saima yabonsu da ake aka fadama Baba basusan Maheer sosai ba dan baida magana baya shiga mutane gwara
Hamad, Maheer daga masallaci sai gida sai aiki sai anan hankalin Baba yadan natsu hakan yasa yazo yasami Baffa yace shima baiji wani bad abu ba anan gaban Baba Baffa yadauki waya yakira Baba Makaho vace
"zasu iva zuwa akarasa
magana asama rana".
Ranan Friday Baba Makaho da abokananshi wanna karan banda
Hamad sukazo akasa rana tsakanin 
Maheer da Yasmeen sati uku dan already
anci sati daya aka shiga shigowa da goro
da sweet da abubuwa daban daban inda
aka vanke musu sadaki 200k sukai
Na'am anyi raha anci ansha sanan suka
tafi aka watse.
Zaune duk suke a restaurant din an
kawo musu abinci daban daban duk
sunaci ita kadaine bataci sai dialing wani number take tana kaiwa
kunnenta Hj Sameera tace "Kiwa Allah
kici abinci kibar neman yaron nan
awaya" Shafa tace "halan ma guduwa
yayi" wani kallo Hajiya tamata kafin
"Maheer bazai taba iya guduwa ya barni ba sabida nine rayuwanshi, inamai tabbatar muku akwai abinda yarikeshi yahanashi kirana ne Kunsan kasan Iran sai ahankali amman Pablo bazai taba
¡ya rabuwa dani ba wIh bazai iyaba" tai maganan kaman wacce ta zare tsabagen tsoro hakan yasa Hj
Sameera tace "dan Allah kale Shafa da maganan banza, tayaya ma zai gudu ya barta bata baki labarin da akace tana asibiti vanda yazo yay nan nan da ita ba, kuma
saida yamata goodbye sex lafiyayye"
takalli Hajiya da idanunta yayi jazur
tace "dan Allah kema kidena damuwa
Pablo zai dawo kuma zai kiraki idan
yasami chan so chill vanda bayanan
din nan have fun abinki kinsan idan
yana nan baki iya fita ko nan da chan
idan kuma susa kikeso ki kira wannan
shashashan dudda baya miki abin
arziki amman kiyi maneji" kwashwwa
da dariya sukayi harda Hajiyan
daganan suka jata da hira ta manta da
abinda ke damunta anan waien takira
Adamu da gudu yazo kaman bashine
tacika mutunci a asibiti rannan ba wani
hotel suka tafi nan taje ta shakata
dashi at least yafi babu.
7:49 AM
Wasa wasa abin nama Yasmeen kaman
mafarki shirin bikinsu ake sosai gashin
har anfara mata gyaran jiki, Ammi nabata
wani kalan extra kulawa tana kovamata
abubuwa da dama dabata taba sanin
Ammi zata iya koyamata ba, cikin sati
uku har anci daya tun ranan Sunday da
Maheer yabar gidan bai sake kiranta ba
bata dake ganinshi ko a school ba, ta
karanta messege daya mata yanzu haka
sau dubu biyar a achool tawuce tagaban
office dinshi yafi akirga bata ganshi ba
bataga Dan ba wh jitake azuciyanta
kaman ta haukace batason auren nan
amman bata taba tunanin wani ba kojin
bakin cikin rashin ganinshi ba kaman
yanda takeji game da Maheer ba, gashi abinda yafi ci mata rai was ranan Sunday baimazo gidansu ba Ammi har saida ta tambayeta tawayance tace "sunje wani field work ne".
(O
Yana zaune akan gadon Hamad yabude
MacBook dinshi yana duba emails nashi wanda Hajiya tamai messages kusan 58 akan yakirata, she miss him bla bla bla, dan tsaki yayi yafita yashiga important message work turo kofan akayi tareda knocking hakan yasa yadago kanshi
Hamad ne rike da was manyan ledoji na dinkunan Maheer na manyan kaya yace
"Kaje Baba na kiranka" bin kayan Maheer
83| yayi da kallo kafin ya jive system din yatashi yafita daga dakin kasa ya sauka
Dan ne kadai afalon yana kallon ball dakin Baba yawuce sallama yayi yashiga dakin Baba dake zaune kan kujeranshi ya amsa yace "Maheer" kasa rawa yayi yazauna gaban Baba yace "gani Baba" shiru Baba yayi kafin anatse yace "ya gyare gyaran da akeyi abangaren naka"?
Anatse yace "gobe sukace zasu gama komi" "maisa bakaje ka gantaba Maheer ranan lahadi daya wuce?" Shiru Maheer yayi yakasa magana gain baice komiba yasa Baba yace "Maheer kaji tsoron Allah kaji" gyadama Baba kai yayi baice komiba, wata yar leda dake gefen Baba baka yadauka yamikama Maheer hakan yasa Maheer yakarba vana bude cikin ledan kudade yagani bandir bandir na yan dubu dubu da akalla zasukai hamsin
Baba vace "Maheer kudin nan naka ne" dasauri Maheer yakalleshi, hakan yasa Baba yace "Maheer banso kayi aure da kudaden nan dakake dasu na kayan maye inaso kai aure da pure halal kudi Maheer, kudaden gonaki na na kauye ne gabaki dayansu nasa an sayar mun sami miliyan goma, naka biyar da Hamad shima biyar kayi amfani dasu, kaida Hamad kuje gidan Malam Sani kabawa matanshi itada matan Liman su tayaku hada akwati dan sune zasukai akwatin dama kaji Maheer" ahankali Maheer yadauki ledan kudin yamaida kan cinyan
E3
Baba anatse yace "Baba maisa zaka saida gonakin ka sabida ni eh? Dan Allah ka maida kudin abaka gonakin ka back, Baba inada different kudi outside kudin business dina, Halal kudi a account dina dake dauke da sunana Maheer Maheer
(U
aka" dan shiru Maheer yayi ahankali yace "Baba business dina nada nashi business account inada account inada manager dasuke handling that account bantaba hada kudina da kudin business dina ba" ahankali Baba yace "Maheer a ina kasami kudi?" Dan shiru yayi kafin ahankali yace "Baba I have so many people dasuka min kyauta lokacin tunkan na girma ka tambayi Hamad tare mukaje inada shares dayawa a verious bank, inada share da so many organization outside nigeria Baba keep this money kaji" shiru Baba yayi kafin ahankali yace
"promise me bazaka ciyar ko tufatar da yarinyar nan da Haram ba" ahankali Maheer vace "I promise Baba, ko chocholate dana saya mata rannan is from my own personal money Baba trust me" ahankali Baba yace "nayi, yaushe zakabar business din nan to? Maheer kabar abubuwan nan tun yanzu kafin
E3 akamaka kaji dan Allah kaga yanzu aure zakayi kakusan zama cikakken namiji, yaushe zakabar business din nan kabar matanshi kariga ka girma ne kakeyi da ita eh"? Shiru Maheer yayi yana kallon Baba ahankali yadauke hannunshi daga jikin
(U
Baba yakoma inda yake ya zauna kaman bazaiyi magana ba yace "In sha Allah zan bari Baba kadingamini addu'a" sosai jikin
Baba yay sanyi yace "shikenan zan dinga maka tashi katafi to" tashi yayi yawuce yatafi.












Yau talata Ammi tasata ta shirya dan zuwa yima Maman Intee sallama dan dagayau barata kara zuwa ba saidai school kawai zata dinga zuwa Alhamis da
Jumma'a sometimes da asabar dan wani zubin suna zuwa school azahar.
Riga da skirt na atampa tasaka dakeda flowers a pink hakan yasa vauma takarasa wanna pink hijabin, shiryawa tayi tsaf tadauki jakanta tama kowa sallama tafito dan yauma Baba da sassafe vatafi aiki kwanan nan ko breakfast bayayi sick yatafi, fitowa tayi daga gidansu tana tafiya ahankali har zuwa bakin titi tana kokarin tare keke wani mota yasha gabanta har saida tadan
2 koma baya dasauri, wajen direba Dan yabude yafito gain Dan yasa tahaderai zata juya yasha gabanta yace "Oga na Son ganinki come with me" wani kalan kallo Yasmeen tama Dan din takalli bayan motan dayake nunamata dayake tinted ne glass din bata iya gani jitayi idanunta sun rufe da masifa tace "kaje kacemai bazan shigoba who did he think he is dazai dinga bossing dina around haaa? He calls idan yaga dama, yaganni idan yaga dama to bazanie ba" da mamaki Dan yake kallonta dan baitaba dauka Yasmeen tana magana hakaba daidai nan wani keke yazo da sauri ta tareshi tashiga bamata tsaya explaining inda zataba suka wuce Dan yakoma mota yajuyo yace "Oga tak.....
.." "follow them"
Maheer dake baya yafadi strickly babu alaman wasa kan muryanshi yana sanye dawani dark blue yadi dayamai kyau sosai yasa bakin glasses kan idanunshi hannunshi rike da wayanshi yana daddannawa abakin anguwan su Maman
5 Intee mai keken ya sauketa sauka tayi taciro kudinshi tabashi Juyowa tayi zata shiga anguwan Maheer tagani jingine jikin motansu atsaye yayi folding hannunshi akirji yana kallonta bakaramin kyau kayan daya saka yimai ba idan yasa glasses akwai wani kind of special type
0
na kyau dayakeyi dauke kanta tayi dawani kalan gudu daga kallonshi jin yanda gabanta ke faduwa tafara tafiya kaman bata ganshi ba dayake layin ba mutane sosai shan gabanta yay hakan yasa chak ya tsaya takalleshi da jajayen idanunta tace "yauma kabiyoni kasace ni ne I thought kanada boys dake maka aikin"? Sosai Maheer ke kallonta kaman bazaiyi magana ba saikuma yace online
"if I want to har gida zansa akawomin ke basai na biyoki ba on this sunny day" sosai take kallonshi yanda yake maganan kaman karya dena she feels like hugging him she missed him so much wh mota yanuna mata yace "let's go" makemai kafada tayi tana danne kukan datakeji tace "bara'a jeba, who do you think you are dazaka dinga controlling dina yanda kaga dama"? Hannunshi yadaga yakai kan glass na idanunshi yasauke kasa kadan yana kallonta da kwayan idanunshi cikin wani dan iskan voice yace "your husband!" Dauke kanta tayi da sauri kirjinta na bugawa takai bayan hannunta da sauri ta sharce hawayen dasuka sauko dagakan idanunta, kawai hannunshi taji
£3
yasa cikin hannunta yahadasu gam dawani kalan sauri tajuyo ta kalleshi gira daya yadaga mata yace "idan baki bini ba I don't care saina daukeki wh" girgixamai kai tayi dasauri hawaye na ciccika idanunta, gently yace "to follow me" yaja hannunta ahankali binshi tayi ba musu har zuwa wajen motan yabude mata baya ta shiga badan taso ba shima vashiga tareda maido kofan varufe batare daya kalli Dan ba yace "excuse us Dan" dasauri Dan ace
"yes sir" vabude motan yafita dasauri yawuce chan nesa.
6:15 PM
Kallon Yasmeen da kanta yake akasa yayi tana wasa da yatsunta gashin idanunta sun jike da hawaye dudda babu hawayen akan fuskanta, ahankali yakai hannunshi yakama duka hannayen ta datake wasa dashi hakan yasa dasuri tadago kanta ta kalleshi idanunta har kyalli suke tsabagen yanda hawaye suka cikasu, batare daya cire glasses din dagakan idanunshi ba cikin murya kaman na lallashi yace "why are you angry with me? Mesa kike fushi da mijinki haka"? Lumshe idanu Yasmeen tayi dasauri tana kokari hana kanta kuka amman saidai hawayen suka zubo hakan vasa dasauri ta juyarda fuskanta gabaki daya tana kallon dayan bangaren motan tabashi keya da baya hawaye na zubomata sosai she's so sad and angry sabida bai nemeta ba bakuma kirata ba, dan ijiyan zuciya Maheer yasauke matsowa dab da ita yay kafin ahankali ya kwanto abayanta yasa fuskanshi agefen kafadanta more like ya rungumeta
• tabaya, awani kalan kalan firgice take kokarin juyowa tana kokarin fizge jikinta jinshi ya kwanta abayanta, kin bata chance din yayi hannunshi da dama kekan hannayenta yahadesu duka ya kulle saman cikinta cikin wata kalan soft sweet voice kaman mai whispering yace
"kada kimin gardama please Fateema" tsayar da kokawan datakeyi tayi dasauri ta runtse idanunta, jin yanda numfashinshi ke sauka a gefen wuyanta zuwa kumatunta tanajin yanda zuciyanshi ke bugawa dasauri dasauri, ta bayanta shima yakejin yanda heart nata ke bugawa, kusan 2mins sukai ahaka yabata warm back hug din, kanshi na wuyanta hannayensu duka atare nakan cikinta ya kulle, awani irin hankali murya mai bala'in ratsa zuciva kaman bana
Maheer ba vace "fushi kike dani"?
Gyadamai kai Yasmeen tayi awani kalan hankali dan jikinta gabaki daya ya mutu acikin nashi, kankameta Maheer vasakeyi sosai danji yake kaman yahadiyeta
• acikinshi yahuta cikin wata yar karaman murva ta usulin lallashi for the first time tunda yafara sanin kanshi yace "I'm sorry Fateema, karki fushi da mijinki". Wani irin heart piercing apology ne da kawai
Yasmeen taji duka jikinta yadauka. Tunda take aravuwanta bata tabaiin abinda takeji vau din nan ba acikin motan nan yanzun din nan ba, she feels so weak, fragile ajikinshi, is as if dama sorry takeson yace mata ya lallasheta, so many emotions ne kawai taji sunyi clouding duka jikinta batasan lokacin datawani kalan juyoba kawai tasa kanta akirinshi tafashe da kuka sosai kaman wata yar karaman helpless Nana, chak Maheer ya tsaya yana kallon yanda hawaye ke bulbulowa daga idanun daga lumshe akan kirjinshi tana kuka, duk fa rashin kiranta da kin zuwa gidansu da rashin zuwa school ya gwada yine dan yaga
kozai iya cireta ajikinshi da zuciyanshi amman yakasa, yau wlh badadan he wants to marry her legally ba da baiga abinda zai hanashi kawai yadauketa yatafi da ita yau din nan ba dan at this point yasan he has lost his mind akan yarinyar nan shi baimasan menene
yakeji ba but baitaba jinshi akan kowaba, yanda take jikin nan nashi tana kuka wani kalan natsuwa yakeji kaman dama this is abinda yazo duniya yay kuma yasameshi wato Fateema ajikinshi, zare hannunshi yay ahankali kaman mai toro yadaura akan bayanta yay patting, murya chan cikin makoshi yace "I'm here now, it's okay, it's okayyy" yay maganan kaman yanama yar yarinya waka rage kukan tayi wani kalan natsuwa na shiga jikinta kamshin turaren dayake na shiga hancinta, kirjinshi yafi katifar dakinsu dadin kwancia kaman karta sakeshi takeji, yana kallon fuskanta da gashin idanunta dasuka jike yace
"daman haka kike so clingy" dawani kalan sauri tafita daga jikinshi taki bari su hada ido taiuvar da kanta gefe tana goge hawayen, dan murmushi kadan yayi yasa hannu yazare glasses na idanunshi yarike yace "rigimammiya kawai" makemai kafada tayi still taki kallonshi cikin muryanta dayadan dishe tace "ni ba rigimammiya bane ba kumani zan tafi" takai hannunta zata bude kofan motan tafita cikin kakkausan murya yace
"nasallame ki ne"? Dan juyowa tayi zata kalleshi takasa tace "to Maman Intee najirana"

wayanshi yadauka yace "zaki rakani wani waje ba yanzu zaki wajenta ba" daidai lokacin Dan dayay dialing number shi yataho dasauri yabude gaban motan yashiga yatada motan duk Yasmeen na kallonshi ganin sunyi kwana sunbar anguwan yasa dasauri tajuvo takalli Maheer hada idanu sukayi yamata wani shegen kallo dasauri tasauke kanta tace "ina zamuje"? live wayan yayi a space din data bari tsakaninsu yajuo yakalleta yace "zankaiki ayi cinikin idanun nan naki ne" dasauri takalleshi tana zaro idanu innocently tace "idanuna zaka saida"?
Gyadamata kai yay batare dayay magana ba, adan shagwabe kadan tace "why"? Murya chan kasa yace
"sabida 1 in a billion eyes gareki na saida nasami kudin auren ki" yadanyi shiru kafin yamata wani kallon dake kashe zuciyan mace ganin tanadan murmushi yace "idanuwanki are so bewitching!" Adan kunyace ta sunnar da kanta kasa, sake kwantar da murvanshi Maheer yayi vace "idanun Fateema are beauteous! Dazzling!
Iridescent! Enchanting! Misty!
Swooning! Devouring! Angelic!
Idanuwanki sun zama dafi azuciana narasa yanda zany with the poison saisa zanje na saida su" tunda yafara maganan kanta ke kasa he just praised eyes nata yagayamata idanunta nada kyau shine yawani karike maganan da zai saidasu, yanada barkwanci amman baka taba sani dan baida magana, dago kanta tayi ahankali kaman munafuka ta kalleshi karaf suka hada ido, wayancewa tayi adan kunyace tace "nawa za'a saya to"? Kallonta yake kaman bazaiyi magana kafin chan ahankali yace "kudi dayawa!" Dauke kanta tayi dasauri daga kallonshi takalli window murya chan chan ciki dan bata taba dauka zaiii ba tace "ni ma saina saidaka gabaki daya ma tunda kanada kyau sosai" "dagaske inada kyau sosai
£3
Fateema"? Kawai taji tambayanshi adan rude tajuyo wani irin mugun kunya taji yakamata batasan lokacin data nunamai window ba tace "ni wani abu da nagani nace yanada kyau sosai" murmushi yayi sosai daidai nan sukakai wani orphanage sukai parking kusada wata babban trailer
0
da abubuwa da dama ke kai budemai kofa Dan yayi yafito yazayo yabude mata shima ahankali vace "come" batai musu ba ta sauko ahankali tafito, maida bakin glasses nashi yayi kan idanunshi daidai nan wani babban mutum yafito yabama
Maheer hannu yace "sannu da zuwa
Maheer, bantaba gain mutumin dayake taimakama yaran nan irinka ba Allah yabaka abinda kakeso" yay maganan yana kallon Yasmeen cikeda girmamawa yace "Masha Allah yau kazo da Madam, ina gajiya Hajiya" kallon Maheer Yasmeen tayi dasauri saikuma takalleshi tace "Ina yini" "lafiya sassannunku ku shigo" binshi sukayi abaya shikuma Dan ya tsaya yana tayasu sauke kayayyakin, tundaga kan school bags, shoes kayan sawa different ranges tundaga na jarirai har zuwa na 18yrs abinci, toys, drinks, snacks duka aketa shiga ciki dasu.
all LTE 744)
0
Yaran kowa na ganin Maheer yafara murna aka shiga shigo da kayan Maheer yakarbi some yamikama Yasmeen dake tsaye gefenshi yace "ki raba musu" dasauri ta amsa, shima Maheer ya amsa, Dan ma haka da shima mutumin dawasu ma'aikata Yasmeen sai murmushi take she loves giving mantawa da komi tayi sabida yanda taga yaran na murya kaman yau salla yaran dasuka rirriketa suka rungumeta sunfi dari tana lurada Maheer ko yaro yaje zai tabashi ko rungumeshi komawa baya yake dasauri baya bari tarasa maisa, tun wajajen 10 sai 12 suka gama raba komi suka musu sallama suka fito Yasmeen sai kallon Maheer take bata tabajin ya burgeta kaman yauba tunda yay kidnapping dinta ya taimaketa tasan vanada kirki bata taba sanin he is this good ba komadai menene yasa yake saida kwayoyi dahar Baba keso ya kamashi Allah ya shiryashi yasa yadaina.

Tunda take arayuwanta bata tabajin abinda takeji yau din nan ba
acikin motan nan yanzun din nan ba, she feels so weak, fragile
ajikinshi, is as if dama sorry takeson yace mata ya lallasheta, so
many emotions ne kawai taji sunyi clouding duka jikinta batasan
lokacin datawani kalan juyoba kawai tasa kanta akirjinshi tafashe
da kuka sosai kaman wata yar karaman helpless Nana, chak
Maheer ya tsaya yana kallon yanda hawaye ke bulbulowa daga idanun
daga lumshe akan kirjinshi tana kuka, duk fa rashin kiranta da kin
zuwa gidansu da rashin zuwa school ya gwada yine dan yaga
kozai iya cireta ajikinshi da zuciyanshi amman yakasa, yau wlh
badadan he wants to marry her legally ba da baiga abinda zai
hanashi kawai yadauketa yatafi da ita yau din nan ba dan at this point
yasan he has lost his mind akan yarinyar nan shi baimasan menene
yakeji ba but baitaba jinshi akan
kowaba yanda take jikin nan nashi tana
kuka wani kalan natsuwa yakeji kaman dama this is abinda yazo Qduniya yayi kuma yasameshi wato Fateema ajikinshi, zare hannunshi
yayi ahankali kaman mai tsoro yadaura akan bayanta yay patting, murya chan cikin makoshi yace ""'m here now, it's okay, it's
okayyy" yay maganan kaman yanama yar yarinya waka rage
kukan tayi wani kalan natsuwa na shiga jikinta kamshin turaren
dayake na shiga hancinta, kirjinshi
yafi katifar dakinsu dadin kwanciya kaman karta sakeshi takeji, yana
kallon fuskanta da gashin idanunta
dasuka jike yace "daman haka kike so clingy
dawani kalan sauri tafita daga jikinshi taki bari su hada ido tajuyar da kanta gefe tana goge hawayen,dan murmushi kadan yayi yasa hannu yazare glasses na idanunshi yarike yace"rigimammiya kawai"makemai kafada tayi still taki kallonshi cikin muryanta dayadan
dishe tace "ni ba rigimammiya bane ba kumani zan tafi" takai hannunta zata bude kofan motan tafita cikin kakkausan murya yace nasallame ki ne"? Dan juyowa tayizata kalleshi takasa tace "to Maman Intee najirana
wayanshi yadauka yace "zaki rakani wani waje ba yanzu zaki wajenta ba" daidai lokacin Dan dayay dialing number shi yataho dasauri yabude gaban motan
yashiga yatada motan duk Yasmeen na kallonshi ganin sunyi kwana sunbar anguwan yasa dasauri tajuyo takalli Maheer hada idanu sukayi yamata wani shegen kallo dasauri tasauke kanta tace "ina zamuje"? ljiye wayan yayi a space din data bari tsakaninsu yajuyo yakalleta yace zankaiki ayi cinikin idanun nan naki ne
dasauri takalleshi tana zaro idanu innocently tace "idanuna zaka
saida"? Gyadamata kai yayi batare dayay magana ba, adan shagwabe kadan tace "why"? Murya chan kasa yace "sabida 1 in a billion eyes gareki na saida nasami kudin auren ki" yadanyi shiru kafin yamata wani kallon dake kashe zuciyan mace ganin tanadan murmushi yace idanuwanki are so bewitching!" Adan kunyace ta sunnar da kanta kasa, sake kwantar da muryanshi Maheer yayi yace "idanun Fateema are beauteous! Dazzling Iridescent! Enchanting! Misty!
Swooning! Devouring! Angelic! idanuwanki sun zama dafi
azuciyana narasa yanda zanyi with the poison saisa zanje na saida su
tunda yafara maganan kanta ke kasa
he just praised eyes nata yagayamata
idanunta nada kyau shine yawani
karike maganan da zai saidasu,
yanada barkwanci amman baka taba
sani dan baida magana, dago kanta
tayi ahankali kaman munafuka ta
kalleshi karaf suka hada ido,
wayancewa tayi adan kunyace tace
"nawa za'a saya to"? Kallonta yake
kaman bazaiyi magana kafin chan
ahankali yace "kudi dayawa!" Dauke
kanta tayi dasauri daga kallonshi
takalli window murya chan chan ciki
dan bata taba dauka zaiji ba tace "ni
ma saina saidaka gabaki daya ma
tunda kanada kyau sosai" "dagaske
inada kyau sosai Fateema"? Kawai
taji tambayanshi adan rude tajuyo
wani irin mugun kunya taji yakamata
batasan lokacin data nunamai
window ba tace "ni wani abu da
nagani nace yanada kyau sosai"
murmushi yayi sosai daidai nan
sukakai wani orphanage sukai
parking kusada wata babban trailer
da abubuwa da dama ke kai budemai
kofa Dan yayi yafito yazayo yabude
mata shima ahankali yace "come"
batai musu ba ta sauko ahankali
tafito, maida bakin glasses nashi yayi
kan idanunshi daidai nan wani owner
tafito, maida bakin glasses nashi yayi
kan idanunshi daidai nan wani
babban mutum yafito yabama
Maheer hannu yace "sannu da zuwa
Maheer, bantaba ganin mutumin
dayake taimakama yaran nan irinka
ba Allah yabaka abinda kakeso" yay
maganan yana kallon Yasmeen cikeda
girmamawa yace "Masha Allah yau
kazo da Madam, ina gajiya Hajiya"
kallon Maheer Yasmeen tayi dasauri
saikuma takalleshi tace "Ina yini"
"lafiya sassannunku ku shigo" binshi
sukayi abaya shikuma Dan ya tsaya
yana tayasu sauke kayayyakin,
tundaga kan school bags, shoes
kayan sawa different ranges tundaga
na jarirai har zuwa na 18yrs abinci,
toys, drinks, snacks duka aketa shiga
ciki dasu.
Yaran kowa na ganin Maheer yafara
murna aka shiga shigo da kayan
Maheer yakarbi some yamikama
Yasmeen dake tsaye gefenshi yace
"ki raba musu" dasauri ta amsa,
shima Maheer ya amsa, Dan ma haka
da shima mutumin dawasu ma'aikata
Yasmeen sai murmushi take she
loves giving mantawa da komi tayi
sabida yanda taga yaran na murya
kaman wan calla varan dacuka
Yaran kowa na ganin Maheer yafara
murna aka shiga shigo da kayan
9Maheer yakarbi some yamikama
Yasmeen dake tsaye gefenshi yace
"ki raba musu" dasauri ta amsa,
shima Maheer ya amsa, Dan ma haka
da shima mutumin dawasu ma'aikata
Yasmeen sai murmushi take she
loves giving mantawa da komi tayi
sabida yanda taga yaran na murya
kaman yau salla yaran dasuka
rirriketa suka rungumeta sunfi dari
tana lurada Maheer ko yaro yaje zai
tabashi ko rungumeshi komawa baya
yake dasauri baya bari tarasa maisa,
tun wajajen 10 sai 12 suka gama raba
komi suka musu sallama suka fito
Yasmeen sai kallon Maheer take bata
tabajin ya burgeta kaman yauba
tunda yay kidnapping dinta ya
taimaketa tasan yanada kirki bata
taba sanin he is this good ba komadai
2menene yasa yake saida kwayoyi dahar Baba keso ya kamashi Allah ya
sashiryashi yasa yadaina.
SPARKLES OF AFFECTION 1
 
Har sukakai gaban shagon Maman Intee bata kara dago kanta ba shikuma sai kallonta kawai yake batare dayay magana ba, parking motan Dan yayi hakan yasa dasauri tashiga kokarin bude kofan tafita, ahankali Maheer yace "is this how u say goodbye"? Juyoba tayi ta kalleshi hararanshi tayi tabude koan tafice da sauri sauri gudu gudu tashiga cikin shagon, ta wajen windown shagon ta tsaya tana leka motansu dayake na waje baya iya ganin naciki daga window har addu'a take yafito yashigo shagon yazo yazaun dan wlh batason yatafi, gamamakin ta kaman yaji wish nata bude kofan mota yayi yafito yanadan yatsine fuska yasaka bakin glasses nashi dawani
* kalan sauri tajuya tai cikin shagon ganin kaman zai shigo ne daidai lokacin Maman
Intee na fitowa karo sukaci Yasmeen tarike hannunta tace "auuchhh" takoma baya dasauri, ringing wayanta yashigayi dasauri tashiga kokarin ciro wayan daga
0
jaka Maman Intee tace "ke Yasmeen duk
• zumudin amarci yasa baki ganin gabank"? Ganin number Maheer dan yanzu ta haddace shi tsaf akanta yasa
• tawuce ciki tabar Maman Intee nan wajen kofa, ciki store tashige takai wavan kunne tanadan murmushi ahankali tace
"Hello" strictly Maheer yace "come back here, ban sallame ki ba" turomai baki tayi kaman yana gabanta tazare wayan daga kunne tadago kanta karaf suka hada ido da Maman Intee datawani kalan kwashewa da dariya, rufe fuskanta Yasmeen tayi da Hijabi tawuce tafita daga shagon waje tafita ahankali yana tsaye jingine da mota dan nesa dashi ta tsaya ta turo baki tace "gani" ahankali yace
"don't spend more than 1hr anan ki koma gida" gyadamai kai tayi batare data kalleshi ba, murya chan kasa yana kallonta yace "u can go" wucewa tayi ta tafi yabita da kallo harsaida tashiga ciki sannan yajuya yabude mota yashiga Dan na kokarin kunna key Maheer yace "stop" tsayawa Dan yayi yajuyo yana kallon Maheer dayaga madubin motan yake kallo hakan yasa yace  
"what is it Sir"? Batare da Maheer ya janye idanunshi ba yace "someone is following us" daidai wani mutumi dake kan machine yaja machine din dagudu yabar wajen dasauri Dan yace "do you think Boss ce"? Ahankali yace "no ba ita bace" dasauri Dan yace "toko Baban tane"? Ahankali Maheer yace
"this is not her Dad's men, this is someone daban but who could it be?
Waye yasan ina kasar nan" yay dan shiru kafin anatse yace "call my external men code 020" dasauri Dan yadauki iPad dake kan kujeran gefen driver yashiga danne danne, ahankali Maheer yace "let's go" dasauri Dan
•yace "what if? Ita fa"? Dan murmushi kadan Maheer yayi yace "the person is after me not she, karka damu let's go" wucewa sukayi suka tafi.
*
4:24 PM
Wuraren 3 nadare waya yay karan alamun shigowan sako awayan, ahankali
Adamun yabude idanu yajaye jikinshi daga na Hajiya data kankameshi ya mike tsave vana rike kwankwason shi dake ciwo sosai kaman zai fita danba karamin aiki yakema Hajiya ba kwanan nan so yake ya burgeta ta manta da Maheer gabak daya dan yana gab da ya kawar da
Pablo gabaki daya daga empire nan, he's about to end Pablo and end him for good, saisa akace gwara enemies din dakasani da wanda baka sani ba, dan he's about to strike Pablo from all angle.
Riganshi da wando yasaka yadauki wayanshi ya zura slippers yawuce yabude kofa ahankali yafita dan baiso yatada Hajiya, sauka yayi kasa yatafi hadadden reception din hotel din dasuke zuwa inda wani matashi haka ya zauna kan kujera da wata jarida a hannunshi, murmushi Adamu yayi yace "tell me kanada good news Jarida" mutumin
Wanda aka kirada Jarida yayi yace "niko keda good news" zama Adamu yayi yana gyara zama yakalli mutumin yace "ina jinka" anatse mutumin yace "yau duka duka bikinsu saura sati daya da kwana biyu, sannan gidan dan wan nan nashi yake zama naga likita ne har asibitin dayake aiki naje, sannan naga anata gyare gyare agidan da alamu anan yarinyar zata zauna yanzu mekakeso ayi nabama CP tip kan wanda yake shirin aurama divarshi ne"? Dawani kalan sauri Adamu yace "nooooo kai, idan kayi haka kayi babban kuskure ka batamin plan dina gabaki daya kasan shekara nawa nake planning yanda zanga karshen
Pablo sainayi ya rushe" yay wani murmushi yace "banda rival kaman Pablo aduniya, babu wanda na tsana irinshi sabida yazo yatare tauraro na yahanani haske nakuma haskaka, sabida Pablo Hajiya takasa ganin amfanina da potentials dina, inaso nai ending Pablo for good ta bangare biyu ne, ta bangaren Hajya dakuma CP, inaso
Hajiya ta yarda dani tasan cewa Pablo baitaba sonta daidai dana miskala zarratun aduniya ba sannan taga evidence kuru kuru gashinan yamata karya zaije Iran ne amman aure ashe vatafi yayi aboye batare da sanin kowa a empire ba" yay murmushi yakai hannunshi yana jan dan gemun daya tara yace "saikuma nabiyun shine kaga ayanzu idan CP yakama Pablo yakama shine amatsayin mai saida kwayoyi daya kamamai yara dan yasaki kwayoyin shi abin yayi kadan, inaso CP yakama Pablo yahadamai badakalar da Pablo saiyayi life imprisonment gabaki dayan rayuwanshi zai karike a gidan yari, inaso nasa CP ya tsani Pablo sama da kowa da komi dava taba tsana aduniya, and idan inason cimma burin nan dole saina bari ya auri
•yarinyar sundan rayuwa kadan, kasan maivake nufi idan CP yazo yagane waye ya aurama diyarshi, first born dinshi?
Trust me CP saiyayi duk abinda zaiyi yaga Pablo rot in hell" dariya dukansu sukayi tare Adamu yay wani kalan zama kaman sarki yadaura kafa daya kan daya yace "and daganan haka zan dawo nine komi na Hajiya, na mallaketa tass, nine zan dawo ruler of the empire, kudin da komi yadawo hannuna, kuma babu wanda zaisan nine nay tipping both
• Hajiya da CP dan kai zansa kayi kaman yanda har yau babu wanda yasan nine nai tipping CP akan shipment din su da
CP ya kwace dahar yay leading yay kidnapping yaran, daga Hajiya har Pablo babu wanda yasan nine, Pablo baiyi tunanin ina tare da Hajiya akan gado yafada mata ga randa zasu iso ga time nikuma nakiraka nasa kaje kanemi mai bara atsakiyan kasuwa ka aika sakonda wayanshi and look
abinda successful plan dinnan nawa da brain dina yay yielding gashinan am about to end Maheer forrr goood, dudda alokacin naso yayi asara ne akama kayansu direbobin su bada information dinshi azo akamashi but something even better yafaru huhuhuuu" kwashewa sukai da dariya mikewa
Adamu yayi yace "kaje kacigaba da binsu kada kasake su kamaka, kullum kadinga bani info Allah yakaimu bikin
Ipy tashi kaje zan tura maka was kudi masu nauyi idan gari yawaye" tashi Jarida yayi yana dariya yace "godiya nake yallabai saida safe" yamai sallama yatafi. Yau duka duka bikinsu saura kwana uku tun bayan ranan dsukaje orphanage din nan basu kara haduwa ba Sunday kuma daya kamata yazo but Baba bai fita daga gidaba gudun fitinanshi vasa Ammi takira Yasmeen tacemata tagayamai karyazo text message Yasmeen tabama Farida wayanta ta tayata yimal.
Yasmeen tayi kyau kaman ba itaba itada Sa'a gyara ake musu nakin karawa gyaran jiki, yau akaje yima Yasmeen jere, Baba da Baffa sun mata kavan daki na gani na fada, bedroom duplex ne gidanta kuma ko'ina saida suka zuba kaya suka zuba gadaje
" ko'ina gobe akace za'akai kawo akwatin Yasmeen da safe.
0
Itadai Yasmeen bin komi take da idanu tarame sosai tarasa maisa Maheer baya kiranta most times short text messages yake mata shima ba kullum ba, yanda takeji gameda shi kaman zata zare, bangare daya na zuciyanta kuma fargaban auren take tana tunani vanda zatai rayuwa da criminal, tana zaune adaki Farida ta shigo tace "Anty Yasmeen mijinki yaturo abokinshi yana waie wai kie" kallon Farida tayi bamata da energy murya chan kasa tace "jeki gayama
Ammi" juyawa Farida tayi tafice bata wani imaba tace "Ammi tace kie" hijabi tadauka har kasa tasaka tasa slippers tafito gidansu jama'a sosai dan yau aka kawo akwatin Sa'a ita bama tanan, bude gate tayi tafita
Hamad tagani jngine jikin mota yana sanye da manyan kaya, tana ganinshi taganeshi akunyace tace "ina yini" kallonta yay yay murmushi yabude mota yaciro was manyan jakunkuna guda biyu yazo dab da ita yace "gashi amarya angonki yace nakawo miki" hannu tasa ta karba ahankali tama 2 kasa magana sabida yanda takeji
Hamad yayi murmushi yace "to bari naje" gyadamai kai Yasmeen tayi tace
"nagode" shiga motan shi yayi yawuce itakuma takoma gida tawuce dakinsu, tana shiga daki bama ta duba kayan ba ta watsar dasu kawai tafada gado tafashe da kuka sosai, bakaramin kuka tayi ba ahaka bacci yay awon gaba da
ita. Sa'a tamata tambayur?tana kai hannunta tana sharemata fuska ahankali tace
"fadamin menene kunyi fada da Maheer ne"? Girgizama Sa'a kai tayi kafin ahankali tace "a'a kawai" tai shiru Sa'a tace "kifadamin menene to? Meke faruwa"? ahankali tasauke jiyan zuciya tace "Ya Sa'a baya kirana kwata kwata, duka duka sau biyu mukai waya rana na farkon was randa nai dialing number shi da mistake yakirani back, rana na biyu was rannan da Ammi tace nakirashi karyazo dan Baba na gida, wasu yan kananun test message yakemin shima maybe once in a week, baya kirana kaman yanda kuke waya da Ya Faisal" takarashe maganan tana goge hawayen daya zubomata, ahankali Sa'a tace "to ke mekikeso"? Wanna karan duka hannayenta Yasmeen tadaura akan fuskanta tafashe da kuka sosai kana ganin yanda take kuka kasan kawai she can't help it ne cikin kuka sosai tace "ni kawai inaso yadinga kirana, vadinga magana dani, yabani attention, Ya Sa'a duk idan na zauna wlh shinake tunani, banasa kaina amman kawai sai inta tunaninshi yana zuwan mini zuciya, inta tuna komi nashi da yanda yake magana, nakaranta messages dayake turamini sunfi sau miliyan kinsan sau nawa ina yunkurin kiranshi saina daure nahana kaina? Rannan da Ammi tace nakira nacemai karyazo har kuka saida nayi nacemai karyazo har kuka saida nayi sabida I wanted to see him dan nai kewanshi sosal,
Ya Sa'a bansan meke damuna ba kaman zan haukace nakeji bansan mesa am even feeling this way ba akan me zan dinga damuwa da wanda bai damu dani ba I don't know what's wrong with me" dudda Yasmeen ta bala'in bata tausayi dan tana mugun son Maheer amman saida Sa'a tai dariya gain batasan soyayya ne ke damunta ba, ahankali tace "Malama nothing is wrong with you face soyayya, Wallahi bala'in son Maheer kike maybe sama da yanda shi yake sonki ba"
dasauri Yasmeen takalleta tana tsayar da kukan datake, Gyadamata kai Sa'a tayi tace "yes all this abubuwan nan dakikeji shine soyayya to Allah natuba waye ma bazaiso Maheer ba gaye har gaye, ga kyau ga tsayi ga aji ga gayu ga yanga ga miskilanci kuma wh shima yana mutuwan sonki dan ai naga yanda yake kallonki rannan daya zo wajenku dana fito dake kawai dai baida magana ne baida hayaniya kuma dama mutum mara magana kira namai wuya, amma dai" Sa'a ta dafata tace "Yasmeen you are too innocent sannan har yanzu ke yarinya ce Baba bai baki opportunity kinyi friends ba balle samari saisa bakisan all this things ba yanzu dai shawaran dazan baki shine kada ki nunama Maheer wannan mahaukacin son dakikemai dan zaki sha wahala, yakamata soyayyan namiji yafi na mace yawa so dole zaki zage dantse shi yanuna miki shine yake mahaukacin sonki bake ki nuna naki ba karki wahala besides Kece mace Kece abinso, gaki da bala'in kyau Yasmeen, ga gashi, ga hali nai kyau, ga iya girki ga uwa uba dadin zama babu abinda bazaki iva samu ba idan kinso dan haka take charge of Maheer kema kijamai aji kinashan kamshi kaman yanda yake miki kinajina" gyadama Sa'a kai tayi ahankali, saikuma
0
cikin don yakara tabbatar da abinda Sa'a tace, tace "Ya Sa'a yanzu dagaske son
• Maheer nake"? Gyadamata kai Sa'a tayi tace "so ba kadan bama Yasmeen, you 3 are hopelessly in love with Maheer, Kodayake ba laifinki bane Maheer ya iya sace zuciyan mace koni Badadan inada baby Faisal ba da haka nai crushing akanshi wh" Sa'a takashe mata idanu daidai sukai ana buga kofan ana cewa waya rufe kota sa'a tawuce falo dasauri tana cewa nine,
Yasmeen kasa koda motsi tayi daganan zuwa chan yanzu itane ke son Pablo wannan criminal din da babanta keson kamawa, mutumin dake running drug empire? Mutumin dakeda bindigogi, mutumin dake shan taba, mutumin dakesa ayi kidnapping mutane, mutumin da yanzu haka auren nan nata dayake shirin yi sabida yay threatening zai kashe iyayenta ne, mutumin da is after her family, number druglord a africa gabaki daya, mutumin da shine burin kowani dan sanda yakamashi, how can she fall for a ruthless person a ruthless man like that
" how???? tambayi kanta kafin ahankali tace "na shiga uku noooo, bazan iya sonka ba Pablo, bana sonka mistake Ya Sa'a tayi" daga labule Hajjo tayi tace "Kekuma me kika fadi ke kadai adak...." baki Hajjo takama ganin hawaye kan idanun
Yasmeen tace "ke tun yanzu harkin fara kukan ahhh lallai amarya Yasmeen"
wucewa Yasmeen tayi tafita daga dakin dasauri batare datace komiba dakinsu takoma an kawoma kawayen
Sa'a abinci dayawa duka sun hadu sunaci babu yanda basuyi da ita kan tasauko suci ba taki ta kwanta tai shir tunani yamata yawa tana zaune wajen  matan dake basu magunguna tashigo tabasu tashaa tasake komawa ta kwanta, wayanta takalla dake gefenta sotake tadauka tabude message din Maheer takaranta kotaii dadi aranta amman tahana kanta tunawa da Ya Sa'a tace sonshi take, runtse idanunta tayi gamgam ta kankame jikinta ji kaman zazzabi na neman kamata ahaka bacci yay awon gaba da ita.

EPISODES
Washegari harka ya kachame su
Yasmeen da agida zasuyi lalle
hakanan suka tafi makota sabida
akwatin Yasmeen da za'a kawo,
duk wanda yaga Yasmeen tayi
bala'in kyau amman tai zuru zuru
baa kawo komi ansan fargaban
barin iyaye ne, ana zana musu lalle
kawaye su na rawa lallin Yasmeen
bakaramin kyau yamata ba
combination na ja da baki amman
babu abinda kemata kyau bin kowa
take da idanu babu wani wanda
keda lokacinta banda Farida shi
Baba ma baicika zama gidan ba at
all bama a ganinshi sabida mata
dasuka cika gidan ana shirin biki.

Akwati saiti aka kawoma Yasmeen
mai guda 6 dasukaji kaya gabaki
daya Maheer baimata abinda zaisa
Baba to become suspicious ba kar
aga kaman yanada kudi, Sa'a ce
ma mai akwati saiti saiti na 6 guda
uku guda 18 amman na Yasmeen 6,
Ammi bataji komiba  saima dadi
tasa albarka akayan aka cigaba da sha'ani.
3:00 PM
Su Yasmeen sai wuraren 4 suka

Su Yasmeen sai wuraren 4 suka
dawo gida daki ta tafi da sauri bata
kara fitowa ba wuraren 11 Ammi
tashigo dakin harta fara bacci
tabata tayi hakan yasa tabude ido
Ammi tace "tashi muje Babanki na
kiranki" tashi tayi tazauna ahankali
Ammi tai cupping fuskanta murya
chan kasa tace "Yasmeen dan
Allah ki kwantar da hankalinki kinji,
agarin nan zaki zauna bawani gari
ba, ko tari kikayi zamuji, kinajin
kewana zaki iya zuwa, to maisa duk
kika damu haka kikai zuru zuru?
Aure dole ne muddin kina Y'a mace
dole zaki bar gidan mahaifinki ki
koma gidan Mijinki komujima komu
dade, kin manta abubuwan dana
koyamiki ne"? Girgizama Ammi kai
tayi alamun a'a hakan yasa Ammi
tai murmushi takama hannunta ta
dagata kama fuskanta tayi ta
manna mata kiss agoshi tace
"Woww mai gyaran jikinki ta iya aiki
babu a inda baki kamshi Yasmeen
9g Masha Allah muje" gyadama Ammi
kai tayi tabita suka fice zuwa
dakinta uwardakan Ammi tawuce
da ita, Baba na zaune bakin gado
hakan yasa ta zauna agabanshi
tasauke kanta kasa ahankali tace
"Baba gani"

dagata kama fuskanta tayi ta
manna mata kiss agoshi tace
"Woww mai gyaran jikinki ta iya aiki
babu a inda baki kamshi Yasmeen
Masha Alah muje" gyadama Ammi
kai tayi tabita suka fice zuwa
dakinta uwardakan Ammi tawuce
da ita, Baba na zaune bakin gado
hakan yasa ta zauna agabanshi
tasauke kanta kasa ahankali tace
"Baba gani"
3:00 PM
shiru Baba yayi yana kallonta kafin
chan yakalli Ammi yace "kibamu
waje" tabe baki Ammi tayi ta tashi
tafice abinta Baba yakalli Yasmeen

shiru Baba yayi yana kallonta kafin
chan yakalli Ammi yace "kibamu
waje" tabe baki Ammi tayi ta tashi
tafice abinta Baba yakalli Yasmeen
yace "Fateema" ahankali Yasmeen
tadago fuskanta gani tayi Baba
yadan rame shima, murmushi Baba
yamata yanuna kanshi yace "gobe
war haka kina gidan mijinki Fatima"
Baba yadanyi shiru kafin ahankali
yace "karki sake kiyi tunani sabida
na aurar dake kin dawo karkashin
wani zan rage sonki kokuma bazaki
iya gayamin idan kinason abu

Yasmeen kome kikeso call me
kifadamin, komeke damunki call
me kifadamin, ni Babanki I will
always be Babanki har karshen
duniya kinajina"? Gyadama Baba
kai tayi ahankali idanunta na
cicciko da hawaye, dan ijiyan
zuciya Baba yasauke yadauki wani
file dake gefenshi yamika mata
yace "dukan ku na sayamuku filaye
kusan all kudadena da wanda
nasamu dana koma CP abubuwan
danayi dashi kenan danni ko
ayanzu nariga naci rayuwana I
don't need luxury cars ko gida,
gidan iyayena ya isheni rayuwa
banson nabar gidan nan naje wani
mansion ko estate kome nasamu
nakune,
3:02 PM
wannan takardun filaye guda biyu ne
dana saya da sunanki wanda daman
duk randa zaki aure nace zan baki,
karba" ahankali Yasmeen tasa hannu
ta karba, Baba yasa hannu yadauki
wasu manya manyan kwalaye guda
biyu yace "this are set na gold dana
sayamiki, sarka warwaro zobe da
dankunne saiti biyu keep them safe,
Yasmeen rayuwa babu wanda yasan
gobe bansan kozan rayu dake har
abada ba" hawaye ne yasauko
dagakan idanun Yasmeen, ahankali

yace "dukan ku na sayamuku Tilaye
kusan all kudadena da wanda
nasamu dana koma CP abubuwan
danayi dashi kenan danni ko
ayanzu nariga naci rayuwana l
don't need luxury cars ko gida,
gidan iyayena ya isheni rayuwa
banson nabar gidan nan naje wani
3mansion ko estate kome nasamu
nakune,
wannan takardun filaye guda biyu ne
dana saya da sunanki wanda daman
duk randa zaki aure nace zan baki,
karba" ahankali Yasmeen tasa hannu
ta karba, Baba yasa hannu yadauki
wasu manya manyan kwalaye guda
biyu yace "this are set na gold dana
sayamiki, sarka warwaro zobe da
dankunne saiti biyu keep them safe,
Yasmeen rayuwa babu wanda yasan
gobe bansan kozan rayu dake har
abada ba" hawaye ne yasauko
dagakan idanun Yasmeen, ahankali
Baba yace "sannan maza basu da
tabbas they can be wicked,
abubuwan nan danake baki anytime
needs na amfani dasu yay araising
use it to secure kanki, maybe zaki
fara business ko wani abu da mijinki
bazai iya miki ba, saiki amfani dashi
kinji kima kanki"

gyadamai kai Yasmeen tayi hawaye
na fitowa daga idanunta takasa
magana, kallonta Baba yake wlh
jiyake kaman yafasa Auren shi
bawai ya tsani mijinta bane amman
haushinshi yakeji sabida zai tafi
mishi da diya tabar gidanshi,
ahankali Baba yace "tashi kitafi
Allah yamiki albarka, Allah ya sanya
Albarka a aurenki, Allah kuma
yabaku zaman Ipy" tashi Yasmeen
tayi ahankali tajuya zata tafi
kasawa tayi dawani kalan gudu
tadawo tai kneeling takifa kanta
kan cinyan Baba tana kuka tace
"Baba dan Allah kada kabari akaini
wani waje zan cigaba da zama
agidan mu bayan anyi Auren banso
nabar gidanmu Baba wlh banso"
duk taurin zuciya irin na Baba jiyayi
hawaye ya saukomai daga idanu
dasauri ya sharesu yay murmushi
yadagota hannunshi yakai kan
fuskanta yana sharewa yace "daina
kuka duk idanunki sun kode sabida
kuka it's okay kinji"
gyadamai kai tayi ahankali Baba yace
"tashi kijeto, kaima Ammin ki
abubuwan ki taboye miki cikin
kayanki" gyadama Baba kai tayi,
Baba yasake sharemata fuska tass
tareda dagata tabar dakin.

Jama'a ance rana bata karya ko???
Yau juma'a ayau ne kuma dubbannin
jama'a suka shaida daurin aure
tsakanin MAHEER DA FATEEMA akan
sadaki dubu 200, dakuma FAISAL DA
SAADATU akan sadaki 200k, MaheerS
na sanye dawani hadaden Shadda ya
Allahu yay kyau sai best friend na
Ango Hamad shima yay kyau yay
inviting friends dinshi sai tsokanan
Maheer suke ana ango ango hakan
yasa Hamad yafita daga dandazon
yawuce wajen Farida dayagani akofar
gida dake magana dawasu baki yace
"Farida" dasauri takalleshi tace "ina
yini" murmushi yayi yace "kije ki
sanar ango zai shigo yaga
amaryanshi" wani kalan washe baki
Farida tayi tajuya da gudu tashiga
gidansu tana ihu ga Mijin Anty
Yasmeen nan zuwa wai yagaida ku
sannan yaga matarshi.
Yasmeen na zaune dakinsu baa dade
da gama mata makeup ba tasaka
wani farin gown na lace wanda
Maheer ya aiko mata dashi wlh kaga
Yasmeen zata dauka all this black
Arabs din nan ne, shigowa dakin
Ammi tayi ganin Yasmeen saida ta
daskare tsaye takalli kawayen su tace
"Yasmeen dina ne haka" dasauri
sukace itace Mama, zuwa Ammi tayi

Yasmeen na zaune dakinsu baa dade
da gama mata makeup ba tasaka
wani farin gown na lace wanda
Maheer ya aiko mata dashi wlh kaga
Yasmeen zata dauka all this black
Arabs din nan ne, shigowa dakin
Ammi tayi ganin Yasmeen saida ta
daskare tsaye takalli kawayen su tace
"Yasmeen dina ne haka" dasauri
sukace itace Mama, zuwa Ammi tayi
kawai ta rungumeta tace "you look
beautiful Yasmeen Masha Allah
nahaifi kyakkyawan yarinya wlh"
takalli kawayen nasu tace "ku kawo
Yasmeen falo na ga angon ta nan
Zuwa" fita Ammi tayi sukuma suka
shiga kara gyara Yasmeen aka
yafemata net fari aka ana kara fesa
mata turare banda uban kamshin
datake aka fito da ita kowa kallonta
yake ana ayiriri, zaunar da ita sukai
akan dogon kujeran falon daidai nan
matan dake tsakar gida sukahau ihu
"ga angon Yasmeen ayiriririi"
faduwa gaban Yasmeen yahauyi
sosai.
Ahankali Maheer ke tafiya kanshi
akasa Hamad na gaba zuwa dakin
Ammi dawasu kawayen Sa'a ke
leading nasu suna rawan kai anga
hadaddun classic guys, shiga dakin


Ahankali Maheer ke tafiya kanshi
akasa Hamad na gaba zuwa dakin
Ammi dawasu kawayen Sa'a ke
leading nasu suna rawan kai anga
hadaddun classic guys, shiga dakin
Ammi Hamad yayi Maheer yabiyoshi
abaya Yasmeen ita kadai ne zaune
kan dogon kujeran kanta akasa
hannayenta kan cinyanta tundaga kan
kafarta Maheer ke kallon har zuwa
itadin gabaki daya wani kalan lumshe
idanu yayi yabude ya tsaya gabanta
ahankali zokaga yanda ake leken
dakin Ammi yacika makil, hannunshi
ahankali yasa a aljihu yaciro sabbabin
wraps na dubu dubu guda biyu ya
shiga manna mata romantically, ihuuu
kawai ake ana ayiriri abokanan
Hamad da kawayen Sa'a na video
tass Maheer ya watsa mata kudin
suka kare kawayen Sa'a da abokanan
Hamad sukai ihu "Saura halal hug"
dan juyowa Maheer yayi yakalli
Hamad dan mugun kunya yakeji ga
mutane harda iyaye, gyadamai kai
Hamad yayi ahankali alamun yayi, yan
dakin sukahau ihu ana cewa angon
Yasmeen nada kunya kaman ita,
ahankali Maheer yakai hannunshi
yadaura kan hannun Yasmeen
dayasha lalle dake kan cinyanta
yarike wani kalan spark daga
Yasmeen harshi sukaii amman hahu


yarike wani kalan spark daga
Yasmeen harshi sukaji amman babu
wanda yanuna sabida mutane,
dagata yayi hakan yasa ta taso
ahankali kaman kwai kanta akasa
gabanta na faduwa sosai, ganin taki
kallonshi yasa cikin wata sassanyar
murya Maheer yace "Fateema" ihu
dakin suka dauka awwwwwn kaman
ana wani drama awajen har ture ture
ake daga waje dan aga meke faruwa
adakin Ammi sabida ihun dake tashi,
Duk yanda Yasmeen taso tadaure
karta dago idanunta kasawa tayi
gently tadago idanunta da akama ado
asama da kasa ta zuba akanshi
Maheer jiyayi wani abu yadaki
zuciyanshi baitaba sanin Yasmeen is
this beautiful ba sai yau Ya Allah!
Yafadi ahankali lunshe idanunshi yayi
yabudesu kafin ahankali yakara one
step zuwa gabanta yabata wani kalan
hug dabai taba bataba zokaji ihu da
tapi da ayiriri babu wanda ba'ayi
adakin Ammi Yasmeen duk yanda
taso ta danne kukan datakeji saida
yazubo sharrrr atare zuciyoyinsu ke
bugawa kasa sakinta Maheer yayi
harsaida Hamad yace "Malam tazama
taka fa" akahau ihuuuu kaman zaa
tada dakin sannan Maheer yasaketa
akunyace kafin yajuya dasauri su
Hamad suka bishi ana ihuuu ana
taka ta" akahau ihuuuu kaman zaa
tada dakin sannan Maheer yasaketa
akunyace kafin yajuya dasauri su
Hamad suka bishi ana ihuuu ana
dariya ana ayiriri kavwayen Sa'a suka
kalli Yasmeen dake goge hawayen
datake tace "wannan kukan farin ciki
ne wih mijinki ya bala'in hadu" kaman
jira take afadi haka tashi tayi da gudu
tai uwardakan Ammi tahau kuka
jikinta gabaki daya kamshin Maheer
yake mata daga rungumeta dayayi
itadai ta shiga uku.
Wuraren7 motocin su Hamad da
abokanenshi sukai layi agaban gidan
Baba daukan amarya, aka nemi Baba
ki
Ko sama ko kasa baa ganshi ba Baffa
yadau saya yakirashi yace "kana ina
Ibrahim" ahankali Baba yace "Baffa
baran iya agabana adauki y'ata akaita
gidan wani ba, just do the needful on
my behalf nariga namata addu'a jiya
nabata abinda zan bata but I can't do
this" shi kanshi Baffa saida Baba ya
ashi tausayi badan komi ba saidan
yasan yanda Baba keson yaranshi
ahankali yace "be strong Ibrahim
kamata addu'a sannan kasan cewa
aurar da diyarka da ranka da
lafiyanka ma rahama ce na ubangiji
Ko sama ko kasa baa ganshi ba Baffa
yadau saya yakirashi yace "kana ina
Ibrahim" ahankali Baba yace "Baffa
baran iya agabana adauki y'ata akaita
gidan wani ba, just do the needful on
my behalf nariga namata addu'a jiya
nabata abinda zan bata but I can't do
this" shi kanshi Baffa saida Baba ya
ashi tausayi badan komi ba saidan
yasan yanda Baba keson yaranshi
ahankali yace "be strong lbrahim
kamata addu'a sannan kasan cewa
aurar da diyarka da ranka da
lafiyanka ma rahama ce na ubangiji
akwai wayanda basu rayu sunga
Auren yayansu ba you should be
grateful kai Allah ya nuna maka,
kabama Yasmeen tarbiya mai kyau
har takai minzikin aure kuma ka aurar
da ita so Alhamdulillah"
gyadamai kai Baba yayi yace
"hakane Baffa" katse wayan Baffa
yayi aka kawomai Yasmeen yamata
fada mai sosarai yagayamata Baba
yana office yace atafi da ita, nan fa
Yasmeen kuka kuka saida Baffa yayi
da gaske ta I shiga mota su Farida da
Nana suka shishiga yan uwan Ammi
kawaye da abokan arziki akabi
Yasmeen aka kaita gidanta.
babban gidane gidansu Hamad
sosai mai bangare uku duka kuma
duplex duplex ne, bangaren Baba,
bangaren Hamad dayake arufe baa
gama gyaran shi ba, sai bangaren
Maheer da aka gama gyara shi yay
kyau, saida aka fara kaita bangaren
Baba makaho da matayen su
Malam Sani da Liman da mutanen
anguwa ke wajen suka karbi
Yasmeen akai wasu al'adu aka
mata kyauta sannan aka tafi da
Yasmeen side dinta wowwww is as
if dama Baba chan duka
kudadenshi tarawa yake yama
Yasmeen kayan daki dan wlh babu
harkan karanta gidan Yasmeen
kaman na diyar gwamna sama aka
kaita ana wake ana shagali. 3:05 PM
Wuraren 1 Hamad yashigo dakin
daidai Maheer na fitowa daga wanka
daure da towel a waist nashi, saikuma
23 karami dayake tsane kanshi dashi
dasauri Hamad yay wajenshi yace
"wai ya akayi kabari yan uwa su
kwanan maka"? Dan kallonshi
Maheer yayi saikuma awulakance
yace "to akaina suke"? Baki Hamad
yasaki yana kallonshi saikuma yayi
da sauri Hamad yay wajenshi yace
"wai ya akayi kabari yan uwa su
kwanan maka"? Dan kallonshi
Maheer yayi saikuma awulakance
yace "to akaina suke"? Baki Hamad
yasaki yana kallonshi saikuma yayi
shiru yajuya zai fita daga dakin
saikuma yadawo ciki,
Maheer na kokarin bude wardobe
Hamad yashiga gabanshi cikin dan
fushi yace "ka dauka bana lurada
kaine this past few days"? Cigaba
da tsane kanshi Maheer yayi
kaman badashi Hamad yake
magana ba hakan yasa Hamad ya
maheer na kokarin bude wardobe
Hamad yashiga gabanshi cikin dan
fushi yace "ka dauka bana lurada
kaine this past few days"? Cigaba
da tsane kanshi Maheer yayi
kaman badashi Hamad yake
magana ba hakan yasa Hamad ya
kule yace "Maheer just because ina
maka shiru ina barin ba is because
banso ina takura maka ne but listen
to this dan someone needs to tell
u" yay maganan tareda sa hannu
ya fizge karamin towel din da
Maheer ke faman tsane kanshi
dashi ya jefar kasa hakan yasa
Maheer yakalleshi ranshi abace,
shima rai abace Hamad yace "fight
it as much as u want bazaka taba
getting rid of the feelings dakake
jima that girl ba which is love!"
Wani kalan kallo Maheer yamai,
Hamad yace "ohhh are you
shocked? Maheer you are madly in
love with Yasmeen!"
Chak Maheer ke kallonshi, Hamad
yace "I've known you all my life
babu wanda zai iya cewa yasanka
kaman ni Maheer bantaba ganinka
go out of your way for anyone ba
sai for this girl!" Yanuna kofa yace
"you fought that evil woman for
Yasmeen! Kasami accident sabida
Yasmeen! You go out of you way
kasami lecturing work for
Yasmeen! Kaje kai lectures for
Yasmeen! Kayi aure for Yasmeen!
Kaida babu abinda katsana kaman
aure, you've lost yourself for
Yasmeen! Kabar business naka for
Yasmeen! Kayi karya zakai tafiya
kataho nan for Yasmeen! Maheer
what do you think? Are you that
dump dabazaka gane cewa all this
abubuwan nan dakayi kayi sune
sabida ka kamu da matukar son
9 Yasmeen?"
Tunda yake maganan wani kalan
dim dim dim gaban Maheer yake
bawai yanaso ya karyata Hamad
bane deep down yasan kusan
hakanne dan all abubuwan nan
dayayi baitaba yinsu ba but then
again he don't want to accept cewa
son Yasmeen yake, yarinyar
comissioner of police, dawani
kalan sauri yajuya yabama Hamad
baya bakinshi har rawa rawa yake
yace "I...I...Hamad I don't love
her..." Yajuyo dasauri yakalli
Hamad yadan yatsine fuska yace
"bansan metamin ba kawai I can't
get her out of my head ne she is
disturbing my peace tasa ina
loosing focus, na aureta ne sabida
nasan tunda yanzu tana taredani
always I will get myself back and
resume back my business kasan
how many contracts muka rasa
kwanan nan sabida bananan?
My business is shaking" f*ck your
business Maheer!" Hamad yafadi
ranshi ya matukar baci kaman zai
mari Maheer, cikin ihu yace "kayi
aure bazaka natsu kadaina
maganan wannan banzan business
din da matarchan ta dauraka akai
ba, Maheer which of the favours of
Allah can you deny? Allah yayika
you are gifted Maheer and talented
you are smart kome kasa hannu
yana habbaka, Maheer ni nan
akwai kudinka dake wajena about
15m bai isheka ka bude wani
business kafara ba kabar empire
chan kabar matan chan kariga kai
aure kuma kabar gidanta kacigaba
da rayuwanka anan bazata taba
sanin kana nan ba, Maheer wat
else are you looking for, you have
me"

Hamad yanuna kanshi idanunshi
sunyi jazur kaman wanda ke shirin
kuka, muryanshi yay rauni sosai
yana rawa rawa yace "Maheer you
have meee, meee Hamad your
brother" hawaye suka cicciko a
idanunshi, ahankali Hamad da
maganan shi yay sanyi sosai yace
"you have Baba, you have the girl
the girl you love Maheer mekuma
kakeso? Why can't you leave those
bad people and and kazauna
anan"?
Hamad yakarasa maganan hawaye
na fitowa daga idanunshi wani
kalan sanyi jikin Maheer yayi
kaman kankara dasauri yajuya yay
kofa yafita daga dakin, tsugunnawa
Hamad yayi ahankali yarasa me
matarnan tama Maheer, amman
koma menene yasan Allah baya
bacci, wannan auren kadai is prove
cewa Allah baya bacci and her end
is near, sannan Maheer zai kubuta
daga hannunsu, Maheer zaibar
musu komi, Maheer will be a good
man In sha Allah.
Shakur invited Hasnah Tanko

EPISODES

Tunda gari yawaye yau Yasmeen ta
tashi da mugun zazzabi dan da
daddare batamayi bacci ba, ga
yunwa datakeji amman takasa cin
abinci ko kadan jikinta zafi kaman
wuta damuwa yamata yawa
azuciya, she can't believe cewa
anyi auren su da criminal din da
Baba ke nema ruwa a jallo sannan
kuma yanzu haka tana cikin
gidanshi tana dakinshi ne inda zata
dinga rayuwa aciki, a deep deep
down achan kasan zuciyanta so
kawai take taganshi
Ahankali Farida tai knocking kofar flat
dinsu dan bataso tabude kofa tashiga
ciki kai tsaye, bude kofan akayi
Hamad ne yana sanye da Riga da
wando na silk pj ajikinshi farare,
akunyace Farida tace "ina kwana Ya
Hamad" murmushi Hamad yamata
yace "how are you Farida? Harkin
tashi daga bacci"? Gyadamai kai tayi
ahankali tace "eh natashi, uhmm
Maman mu tace nazo nagayama Ya
Maheer Anty Yasmeen batada lafiya
kuma tun jiya bataci abinci ba, waiko
zai bada magani akawo mata" dan
matsawa Hamad yayi yajuya yaklli
Maheer dake kan dogon kujeran dake
palo shima yana sanye da pj na dark
blue soft t-shirt da long sweatpant
nashi ajikinshi, hannunshi rikeda mug
na coffee yana sipping, laptop akan
jikinshi yay kaman baijusu ba yana
aiki, Hamad yace "ga Maheer din
chan jeki fadamai" shiga ciki Farida
tayi shikuma Hamad yamaida kofan
yarufe yawuce stairs abinshi Maheer
na kallonshi ta wutsiyan idanu harya
karasa sama Farida takaraso
gabanshi ahankali tace "ina kwana Ya
Maheer" ijiye coffee yayi da system
yadan mata karamin murmushi
ahankali kafinma tafadi mai yace "ki
rikota kufito ta kofan kitchen I will be
yadan mata karamin murmushi
ahankali kafinma tafadi mai yace "ki
rikota kufito ta kofan kitchen I will be
there" gyadamai kai Farida tayi tajuya
tafita aranta tace "Ya Maheer na
mugun son Yasmeen wlh amman
bayada hayaniya da surutu" tashi
Maheer yayi yakara satan kallon sama
ganin Hamad baya wajen yasa
yawuce ya bude kofan falo yafita, ya
zaga ta back yard yana tafiya
ahankali har zuwa side din Yasmeen
jikin bango ya tsaya sai alokacin yama
kalli kanshi yanda har yanzu kayan
bacci ne ajikinshi da bathroom
slippers akafanshi dan yatsine fuska
yayi yay folding hannunshi akirji yana
kallon kofan kitchen din.
Sama Farida taje tabude dakin da
Yasmeen din keciki hartai wanka
tasaka atampan bubun da aka ma aiki
batama daura dankwali akaiba gashin
kanta harwani sheki yake looking so
silky dan an wanke matashi a saloon
anyi stretching dan batasa relaxer
gashin yay tsayi sosai yakuma bala'in
kyau dan tanada hair texture mai
kyau irin na fulani, babu komi a
fuskanta sai cream data shafa, milk
gyalen da aka ijiyemata akan gadon
na chattily Farida tadauka dasauri ta
Sama Farida taje tabude dakin da
Yasmeen din keciki hartai wanka
tasaka atampan bubun da aka ma aiki
batama daura dankwali akaiba gashin
kanta harwani sheki yake looking so
silky dan an wanke matashi a saloon
anyi stretching dan batasa relaxer
gashin yay tsayi sosai yakuma bala'in
kyau dan tanada hair texture mai
kyau irin na fulani, babu komi a
fuskanta sai cream data shafa, milk
gyalen da aka ijijyemata akan gadon
na chattily Farida tadauka dasauri ta
warware tarufa mata akai tace "kizo
Dr ya dubaki" dasauri Yasmeen ta
kalleta batace komiba dan bamata da
karfin magana, hannunta Farida taja
tace
tashi Anty Yasmeen jibi yanda
hannunki ke zafi" tasan idan tace
mata mijinta ke kiranta barata ba
sabida kunya, babu yanda Yasmeen
ta iya haka ta tashi dan ita duka
daukanta Hamad ne zai dubata dan
shine Dr, slippers din tasaka tabi
Farida data rike mata hannu tana
janta binta kawai take she's feeling so
light dan babu komi acikinta, ganinsu
suna saukowa daga sama yasa Mama
da jama'an dake falo tace "ina kuma
zaku"? Dasauri Farida tace "ce akayi
na kaita likita ya ganta" hakan yasa
Mama tace "ok, imaza ki dawo saiki
daure kiyi breakfast".
8:36 PM
9
Gyadama musu kai kawai Yasmeen
tayi batace komiba sukai hanyar
kitchen, ahankali Yasmeen tace
"mezamuyi a kitchen? Daidai Farida
na bude kofan baya ta wangale kofan
tace "Ya Maheer na jiranki" daidai
Yasmeen ta hada idanu da Maheer
dake jingine da bango yay folding
hannunshi akirji shima yana kallonta
tundaga kan gyalen kanta dayadan
sauka baya kana ganin gashinta daya
kwanta sosai yay kyau har zuwa
kayan data saka, faduwa gaban
Yasmeen yayi dasauri tasauke kanta
group.
daga kan fuskan Maheer dake
Gyadama musu kai kawai Yasmeen
tayi batace komiba sukai hanyar
kitchen, ahankali Yasmeen tace
"mezamuyi a kitchen? Daidai Farida
na bude kofan baya ta wangale kofan
tace "Ya Maheer na jiranki" daidai
Yasmeen ta hada idanu da Maheer
dake jingine da bango yay folding
hannunshi akirji shima yana kallonta
tundaga kan gyalen kanta dayadan
sauka baya kana ganin gashinta daya
kwanta sosai yay kyau har zuwa
kayan data saka, faduwa gaban
Yasmeen yayi dasauri tasauke kanta
daga kan fuskan Maheer dake
kallonta dasauri takalli Farida cikin
kasalalliyan muryanta tace "naji sauki
basai an dubani ba" tajuya dasauri
zata tafi strictly Maheer yace
"Fateema!" Chak Yasmeen ta tsaya
takasa tafiya ciki kaman yanda tasoyi
batare data juyoba, tashi Maheer yayi
daga jikin bango yataho ahankali
zuwa cikin kitchen din, hannunshi
yasa ahankali yakama hannunta wani
kalan yarrrr Yasmeen taji amman
tadaure bata nunaba, kallon Farida
Maheer yayi yace "make tea for her
Farida da abincinta ki kawomin anan
BQ" yanuna mata gini dake dan
kusada su karami" gyadamai kai
Farida tayi dasauri tawuce falo dan
kalan yarrrr Yasmeen taji amman
tadaure bata nunaba, kallon Farida
Maheer yayi yace "make tea for her
Farida da abincinta ki kawomin anan
BQ" yanuna mata gini dake dan
kusada su karami" gyadamai kai
Farida tayi dasauri tawuce falo dan
debo abincin da aka kawo musu,
shikuma Maheer yaja hannunta yace
"let's go" kin motsi tayi batare data
kalleshi ba cikin fushi fushi zazzabi
zazzabi tace "kabarni anan naji sauki
gajiya ke damuna I can take care of
myself" ganin gardama zatamai
kawai yaduka ya dauketa arude
takalleshi tace "dan Allah ka saukeni
na shiga uku wani zai ganmu fa"
tai maganan tana kallon kofan kitchen
dayake abude atsorace, kaman
badashi take magana ba wucewa
Maheer yayi yafita da ita zuwa BQ
din, bude kofan yayi yashiga ciki daki
dayane babba dakeda bayi da
karamin kitchen ga gado agyare tsaf
tsaf ga tv, sauketa yayi ahankali kan
gadon dawani kalan sauri ta tashi
zaune gabanta na faduwa tace "nizan
koma chan" wani kalan mugun kallo
yamata yace "zauna" zama tayi
ahankali tasauke kanta kasa gabanta
na faduwa sosai, dan dukawa yayi
anahanta wakai
 hannınwanchi kan
Dawani irin sauri Yasmeen tadago
manyan idanunta takalleshi hada
idanu sukayi ganin yanda yahade rai
yasa takasa magana, ahankali ya
sauke gyalen daga saman kanta yabi
3gashinta da kallo kafin gently yajaye
gyalen daga wuyanta gabaki daya
yanajin wani kalan kamshi datakeyi
da baitabajin abinda yamai kamshi
kwatankwacin dadin ba, rike gyalen
yayi a hannunshi yakai dayan hannun
nashi yadaura akan wuyanta she's
running serious temperature, ijiye
gyalen yayi agefenta yawuce bayin
dasauri yafito dauke dawani karamin
bowl na ruwa da wani sabon towel a
hannunshi dayake cikin leda yana
Zuwa ijiye ruwan yayi agabanta akasa
ya barke towel din daga ledan ya
yarda ledan yasa towel din aruwa
daidai nan akai knocking dawani
kalan sauri Yasmeen tasa hannunta
tadauki gyalenta zata yafa fizge
gyalen yayi yajuya yay kofa Yasmeen
tabishi da kallo yana rikeda gyalen a
hannunshi, bude kofan yayi Farida ne
da tray na abincinta da tea, batare
daya barta tashigo ba yasa hannu ya
karba yace "thanks" tana kallon
gyalen Yasmeen dake hannunshi taji
wani kalan kunya yakamata, tawuce
dasauri maida kofan yayi yarufe ya Luwa jiye ruwarn yayı ayavalld dKasd
ya barke towel din daga ledan ya
yarda ledan yasa towel din aruwa
daidai nan akai knocking dawani
kalan sauri Yasmeen tasa hannunta
tadauki gyalenta zata yafa fizge
gyalen yayi yajuya yay kofa Yasmeen
tabishi da kallo yana rikeda gyalen a
hannunshi, bude kofan yayi Farida ne
da tray na abincinta da tea, batare
daya barta tashigo ba yasa hannu ya
karba yace "thanks" tana kallon
gyalen Yasmeen dake hannunshi taji
wani kalan kunya yakamata, tawuce
dasauri maida kofan yayi yarufe ya
murza key Yasmeen taji gabanta na
fadi ganin ya murza key, ijiye abincin
yayi agefe, yataho gabanta yana ciro
wayanshi daga aljihu yay dialing
number Hamad yasa a kunne yana
tsugunnawa agaban Yasmeen
yadauki socked towel din ya matse
yakai zai daura a saman wuyanta
dawani kalan sauri Yasmeen ta rike
hannunshi idanunta sun cicciko da
kwalla ta girgixamai kai daidai lokacin
Hamad yadauki wayan hakan yasa
Maheer yace "give Dan jakan asibitin
ka akawomin BQ dina"
Kawal yaduka ya dauketa arude
takalleshi tace "dan Allah ka saukeni
na shiga uku wani zai ganmu fa"
tai maganan tana kallon kofan kitchen
dayake abude atsorace, kaman
badashi take magana ba wucewa
Maheer yayi yafita da ita zuwa BQ
din, bude kofan yayi yashiga ciki daki
dayane babba dakeda bayi da
karamin kitchen ga gado agyare tsaf
tsaf ga tv, sauketa yayi ahankali kan
gadon dawani kalan sauri ta tashi
zaune gabanta na faduwa tace "nizan
koma chan" wani kalan mugun kallo
yamata yace "zauna" zama tayi
ahankali tasauke kanta kasa gabanta
na faduwa sosai, dan dukawa yayi
agabanta yakai hannuwanshi kan
gyalen data yafa,
yana maganan ya katse wayan ya
yar agefe yakalli Yasmeen kallon
dayake mata yasa tasaki hannunshi
dasauri cikin murya kaman ta yar
karaman yarinya tace "sanyi zanji".

EPISODE
Wani shegen kallo Maheer yamata
da mayun idanunshi dasauri ta
juyarda kanta gefe hakan yasa
gently yadaura towel din awuyanta
firgita tayi irin wanda mutum keyi
idan ruwa mai sanyi yataba shi,
ahankali Maheer dake kallonta
yace "Lazy gurl"
turomai baki tayi yabi bakin da kallo
yanda lips nata sukai na asalin mara
lafiya looking super cute and sicky,
baice mata komiba yamaida towel din
ruwa ya jiko yafito dashi yace
"kalleni" juyoda kanta tayi ahankali
tai facing nashi kanta akasa ahankali
yadaura towel din kan goshinta da
gashi ke kwance ijiyan zuciya tasauke
tanajin sanyi na ratsa jikinta ahankali
tareda lumshe idanunta sosai Maheer
kewani irin kallonta she's is super
beautiful, wani kalan natural beauty
93 Allah yama Yasmeen, the more kana
kara kallonta the more tana kara
maka kyau, gata da gashi ajiki sosai
kaman na busuwa, knocking kofar
akayi hakan yasa ya jaye towel din
daga goshinta yamaida ruwa yamike
tsaye yatafi wajen kofa bude kofan
gashi ke kwance ijiyan zuciya tasauke
tanajin sanyi na ratsa jikinta ahankali
tareda lumshe idanunta sosai Maheer
kewani irin kallonta she's is super
beautiful, wani kalan natural beauty
Allah yama Yasmeen, the more kana
kara kallonta the more tana kara
maka kyau, gata da gashi ajiki sosai
kaman na busuwa, knocking kofar
akayi hakan yasa ya jaye towel din
daga goshinta yamaida ruwa yamike
tsaye yatafi wajen kofa bude kofan
yayi yakartbi jakan daga hannun Dan
yakoma ciki tareda maida kofan
yarufe yasa key yadawo ciki, ijiye
jakan yayi agefe yadauki bowl na
ruwan yawuce yakai bayi yadawo
zama kusada ita yayi abakin gadon
jikinsu na gogan juna, mugun faduwa
gabanta yayi da sauri ta matsa gefe
ahankali, yana jinta amman baice
komi ba tray abincin yadauka yadaura
kan lap nashi tea yadauka yajuya
kafin yadebi kadan yakai bakinshi jin
babu zafi, juyo da kanshi yayi
yakalleta kanta na kasa sai wasa da
yatsunta take ahankali yace
"dawo inda kike ki zauna" dan
kallonshi tayi idanunta sunyi raurau
kafin gently ta matso kusada shi
back jikinsu na gogan juna, tea
yamika mata ahankali tasa
hannunta ta amsa, yadauki wani
spoon yasa acikin jellof rice da
salad din da Farida ta kawo yadebo
kadan yajuyo yakalleta murya chan
kasa yace "open your mouth"
kaman yana magana da yar
yarinya, ahankali takalleshi hada
idanu sukayi wani abu taji ya
tsayamata awuya, yanda ya tsareta
da idanu yasa tabude bakinta
yasamata abincin ciki ahankali,
taunawa tashigayi bakinta babu
taste takai tea baki ta kurba,
yasake debo wa yakai bakinta
budewa tayi tana kallonshi kaman
yanda yake kallonta yasake samata
tadan tauna tai stepping da tea,
almost five spoon na rice din taci
zaikai na 6 kawai tasakinmai wani
soft cry, baisan lokacin dayace ya
isheki? Gyadamai kai tayi tanakai
hannunta ta share fuskanta ba lips
nata sunyi pink sosai kaman na yar
jaririya, dauke idanunshi yayi
dagakan lips dinta ya maida tray
abincin ya ijiye kan side drawer
yamika tsaye yay wajen jakan
batare daya kalleta ba yace "finish
93 d tea allura zan miki"
dawani kalan sauri takalleshi tama
kasa magana GABANTA sai fadi yake
hawaye yakara zubomata akan
fuska tasa bayan hannu ta goge,
wani kwalin allurai ya dauka
yabude yaciro bottle daya da
syringe yabare yabude yazuko
alluran yadauki wani different
allura shima ya zuko sannan
yahadasu duka a syringe daya ta
wutsiyar idanu yake kallon yanda
take kallon alluran tana goge
fuskanta wani short smile yasaki
yadauki cotton wool da aka jika a
spirit yataso yazo
fashewa da kuka tayi sosai da gudu
ta ijiye cup na tea akasa ta shige
cikin gado chan bango tana
girgixamai kai tace "dan Allah
karkamin allura Maheer" tsayawa
chak yayi jin takira sunanshi
hakanan kirjinshi yabuga, zaro
idanu tayi tana kallonshi, ahankali
yahayo gadon arude tamike tsaye
zata gudu hannu daya yasa ya
fizgota jikinshi tafado zata tashi
yace "Ke!"
Natsuwa tayi dasauri hannunshi ta
rirrike tana kallon fuskanshi da
alluran dake hannunshi tace "to a ina
zakamin"? Yana kallon kwayan
idanunta dake bala'in kyallin hawaye
yace "on your tiny bombom"
makemai kafada tayi dasauri tasake
rushewa da kuka tace "wlh kamin a
9R hannu ni barakaga jikina ba" ahankali
yana kallonta yace "why?"
Dan tsagaita kukan tayi tareda
dauke kanta daga kallonta dayake
kaman zai hadiyeta da idanu, zata
juya dasauri yajawota yasata
ajikinshi runtse idanunta tayi
gamgam hakan yasa gently yace
"open your eyes" bude idanunta
tayi ba musu ahankali yace "look at
me" zubamai idanunta tayi, lumshe
idanunshi yayi yakai hannunshi
daya kasan riganta yafaraja sama
kadan kadan kaman baiso yayi
wani irin yirrrrr Yasmeen taji hakan
yasa tai yunkurin rufe idanunta
dasauri yace "don't shut those
eyes, ki kalleni" bude idanuna tayi
tareda sauke wani gauron ijiyan
zuciya, yana kallonta right in the
eye cikin wani soft sexy voice yace
"kinsan cewa u are now mine?
Auren surnna?" Daidai lokacin
yakarasa jan riganta zuwa saman
bombom dinta batasaka komi
under ba, ahankali yay yunkurin zai
daga fuskanshi yakalleta dasauri
cikin muryan wanda ke shirin
fashewa da kuka Yasmeen tace
"dan Allah karka kalleni ahaka"
yana kallon kwayar idanunta with
the edge of his voice yace "I can't,
I have to look wat is rightfully
mine" dawani kalan gudu Yasmeen
ta runtse idanunta gamgam sabida
wani irin kunya datakeji zai gane
mata bombom, kallon fuskanta
yayi na kusan 1min kafin ahankali
yadaga kanshi yajuya tundaga kan
yatsun kafafunta dasukaji lalli
yabida kallo har zuwa santala
santalan cinyoyinta dasukenan
chocholate in color suna mugun
sheki sabida gyaran jiki, wani red
lace pant ne ajikinta that's so
transparent, awani irin hankali
yakai hannunshi yadaura asaman
pant din ta wajajen waist nata, wani
mahaukacin shock Yasmeen taji
dabatasan lokacin data wani kalan
shigewa kirjinshi ba ta kankameshi
kaman zata shige jikinshi,
kusan 1min Maheer yayi ahaka
yakasa komi kafin ahankali yaja lace
pant din kasa kadan yabi skin din ass
dinta da kallo that is soo0 smooth
and soft sunada little kwantaccen
gashi awurin kaman duwawun baby,
audugan yasa yagoga awajen sannan
yasa alluran yamata bama tasan anyi
ba dan baida zafin hannu ko kadan

kaman zata shige jikinshi,
kusan 1min Maheer yayi ahaka
yakasa komi kafin ahankali yaja lace
pant din kasa kadan yabi skin din ass
dinta da kallo that is sooo smooth
and soft sunada little kwantaccen
gashi awurin kaman duwawun baby,
audugan yasa yagoga awajen sannan
yasa alluran yamata bama tasan anyi
ba dan baida zafin hannu ko kadan
saida yagama yacire alluran daganan
kan gado yajefa cikin tarsh can dake
kusa da kofan shigowa dakin, sannan
yaja pant din awani irin hankali
yamaida mata tareda sauke riganta
back kasa ya jingina da bango tana
kan jikinshi yakai hannunshi sama
ahankali yakashe wutan dakin dasauri
tabude idanunta ganin duhu dumdun
zata yunkura ta tashi strictly yace
"koma ki kwanta" batai musu ba
komawa tayi ta kwanta ahankali kan
kirjinshi shikuma yasauko da kanshi
gently yadaura hancinshi cikin
gashinta so kawai yake yaytajin
kamshinta yakai hannayenshi ya
daura abayanta ya shafa kafin
ahankali yakai hannunshi saman zip
din riganta yaja kasa dawani kalan
sauri tai kokarin fita daga kirjinshi
jikinta har rawa yake yahanata,
fashewa da kuka tayi ahankali tace
dinta da kallo that is sooo smooth
and soft sunada little kwantaccen
gashi awurin kaman duwawun baby,
audugan yasa yagoga awajen sannan
yasa alluran yamata bama tasan anyi
ba dan baida zafin hannu ko kadan
saida yagama yacire alluran daganan
kan gado yajefa cikin tarsh can dake
kusa da kofan shigowa dakin, sannan
yaja pant din awani irin hankali
yamaida mata tareda sauke riganta
back kasa ya jingina da bango tana
kan jikinshi yakai hannunshi sama
ahankali yakashe wutan dakin dasauri
tabude idanunta ganin duhu dumdun
zata yunkura ta tashi strictly yace
"koma ki kwanta" batai musu ba
komawa tayi ta kwanta ahankali kan
kirjinshi shikuma yasauko da kanshi
gently yadaura hancinshi cikin
gashinta so kawai yake yaytajin
kamshinta yakai hannayenshi ya
daura abayanta ya shafa kafin
ahankali yakai hannunshi saman zip
din riganta yaja kasa dawani kalan
sauri tai kokarin fita daga kirjinshi
jikinta har rawa yake yahanata,
fashewa da kuka tayi ahankali tace
"mezaka min"? Cikin husky voice
yace "abinda akema matan aure

sake matsteta yayi ajikinshi yakai
hannunshi duka biyun yasa ta cikin
riganta yadaura kan fatan jikinta that
is very very hot, ahankali yashiga
pressing jikinta yanamata wani kalan
massage abaya tana jikinshi dabata
taba sani akwai irin shi aduniya ba
dan yalura the main thing dake sata
zazzabin nan gajiya ne, tun gabanta
na fadi harya zo yadaina ganin babu
abinda yake mata banda massage
daga wajajen shoulder nata down to
her waist, awani kalan hankali
tasauke ijiyan zuciya taredayin
hamma tasake narkewa ajikinshi
kaman jaririyan mage ta lape lup dan
wlh jikinshi bala'in dadi kaman tana
kan gado, good 5mins bata karaba
wani kalan bacci mai bala'in nauyi yay
Ower
awon gaba da ita.
shiru Maheer yayi yadaina mata
massage din jin bacci mai nauyin
gaske ya kwasheta ajikinshi,
ahankali yasauke hannunshi kan
bra dinta abaya yay shiru kawai
yanajin yanda take sauke jiyan
Zuciya, jiyake kaman yasata
acikinshi ya dinke kawai yahuta
yanzu ya aureta gata ajikinshi he
just hope koma menene yakeji zai
daina ji cus he needs to resume
back work.
jiyan zuciya yasauke ahankali
yasake turata cikin kirjinshi sosai
ya kankame all that matters right
now is yana tareda yarinyar datasa
komi na rayuwanshi ya tsaya chak
for a while yanzu, shi kadai yasan
lost din dayasamu a empire nan for
being this absent, lumshe idanu
yayi batare daya rabata da jikinshi
ba yawani kalan kwanciya da ita
dasauri takara kankameshi tana
sauke ijiyan zuciya cikin bacci
shima ahaka baccin daya dade
baiyiba shi he can't remember d
last time dayay bacci ma baccin
yay awon gaba dashi.
Hamad na zaune afalo yakalli agogo
murmushi kawai yayi yace
"munafukin banza munafukin wofi
dagajin batada lafiya jibi yanda
jikinshi yahau rawa" tabe baki yayi
yadauki car key abinshi yawuce yafita
dan yanada wata patient.
Nan falo kuwa bude chaptan
Yasmeen da Maheer akayi dan
saida Mama ta titseye Farida nan
tafadi mijinta yace takawota
takawo abincinta habawa nan fa
aka tasa hira. Kawar Mama data
biyo Mama tace "ai kinga maza
shiru shirun nan masu kunya
kunyan nan sunfi kowa rashin
hakuri wlh da danbanxan fitina"
wata mata ta chafe tace "yanzu ko
barinmu mutafi bazaiyi ba yasa aka
kaimai matarshi" dasauri Maman
Intee da ita yanzun nan tazo
batawani jima da zuwa ba tace
"aaahhh dan Allah kubarmin yara
su shakata zamani ya chanza wai
yaushe ma da rabon kuji an kwana
Yamayi kokari daya bari kuka
kwana bawan Allah, ku barshi ya
lurada matarshi batada lafiya, Allah9
dai yakawo kazantar daki" duka
aka taru akace. "Ameen" suka
shiga gyara gidan dan suyi sauri
sugama sutafi
Ahankali Yasmeen ke bude
idanunta wuraren 4 shima kiran
sallan dataji ne ya farkan da ita,
kaman amafarki ajikin mutum
gabaki daya tajita ga hannu cikin
riganta ta baya sai alokacin ta tuna
tana tareda Maheer dasauri tadaga
kanta ta kalli fuskanshi dake dudda
dakin da duhu but tana iya ganin
fuskanshi he looks very very
handsome idan yana bacci kaman
salihin bavwan Allah ko kadan baiyi
kama da criminal ba, wani kalan
bugawa zuciyanta ya shigayi tana
kallonshi tana tuna yanda yakula
da ita dazun nan kafin tai bacci
harda yanda yasatai bacci dabama
tasan lokacin ba, lumshe idanunta
tayi tabude su ahankali tasake
daurawa akanshi dagaske tanason
Maheer kaman yanda Ya Sa'a
tafadi,
jitake kaman takara kankameshi
kaman yanda he look sweet and
peaceful dinnan kaman ya farka
tacigaba da ganinshi ahakaba she
wish Auren soyayya sukayi ba
wannan Auren ba dayasa tayishi dole
sabida karya kashe su Baba, hawaye
taji yazo mata tunawa da abin dasauri
ta yunkura zata tashi zaune, wani

Yana cewa she's clingy he is way clingier, vanda ya kankameta kaman wani shagwababben little boy irin masu rigiman nan da kiwuya, rawa kafafunta yafara cikin muryan bacci Maheer yace "I love kamshin dakike yi that's why I don't wanna let you go, wait for me natashi" kusan half na face nashi da hancinshi nakan boobs dinta riga da bra dinta ne kawai shamaki sosai take in wani iri kaman yan kananun tsutsotsi guda dubu na tafiya

tundaga kafanta har zuwa cikinta
• zuwa kirjinta da kanshi ke wajen wasa
• wasa ga mamakinta bacci mai nauyin gaske ne yasake kwasheshi ahaka dan tanajin yanda yake sauke iiyan zuciya akirjinta,
itama wani barawon baccin ne yasake saceta. Vibration na wayanshi ne yatadashi bude idanunshi yayi ahankali yakalli yanda ya rirrike Yasmeen kanshi ke kiriinta ahankali batare daya saketa ba yakai hannunshi yadauki wayanshi dan yasan Hamad ne shine da Dan da Baba saikuma Yasmeen sukasan this number, kai wayan kunnenshi yay batare dayay magana ba,
& Hamad yace "to dan iska al saika saki yar mutane tazo tama yan uwanta sallama zasu tafi kai wh ma Maheer baka da kunya, ko wankan safe bakaiba imagine pi ne ajikinka kawai ka dau.........
" katse wayan Maheer yayi ya jefar yakai hannunshi ya kunna wutan dakin, hasken da Yasmeen tagani cikin bacci yasa ta yatsine fuska zata koma tashige cikin jikin Maheer yaja hancinta yace "wake up Clingy gurl" ahankali Yasmeen tabude idanunta ganin Maheer na gab da ita yasa dasauri takoma baya tana sauke kanta kasa, sauka yay dagakan gadon yace
"come down ana ¡ranki"
3:37 PM
sai alokacin ma ta tuna da yan gidansu dasauri tasauka dagakan gadon, gyalenta ta dauka ta daura akai bamata tsaya tayafa dakyauba tasaka slippers dinta dasauri tai hanyar kofa tama manta da bayan riganta dayake abude, karat
Maheer yarike hannunta hakan yasa tajuye atsorace, wani shegen kallo yamata yace "where do you think u are going to ahaka?"
3:38 PM
Shiru tayi takasa magana, ahankali yadan duko saitin fuskanta runtse idanunta tayi dasauri sabida vanda gabanta ke faduwa, hannunshi yakai bayanta yaja zip don riganta back up sannan yadago gyalenta ya yafamata har goshinta, kafin yadan gyara zaman riganshi daduk ta yamutse yasa slippers dinshi yarike wayanshi a hannu yawuce wajen kofa yabude key yakalleta yace "let's go". Bude kofan Maheer yayi yana kallonta, ahankali ta tashi tawuce tagabanshi tafita daga dakin dasauri tai hanyar kitchen din tasa hannu tabude kofan tashige tamaida tarufe duk yana kallonta sannan shima yafito yaja kofan yawuce yana tafiya ahankali yana leken side din Yasmeen. Falonta tashiga ganin babu kowa an gyara ko'ina na kamshi yasa tai wajen kofa da sauri jin hayaniya a tsakar gidan bude kofan tayi tafita duk aka juyo ana kallonta wlh kaman kasa zai sage tashige takeji karasa sauka tayi kanta akasa taje inda Mama ke tsaye tama kasa magana hakan yasa Mama cikeda wayewa takai hannunta tadaura kan goshinta tace "sannu Yasmeen ya jikin" jin babu zafi jikinta yasa Mama tasauke hannunta kasa, ahankali Yasmeen batare data iya kallon Mama ba tace "dasauki
Mama" Maman Intee tace "sannu
Yasmeen kinji" gyadama Maman Intee kai tayi daidai motocin abokanan Hamad na
zuwa duk sukai parking agabansu, Mama tace "too Yasmeen lokacin tafiyan mu yayi ki kyautatawa mijinki yi nay bari na bari, Allah ubangiji yamiki albarka Allah yama auranku albarka" hawaye Yasmeen taji yacicciko a idanunta Farida tazo
dasauri ta rungumeta sukahau kuka dukansu biyun da kyar akaja Farida
Yasmeen naji nagani suka shishiga mota sukabar gidan tafashe da kuka sosai
takasa komawa ciki. Kusan 5min tana tsaye awajen tana kuka taji anyi gyaran murya dasauri tadago idanunta takalli saitin inda taji gyaran murya, hada idanu tayi da Maheer dake saman bene rike da goran ruwa a hannunshi yana kallonta, anatse yanuna mata kofa flat dinsu yace "go inside" hararanshi tayi cikeda tsiwa tareda dauke kai zaro idanu Maheer yayi vace "na sauko na sameki anan" sake dago kanta tayi ta ballamai harara sannan tajuya tawuce ahankali ta tafi flat nasu tawuce sama alwala tayi tai salla sannan kawai ta kwanta kan tabarman dan babu abinda kemata dadi.
Tana waien har akai isha'i ta idar tai shafa'i da wuturi tana kara tuna abubuwan da Ammi takoya mata wanda number shine rike addu'a, addu'a tayi sosai last addu'an datayi shine Allah ka shiryar da mijina saikuma ahakali tace
"Pablo" kaman an tsunguleta ta tashi dagakan dadduman dadduma ta linke ga ijive tacire hijabin tacire rigan dake jikinta ta linke ta maida a wardrobe sannan tawuce bayi tana kallon yanda aka jera mata abubuwan ga turarukan jiki da aka hadamata musamman su wayanda tana gama wanka zata fesa ne kafin ruwan jikinta ma yabushe, wanka tayi tadade sosai karkashin shower tana wanka kodan gidansu da bucket suke wanka oho ga ruwan na zafi tana gamawa tazo oho ga ruwan na zafi tana gamawa tazo ta feffesa turarukan sannan tadauki towel tadaura takalli kanta amadubi gashin kanta duk yay lema lema sabida shower ahankali tasa hannunta tadauki combo tashiga takewa tana tuna abinda Maheer yamata dazu adakin da yanda yamata allura runtse idanunta tayi da karfi tanajin was abubuwa namata tafiya ajiki kuna nawani kalan kamata, tass ta combing kan ya keanta tasaka ribbon tai parking ta dunkule bakin gashin bakaramin kyau tayiba bude kofan bayin tayi tafito tawuce sip tabude wani dan gown tadauka na bacci that is simple and decent red ta saka ya tsayamata a guiwa sannan tazo tazauna gaban madubi mai tasha sannan tafesa duk turarukan da mussamman suna akace tadinga amfani dasu da night zokaji yanda dakin ke kamshi tashi tayi tawuce bayi ta ijiye towel din da yacire tadawo zama tayi abakin gado tai shiruuu shikenan yanzu agidan nan zata dinga rayuwa ta bar gidansu kenan? Wai da gaske yanzu
• tadawo matan Pablo? How? Shikenan tamaza matarshi, hawaye ne suka gangaro mata a idanu dasauri tasa hannu tashare so kawai take taji muryan Ammi dana Nana tai kewansu sai yanzu ma take tuna ita tun jiya biki batasan inda sayanta yake ba ko tabarshi agidansu ne oho, tana zaune nan bakin gado jingina kanta tayi tai shiru gashi batajin bacci ko kadan, kamshin turaren Maheer ne taji yadaki hancinta dasauri tajuyo tana kallon ko'ina adakin gabanta na faduwa tazubama kofa idanu, kusan 2min tana kallon kofan kafin taji antaba koan daga waje dasauri tasauke kanta daga kofan gabanta na mugun faduwa, ahankali aka bude kofan Maheer ne vana shirve cikin bakin suit yana zuba ban kamshi yazuba mata idanu, ahankali yadanyi gyaran murya hakan yasa tadago idanunta kaman munafuka ta kalleshi, hada idanu sukayi shima yana kallonta, sake dauke kanta tayi dasauri, shiru yayi yana kallonta da ko'ina na dakin kafin ahankali yace "zan tafi aiki" dasauri Yasmeen tajuyo da kanta takalleshi kaman yanda yake kallonta wani abu taji yazo mata wuya, ahankali kaman yar little girl tace
"wani aiki?" Wani matsiyacin kallo yamata yajuya zai wuce saikuma yajuyo yakalleta yace "drug dealing" was kalan hawaye yaga sun cika mata idanu dasauri yadauke kanshi yajuya tareda jamata kofa yawuce dasauri sauri yasauka kasa yanaji kaman karya tafi at the same time tana kara reminding kanshi yariga ya aureta yanzu he can always come back anytime yakeso yaganta his business needs him, harya bude kofa yafita yakalli wayan dake hannunshi saikuma ahankali yajuya yakoma dakin sama yawuce wanna karan direct yabude kotan dakinta tana zaune yanda yabarta dakinta tana zaune yanda yabarta hananyenta nakan fuskanta tana share hawaye ganinshi dasauri tadauke kai cikeda fushi ta tashi zata shiga bathroom dawani irin sauri yakama hannunta fizgota yayi tafado jikinshi yakai duka hannayenshi ya tallabo fuskanta yana kallon idanunta dahar sunyi ja ahankali yace "why are you crying yanzu"?
Hararanshi tayi zata fizge kanta tace "me ruwanka dani"? Softly yace "I have every ruwa dake" sata yayi ajikinshi yafara tafiya da ita har zuwa bakin gadon zama yayi yazaunar da ita ahankali, hannunshi yakai ya goge fuskanta yana kallon yanda take kallonshi, wayanshi yakama hannunta yasa aciki murya chan kasa yace "be using this uhn" yay shiru yana kallonta yanda taki kallonshi vanajin dadin kamshin datakeyi, almost 10 min yayi ahaka sannan ahankali yamike tsaye yawuce fuuu yafita Yasmeen tabishi da kallo wani hawayen a fitowa ko kadan bataso yatafi ficewa yayi yashiga mota yana kal 
Idon  Hamad dake balcony asama na kallonshi kaman ya sauko yarufe shi da duka Dan yaja motan suka fita daga gidan. Da mamaki Nas da Wike ke kallon
Maheer daya shigo club din kaman daga sama aka jehoshi Dan biyedashi as usual, da gudu Nas yazo wajenshi wani irin rungume Maheer yayi sosai yace "ai nadauka those Iranians sun cine mana kai" dan yatsine fuska Maheer yayi daidai Wike yazo shima cikeda girmamawa yace
"welcome back Sir" gyadamusu kai yayi kawai batare dayay magana ba yay hanyar office suka bishi abaya kaman bodyguards nashi har zuwa office nashi, shiga ciki yayi komi a gyare dan kullum sai an gyara ya zauna anatse yakalli Dan yace "get the club Manager" yakalli Nas yace "munada shipment dazai iso from Iran in 2days, natura maka mail kan new border mu how is everything going?" Dasauri Nas yace "very smooth Sir" gyadamai kai Maheer yayi yakalli Wike yace "bangaren ka fa"? Anatse yace
"nima bangarena komi lafiya lau saidai Sir one of our drivers is missing head driver yasanar damu su duk suna lagos yanzu haka banda shi, kana tunanin CP ne yadauke shi" anatse Maheer yace "shine" dasauri Wike yace "Sir wai yaya zamuyi da CP nan ne"? Ahankali Maheer dake kokarin kunna desktop yace "I will take care of him" dasauri Nas yace "to idan direban yay magana fa"?Ahankali Maheer yace "the only thing daya sani is inda suke dauko kaya da inda suke kaiwa.   
wanda yanzu duka an chanza ma location ko yaje bazai sami komi awajen ba, anywho zai gaji ya sakeshi ne dan aboye yasace shi and he can't get any vital info daga d boy" daidai Dan yashigo tareda Manager, Maheer yace "me da me bamu da shi a supply room I need list kaje kayi ka kawo mini" gyadamai kai Manager yayi yace "okay sir" yajuya yatafi sannan Maheer yakalli su Nas daketa kallonshi yace "get back to work" dukansu juvawa sukayi suka tafi varage saura Dan kadai a office din, ahankali Maheer yace "give me that new iPad, dakuma wayana ka kunna akwai charge"? Dasauri Dan yace "yes ina kunnawa ma aka hau kiranka" dan tsaki
23 Maheer yay dan yasan waye ke kiranshi daga kunna wayan after kaman 1month plus dayake akashe harta kira, karban wata sabon iPad yayi ya kunna yakarbi wayanshi dako kallonshi baiyiba ya ijiye kan table din sannan yace "you can go" wucewa Dan yayi yafita daga office din. Zama Maheer ya gyara daidai IPad din yakarasa kunnuwa wani file guda daya wanda shi kadaine a iPad din ya danna yabude saiga live video a Yasmeen adakinta wani kalan ijiyan zuciya Maheer yasauke ahankalli yana kallonta, tana kwance ta dukunkune da bargo ga filoli dayawa daya rungume bata rufe wutan dakinba kana ganinta kasan tsoro takeji bacci yake amman sama dan bini bini take motsi, shiru yayi yana kallonta why is he feeling the way he is feeling about this girl? Why? Dagaske sonta yake kaman yanda Hamad yafadi? Dan he can't stand to see her sand? Yanzun nan just how many minutes daya shigo office din nan Allah Allah yake yagama dasu yadauki wayan nan just to look at her, hannunshi ahankali yakai yadaura saman kan fuskanta murya chan kasa yace
"Fateema!" Kaman taji vakirata aikinta bude idanu tayi cikin bacci ahankali tace
"na'am" dan zaro idanu Mageer yayi dakin tashigabi da kallo kafin tarungume üikinta adan tsorace tace "sainaji kaman ya kira sunana" fashewa da kuka tayi murya chan kasa tace "Ammiiiii" dan murmushi kadan yayi yace "cry cry gurl" daidai lokacin aka bude kofan office din kai tsaye batare da any knocking ba, dawani kalan sauri Maheer yadago kanshi ganin Hajiya tana sane da jean da riga tasaki gashinta yasa dasauri ya kashe IPad din yajawo drawer table din ya ijiye wayan ciki dasauri yatura vamaida sannan yadago kanshi suka hada idanu da Hajiya data tsaya chak tana kallonshi kaman bata taba ganinshi ba ganin yanda kaman boye abu yayi yanzun nan ganinta, sharewa tayi the most important thing is that yadawo dawani kalan sauri tashiga tahowa tace "My baby oyoyoo" dawani kalan sauri ta taho ta zagayo zata rungumeshi hannu Maheer yadaga mata yahade giran sama da kasa hakan yasa ta tsaya chak tana kallonshi kaman yau tafara ganinshi ganin yakara kyau, wani kalan matsiyacin kallo Maheer yamata yace "meya kawoki nan"? Faduwa gabanta yayi dan zuwa tayi club din itada
Adamu su shakata shigowa su kenan
Wike ke gaya gayamata Oga yadawo shine tazo dasaurinta, murmushi tamai tace "daman tunda katafi banzo ba shine nace bari nazo naduba naga ya komi ke tafita Adamu ma yatukoni zuwa nan" dauke kai yayi daga kallonta dan hakanan yaji he's feeling irritated da kallonta, adan wahale yace "kinganni to nadawo wuce
• kitaff" chak Hajiya ke kallonshi all this dama halinshi ne idan da sabo tasaba kawai jitake something seems off about him, dan juyawa tayi kaman zata wuce saikuma tajuyo takara kallonshi vanda yajawo system yana typing dasauri kaman baimasan da kowa a office dinba kaman taje tahadiyeshi takeji amman saita daure probably maybe he's not in a good mood ne bari yadawo gida anjima yanzu yana wajen aiki, juyawa tayi tafice daga office din tasauke kasa Adamu tasamu zaune shikadai a VIP yahade rai itama ranta ahade tace "zoka kaini gida" akufule yace "why? Daga zuwan mu" dasauri tace "kaima kasan Pablo baison ina zuwa irin wajajen nan aini bansan yadawo ba, muje ka kaini dan Allah kar ranshi yabaci idan yafito yaga har yanzu bantafi ba" wani irin kallonta Adamu yake daurewa yayi baice mata komi dan yasan saura kiris komi yazo karshe, shi baima taba sanin daga auren zai dawo aikin ba amman bari zai bashi few days vasan yanzu ai duk tsiya bazai dinga zama a palace ba kaman da hakan zaisa Hajiya tafara getting suspicious daganan tafara questioning nashi tana bibiyanshi suyi bura'uba sosai sai akan gaban shikuma zai saki tashi bomb din a CP.
Adamu! Hajiya takirashi firgigit yadawo daga duniyan tunani kafin yawuce yace
"muje" binshi tayi har mota suka shiga yaja har zuwa palace yana parking tasa hannu zata bude kofan wani kalan fizgota
• yayi yakai hannunshi ya chapke mata nono da karfi yace "ina zaki nace kitafi ne" ihu Hajiya tayi tace "wayyo Adamu zaka cire mini nono ne" Adan kufule yace
"Pablo nataba miki su hakane" lumshe idanu Hajiva tavi tabude tace "karma kasake kayi maganan baby na dan zamu sami matsala vanzun nan, cikani in tafi" shiru yay yana kallonta kafin ahankali yace "what's so special about Pablo mesa nakasa cin nasara kan Maheer azuciyanki"? Murmushi Hajiya tayi tace
"bazaka gane bane Adamu har abada bazaka taba buge Pablo na ba, babu Allah baima Pablo ba dan baiwa ne, babu wacce zata zauna kokuma tai mu'amala da Maheer dabazata so shi ba, farin jininshi acikin jininshi yake, gashi da ilimi ga kwanya, daga 5M yamaida empire nan yazama mun bama billion baya Adamu, ga kyau wane mace a kyau, ga tsayi, sannan tunda nake aduniya duk uban mazan dana sani na rantse da Allah bantaba gain namijin da buranshi yakai na Pablo girma ba, gata da kai waskeke
- kuma kan mai manya manyan lema ya subhanallah, Adamu kalleni nan sannan bayan Allah yamai baiwar nan bai barshi hakaba Maheer ya iyacin mace na rantse da Allah idan yana cina jinake bantaba sanin abu mai dadi aduniya irin buranshi
о
ba, gashi da dadi, kaga duk jarabana kuka Maheer yake sani, yana sumar dani
• kokuma na gudu dakaina ina rarrafe dan bantaba gain namijin da jininshi kenan
2 kaman da wayan wuta akai connection dinshi ba sai Pablo, baisan menene gajiya ba Adamu, ya daka ya daka ya daka ba burki billahillazi, yaron nan is a beast in bed dan yafi karfin monster ma he's a f*king beast!" tureta Adamu yayi yace
"banda haka banga wanda yake wulakantaki yake nuna baki da darajaa irin Pablo ba, ko kadan baya sonki" dasauri Hajiya tace "injiwa? Duk duniyan nan babu abinda Pablo yakeso irina baitaba kallon wata ba balle ya kula wata nine gabanshi nine bayanshi Adamu" dasauri Adamu yace "haka zai nuna miki mana irinsu ne saidai kiji agari sunje sun nemi innocent yarinya baiwar Allah sun aura! Danyar yarinya jagab wacce batasan komiba ba irinki ba jagwal" Wani kalan mugun faduwa gaban Hajiya yay tana kallon Adamu dasauri tace "Pablo bazai taba iya hakaba, wazai so? Pablo baimasan menene soyayya ba, rayuwanshi babu abinda yasani banda abinda nakoyamai, koshi cin gindin daya
•iya sabida na koyamai ne tun yana dan shekara takwas danakemai wasa da gaba, wlh Pablo bazai taba iya zuwa ya nemi Auren wata ba dan baimasan tayaya zai fara ba trust me Adamu" Gyadamata kai Adamu yayi yace "naji nidai sauka kitafi" dan murmushi tama Adam tace
• "zan maka transfer kudi yanzun nan saikaie asibiti aduba kwankwason naka" cizan lips nashi yayi yaja mota yabar wajen Hajiya tawuce ciki maganganun da
Adamu yayi namata yawo akai tana shiga falo tabkyrma wani kalan ihu tace
"noooo" tadaura hannunta akan kirjinta dake mahaukacin bugawa tace "Ya Allah kada ka nunamin ranan da Pablo zaiso wata harma yayi gigin aurenta, Pablo zai Tara ba trust me Adam" gyadamata kai Adamu vayi vace "naji nidai sauka kitafi" dan murmushi tama Adamu tace
"zan maka transfer kudi vanzun nan saikaie asibiti aduba kwankwason naka" cizan lips nashi yayi yaja mota yabar wajen Hajiya tawuce ciki maganganun da
Adamu yayi namata yawo akai tana shiga falo tabkyrma wani kalan ihu tace
"noooo" tadaura hannunta akan kirinta dake mahaukacin bugawa tace "Ya Allah kada ka nunamin ranan da Pablo zaiso wata harma yayi gigin aurenta, Pablo nawa ne he belongs to only me, I picked him up from street tun yana 8yrs ninamai komi aduniya nina maidashi who he is today nikadai keda right akanshi, Pablo is
* mine only mine har abada, please tunanin nan fita daga zuciyata" tai maganan tana buga kirjinta kafin tamike dasauri tawuce sama kaman wacce ta zare.

Yazo club dinnan dan  yayi aiki  ne amma wlh babu abinda yayi, mails din da yakamata  yay responding to suma  ya kasa, Hajiya na fita  ya sake dauko iPad din ya kunna kawai Yasmeen yake  kallo, he watched her all through the night kaman ya sami wani TV show without doing anything, 5 daidai ya dauki wayanshi yayi dialing number shi Wanda yake  wayan days barma yasmeen din yay dialing yana  kallonta.
 Yasmeen na cikin barci taji vibration na waya,  ahankali ta bude idanunta wayan  ta kalla sai kuma ta tashi zaune a hankali addu'an bacci ta fara karantawa sannan ta mika hannunta tadauki wayan dake kan side drawer ta kalla ganin number da akai saving da Maheer ke kira dan yanzu takoyi spelling na sunanshi duk inda tagani zata iya karantawa katsewa wayan yayi dasauri Maheer ya sake dialing yana kallonta murya chan kasa yace "pick up baby" kaman taji meyace daukan wayan tayi ta kai kunnenta batare da tayi magana ba ta daure fuska, wani irin sweet smile Maheer yayi yace "good morning to you too" turomai baki tayi kaman yana gabanta, cikeda da tsokana yace "fushi kike dani amarya ta, aiki fa mijinki yaje" murya can kasa Yasmeen tace "aikin aikin shaidanu ne na yan  wuta" shiru yayi baice komiba, murya chan kasa  tace "bana son ALLAH ya konaka dan ALLAH ka daina kaji" sosai yake kallon fuskanta damuwa ya gani  akai, shiru ya sakeyi yana kallonta kaman bazai magana ba sai kuma chan yace "zakimin addu'a to?" Dasauri tace "zan maka" ahankali yace "why"? Shiru tayi ta kasa magana hakan yasa yace " nakira  natasheki kiyi sallah ne" murya chan kasa tace "kaima kaje kayi" gyada mata kai yayi kafin ahankali yace "okay zanyi" shiru tayi batai magana ba kaman abu takeson  tace tsareta yayi da idanu cikeda taushin murya yace "menene kike son fada"? "Yaushe zaka dawo"? Dawani irin sauri takai hannunta ta daura akan bakinta dan wlh bata  san lokacin da maganan ya fito ba, mirmushi kadan Maheer yayi yace " kina son nadawo ne?" Gyadamai kai tayi amman  awaya  sai tace "ni meruwana dakai" abin ba karamin dariya ya bashi ba, shiru yayi yana kallonta she's so cute , harta cire rai zai magana yace "sai next weekend zan dawo" zaro idanu tayi sosai ahankali yace "ranar Friday zansa Dan yazo ya kaiki school I think Saturday zanzo, Sunday da night sai na tafi" sosai taji kuka yazo mata amma daurewa tayi tace "toh" tacire wayan daga kunnenta da Sauri kife kanta tayi akan kafanta tahau kuka Maheer na kallonta feeling so bad daga tashinta ya sata kuka, almost 5min tayi tana kuka kafin ta dago kanta hannunta tasa tashare fuskanta tass  sannan ta wuce bayi ahankali shima Maheer ya tashi daga kan kujeran ya wuce sama bathroom na office din ya dauro alwala. Yana idar da sallah ya tashi yafito daga club din yana tafiya ahankali, Dan na ganinshi yay gaba da sauri dan zuwa daukan mota, Maheer na fitowa Dan na parking a kofar club din shiga  cikin motar  Maheer yayi yazauna yana danna iPad din yabude video ganin Yasmeen bata cikin dakinta yasa dasauri yafita daga folder yashiga asalin babban folder inda kowani bangare , a parlor ya ganta ta zauna tana sanye da hijab har  kasa murya chan kasa Maheer yace "my wife is lonely" dasauri Dan dake tuki yace "na'am sir menace?" Shiru Maheer yayi baice komi ba sai chan yace "idan ka ajiyeni  a palace go home zan maka transfer kudi inaso kama wife dina shopping" dasauri Dan yace "but akwai kudi a hannuna" yatsina fuska Maheer yayi yace "don't use that money zan baka wani ATM card kayi cefanen dashi" gyadamai kai Dan yayi yace "yes sir" wuraren 8 suka kai palace hakanan Maheer jiyayi kawai ranshi yabaci daga shigowa gidan parking Dan yayi ya fito tareda budemai kofa, kusan 10min Maheer yayi kafin yafito daga Moran ahankali yabi gidan da kallo  jiyayi yafi son dayan gidan anytime yake chan yafijin peace da farin ciki kodan  agidan ana jin kiran sallah ne oho nan ko cikin dajin babu ta inda zaiji kiran sallah, wallet dinshi yaciro daga aljihu yazaro wani ATM na zenith Bank yace "pin din is 0090, buy everything" gyadamai kai Dan yayi yajuya yatafi shikuma yashiga cikin gida yabi parlor da kallonta babu kowa ciki tsaftsaf ba datti tunda yake bai  taba jin this feeling dayakeji idan yashigo gidan nan ba sai yau, daurewa yayi yacigaba da tafiya yahau stairs yay sama ko kallonta dakin Hajiya baiyiba yawuce dakinshi, ahankali yabude kofan ya tsaya Jim yana kallon  dakin jin wani kunci na zuwan mishi yakai kusan 2min tsaye bakin kofan kawai bayama son iskan gidan sannan yashiga ciki, ijiye iPad din yayi akan gado da wayanshi yacire takalmi yawuce bayi.
   Tunda ya shigo gidan Hajiya dake tsaye jikin window taganoshi agabanta yay magana da Dan dudda bata bata iya jiyosu sosai take kallon Maheer din ta window, abinda kasani tun yana 8yrs dole kagane wani abu, hakanan idanunta kemata kaman something seems off about Maheer tarasa gane menene, ganin ya shigo yasa tawuce closet nata wani turare tadauko daga wani kwali tabude turaren gawata yar paper atsakiyanta da akai rubutu ciki, feffesa wa tayi sannan ta kalli kanta a mudubi tana sanye dawata yar gajeran Riga da kyar rigan yawuce ass dinta ga manyan  nonuwanta baje baje ana gani baza gashinta tayi tasa slippers tafito tana murmushi harta kosa taganshi, ahankali tabude kofan dakinshi ta shiga baya ciki jin karan ruwa yasa tagane yana wanka, karasawa gaban gadon shi tayi tana kallon sabon  IPad din data gani a hannunshi dazu a club yana ganinta yatura a drawer, zama tayi abakin gadon tadauki iPad din tana kallo wannan sabo ne fil, business iPad dinshi a hannun  PA dinshi Dan yake zama wannan wannene na menene? Maheer datasan ko wayanshi babu yanda zaiyine yake dauka dan baison waya mezaiyi dawata iPad, danna iPad din tayi ganin akashe yasa tashiga kunnawa tadauki dayan wayan kuma tabude tashiga dube duben message da gallery bataga komiba dasauri tafito tashiga calls wani number tagani dabatasan nawaye ba basuna akai kuma Maheer ne ya kira Number around 5 na asuba, dawani kalan sauri ta danna number dan ta duba history yaune yataba kiran number kuma sunyi 10:45minutes  suna waya, faduwa gabanta yashiga yi wannan layin  ma Maheer daga ita sai su Nas  da Dan keda number sune kawai yake waya dasu ko customers ta wayanshi dake hannun  Dan ake kira, hannunta har rawa yake da gudu tayi dialing number takai kunnenta ringing wayan yashiga yi wayan na gab da katsewa Yasmeen ta dauka cikiin yar kankanuwan shagwaba tace "Hello" wani kalan sakin wayan Hajiya tayi akasa tasbagen firgicewa datayi kaman mai tabin hankali daidai Maheer na bude kofan bathroom yana fitowa daga wanka.
EPISODE




Wani kalan rawa jikin Hajiya keyi wlh kaganta zaka iya dauka da gasken gaske ta samu cutan farfadiya ne, ga iPad din dake hannunta data kunna da bama  takanshi takeba tunda taji muryan Yasmeen, jikinta ko'ina na bari bar bar bar tana kallon wayan dayake kasa ya tsatsage, wani mugun kallo Maheer yamata kafin ya fito yazo har gabanta tsungunawa yayi kasa hannunshi yadauki wayan yakalli screen din sabon  number shi yaga ta kira wayan dake hannun  Yasmeen ga Yasmeen akan layin, ko dar Maheer baiji ba dan shi idan akwai  abinda baidashi a duniyan nan shine tsoro yakai  wayan kunnenshi daidai Yasmeen nakara cewa "Hello" ahankali, har cikin tsakiyan kirjinshi yaji  muryanta baisan lokacin daya  lumshe idanunsa ba, cikeda so da kulawa da kuma tattausan murya ta yanda kana gani kasan da abu mai mahimmanci yake magana yace "I'll call you back" yazare wayan daga kunnenshi tareda katsewa sannan ya mike tsaye yajuyo yakalli Hajiya dake wani irin kallanshi jikinta na rawa, hannunshi yakai yakarbe iPad dinshi dake hannunta sannan ya juya yawuce closet abinshi Hajiya na binshi da idanu, duka hannayenta Hajiya tasa ta mammari kanta kafin ta wuce bayinshi da gudu tabude pampoo ta tara  ruwa tana watsawa a fuskanta tana wani irin sauke ajiyan zuciya kaman  wadda take shirin suma. Takai kusan 2mins tana haka sannan tajita tadawo daidai tafito daga bayin tai closet dinshi dagudu , bude kofan tayi tashiga daidai ya gama saka wando yana saka singlet kallo daya yamata yadauke  kai yacigaba da abinda yake, cikeda tashin hankali Hajiya tace " wacece wacce tadauki number nan Dana kira Pablo?" Shiru ya mata baice kalaba yadauki T-shirt dinshi fari  yana sakawa, wani irin bakin kishi ne ya turnuketa tace "Pablo who is dat  gurl  daka kira around 5 na asuba yanzun nan kuma Kane cemata u will call her back, wacece?" Juyawa yayi yadauki turarukanshi yana fesawa  one by one kaman bazaiyi magana ba sai kuma yajuya  yadan kalleta kafin ya dauke  kai yace "you don't have to know wacece and this should be the last time da zaki kara taba min waya" karasa shigewa cikin closet din tayi tazo  inda Maheer yake tsaye idanunta sunyi jazur tace "Pablo dawa kake  magana haka? Koni baka 10min kana waya dani, wacece it's?" Shiru yamata daidai yagama fesa turare juyawa yayi zuwa wajen takalman shi yaciro wani flat shoe yazuba akasa yasa zai wuce dasauri Hajiya tasha gabanshi yanda take jin kaman zata zare yasa ta wani kalan fashe da kuka gwanin ban tausayi tace "Pablo budurwa kayi eh? I thought nine komi baka, nine rayuwanka, Pablo kasan yanda na tsani naga any mace atare dakai that's the reason har yau har gobe bamu taba daukan ma'aikata mata ba, ban isheka ba Pablo mezakayi da wata, babu wacce  zata taba sonka kaman ni, Pablo dan ALLAH ka rufa min asiri my heart cannot take it naga kana magana da wata dan ALLAH, kaji tausayina wlh Maheer zan iya mutuwa idan kafara son wata sama dani aduniya kaji my baby" dan yatsina fuska Maheer yayi kaman wani abu ya shigeshi instead of yaji  tausayin Hajiya yanda yakeji da idan tana kuka jiyayi he's feeling irritated yatsina fuska yayi strictly yace "tashi agabana zan fits" yanda gaban Hajiya ke fadi zaka dauka zuciyanta is about to fail ne ganin yanda ko tausayinta ma Maheer baijiba kaman yanda yakeyi idan tana kuka ada, girgizamai kai tayi tace "kozan matsa saika fadamin wacece kake waya da ita" "is none of your business maryam! Allow me to live my life!" Maheer yayi maganan  ranshi a bace, cikin bala'in zafin zuciya yace "tashi agabana" adan  tsorace ta matsa daga gabanshi tana wani irin nishi wucewa yayi ya fice abinshi yay hangar kofa daidai yasa hannu  zai bude kofan dakinshi yafita yaji  karan faduwan abu dimmmm! Chak ya tsaya kafin ya juyo da sauri yakalli kofan dakin closet din Wanda half dinshi yakenan abude kafafun Hajiya ya hango kwance a kasa suna shaking sosai, dawani kalan sauri Maheer yay closet din yabude kofa ya shiga Hajiya ya gani kwance akasa idanunta sun kakkafe tana struggling tayi numfashi dawani kalan sauri yay wajenta tsugunawa yayi yadagota da sauri yama rasa mezaiyi ahankali ya jijjigata yace "maryam maryam" tashi yayi da sauri yawuce yafita daga dakin ruwa yadebo yazo ya kwara mata still taki  dawowa she's having heart attack idan baiyi rushing nata to hospital ba zata iya mutuwa, tashi yayi dasauri ya dauketa yasauka da ita kasa wajen motanta yaje  sai lokacin yama tuna key, ajiyeta yayi kan kujera yawuce ya koma cikin gida  zuwa dakinta key motanta yadauka yasauko yadauketa yasa ciki yakoma gaba yaja motan da mugun gudu, yana kaita asibitin su aka wuce da ita emergency tsayawa yayi tareda dafa  kanshi kawai yayi shiru he don't even know what to do again.

Sosai Yasmeen tayi baki yan anguwansu, some kawayen ya sa'a ne, dasu matan  malam Sani da kawayenta dasauransu, sai wajajen 5:30 na yamma sannan last set of people suka tafi kaman karsu tafi koba komi sunsa tarage kewa sosai wayan hannunta takalla wlh bala'in so take Maheer yakirata back din dayace amman har yanzu shiru jin duniyan tamata  zafi yasa tashiga saka number Ammi awayan tai dialing number kira daya  biyu Ammi ta dauka dasauri Yasmeen tace "Ammi nine" wani irin murmushi Ammi tayi tace "iyye Yasmeen ya kike? Ina mijinki?" Ahankali Yasmeen tace "yafita Ammi inata baki yau yanzunnan wasu ma suka tafi" Ammi tace "ai haka amare keda farin jinin baki kidinga samu dai  kina bacci kinji" ahankali tace "to Ammi ke yaushe zaki zo?" Dariya sosai Ammi tayi tace "gobe" dasauri Yasmeen tace "dagaske Ammi" "ke dadina dake shegen shiririta da shirme nacemiki zan zo gobe saiki yards nida  nazo  gidanki sai kin haihu" murmushi tayi kunya maganan ya bata hakan yasa tace "Ammi ina Nanah, da Farida, da yayah, da Hajjo, ina Baba?" Murmushi Ammi tayi tace "Babanki na wajen aiki kowa kuma na nan lpy, sannan Nanah da Farida dasauran yaran kema kin San babanki ya kadasu makaranta ba bata lokaci" murmushi tayi batace komai ba Ammi tace "kin cigaba da shan magungunan nan ko" ahankali tace "eh dazun ma nasha" Ammi tace "good suna da kyau zasu kama jikinki har sai bayan kin haihu kirike abinda na fada miki  Yasmeen kinji, kin daiga yanda iya kirsa da hikima yasa duk taurin kan babanki nakan juyashi kuma haryau muna  zaune, in har na iya nakama babanki haka kema zaki iya better than me kisa  mijinki atafin hannunki kinji" ahankali Yasmeen tace "to Ammi" Ammi tace "dazu sa'a ta kirani tace number ki baya shiga" "Ammi banga  wayata ko sama ko kasa ba ni bansan ko agida na barshi ba amman dai  banzo da ita nan ba wannan ma tashi ce  yabani narike dazu da zai fita" baki Ammi ta tabe  tace "ai ko an riga  an sace wayar kenan tunda take akashe Bari zan kara duba ko'ina gobe kije ki gaida Baban mijinki kinga  makaho ne ki gyaramai inda yake zaune, ki kyautatamai ki dinga abincinki dasu, ki daukeshi kaman yanda kika dauki Baba kina jina, bana son koda wasa naji an kawo karanki, Yasmeen na cire kunya babu abinda ban koya miki ba dan haka ki rike abinda nafada miki keba yarinya bace koda ada baki San komiba Nina koyar dake dakaina dan haka kirike amanar mijinki kinji" gyadama  Ammi kai tayi tace "to Ammi" murmushi Ammi ta yi tace "jeki karashan maganin kiyi wankan dare kafin mijinki ya dawo sai da safe" ahankali tace "toh" hawaye ya zubo mata daga ido tacire wayan daga kunnenta she really miss gidansu  da Amminta sosai, tashi tayi tasake leka kitchen takarasa jera kayayyakin cefanan da Dan yakawo Wanda tana cikin jerawa baki sukazo, raguna biyu da aka yanka aka sa a freezer da kaji da spices babu Wanda bai sayo ba dasu irin kayayyakin salad, bai siyo shinkafa ba dan ranan  yana gidan yaga an kakkawo mata dasu jarkunan mai but duk wani abu da vegetables yasayo bayan ta gama ta wuce sama.
      Wuraren 7:00 na safe Yasmeen tasauko kasa idanunta sun kumbura sosai sabida kukan datasha da rashin bacci ita kenan kawai ya aureta  ne yazo ya ijiye a gidan nan lallai ma wlh it's time she will face mutumin nan in har ya tursasata ta aureshi sabida kar  ya kashemata iyaye itama zata tursasashi ya gyara  halinshi wlh kuwa in har Amminta ta iya tasa Baba dayafi kowa taurin kai a duniya  da masifa shiga taitayinshi itama zata iya saita  Pablo dudda bata da shekaru a inda yake , bayan hannunta tasa ta goge hawayenta Tass sannan ta tsaya gaban kitchen din addu'a tayi kaman yanda Ammi takoya mata sannan tashiga dan fara girki for the first time Saninn Baba tsoho ne shine zatama girki yasa tamai  abincin datasan tsofaffi naso tuwon shinkafa miyan  taushe dayaji kan rago gidan gabadaya yadauki kamshin abincin Yasmeen, tahada zobo dayawa tadauko  wani babban jug tazuba tasaka kankara sannan tai wrapping tuwon a Leda ta dauko lafiyayyun kuloli masu bala'in kyau ta fito da komi parlor ta ijiye sannan ta wuce sama fuskanta ta wanke tacire riganta tadauko  wani sabon  atampa tasaka da babban mayafi sannan ta tasauko parlor kaganta sak amarya, kulan daya data zuba ma maigadin gidan ta dauka fitowa tayi tafara tafiya har zuwa wajen gate mai gadin na ganinta dasauri yace "sannu Hajiya" bashi kulan tayi zokaga addu'a murmushi tayi tace "dan ALLAH zoka tayani daukan abu" gyadamata kai yayi yace "bari na ajiye adaki Nazi" wucewa tayi shima yana ijiyewa yafito yabiyo bayanta kulolin tabashi yarike mata itakuma tadauki jug na zobon suka fito har zuwa bangaren Baba sallama tayi tare da knocking bude kofan Hamad yayi ganin Yasmeen yasa akunyace yace "sis in-law, let me help you" yasa hannu ya karbi jug na hannunta yace "Ku shigo" shigowa tayi ahankali mai gadi biye da ita har inda Baba yake zaune kan kujera yana murmushi yana kallon kofan kaman yana gani har gabanshi tazo  ahankali tace "Baba ina kwana" hannu  Baba yashiga mikawa hakan yasa Yasmeen ta matso kusadashi dasauri yasauko hannunshi akanta cike da so yace "fateemah na" murmushi Yasmeen tayi ahankali tace " Babana kaga yau da sassafe natashi  nadaura abinci  nace Baba yau girki na zaici bana kowaba" dasauri Hamad yazo kusa da Baba yazauna yana Nuna kanshi yace "ohh Baba kadai kika Sani ko nifa" sandarshi Baba yadauka  zai rafka mai yace "tashi anan diyarka ce dazata maka" tashi Hamad yayi dagudu hakan yasa Yasmeen ta kyalkyale da dariya kaman ba ita tagama kuka ba ta tashi da sauri tace "bari na dauko plate na zuba maka Baba" tayi maganan tana yin hanyar dinning tafito da plate guda biyu dawani roba na bowl din ruwan wanke hannunta, sama Baba tuwon tayi tasa miya tamai arranging a tray ta mike tajawo kujera ta daura mai akai, ahankali takama hannun Baba cikeda so dan hakanan taji tanason mutumin tace "Baba wanke hannu" tai maganan tana wanke hannunshi sosai Baba ke murmushi dashi kanshi Hamad dake kallonsu ba karamin burgeshi Yasmeen tayi ba, Ciro hannun Baba tayi tace "yauwa Baba ci kaji ka koshi baraka kara cin abinsu ya Hamad ba" dariya Baba yayi a hankali yace "ALLAH ya miki albarka Fateemah" wlh har cikin zuciyanta taji sanyi  sabida addu'an daya mata, juyawa tayi ta kalli Hamad dan hararanta yayi kadan shi adole yayi fushi murmushi tayi tazuba mai zobo ta wuce har gabanshi taja kujera tadaura ahankali tace "kaima kayi breakfast ya Hamad" murmushi yayi yama kasa magana sabida yanda abincin ke kamshi yasa hannu dasauri yafara ci ya ALLAH! Hamad jiyayi kanshi zai sauka shima yazauna akan kujera sabida dadi, komawa wajen Baba Yasmeen tayi  tana kallon yanda yakecin abincin yama kusa cinyewa tace " Baba nakara maka?" Murmushi yayi yace "eh amman rabi zaki samin, Fateema  na Dade banci abincin daya tunamin mahaifiyata ba kaman yau, kin dafa  naman yayi luguf daidai yanda tsoho Irina daba hakora zai iyaci" murmushi Yasmeen ta yi karamai yaci Hamad har wajen yazo yace "nima akaramin" sake samai tayi tana murmushi yanda taga sunyi appreciating abincin Tass suka cinye babu Wanda ta bari yayi wani abun kwashe plates din tayi dudda Hamad yaso yahanata taki takai kitchen ta wanketa bama  kitchen din lafiyayyen gyara kusan 1hr tayi cikin shi ko'ina yahau kyalli sannan ta fito, wajen  Baba taje  fuskanta ya shafa yace "ALLAH miki Albarka Yasmeen" ahankali tace "Aameen Baba" anatse Baba yace " jeki huta kinji kada ki kara wani aiki kuma yau dan ALLAH".

Tun safen nan da Maheer yakai Hajiya
asibiti har dare har asuba ana abu
daya Hajiya tafice daga hayyacinta,
Maheer na zaune a reception wuraren
6 baturen Dr ta yafito yace "she's
awake yanzu da kyar mukaci nasara,
kaine Pablo"? Gyadamai kai Maheer
yayi ahankali, Dr yace "she's asking
of you kaje kaganta please"
gyadamai kai Maheer yayi kafin
yawuce ahankali zuwa dakin datake,
tura kofan yayi ahankali tana kan
gadon an sake samata oxygena hanci
tana numfashi da kyar tana kallon
Maheer, karasawa ciki yayi yadan
tsaya nesa da gadon kadan tareda
folding hannunshi akirji yana kallonta
ahankali yace "how are you feeling
now"? Hannunta takai tacire oxygen
mask din daga hancinta tana
kallonshi da kyar, cikin wata kalan
muryan mara lafiya sosai hawaye na
fitowa daga gefen idanunta tace
"Pablo who was that girl"? Maheer
namata wani kallo dabazaka tantance
na me ba exactly yace "is none of
your business!" Lips nata rawa suka
farayi tafashe da kuka sosai, dan
of you kaje kage oay'ease"
gyadamai kai Maneer yayi kafin
yawuce ahankali zuwa dakin datake,
tura kofan yayi ahankali tana kan
gadon an sake samata oxygen a hanci
tana numfashi da kyar tana kallon
Maheer, karasawa ciki yayi yadan
tsaya nesa da gadon kadan tareda
folding hannunshi akirji yana kallonta
ahankali yace "how are you feeling
now"? Hannunta takai tacire oxygen
mask din daga hancinta tana
kallonshi da kyar, cikin wata kalan
muryan mara lafiya sosai hawaye na
fitowa daga gefen idanunta tace
"Pablo who was that girl"? Maheer
namata wani kallo dabazaka tantance
na me ba exactly yace "is none of
your business!" Lips nata rawa suka
farayi tafashe da kuka sosai, dan
wannan taurin kam da halin kafiyan
nan naci mata rai sosai tana kallonshi
tace "Pablo I love you, baby you are
my entire life, nakasa son wani
aduniya sabodakai,
my whole life namaka dedicating,
nakasa aure, banda yara all because
of you! 46 amman ko d'a guda ban
ijiye aduniya ba all because of you
Pablo, banji bangani for you, yanzu
Pablo ka gwammace na mutu daka
fadamin wacece yarinyar nan?" a:20
Ganin yaki magana yasa tamika
hannunta zata kamamai hannu dan
komawa baya Mageer yayi dasauri
jikin hajiya kara sanyi yayi tace
"Pablo wacece? Eh"? Ganin yaki
magana yasa tafashe da kuka sosai
takai hannayenta saman bakinta
tahade su in form na roko tace
"Pablo dan girman Allah karufamini
asiri karka sake waya da ita, Pablo
karufamin asiri karka sake kai wata
budurwa aduniya I love you, Pablo
kaine rayuwata kaine numfashin
danake busawa,
kaine ruhina kaine kwakwalwata, I
am the only one for you, look at me
menene banda shi, meka nema
karasa Pablo? Kanada kudi, kanada
duniya sannan kanada ni, babu
abinda bandashi da diya mace ke
tinkaho dashi, gani fara, yar duma
duma, banda katon ciki, gani da
gashi kan gashi, ga nono, duwawu
farin fata, Pablo kudin danake
kashewa ina gyaran jikina jikina
kona yarinya bazai nunamin kyau
ba, what else are you looking for
Pablo kana taredani cikakkiyar
shuwa arab uwa da uba eh"?
Dauke kanshi Maheer yayi dan Hajiya
is really really pissing him off, cikin
wani kalan kuka kaman wacce zata
mutu Hajiya data gama rudewa tace
"banson ka kalli any mace aduniyan
nan banda ni, banson kana magana
da any mace aduniyan nan banda ni,
banson kana waya ko kula kowa
aduniyan nan banda ni, nine kadai
macen ka aduniyan nan kuma har
abada hakan zai zama kaji babyna"
juyawa Maheer yayi fuuu zai fice
azuciye cikin wani irin tsantsan
gushewan hankali Hajiya tafado daga
kan gadon a kwance jikake dippp! Har
drip din da aka
Dauke kanshi Maheer yayi dan Hajiya
is really really pissing him off, cikin
wani kalan kuka kaman wacce zata
mutu Hajiya data gama rudewa tace
"banson ka kalli any mace aduniyan
nan banda ni, banson kana magana
da any mace aduniyan nan banda ni,
banson kana waya ko kula kowa
aduniyan nan banda ni, nine kadai
macen ka aduniyan nan kuma har
abada hakan zai zama kaji babyna"
juyawa Maheer yayi fuuu zai fice
azuciye cikin wani irin tsantsan
gushewan hankali Hajiya tafado daga
kan gadon a kwance jikake dippp! Har
drip din da aka samata cisge wa yayi
yafice daga hannunta hannun na jini
dasauri Maheer yajuyo shi kanshi
saida yace "Subhanallahi" yataho
dasauri yana kallon yanda hannunta
kejini cikin fushi sosai yace "are you
mad Maryam" wani kalan mikewa
tsaye Hajiya tayi kawai tafada kirjinshi
ta rungumeshi komi na jikinta rawa
yake tana kuka sosai tace "promise
me baraka kara magana da yarinyar
nan ba, promise me, bam damu da
rayuwata ba but nadamu da naka,
Pablo ka taimakeni wlh ina mutuwan
sonka, karka kara magana da ita kaji,
kamin alkwari bazaka sake kallon
kowace mace ba" ganin tariga tayi
loosing mind nata yasa yamika
Pablo ka taimakeni wlh ina mutuwan
sonka, karka kara magana da ita kaji,
kamin alkwari bazaka sake kallon
kowace mace ba" ganin tariga tayi
loosing mind nata yasa yamika
hannunshi ya danna inda ake kiran Dr
da nurses aiko ko 1min baa dauka ba
suka shigo, anatse Maheer yace "you
guys should sedate her she need
proper sleep" ihu Hajiya ta kurma ta
rirrike Maheer gamgam tace "wlh
saikamin alkawarin baraka kula wata
ba kaji" da idanu Maheer yama Dr
alamu amata allura Aiko aka chaka
mata rirrike Maheer tayi bacci ya
kwashwta kwantar da ita sukayi aka
shiga mamaida komi a hannunta
Maheer yajuya yafita daga dakin
yawuce waje motan dayazo dashi
yabude yashiga ya kifa kanshi a sitari
yana sauke ijiyan zuciya kafin yazaro
wayanshi daga aljihu dayaji yana
ringin yakalli fashashen iphone din
ganin Dan ne yasa yadauka Dan yace
"Sir kana ina tun jiya banganka ba
baka gida baka palace nadamu" cikin
wata kalan sassanyar murya Maheer
yace "hospital" dawani kalan sauri
Dan yace "sir are you sick" anatse
Maheer yace "Boss" dasauri Dan
yace "gani nan zuwa" ya katse wayan
Maheer yay shiru kawai kanshi gabaki
daya yadauki chaji.
His heart is arching all he wants is yaji
muryan Yasmeen, wayanshi yasake
dauka yaciro number Yasmeen yay
dialing yasa a kunne amman har
wayan ta katse bata dauka ba, sake
kira na biyu yayi but still bata dauka
ba yakira na uku ma haka hakan yasa
yaji kirjinshi na bugawa sosai dawani
irin sauri ya jefar da wayan yadauki
IPad din ya kunna yashiga video flat
din gabaki daya babu Yasmeen
adakunan bata afalo, bata dakunan
sama,
bata kitchen bata lundryroom,
yanda asalin baya thinking straight
baimayi tunani ko tana baya ba
kokuma yay reversing video baya
yaga inda take wani kalan
Emahaukacin tada motan yayi yaja
da dan banzan gudu yafita daga
hospital din yahau titi yanda
Maheer ke tuki zaka dauka
mahaukaci ne cikin 5min ya iso
anguwansu duk uban Nisan daga
asibiti zuwa wajen wani kalan bakin
horn yake dannawa gateman
yabudemai gate dagudu ya shiga
baima tsaya
0arking motan da kyau ba yasauko da
gudun shi yay hanyar side nashi ihu
gateman yayi ganin mota na komawa
baya yana kiran Maheer amman
baijiba dagudu yashiga motan yakara
oarking nata da kyau, dawani irin
sauri Maheer yabude kofan falonsu
yashiga babu kowa sai lafiyayen
kamshi da turare da dakin yake
kitchen yawuce yabude yace
"Fateema" ganin bata ciki dawani
sauri gudu gudu yahayo sama
yawuce dakinta direct yabude
amman bata ciki yayi bayi nan ma
bata ciki fitowa yayi da sauri sauri
gudu gudu kusan duka dakunan
saman saida yaduba bata ciki kafin
sauri gudu gudu yahayo sama
yawuce dakinta direct yabude
amman bata ciki yayi bayi nan ma
bata ciki fitowa yayi da sauri sauri
gudu gudu kusan duka dakunan
saman saida yaduba bata ciki kafin
yakara dawowa dakinta hango kaman
inuwan mutun ta wajen labule yasa da
karfi yace "Fatima" Yasmeen dake
balcony tawaje tana tsaye tana kallon
cikin gidansu tajuyo dasauri jin
ankirata motsin datayi da Maheer
yagani yasa yay wajen kofan dazai
sadashi da balcony na dakin yana
bude kofan itama tana kokarin
budewa sukaci karo dawani kalan
sauri Maheer kawai ya fizgota yasata
ajikinshi yakankame ta sosai kaman
someone is trying to take her away
awani kalan hankali yace "Fateema!"
Chak Yasmeen ta tsaya tanajin yanda
gabanshi ke mugun faduwa da yanda
ya kankameta gamgam lumshe idanu
Yasmeen tayi taji wani kalan sanyi har
cikin ranta ganinshi yadawo, but in
reality fizge kanta
tayı aaga jıkinsni tareaa komawa
baya takalleshi ido cikin ido babu
alamun tsoro ko dar akan fuskanta
tace "daga ina kake after 2days"?
Jiyayi gabanshi yafadi idanunta
sunyi wani kalan compelling nashi
daya bada amsa baki yabude zaiyi
magana saikuma yakasa bazai taba
iya gayamata zancen Hajiya ba,
dan lumshe idanu yayi yabude su
ahankali, murya chan kasa yace
"sorry Wife" sosai Yasmeen ke
kallonshi he looks so troubled like
mutumin dabaiyi bacci na 2days ba
kuma yake cikin damuwa sosai,
hawaye taji ya cicciko daga idanunta
bataso tayi agabanshi hakan yasa
tabi ta gefenshi dasauri tawuce
tashiga dakinta biyota yayi amman
harta shige bathroom ta kulle
tsayawa yayi agaban bayin tareda
daura hannunshi akai yakai kusan
2min ahaka sanan yawuce ahankali
yafice daga dakin, zuwa dakinshi
kaya yacire yawuce yashiga
bathroom wani kalan ijiyan zuciya
yasauke just rungumeta dayayi na
this few minutes har yaji ya sami
natsuwa baida matsala murya chan
kasa yace "dayake yanzu I really love
this girl?",
OWner
Yasmeen tadade abayin tana kuka
kafin ta kunna tap ta wanke fuskanta
tass tadago takalli kanta amadubi
ahankali tace "idan Ammi ce ni Baba
bai kwana gida ba for3 days
yatakeyi?" Murya chan kasa Yasmeen
tabama kanta amsa tace "abinci zata
fara bashi" towel taja tashare
fuskanta tass tazare ribbon na kanta
tasake parking gashin yayi kyau tafito
tana kallon rigan dake jikinta ta
madubi wani silk material ne Riga da
skirt daidai jikinta nude yamata kyau,
babu komi afuskanta tabude kofa
ahankali tasauka kasa itchen tashiga
tadauko tray da jug daga fridge na
lemonade data hada dakeda apple
aciki, tazo white rice tadafa daman da
gizzard stew tazubamai a plate da
zafinshi dan kuloli masu kyau gareta
tahada komi tadauka tawuce sama
sosai gabanta ke faduwa, karasa
hawa saman tayi daki dake opposite
nata ta kalla sosai kirjinta ke bugawa
hannu tasa ahankali tai knocking
kofar
4:34 PM
tareda murza kofan atare ta shiga
daidai Maheer nafitowa daga bayi
daureda towel a waist nashi da
karami a hannunshi hada ido sukayi
dawani kalan sauri Yasmeen taiuv
tareda murza kofanatare ta shiga
daidai Maheer nafitowa daga bayi
daureda towel a waist nashi da
karami a hannunshi hada ido sukayi
dawani kalan sauri Yasmeen tajuya
baya tana kara kankame tray din dake
neman kufcewa daga hannunta ganin
Maheer ba riga kirjinta na dukan uku
uku,
4:34 PM
wani kalan sanyi yaji aranshi ganinta
tsaye bakin dakinshi takawomai tray
tundaga gashin kanta yabi da kallo
har zuwa hannayenta data rike tray
dasuka sha lallin amare, zuwa hips
nata dasuka fito sosai ta skirt din, she
has a very sexy shape baka ganewa
sabida kullum tana cikin hijab,
ahankali ya ijiye towel din akan gado
yataho yana tafiya ahankali gab da ita
yatsaya yana kallon bayanta data
juyamai yace "is the food mine
Amarya ta?" Wani yirrr taji yanda yay
maganan dayanda yakirata, shiru
Maheer kawai yayi ya tsaya yana
kallonta arayuwa haryau har gobe
inda bai hadu da Yasmeen ba bazai
taba yarda idan akace zai hadu da
yarinyar dazai damu da ita haka
kaman Yasmeen ba, he's so crazy
about her, jin yay shiru yasa cikin
Sweet voice nata tace "kasan hanuna
are not strong like urs ko"
4:35 PM
dan murmushi yågfRawai yazo
tabayanta ya kwanto da jikinshi
abayanta yadauro fuskanshi agefen
wuyanta hannayenshi yakaisu ta
gefen cikinta zuwa gabanta yadaura
hannayen kan nata yarike tray da
hannunta atare kafin yakai bakinshi
saitin kunnenta yace "sorry your
Excellency" girrrrrr! Yasmeen taji
wani irin mahaukacin shocking sabida
yanda leman jikinshi gabaki daya
yasauka yatabata ruwan dake
gemunshi yawani gogi kunnenta shi
karan kanshi saida yaji yanda jikinta
yay vibrating dan murmushi yayi
yajuyo da ita batare daya raba jikinsu
ba yamaida kofan yarufe dawani dan
karamin baby voice yace "let's go
wife" har zuwa kan gado yatafi da ita
ahaka sannan yasaketa tareda zaunar
da ita akan gadon yadaura tray akan
cinyanta yajuya adan sace tabishi da
kallo ko a film bata taba ganin namiji
mai kirji da jiki da ciki da abs da
muscles mai kyau irin na Maheer ba,
bude kofa yayi yafita ko 1min baiyiba
yadawo rikeda wani karamin coffee
table a hannunshi yamaida kofan
yarufe yataho har gaban gadon ya
ijiye coffee table din agabanta dab da
ita yazauna akai yakalleta yanda
kanta yake akasa yabi eyelash nata
do balla bafin wau flinnina finnare
kanta yake akasa yabi eyelash nata
da kallo kafin yay flipping fingers
nashi on her face yace "Hello Mrs
Maheer, abani abinci na" yanda yay
maganan looks so adorable ahankali
tadago idanunta tazubamai lumshe
mata idanu yayi yabude yakai
hannunshi yadauki spoon yace
"wanne zan faraci? You say Maheer
obey" da idanunta tanunamai rice din
hakan yasa yakai chokalin cikin rice
din yadebo yakai bakinshi Wallahi
mantawa yayi da all his problems
daman ance good food na mantar
dakai matsalolinka murya chan kasa
yace "my wife is the best cook ever!"
Dauke kai Yasmeen tayi kirjinta na
bugawa dum dum dum har lokacin
sabida yanda kafafunsu ketaba juna
gashi bariga ajikinshi sai towel koyaya
idanunta suka sauka kan kirjinshi da
akwai wasu kwantattun gashi akai
saitaji gabanta yasake fadi wani abu
namata yawo ajiki, kusan rabin
abincin yayi kafin yadaura hannunshi
saman nata yace "juice wife" wani irin
shocking tashi dasauri tajaye
hannunta harsaida ya kalleta, cup
tadauka ta tsayayamai juice din
tadauka tamikamai batare data
kalleshi ba ahankali yasa hannu ya
karba yakai juice din baki yana wani
irin kallon tundaga fukanta har zuwa
saitaji gabanta yodae fadi wani abu
namata yawo ajiki, kusan rabin
abincin yayi kafin yadaura hannunshi
saman nata yace "juice wife" wani irin
shocking tashi dasauri tajaye
hannunta harsaida ya kalleta, cup
tadauka ta tsayayamai juice din
tadauka tamikamai batare data
,Skalleshi ba ahankali yasa hannu ya
karba yakai juice din baki yana wani
irin kallon tundaga fukanta har zuwa
kan wuyanta yanabin yanda
numfashinta ke fita da sauka kafin
ahankali yasauke idanunshi kan
boobs nata wani kalan kwarewa yayi
yahau tari dawani irin sauri Yasmeen
tajuyo hannu tasa takarbi cup din
dagakan bakinshi kaman zata fashe
da kuka din tace "sannu" ganin yanda
tayi yasa kaman da gaske kawai yay
tumble yafadi akasa yana tarin karya,
wani kalan ihu Yasmeen tayi.
"Maheer" tasauke tray abincin akasa
da sauri tasauka daga kan gadon
tabiyoshi kasa takai hannayenta biyu
tadago kanshi daga kasa takai zuwa
kirjinta kaman tadauki karamin baby
daya kware ta manna kanshi kirjinta
sosai sabida hannunta yakai
bayanshi, takai hannunta bayanshi
dasauri tana bubbugawa dan tarin ya
tsaya.
daina buga bayanshi Yasmeen tayi
jin tarin yadaina ahankali takalli
fuskanshi yanda ya manna akirjinta
yay lamo kaman wani yaronta
idanunshi na lumlumshewa kaman
yana shirin yin bacci, dan kokarin
tureshi kadan tayi feeling
uncomfortable murya chan kasa
dakedan rawa kadan tace "ka...
ka saken in tafi dakina" kaman
badashi tai magana ba wani kalan
manna kanshi yayi yatura sosai
acikin boobs nata mugun faduwa
gabanta yayi tadago hannunta
dasauri tadaura kan fuskanshi zata
ture lips nata na rawa sosai tace
"m.......me.....me....meha.
tana buga bayanshi muryanta
narawa sosai kaman wacce ke gab
da fashewa da kuka sabida
tausayinshi tace "sorry, sannu kaji,
ka kware ne sorry sorry ko" 4:39 PM
wani kalan lumshe idanu Maheer
yayi yana sake manna kanshi sosai
akirjinta datasashi feeling her
92 brazenly exposed boobs dan wani
soft foamless bra tasaka irin
kaman wanda ba'asaka ba dinan
babu shamaki da boobs yana
shakan kamshin datakeyi dayaji
yana mantar dashi duniyan daya
kasa karasa ma Today tayi jin
yawani kalan tura fuskanshi
akirjinta gently taji hannunshi daya
tacikin riganta abaya kawai ya
kwance hook din bra nata dan ihu
Yasmeen tayi takai duka
hannayenta biyun tabaya takama
hannunshi tace "me haka?" Kaman
badashi takeba, dayan hannunshi
yakai ta wuyan rigan tabaya yazare
igiyoyin hannun bra duka biyun
daga dan jakan dasuke arude
Yasmeen tasaki hannunshi data
rike da farko takai hannayenta
saman bayanta zata kama dayan
hannunshi hakan yasa takara turo
kirjinta gaba jikinta ko'ina narawa,
dayan hannunshi da she just let go
off Maheer yasa tagaban riga ya
mamayeta ya fizge bra kasa yafito
da bra ya wurga kan gado. 4:40 PM
"Ammi!" Yasmeen ta kurma wani
kalan uban ihuuu dayasa dasauri
Maheer yadago kanshi yamata wani
mugun kallo tareda daura hannunshi
kan bakinta cikin kakkausan murya
yace "Ke!" Sosai jikinta kewani kalan
rawa abinma gwanin ban tausayi da
dariya idanunta suka cicciko da
hawaye, sauke idanunshi yayi kasa
yakalli gaban riganta baitaba sanin
tanada nono hakaba ma, no shi baima
kwance hook din bra nata dan ihu
Yasmeen tayi takai duka
hannayenta biyun tabaya takama
hannunshi tace "me haka?" Kaman
badashi takeba, dayan hannunshi
yakai ta wuyan rigan tabaya yazare
igiyoyin hannun bra duka biyun
daga dan jakan dasuke arude
Yasmeen tasaki hannunshi data
rike da farko takai hannayenta
saman bayanta zata kama dayan
hannunshi hakan yasa takara turo
kirjinta gaba jikinta ko'ina narawa,
dayan hannunshi da she just let go
off Maheer yasa tagaban riga ya
mamayeta ya fizge bra kasa yafito
da bra ya wurga kan gado.
4:40 PM
"Ammi!" Yasmeen ta kurma wani
kalan uban ihuuu dayasa dasauri
Maheer yadago kanshi yamata wani
mugun kallo tareda daura hannunshi
kan bakinta cikin kakkausan murya
yace "Ke!" Sosai jikinta kewani kalan
rawa abinma gwanin ban tausayi da
dariya idanunta suka cicciko da
hawaye, sauke idanunshi yayi kasa
yakalli gaban riganta baitaba sanin
tanada nono hakaba ma, no shi baima
kalleta ba balle yama sani,
boobs din a tsaye kyur kaman
kwallo guda biyu ga kai dasukai
shooting out sosai tasaman silk
rigan, baitabajin yana sha'awan
abu kaman yanda yaji yana
masifaffen sha'awan Yasmeen ba,
dago idanunshi yayi yamata wani
dan iskan kallo, cikin wani kala
naked voice yace "ashe kin girma
haka"? Zaro idanu Yasmeen
tasakeyi dasuka cika da hawaye
tana kokarin ture hannunshi daga
bakinta dan yabarta tai magana,
awani kalan hankali yace "just
20yrs amman kikai wannan girman,
lemme help you nasa ki kara girma,
kuma kikamin ihu agidan nan saina
kaiki gidan nan da akwai karnuka
su Kikito
fashewa da kuka Yasmeen tayi
sosai tana kallonshi, zare
hannunshi yayi daga bakinta
kaman jira take amugun rude tace
"zan tafi Ya Maheer" dan shiru yayi
jin yaune rana na farko data kirashi
Ya Maheer. "tashi kitafi" yafada
ahankali, dawani irin mugun sauri
tamike tsaye takai hannayen ta
duka biyun tana kare boobs nata
dasaukai charko charko suna
giggling da bouncing sabida tashin
datayi dan babu bra dake rikesu
dama abin gwanin ban kunya
tajuya dasauri zata tafi ganin yanda
Maheer ke kallon gaban rigan nata
kaman tsohon maye
dum taga dakin yakoma bakin kirin
yay duhu sosai kirjinta yahau
dukan uku uku kara sauri tayi zata
kofa kawai taji Maheer ya kwanto
bayanta kawai kaman daga sama
taji duka hannayenshi ya kulle su ta
saman kan boobs nata cikin wani
arousing voice yace "let'sleep
Baby"Kaman ba mutun ba chak kawai taji
yadagata ya mannata abango ya
mannu da jikinta sosai fashewa da
kuka tayi sosai kaman yar baby
data tsorace tace "mezakamin
kabarni natafi" yatsanshi yadaura
kan lips nata dake rawa sosai ya
murza lips din so soft and moist,
dawani irin naked raw voice yace "I
can't!" Amugun tsorace hawaye na
gangarowa daga idanun Yasmeen
tace "why"? Sosai yake kallon
kwayan idanunta yana murza lips
dinta dudda dakin duhu amman
yana ganin yanda kwayan idanunta
ke kyalli sabida hawayen dasuka
cikashi suke gangarowa da edge
na voice nashi yace "'m
developing feelings for you
Fateema!"
Yay maganan yana daura goshinshi
kan nata murya chan kasa kasa yace
"1 don't know what feelings din is
amman all | know is I can never let
you go har abada" yadake dan yin
shiru still yana murza lips nata kaman
mai tunani, cikin wata irin yar
kankanuwan murya yace "I think
abinda nakeji is
hannunshi dayan yaki yadauki
hannunta yadaura kan kirjinshi taji
yanda zuciyanshi ke bugawa murya
chan kasa yace "inajin
KYALKYALIN KAUNAR ki acikin
Zuciyata Fateema!"
Wasu butterflies da koda yaushe
Yasmeen takejinsu acikin cikinta ne
idan tana tareda shi yau taji sun wani
mike suna flying all over jikinta jin
abinda Maheer yafada mata, lumshe |
danunshi Maheer yayi bayan yay
maganan yana zare hannunshi
dagakan lips nata yasauke kasa,
hannayen ta datake tureshi dashi
yakama duka biyun ahankali yakaisu
bayanshi cikin very very romantic
light voice yace "just hold me tight
and never let goooo" sakin
hannayenta yayi bayan yakaisu
bayanshi ya ijiye yadavwo da nashi
gaba tallabo fuskanta yayi da duka
hannayen yadago fuskan nata sama
Owner
93 ta yanda fuskan nata na kallon nashi
wani kalan nishi take tanajin abinda
bata tabaji ba tunda take agabaki
dayan rayuwanta, daga ita sai Maheer
awannan babban flat din cikin dakin
nan dayakeda bala'in duhu ya
matseta abango haka, ba Baba, ba
wasu butterflies da koda yaushe
Yasmeen takejinsu acikin cikinta ne
idan tana tareda shi yau taji sun wani
mike suna flying all over jikinta jin
abinda Maheer yafada mata, lumshe|
danunshi Maheer yayi bayan yay
maganan yana zare hannunshi
dagakan lips nata yasauke kasa,
hannayen ta datake tureshi dashi
yakama duka biyun ahankali yakaisu
bayanshi cikin very very romantic
light voice yace "just hold me tight
and never let goooo" sakin
hannayenta yayi bayan yakaisu
bayanshi ya ijiye yadawo da nashi
gaba tallabo fuskanta yayi da duka
hannayen yadago fuskan nata sama
ta yanda fuskan nata na kallon nashi
wani kalan nishi take tanajin abinda
bata tabaji ba tunda take agabaki
dayan rayuwanta, daga ita sai Maheer
awannan babban flat din cikin dakin
nan dayakeda bala'in duhu ya
matseta abango haka, ba Baba, ba
Ammi, babu kowa sai ita dashi hakan
yasa zuciyanta yacigaba da kara
karfin bugawa dum dum dum,
wannan shine bayanin da Ammi
tamata, maganan da kawayen su Ya
Sa'a keyi, maganan da akai musu a
islamiyya, daga ita sai mijinta yau
Numfashinta! The scent na breath
nata is arousing, is clean and calm,
kanajin scent na breath din kaji na
tsarkakkkiyar yarinya that is not
into any kind or form na drug, pure
clean gurl, gently kaman tafiyan
slow motion Maheer yadaura lips
nashi kan nata cikin whispering
yace "Fateema lbrahim Maheer!"
Wani kalan ijyan zuciya yasauke
kaman wani abu na janshi gently
yashigar da bakinta cikin nashi!
Yesmeen bazan taba iya rabuwa
dakeba, I'm crazy about you
Yasmeen, inasonki da everything
I've ever had. Jikinta yay mugun
yaushi kankame waist nashi sosai
tayi she just don't want the
moment to end, d kiss is making
her bond with him even more, is as
if yanzun ne take ganin the real
face behind this ruthless criminal
and he's nothing buta sweet lover
boy. Wani irin nishi Maheer yafara
kaman na karamin jariri yana
kissing nata kaman zai cinye mata
duka bakin, sakin fuskanta yayi
yasauke hannunshi daya kasa
yashiga neme neme acikinta
dasauri sauri kafin dawani kalan
dugu ya chapke left nonon ta
yawani kalan mugun murzawa
tareda sakin bala'in kara abakinta
yayi. "Ahuuuuuhh"
rawa kafan Yasmeen yafara sosai
jin hannun Maheer kan nonon ta
which feels strangely good! Arude
Maheer yasauke dayan hannunshi
dagakan fuskanta yakai da bala'in
gudu yakama right nonon ya
mugun murza da saida Yasmeen ta
bankare yasaki mugun kara.
"Mmmmmmmmm" is as if this is
the first time yake taba nonon
mace, he won't lie this is the best
one daya taba tabawa
arayuwanshi, nonon just fits into
hand perfectly Subhanallah! Boobs
din Yasmeen are jiggly, firm, round,
full, a bit hard yet abit soft, nonon
ta are magnificent kawai!
Hawaye fadowa daga idanun
Yasmeen sukayi sabida zafi sakin
bakinta Maheer yayi yafara kissing
ko'ina afuskanta dasauri sauri har
saman idanunta har zuwa wuyanta
yashiga kissing kafin yawani kalan
daukanta kaman yadauki doll zuwa
gado kwantar da ita yayi yana fizge
towel na jikinshi ya yar baimasan inda
ya jefa ba, hawa jikinta yayi ahakali
yazo ta gefenta ya kwanta yakai
hannunshi daya yadaura saman
boobs nata da nipple din is so shoot
out chapke boobs din yayi yawani
kalan murza yakai bakinshi yadaura
aeilin hala na hınnanta vachina cha
Is as if yasan dalilin dayasa yacema
Yasmeen tarikeshi wani kalan
kankameshi tayi gam gam tanajin
3yanda yake kissing nata
passionately, bala'in matseta
Maheer yayi abango kaman zai
balla ita da bangon atare yana
kissing bakinta, yanda yake sakalo
every part na bakinta and angle
yanasha zaka dauka kaman akwai
wani embedded chocolate ne cikin
bakin, the way yake kama tongue
nata yana tsotsa kaman lollipop
yana sha kaman tsohon maye,
yanda yake kissing dinta kadai will
show you cewa this is the girl
Maheer da gangar jikinshi keso,
gamgam Yasmeen tarikeshi kukan
ma ta nema tarasa kiss din dayake
mata na aika mata so many many
sako ajikinta sometimes love don't
have to be expressed, actions
kadai na aika sakon soyyaya sama
da words, yanda Maheer ke kissing
nata is teling her entire body cewa
I love you Yasmeen! I am madly in
love with you Yasmeen!
full, a bit hard yet abit soft, nonon
ta are magnificent kawai!
Hawaye fadowa daga idanun
Yasmeen sukayi sabida zafi sakin
bakinta Maheer yayi yafara kissing
ko'ina afuskanta dasauri sauri har
saman idanunta har zuwa wuyanta
yashiga kissing kafin yawani kalan
daukanta kaman yadauki doll zuwa
gado kwantar da ita yayi yana fizge
towel na jikinshi ya yar baimasan inda
ya jefa ba, hawa jikinta yayi ahakali
yazo ta gefenta ya kwanta yakai
hannunshi daya yadaura saman
boobs nata da nipple din is so shoot
out chapke boobs din yayi yawani
kalan murza yakai bakinshi yadaura
acikin hole na kunnenta yashiga sha,
ihu Yasmeen tayi zata fizge kunnenta
Maheer yariketa gam kaman karfe ko
motsi bata kara iyayiba, yanda yake
shamata kunne yana nata one of the
craziest ear works da tongue nashi
yana murza mata boobs yanajan
nipple din da tips na fingers nashi
yasa taji kawai zata shide
numfashi kawai take ba
kakkautawa bamatasan metakeba
yayi scattering all neurons na brain
nata,fashewa tayi dawani irin kuka
dabaya fita sosai she don't even
know what she's saying tadaiji
magana nafita daga bakinta.
"da...darn.... Allah kab....bari"
sakin kunnenta Maheer yayi yahau
saman jikinta yafara manna mata
kiss tundaga wuya ahankali
yasauke bakinshi saman kan
nononta ta saman rigan yashiga
sha haukacewa Yasmeen tayi tama
rasa inda zatasa kanta ture kanshi
tayi ta tashi zata gudu jin kaman
ranta zai fita fizgota Maheer yayi ya
fincike yar rigan da fizga daya ta
yage, boobs din Yasmeen awaje
duka, fashewa da kukan wahala
dadi tsoro da gushewan hankali
Yasmeen tayi sosai zata tashi
danneta Maheer yayi ya
shammaceta kawai yadaura
bakinshi akan boobs din har wani
ijiyan zuciya yake saukewa
Yasmeen ta kwala ihuuuu kanta
najuya mata is as if she's not more
aduniyan daya dani tace "mekake
mini wayyo Ammiii, Ami.."
Kasa karasa kiran sunan tayi jin
kasa karasa kiran sunan tayi jin
Maheer na kokarin hadiye mata nono,
ko motsi bata iyawa sabida yanda
yariketa numfashi kawai yake gwanin)
ban tausayi yasa hannunshi yadage
Dskirt nata sama ya danna dick nashi
saman pant nata. "Ahhhhhhhh,
huuuuusssshhh,
arrrrrggghhhhhhhhh" Maheer yahau
wani irin groaning kaman rago, jin
yanda pant nata yake ajike yaji bazai
iyaba jaye pant din yayi gefe yana
karanto addu'a aranshi kawai yakai
dick din saman kofan ya danna yaji
pam kaman wajen adinke, baitaba
sanin cewa daman akwai virgins ba,
virginity ma a school yasani koa class
rannan yan ajinsu were saying ai babu
virgin kuma aduniya yanzu, virgin to
80s suka kare, haukacewa Maheer
yayi danshi baida hakuri yana taune
kan nononta yasake dana dannawa
yayi da all his strength ihuuu
Yasmeen tayi da saida gidan gabaki
daya ya amsa dawani kalan sauri
Maheer yadauke dick din daga gaban
hole nata gudun karya kashe ta, dan
yariga yaji yafita girma sosan gaske,
like far far dan shi kanshi yasan Allah
yamai very very thick huge and long
dick and Yasmeen is as if bamata da
vagina orifice,
dudda yanajin yanda take kuka
yakasa mata komi hade kafafunta
yayi ya matse dick nashi a tsakiyan
kafafun yana f*cking thighs nata
crowns nashi na taba labia dinta,
bubbugawa yake da mugun karfi
yana squeezing da shan boobs dinta
to his content yace "ahhhhh! I|| love
you Fateema! Ina sonki, wayyooo
Fatima uhmmm washhhhh, ahhhhhh
gindina Fateema yaki, yaki..yaki
shiga inaso na sadu dake, I want my
wife sooo baddddd, wayyyoooo
uhmmmmm" yawani irin jaaaaaa
nipple dinta kaman zai cire ya
kankameta yawani feso mata uban
cum ajikinta da gado sukai fasha
fashaaaa, ya mugun kankameta yana
mahaukacin shan nononta yadaga
hannayenta yadaura asaman kanshi
murya chan kasa yace "hug me
please" kankameshi Yasmeen tayi
wani iri sonshi na shiganta yana
ratsata tako'ina ko 2min basuyiba
bacci yay awon gaba dasu nonon na
bakinshi yanasha.

MEENA VIP GROUP

Ahankali Yasmeen take bude
idanunta da kyar rabon datai baccin
dayamata dadi yanda wannan yamata
harta manta,AMo
tass tabude idanunta jikinta ko'ina
yamata tsami sosai, Maheer dake
gefenta ya cukuikuyeta takalla da
yanda har lokacin bakinshi kekan
booby dayan hannunshi nakan dayan
dasauri ta runtse idanunta gabanta
yahau faduwa tunda take bata taba
sanin akwai something as sweet as
abubuwan da Maheer yamata ba wani
yammmm jikinta yayi dasauri takauda
tunanin daga idanunta tareda
budesu,
Juyowa tayi takalleshi dudda babu
haske but she could see his face, wlh
tanason Maheer sosai akwai wani
kalan yanda takeji idan tana kalonshi
Allah yadaura mata son criminal,
tanajinshi azuciyanta, a bargon
kashin jikinta da ko'ina na jikinta,
dan murmushi kadan tayi tunawa
datayi shima yace yana sonta dazu,
ahankali takai hannunta tadaura
saman kan hannunshi dake kan
boobs nata dan lumshe idanu tayi
dasauri dan she can't believe hannun
namiji ne akan nononta sauke hannun
dan murmushi kadan tayi tunawa
datayi shima yace yana sonta dazu,
ahankali takai hannunta tadaura
saman kan hannunshi dake kan
boobs nata dan lumshe idanu tayi
dasauri dan she can't believe hannun
namiji ne akan nononta sauke hannun
kasa tayi ahankali,
kafin cikeda dabara ta jaye jikinta
hakan yafito da nippi dinta daga
bakinshi cizon lips nata tayi dasauri
sabida zafin dataji, ahankali da
dabara ta lallaba tamike tsaye wani
irin zafi taji kasa bana wasaba, ganin
batasan inda kayanta sukeba yasa da
dabara tahau tafiya ko motsi daya
batayiba tawuce tabude door
ahankali tafice daga dakin dasauri
zuwa dakinta,
tana zuwa bayi tashiga tabude ruwan
zafi ta tara kaman yanda Ammi tafada
mata sosai tai sir bath tai tsarki da
ruwan zafi sannan taji dama dama ta
wanke cinyanta tamike tsaye ahankali
tareda kunna shower ruwa yafara
sauka tundaga kanta ta lumshe
idanunta tanajin feelings din dabata
tabaji ba in her life komi nadawo mata
kaman yanzu yake mata duk
abubuwan dayayi.
kaman daga sama taji an rungumota
tabaya gamgam amugun tsorace
tabude idanunta. "Why did you sneak
out and leave mijinki"? Maheer yay
maganan cikin asalin muryan bacci
dayay sounding thick, raw and low
yana juyoda ita akarkashin shower
dantai facing nashi, lumshe idanunta
tayi dasauri tanajin wani irin bala'in
kunya dan bama tasan lokacin daya
shigo cikin bayin ba bataji karan bude
kofaba,
bama hakaba mutumin data barshi
yana bacci datasan yatashi data saka
sakata data shigo bayin shikenan
yaganta ba kaya ga bayin da haske
wuta akunne, hannayenta takai
dasauri batare data bude idanunta ba
zata kare kirjinta chak yarike
hannuwan yana kallon yanda ruwa
zafin kebin jikinta yana tururi tundaga
kanta, wlh baitaba ganin jiki that is as
sexy as na Yasmeen ba, murya chan
kasa yace "I'm your husband
Fateema!" Yay maganan ahankali
taredakai hannunshi saman kanta
ribbon din yacire hakan yasa gashinta
yasaki abayanta da gaban fuskanta
ruwa na sauka akansu she looks like a
vixen, sosai Maheer ke kallonta he
knows dama yana sonta but after yau
yajita virgin wallahi duk wani kalan so
da dama ahn unba matnw
bama hakaba mutumin data barshi
yana bacci datasan yatashi data saka
sakata data shigo bayin shikenan
yaganta ba kaya ga bayin da haske
wuta akunne, hannayenta takai
dasauri batare data bude idanunta ba
zata kare kirjinta chak yarike
hannuwan yana kallon yanda ruwa
zafin kebin jikinta yana tururi tundaga
kanta, wlh baitaba ganin jiki that is as
sexy as na Yasmeen ba, murya chan
kasa yace "I'm your husband
Fateema!" Yay maganan ahankali
taredakai hannunshi saman kanta
ribbon din yacire hakan yasa gashinta
yasaki abayanta da gaban fuskanta
ruwa na sauka akansu she looks like a
Vixen, sosai Maheer ke kallonta he
knows dama yana sonta but after yau
yajita virgin wallahi duk wani kalan so
da dama chan yake mata yay
multiplying like a trillion times ne,
gently yakai hannayenshi saman
fuskanta awani kalan hankali yace
"open your eyes Fateema!" Makemai
kafada tayi, awani irin hankali yace
"open your eyes I want you to look at
me, baby do it for me" gently kaman
tsafi tabude idanunta da ruwa ke
sauka daga kanta yana gangara a
fuskan nata ta kalleshi hada idanu
sukayi babu kaya ajikinshi shima
rwa na canka kanchi ahankali uakai a
ruwa na sauka kanshi, ahankali yakai
hannunshi yadauki hannunta yakai
kan kirjinshi murya chan kasa yace "1
love you Fateema lbrahim Maheer!"
Wani kalan girrrrrrr jikin Yasmeen
yadauka dawani kalan gudu tafada
jikinshi ta rungumeshi kam kam
barata iya fadamai itama tana sonshi
ba she just wants to ease soyayyan
datakemai with this hug she loves her
husband, tanason Pablo tana
mutuwan son wannan ruthless
miskilin sweet and kind drug dealer
din, she loves wannan makiyin Baban
nata da Babanta ke nema idanu rufe,
she loves him, tanason Maheer
tanason Maheer soyayyan datake
gani zaimafi yanda shi ke sonta, yaya
zatayi da zuciyanta yanzu she loves
mutumin nan despite all halayyanshi
marasa kyau, and she hopes wannan
son dayake mata da ita takemai tai
amfani dashi wajen maidashi
mutumin kwarai dan all she sees in
him is a good man she knows deep
down halin da yanayin rayuwa ne
yasa yay choosing this wrong part,
she wants to bring light into his life,
tanason ta gwadamai rayuwa mai
kyau comes with peace din dabaka
taba tunani ba.
sunkai kusan 5min ahaka sannan
Maheer yacirota daga jikinshi yakai
hannunshi ahankali yay cupping face
nata yana kallonta kaman yanda take
kallonshi da gray eyes nata gabanta
na faduwa sosai
gently yadaura bakinshi kan nata
kafin cike da tsantsan so yashiga
kissing nata ruwa nabin fuskokinsu
kaman zai hadiye bakinta da lips
dinta, rike waist nashi gam gam
Yasmeen tayi ajiyan zuciya kawai take
saukewa she's still not use to touches
din namiji but she loves abinda
Maheer yake mata,
kiss dinshi nasa gangan jikinta na
binding da nashi, hannunshi daya
yasauke daga fuskanta yasauke kasa
Zuwa kan boobs nata yay wani kalan
squashing kaman zai fasa tumatir dan
kara Yasmeen tasaki abakinshi.
"Uuuuchhhh"
sake arousing nashi sound din yayi
baisan lokacin daya juyarda ita suka
tashi daga kasan shower mannata
yayi ajikin bango yawani kalan
matseta sosai yana kallon kwayan
idanunta dan facing nashi take kaman
maye yana kissing nata yana
squeezing boobs nata sosai,
wwww vwww yurw y w
idanunta dan facing nashi take kaman
maye yana kissing nata yana
Squeezing boobs nata sosai, 12:38 AM
baitabajin he wants something in
his life kaman yanda yakejin he
wants Yasmeen ba right now,
bubbude kafafunta yayi suna tsaye
abangon yakama joystick din yakai
kan dan ramin yana gyara rikon
dayamata da kyau abangon
mercilessly yatura fizge bakinta
Yasmeen tayi ta kwala ihu.
"Wayyooo Ammi......please
5 kabari zat....*.**


MEENA VIP GROUP

MEENA VIP GROUP

batama karasa maganan ba yakara
chapke bakinta yana kissing is as if
baimasan meyakeba yamata rikon
da ko motsi bata iyawa nishi kawai
yake yana gurnani ajikinta jikinshi
ko'ina is shaking, almost good 2hrs
yayi abayin da ita hitting the place
amman crowns dinshi sunki shiga
but wajen sun wahala dan ramin
yasoma budewa kadan at least
kana ganin huji yanzu ba kaman da
ba da wajen a manne yake gabaki
daya kaman wata jaririya,
kaman zai haukace abayin kafin
yazare sosai yafara surutu in
intense pleasure. "Fateema is not
entering help me ahhhhh, I want to
go in uhnnnnn, I want my wife just
you only you har abada you are all i
ever wanted, washhhhhhhh | love
you Baby,
wai....wai.......uuuuuchhhhh...
mmmmmn, ahhhhhhhhh!"
Hakanan yay exploding ya juye all
the juice awajen sannan
yasassauta rikon daya mata, t
ama kasa ijiye kafafunta da kyau tana
kuka sosai, zare bakinshi yayi daga
nata yama kasa magana kissing
fuskanta yashigayi tako'ina sannan
yasata ajikinshi still yana squeezing
boobs nata kaman maye kaman
sukoma kasan shower wankan tsarki
sukayi yadauko towel yadaura mata
shibai dauraba kawai daukanta yayi
suka fito gaban wardrobe nata yaje
wani simple soft rigan bacci yadauko
mata iya cinya red yazo ya ijiye
kusada ita, towel din daya daura mata
saman gashinta ya zare yana tsane
gashinta da ita sai kallonta yake wani
dark desire dinta nataso mishi
daurewa yayi yacire towel din ya ijiye
yazare babban yana kallon boobs
nata kvur vadan hadive mivau
dark desire dinta nataso mishi
daurewa yayi yacire towel din ya ijiye
yazare babban yana kallon boobs
nata kyur yadan hadiye miyau
yadauki rigan yasamata yana kallon
vijay nata dat is smooth naman wajen
kaman ganda sabida yake kuttubi ga
kyau hadiye miyau yayi yajuya
dasauri yakai towel din sip yafito wani
dogon hijabi har kasa yaciro mata
yadawo yasamata tareda shimfida
dadduma daukanta yayi yadaura ta aji
ahankali yace "yi sallah
dudda taki kallonshi batason tai
magana saida tace "kaifa"? Dan
kallonta yayi alwalanshi yay lalace
bazai iya sakaba saitaje bayi dole,
ahankali yace "zanyi adakina"
wucewa dakinshi yayi dasauri
adaddafe Yasmeen tai salla ta idar
jikinta bala'in ciwo yake mata dama
batai wishing yadawo ba bata taba
ganin mai karfi irin Maheer ba yamata
wani rikon ko yatsa bata iya ta motsa
wlh kaman doki no wlh wlh yamafi
doki karfi wat! zare hijabin tayi da
rarrafe tawuce tahau gado tana
bubbude kafa jikinta ma babu karfi,
all this sune abubuwan da Ammi
tafadi mata amman anya zata iya
jurewa kuwa? Azaban yay yawa
please karya kara mata wannan
batana lha lndan ia taawaintl
rarrafe tawuce taha, gado tana
bubbude kafa jikinta ma babu karfi,
all this sune abubuwan da Ammi
tafadi mata amman anya zata iya
jurewa kuwa? Azaban yay yawa
please karya kara mata wannan
bataso ko kadan, is to0 painful kusan
20min tayi akwancen tanajin yanda
komi nata hatta yatsunta kamshin
Maheer suke aka bude kofa aka shigo
kin dago kanta tayi dan tasan shine,
tsayawa Maheer yayi gaban gadon
hannunshi rikeda mug na tea yana
kallonta yanda take sanye da jan
rigan mai spaghetti banda ga
gashinta dakeda lema lema abarbaje
baki sidik, rigan ya tsaya a cinyanta
kwanciyan datayi yasa he could see
her ass, wani kalan strong erection
yayi having dasauri ya harde kafanshi
yazauna ahankali bakin gadon tareda
ijiye mug din kan side drawer, cikin
muryanan nashi chan kasa yace
"come, zokisha tea" yay maganan
yanakai hannunshi kan waist bata zai
dagota, cikeda rigima Yasmeen ta
ture hannunshi yasauka kan bombom
dinta ahankali tace "uhn'uh"
Maheer jiyayi notin kanshi sun
kwance gabanshi na kara mikewa
sosai, kasa cire hannunshi daga
bombom dinta yayi matsawa yayi
ahanbali daca iri Vaemoan tadann
Maheer jiyayi notin kanshi sun
kwance gabanshi na kara mikewa
sosai, kasa cire hannunshi daga
bombom dinta yayi matsawa yayi
ahankali dasauri Yasmeen tadago
tareda ture hannunshi tana turomai
baki batare data kalleshi ba hakan
bakaramin burgeshi yayiba fizgota
yayi dasauri yawani daurata kan
jikinshi yana shafa bayanta yadaura
fuskanshi kan nata yana kallonta
yanda taki kallonshi yace "ni kikema
yan abubuwa kinamin bori"
dan kallonshi tayi ganin yanda yake
murmushi har hakoranshi farare sun
bayyana yamata wani irin kyau ga lips
dinshi dasukai mugun pinkinsh sama
da usual sabida uban kiss din
dasukayi yau, sake murmushi yayi
yana kallonta shima yace "nine mijin
Fateema" dasauri ta lunshe idanunta
adan kunyace tana murmushi,
hannunshi yakai yadauki mug din
yadagota ahankali yabude kafafunshi
yazaunarda ita a tsakiyansu yasa
mug din a hannunta yana daura face
nashi awuyanta, cikin tsantsan
lallashi da iya lallaba mace yakashe
mata zuciya yace "oya sha tea to"
batai musu ba karba tayi tanajin
yanda jikinshi ke manne da nata takai
batai musu ba karba tayi tanajin
yanda jikinshi ke manne da nata takai
tea abaki, ahankali Maheer ke kallon
kirjinta daganan wuyanta Yasmeen
nada nono sosai gasu da kai perfect
for sucking duk yanda yaso yadaure
kasawa yayi kaman ana controlling
nashi da remote yakejin kanshi,
hannunshi daya yakai ta karkashin
riganta dasauri yakama nipple dinta
yarike gam tsayar dashan tea
Yasmeen tayi wani light kiss yasakin
ma wuyanta awani kalan hankali yace
"all children enjoys breast din Maman
su dasuna yara I didn't really enjoyed
mine, butI promise to enjoy yours har
karshen rayuwana, just lemme be
your child"
yay maganan kaman dan yaro
awuyanta yana tura daya hannunshi
kasan riganta yakama duka boobs din
yarike gam, awani kalan shagwabe
kaman ba Maheer ba yace "l'm your
new born dagayau Wife" yay
maganan yana ciro duka hannayen
daga cikin rigan, yazagayo ta gabanta
ga mamakinta kwanciya yayi agadon
yadaura kanshi akan cinyanta zaro
idanu tayi waje, lumshe idanunta yayi
yace "cigaba dashan tea naki" babu
musu kaman yamata tsafi tamaida
tea bakinta shikuma yakai
hannauAnhi oman rinan baman dan
yace "cigaba dashan tea naki" babu
musu kaman yamata tsafi tamaida
tea bakinta shikuma yakai
hannayenshi saman rigan kaman dano)
yaro yaciro boobs dinta waje yana
Dkallonsu yana tabawa kafin awani
kalan hankali yakafa bakinshi a left
one din hannunshi nakan right one
din yashiga sha duk yanda Yasmeen
taso tacigaba dashan tea kasawa tayi
wani kalan gantsarewa tayi tanaji
kaman zata saki fitsari,
ijiye tea tayi dasauri kan side drawer
gudun kada tasakinmai a fuskan takai
hannunra da sauri tadaura kan
goshinshi cikin wani kalan murya na
wanda ke shirin fashewa da kuka tace
"dan..d....dan Allah kidaina"
kaman badashi takeba dayan
hannunshi dabaya komi dashi yasa
yakama hannunta daya yakai saman
kunnenshi sannan yakai dayan
hannun yabude boxer nashi yaciro
joystick din data mike gabaki daya
yadawo yakama dayan hannun
Yasmeen yadaura akan joystick
dinshi kallon abinda yasa tarike tayi a
mahaukacin rude tai yunkurin cire
hannunta yariketa gam yana wani
kalan bankarewa batare daya saki
boobs nataba yace "pl..please"
dinshi kallon abinda yasa tarike tayi a
mahaukacin rude tai yunkurin cire
hannunta yariketa gam yana wani
kalan bankarewa batare daya saki
boobs nataba yace "pl..please"
yanda yace pls kasa cire hannunta
tayi ta lumshe idanunta dasauri ita
karan kanta tanajin wani iri, the way
yakeshan nonon zuka yake da kyau
kaman ruwa na fitowa yana murza
dayan da kyau kaman zatai fitsari ajiki
takeji gashi har wani gurnani yake,
batasan lokacin data tura yatsanta
cikin kunnenshi ba wani kalan nishi
yayi kaman zai shide dasauri tabude
idanunta takalleshi his eyes are
closed kaman wanda yakejin bacci
she can't believe katon namiji ne
kwance haka akan cinyanta yanasha
mata nono kaman danda tahaifa
dayan hannunshi na sanan kanshi
yana wani irin shafawa. "I love you
Maheer"
tafadi ahankali acikin zuciyanta, he
looks so innocent and loving,
tausayima yabata tana tuna abinda
aka koyamata duka agida barinma
lectures din Ammi kome mijinka keso
kamai shi zaisa yakara sonka sai
yanda yayi da kyau dudda batasan
takamaimen mezatamai ba amman
tafadi ahankali acikin zuciyanta, he
looks so innocent and loving,
tausayima yabata tana tuna abinda
aka koyamata duka agida barinma
lectures din Ammi kome mijinka keso t
kamai shi zaisa yakara sonka sai
yanda yayi da kyau dudda batasan
takamaimen mezatamai ba amman
juyawa tayi babu tsoro takalli joystick
dinshi wani kalan sha'awa taji yabata
is sooo big, ga jjiyoyi amummurde,
ga kan na fito da ruwa kaman
makwarara, babban yatsanta takai
kan hole din ta murza fizgewa taga
Maheer yafara kaman zai katsa mata
nipples cizan lips nata tayi ta daure ta
matse kan tana juya hannunta.
"Mmmmmmmmmm"
taji Maheer yasaki kara hakan yasa
takama kan da kyau da duka
hannunta ta murza tareda juyawa
tana tura yatsanta kunnenshi yana
juyawa kaman tanamai susun kunne,
wasu kalan nibbling nipple dinta dake
bakinshi yayi da kawai Yasmeen taji
ko fitsari ne komenene oho dasauki
tanayi kaman wan ya yafice
hayyashinvi wani kalan tureta tafada
gado yabita ahaka baisaki nonon
bakinshi ba yana bude kafafunta yana
addu'a aranshi yahade hannayenta
yarike gam yamata wannan rikon dan
wanziı he lnst it iivake idan hai
dambe da ramin yanashan nono dan
nonon is his strength kunnenshi
became deaf,
Oall komi najikinshi sun daina aiki
banda dick dinshi dayake kokarin
yabama abinci at all cost kaman
wanda ke yaki da kyar din kyar
yasamu crowns dinshi suka shige
hole din idanda za'a cema Maheer
something can make him shed tears
bazaitaba yarda ba tunda yafara
wayau yana around 6-7 zuwa 8yrs bai
kara zubar da hawayenshi ba saiyau,
jiyayi sun zubo dan kawai jinshi yayi
in a different part of world wanda
Yasmeen kadaine ta taba kaishi
wajen, all sex din dayayi da Hajiya
bazaima kirasu sex ba dan he don't
even know wat that is, abinda yakeji
yanzu, what he is feeling now din nan
da crown dinshi kadai suka shiga
cikin Yasmeen indai shine sex he
promise ko hutun Imin bazai kara bari
kanshi yayiba dan koda yaushe dick
dinshi will be here in this girl body, in
his astonishing goody home, manta
abinda yakeyi yayi manta wayeshi
yayi dudda apart from crowns dinshi
babu abinda yakara shiga but he
f'cked Yasmeen blue back ahaka dan
saida ta raina kanta, dan wlh wlh
asalin namijin gidi ta aura ba ragoba,
ana maganan tun bayan azahar
though basuyi azahar sun dawuri
ba sabida bacci Maheer bai
bartaba saida aka kira magrib ya
juye all his juice inside her,
yadagata Yasmeen har wani
kyarma jikinta keyi yana tsuma na
wahala ace tun safe har yamma
wuni guda cur yana kanta tun
wajejen 8 daya dawo fa dasafe,
daukanta Maheer yayi wanka
yamusu batare daya gasata ba dan
wlh wlh baisan ana hakaba shiryata
tsaf yayi shima still saida yakara
bata alwalan shi yasata a dadduma
yace "bari naje daki nashirya naje
mosque" wucewa yayi yatafi.
Kufadamin wani kalan maita ne haka
Maheer keyi?
Haba yakama diyar Baba CP tun safe

MEENA VIP GROUP



..





Sosai Hajiya tai kuka ta gode Allah ajikin
Sameera abin duk rashin imaninka
kaganta saika tausayamata kasan
soyayya naci mata kaniya, ga mugun
bakin kishi, shigowan Dr yasa tadago
takai hannu ta share fuskanta tass takalli
Dr tace "assalameni" dudda Dr baisoba
karfi da yaji tasa aka sallameta against
medical advice, suka tafi gida da magungunan da aka bata wajajen 12:30
sukakai gida, hakan yasa Sameera
tazauna da ita.
.il 60
E3
Wanka tayi tafito tashirya cikin wani
simple rigan bacci tazauna abakin gado
tabuga uban tagumi tana kallon agogon bangon dakin nata 1:25 nadare Pablo baya club baya gida, baya Factory, wanda gabaki dayan garin nan nanne wajajen zuwanshi, wace yarinya Pablo yasamu haka dazai iya mantawa da ita tana kwance gadon asibiti tana fama da ciwon zuciya tun safiyan yau yafita bai dawoba, bai kirata ba, Pablo yanzu ita zai watsama kasa a idanu sabida yasami wata dayake ci, wato ita yanzu ya manta da ita kenan, hannu taji akan fuskanta ana sharemata hawaye dasauri takalli getenta Hajiya Sameera ce takawo mata shayi da kwai da bread data soyamata ahankali tace "it's okay, this is first official matsala dakike samu da Pablo tun yana yaro please handle it kaman matured lady kanunama Pablo duk yanda yake ganin kanshi kin fishi sannin kan duniyan nan ciki da wajenta abinda Babba ya hango ko ana hamaza hanata karami bazai hango ba, sha shayi kisha magani kiji sauki Hajiya Maryam you will get your Pablo back kirabashi dakoma wace yarinyace yasamu u need all the strength and energy na fighting this battle dake gabanki"
Masu fitarmin da littafi waje da yardan
Allah sai Allah yabaki kunya, Allah zai gwadamiki ya cin amana yake.Gyadamata kai Hajiya tai tanajin karfin guiwa, karban magungunan nata tayi ta watsa abaki tasha takora da shayin tadauki soyayyan kwan taci sosai idanunta sun kumbura bakaramin tausayin ta Sameera taji ba dan Hajiya nama Pablo wani kalan so ne dako ita bazata iya misalta adadin iya soyayyan ba. Masu fitarmini da littafi waje daga gidan nan wallahi Wallahi ban yafe muku ba har ranan gobe kiyama. This book is mine kin biya danki karanta u have no right ki fitar dashi, and idan kina tunanin hakkin mutun abin cini kicigaba Allah will show you He is mightiest!!
Fira tamata mai dadi kafin takaita gado ta kwanta bata wani dade bacci yay awon gaba da ita Sameera kawai ta girgixakai ita bawai batason Hajiva da Pablo bane amman soyayyan datakema yaron yay yawa samari basu da alkawari, basuda alkwarin tasha fadin maganan nan, kaciyan su bata zama waje daya at all, basuda amana beside yanzu Pablo ya girma yasan ciwon kanshi tsakani ga
Allah itama tayaya tai expecting she will keep that fine boy to herself only for life is not possible ai that's selfishness bayan ita tana harka da Adamu, but uhn what's that statement ance everything is fair in love and war ba, cheating bashi ke nuna you hate your partner ba amman dai duk dahaka ita gashinan Pablo yaje yanacin  wata tana neman takashe kanta da bakin ciki Allah dai ya kyauta, Allah dawo mata da Pablo back dan Wallahi Hajiya can get mental issues sabida yaron nan, abu kaman ¡araba ta kwallafa ranta da likinta da ruhinta a son yaron nan saikace maita, ubanme gareshi, yanda takeda kudin nan idan tana neman namiii ma da abinshi yake sharan kasa tsabagen girma zata samu tundadai kusan shine abinda tafi so ajikin Pablo din, zata sami maza dasuka fishi, taje Ecuador a mana, ko su Sudan bataga world statistics da aka badaba na sune top garin da mazansu are about inches aharkan gaba,
dan tabe baki tayi tace "koda yake idan ana magana Hajiya cewa take na Pablo dinta ma idan akwai 1000 inches nashi yafi haka" taidan murmushi tace "Allah kadawo mata da yaron nan komasamu kwanciyan hankali gabaki daya" kwanciya tayi itama agefenta.  Ana idar da isha'i bai tsaya yajira daga
Hamad har Baba ba yawuce yakoma gidan.
Haryasa hannu yabude kofan zai shiga yatuna maganan Yasmeen ko sallama bayayi, murya chan kasa yay sallaman yashigo tareda maida kofan yarufe yasaka key yajuyo yana kallon falon da komi yakenan a gyare tsaf tsat, wucewa yayi dinning yabubbude kulolin wajen shinkafan safe ne akwai deban kadan yayi a plate yawuce kitchen dudda abincin is warm dan kulan nada kyau saida vasa a microwave yasake hada tea yajera komi a tray yadauko yafito yay sama yana tafiya ahankali har zuwa gaban dakinta, hannu yasa yabude kofan yay karaman sallama yashiga tana kwance nan gado tarufa da bargo tana bacci kana ganinta kasan bacci yashigeta sosai kuma baccin a wahalan daya bata takeyi, sosai yake kallonta kafin yasa hannu tamaida kofan varufe yakaraso cikin dakin kan side drawer ya ijiye tray yana kallonta kafin yazauna bakin gadon yana kallon fuskanta yanda gasshin kanta dayake awargaje sun rufe gefen fuskanta, hannunshi yadaga daga jikinshi ahankali yaki kan fuskanta yakwashe gashin zuwa bayan kunneta kafin yadaura hannunshi saman kanta gashinta lema sosai sabida ruwa sosai yake kallonta kaman vaune rana na farko daya Ana idar da isha'i bai tsaya yajira daga
Hamad har Baba ba yawuce yakoma gidan.
Haryasa hannu yabude kofan zai shiga yatuna maganan Yasmeen ko sallama bayayi, murya chan kasa yay sallaman yashigo tareda maida kofan yarufe yasaka key yajuyo yana kallon falon da komi yakenan a gyare tsaf tsat, wucewa yayi dinning yabubbude kulolin wajen shinkafan safe ne akwai deban kadan yayi a plate yawuce kitchen dudda abincin is warm dan kulan nada kyau saida vasa a microwave yasake hada tea yajera komi a tray yadauko yafito yay sama yana tafiya ahankali har zuwa gaban dakinta, hannu yasa yabude kofan yay karaman sallama yashiga tana kwance nan gado tarufa da bargo tana bacci kana ganinta kasan bacci yashigeta sosai kuma baccin a wahalan daya bata takeyi, sosai yake kallonta kafin yasa hannu tamaida kofan varufe yakaraso cikin dakin kan side drawer ya ijiye tray yana kallonta kafin yazauna bakin gadon yana kallon fuskanta yanda gasshin kanta dayake awargaje sun rufe gefen fuskanta, hannunshi yadaga daga jikinshi ahankali yaki kan fuskanta yakwashe gashin zuwa bayan kunneta kafin yadaura hannunshi saman kanta gashinta lema sosai sabida ruwa sosai yake kallonta kaman vaune rana na farko daya  fara ganinta bata taba Iskanci ba, no one has ever touched his wife or see her nakedness, he was her first! Daman akwai mata dabasu san maza ba, yadauka all mata sunsan maza and it's a normal thing cus yana gain yanda mata da maza ke harkansu a club dinshi, but Fateema is different! Tunda yake baitabajin yaso wani abu kaman vanda yaji yanason Yasmeen ba, ko mahaifiyarshi data haifeshi takawoshi duniya baitabajin vana sonta ba ballema yasota kwatankwacin son dayaji yanama Yasmeen, shiru kawai yayi vana kallonta so soo many things nayawo a brain nashi, he just wants to hug her so tight, he just
£3
feel inhar yana tareda Fateema as long as she remains his bayason yay tunanin any crises or matsalolin dake gabanshi kokuma da nan gaba zasu zomai she is the only thing he wants yanzu aduniyan nan f*ck any other thing! He doesn't care about anything! Dawani kalan sauri yadagota tasowa tayi yagwab kaman kubewa wani kalan sata ajikinshi yashigayi dasauri tabude idanubta cikin bacci, afirgice Yasmeen tafashe da Kuka, karasa sata yayi ajikinshi ya kankameta sosai zuciyanshi nawani kalan beating so fast yanajin yanda take kuka sosai atsorace. Cikin bala'in toro Yasmeen da muryanta daya dishashe tsabagen bakin wahalan dataci a hannunshi tace "dan Allah Ya
Maheer karka karamini komi, wlh zan mutu kayakuri, dan Allah kabarni nahuta gobe sai kasake gwadawa kaji, dan
Allah, dan Allah Ya Mahe..
." Shili
Maheer yayi whispering a kunnenta kaman an dauke ruwa hadiye maganan tayi dasauri tasakeyin lamo akirjinshi kaman marainiya kirjinta na bugawa din din din kaman yanda nashi ke bugawa.
Almost 5min sukayi ahaka kafin murya chan kasa yace "come and have dinner" girgixamai kai tai atsorace tace
"nakoshi" hannunshi yasa cikin gashinta dakeda leman ya wargaza murya chan kasa yace "idan bakici ba I promise saina cigaba da abinda nakeyi namaidaki asalin matan aure dan har yanzu ke budurwa ce kinji" dagudu ta girgizamai kai tace
"zanci Allah" dan murmushi kadan vavi she's so adorable idan tana toro and she's cute idan tana rashin ji tanamai tsiwa wait akwaima abinda bayamata kyau kuwa?.
Idan har kin karanta ko kalma daya a book din nan baki biyaba wallahi ban yafe miki ba.


Sakinta yay daga jikinshi dasauri tafito tazauna gefenshi batare data kalleshi ba kanta akasa tray yadauka dagakan side drawer yadaura kan jikinshi yadauki spoon yadebo rice yakai bakinta murya chan kasa yace "haaaa"
dan dago kodaddun idanunta tayi
2 takalleshi wani yirrrrr taji ajikinta ganin yanda yazuba mata manyan idanunshi ga lips dinshi sunyi pink yirrrr sama da kullum sabida kiss din dayayi mata ahankali tabude bakinta, abincin yasamata abaki murya chan kasa yace
"good gur|"  turomai baki tayi kadan yay murmushi baice mata komi ba tadanci rice din tadauki cup na tea dakanta tahau sha baitakura mataba karasa cine rice din yayi yana kallonta yanda takeshan tea kaman wanda ta tuna dawani abu Juyowa tayi dasauri tace "banyi girki nakaima
Baba ba, me zaici"? Kallonta Maheer yayi har cikin ranshi yaji dadin vanda ta damu da Baba kaman bazai magana ba yace
"Hamad can cook" kaman zatai kuka dan ko kadan bataso hakan ba taso tamai two da miyan kuka da daddaren nan amman duk yabi yadanneta adaki yana mata mugunta, kafa tea tayi abaki takarasa shanyewa saikuma tasauke cup
• din kasa tasake juyowa takalli Maheer dake kallonta gain kaman da ragowan magana abakinta tace "mesa Baba baya tareda Maman ku? Mesa basa zama tare"? Sosai Maheer ke kallonta, saikuma yace "who?" Yafadi coldly, dasauri Yasmeen tace "wannan faran matan ta
0
gidan nan ba itane Maman ku ba matan Baba? Ko step Mom dink ce naganta fara ku black"? Da zuciya daya Yasmeen tai maganan dan ita tadauka Hajiya matan Baba ne dudda dai Hamad da Maheer basa kama da ita but zai iya yuwa maybe step mom dinsu ce dan taganta tareda Maheer awannan gidan, tunda Maheer yake baitaba zama speechless a any tambaya da za'amai ba sai wannan da Yasmeen tamai rasa. speechless a any tambaya da za'amai ba sai wannan da Yasmeen tamai rasa abinda zai cemata yay hannunshi yamika yasa hannu ya karbi cup din yadaura kan tray din dadan sauri yatashi yajuya yawuce yafita daga dakin kasa yasauka yawuce kitchen ijiye tray din yay yadaura hannayenshi jikin window yay shiru kawai yana kallon window kaman wanda ke kallon wani abu tawajen. Almost 1hr yayi kaman wanda akasa punishment shikadai tsaye a kitchen din yana kallon window kafin yasauke jjiyan zuciya ahankali yajuya yafice daga dakin kana ganin
Maheer kasan irin mazan nanne masu taurin rai da mugun karfin hali dawuya kagane damuwansu da matsalolin su, wucewa yayi sama direct dakinshi yayi yawuce bayi wanka yayi yafito daure da towel yana kallon gadonshi dayake a hargitse sun batashi zare zanin yayi yakoma baya yasaka a washing machine sannan yadawo ta shimfida wani ya tsugunna yadauki abincin data kawomai dazu yawuce yakai kitchen yadawo wasu kananun kayan bacci yasa masu taushe gajeren wando da riga sannan yadawo yazauna kan kujera yabude system dan yayi some ayyuka zai tura list na abubuwan dayakeso na wasu kwayoyi, yana bude system din jiyayi yakasa komi kawai tunanin Yasmeen yakara dagulamai lissafi can he ever told Yasmeen about kanshi? Ko about Hajiya? She will hates kanshi? Ko about Hajiya? She will hates him! ljiyan zuciya yasauke baitabajin yaji tsoro ko fargabanshi rasa wani abu nashi ba hatta ranshi baya tsoron rasawa amman jiyayi vana tsoro da shakkan rasa
Yasmeen ayanzu datariga tazama matanshi, kuma yana bala'in toro tasan what's between shi da Hajiya, kunyama yakeji! Ture system din yayi dagakan jikinshi yadaga duka hannayenshi biyu yadaura kan fuskanshi yarufe wh he lost focus gabaki daya, tunanin Yasmeen yake and everything daya faru tsakaninsu, dawani kalan sauri yakai hannunshi yarike gabanshi daya tashi yanajan wani kalan gajeren tsaki shi infact baima taba sanin yanada sha'awa
£3
akai akai hakaba wh wl sai yau, today is the first day, yanayin months baiyi sex ba and he will never ever think about it, Hajiya natafiya tai months batanan kuma bayajin komi ko tana nan ma baya irin frequent sex da ita din nan da ita saita
0
dameshi da roko ya bubbuga mata and leave her there with zero interest in it, but what is happening to him yau? Why is he crazy about Yasmeen yakasa manta anything yakasa komi, yakoma aiki but kaman bai komaba ko abu one bai iya yayiba, yakasa responding to mails ko tura mails, Hajya na hospital he knows but Wallahi har kasan zuciyanshi bai damu ba abunma baya kanshi the only thing he sees hears, think and wants is just Yasmeen, damn!!! He's madly inlove with the gurl. Wani kalan makirin tsaki yay jin yakasa samin sukuni mikewa tsaye yayi yasa bathroom slippers nashi yafara tafiya yabude kofa ahankali yataho zuwa gaban kofanta tsayawa yayi duk yanda yakeso yadaure kasawa yay ahankali ya murda hannun tareda bude kofan dakin duhu ga sanyi kadan na AC, hasken bude kofan yasa yaganta tana kwance kan gado peaceful sleep sosai take abinta ta rufe daga cinyanta down to feet's nata da bargo, bin tundaga fuskanta har zuwa kirjinta yayi da kallo kafin yajuya yamaida kofan kaman barawo yarufe dakin yasake duhu yataho kara karfin AC yayi kaman barawo yahau kan gadon wani kalan ijiyan zuciya yasauke kamshin ta kadai nabashi peace of mind wh, baiso yamata komi dan yasan ya bala'in wahalar da ita idan yasa karfin zai iya bata babban tear and he doesn't want that, ahankali yakai hannunshi daya vadaura saman boobs nata tasaman rigan gently dayan hannun kuma yabude wuyan rigan kaman yanda yara keyi Awani kalan hankali gudun karya tadata tamai kuka yadaura hannunshi kan nonon wh iikinshi har wani tsuma yake kaman baitaba ganin nono ba daukoshi yayi yafito dashi waje ahankali daidai Yasmeen tai motsi dagudu yacire hannunshi duka biyun hakane yana kallon cure face nata, ijiyan zuciva tasauke cikin bacci take a kulawa da kyau sake komar da hannunshi yayi 
da kyau sake komar da hannunshi yayi yadaura kan dayan yana kwanciya da kyau agefenta kaman dan yaron data haifa kaman ya matso cikinta sosai sannan ahankali yabude bakinshi yakama nippi din dake bacci kafin yashiga sucking dasauri dasauri yana wani irin jin dadi na daban arayuwanshi dayan hannun kuma yashiga murza kan da kyau, sosai Yasmeen kejin wani iri cikin bacci amman dayake baccin gajiya taje da wahala kasa bude idanu taji ganin abin yamata yawa vasa cikin bacci ta kwakumo kanshi ta rungume da kyau akirinta irin kasha nonon harka koshi yanda akema yara dinnan hakan bakaramin dadi yama Maheer ba jin yanda tasata ajikinshi kaman dan Babyn data haifa yakarayin lamo yanajin dadin breakfeeeing din, baitaba sanin he's a boob freak like this ba kaman zai shide....
Idan har kin karanta ko kalma daya a book din nan baki biyaba wallahi ban yafe miki ba.





Karfe biyar daidai Yasmeen tabude idanunta ahankali dan tasaba tun agida Baba kafin yatafi sallan asuba saiya tashesu suyi salla.
Yanda tajita jikin mutum da hannunshi dataji saman boob dinta da bakinshi dataji kan dayan ga itakuma ta rungumo kanshi kirjinta vasa taji wani wani girrer jikinta yay wani kalan vibrating, dakin duhu bata iya gain komi but tasan Maheer ne from vanda kamshin shi yabade wajen, ahankali tadaura hannunta saman nashi dake kan kirjinta gently ta ture abin nabata mamaki daman haka ake idan akai aure sai mijinki yadinga shan nono dan wh har cikin zuciyanta tadauka vara keshan nono kanana not manya, cikeda dan toro taja jikinta back trying to pull wanda ke bakinshi waje, cikin bacci sosai  
Maheer yabiyota yakara jan nipple din da kyau yarike abakinshi yana sauke ijiyan zuciya cikin bacci, saida Yasmeen ta runtse idanu sabida zafi, batasan lokacin datakai hannunta dasauri ta fizge daga bakinshi ba tayi wani dan kara.
"Auuucchhh wash" dasauri Maheer yabude idanunshi dan fizgewa datayi daga bakinshi dakuma karan datayi ya farka dashi daga baccin dayake dawani kalan sauri ya kunna wuta danya dauka faduwa tayi, gain haske dasauri
Yasmeen tasaki nippi data rike dake mata ciwo taja riga tarufe dasauri cike da kunya dudda haka saida Maheer vagani, ahankali cikeda so yakai hannunshi zai tabata komawa baya tayi dasauri murya chan kasa dayay sanyi sosai tace
"yanzun nan za'a tada salla a masallci katafi" dan jim yayi vana kallonta taki yarda suhada ido dashi kuma yasan meke mata ciwo, dan rigan baccin dake jikin nata yakalla dasauri yadauke kai baice komiba sauka daga gadon yayi kanta akasa gamamakinta bathroom nata yabude yashiga abinshi kusan 10min yabata yafito daure da alwala bai kalleta ba dan yasan fess zai bata alwalanshi yawuce dakinshi jallabiya kawai vadaura akan kayan jikinshi yawuce vafita.
Saida Yasmeen taji fitanshi sannan hawaye suka fito daga idanunta dasauri takai hannu tashare wth tagaji, jikinta ciwo yake mata, boobs dinta har wani tsami tsami taji sunmata kan kaman zasu tsinke ita dama haka auren yake, Alhamdulillah yau thursday yana dawowa zata fadamai zataje school al ance zata cigaba da school agida Allah sa Ammi ta aiko mata da school bag nata dan Ammi tahada duka kayanta. Ahankali tasauka daga gadon tamike tsaye sosai zafin dataji yaragu jiya saidai wajen gabaki daya ya hargitse kaman banata ba kaman ba'a jikinta yakeba, ahankali take tafiya batare data bude kafafunta sosai ba tana budewa sosai zataji zafi, wanka tayi tayo alwala bayan tai brush tafito salla tayi tazauna tai karatun Al'qurni tana tunawa da maganan Ammi komin ciwo tama mijinta girki unless ciwon baya barinta ta tsaya ne ko is critical, hanyar shiga zuciyan mijinka taciki ne, tashi tayi ta gyara gadon tsaf kaman ba'ayi komi akaiba, tawuce gaban wardrobe wani bra Mai kyau tadauko mai foam fari tasaka da farin pant nashi, tadauko wani Riga da skirt na atampa super wax gold tasaka tasa dan kunne ta gyara gashinta tsaf tai parking tana tunanin yanda zata gayamai tanaso taje saloon daga school dan gashin ya isheta ita dama bata lya maintaining loosed hair kullum cikin kitso ne akanta barinma yanzu dakoda yaushe takesama kanta ruwa turo baki tayi tana kallon madubi datazo kan gaban wani kalan kunyan kallon kanta taji tunawa da abinda yake sata jika kan dasauri tadauke kai tasa dan kwali tadaura tsaf simple one harta juya tasake tuna maganan Ammi kwalliya yanzu kinyi aure, dasauri tadawo, kwalli tadauka tasaka tadau hoda ta shafa sannan tadauki wani nude lip gloss tasaka zokaga kawai saita rikida kaman ba itaba turare tadauka dudda gabaki dayan kamshin Maheer yakama jikinta feffesa wa tayi sannan tajuya tafita daga dakin tasauka kasa tana tafiya still ahankali tashiga kitchen ta daddaura abinci tafito takunna burner tasa turaren wuta akasa taje sama tasa tafito takalli agogo almost 8 nasafe har yanzu bai shigoba sake komawa sama tabude sip dan neman jakan school nata bata ganiba kaman ance taja drawrt kasa tana jawoea tagani murmushi tayi tadauko dawani milk hijab har akasa da takalmi tafito dasu dudda 10 takeda lectures ta ijiye kan kujera tawuce
takoma
kitchen.
8:10 Maheer yashigo gidan da sallama chan kasa wani lafiyayyen kamshi namai sallama, bin ko'ina yay dakallo kafin yasauke idanunshi kan jakan school nata da hijab dinta da takalmi almost 2min yayi yana kallo sannan yawuce sama dakinshi yawuce yay wanka yafito yashirya cikin wani Jin slender short-sleeved linen shirt dark blue, dawani short na zara sky blue, babu agogo hannunshi ko takalmi but yagyara gashin kanshi yana wani kalan lafiyayyen kamshi yafito daga dakinshi hannunshi rikeda laptop dinshi daya bude vana saukowa kasa ahankali idanunshi nakan system din dake hannunshi daidai Yasmeen tafito daga cikin din rikeda wani warmer a hannunta dan satan kallonshi tayi saida gabanta yafadi wani irin kyau Maheer yayi harwani kalan haske bakin fatanshi yakara she can't believe he's her husband kuma shine yamata all those abubuwan nan jiya dasauri tadauke kanta daga kallonshi ta ijive kula a dinning, ta wuntsiyan idanu tabishi yakallo yanda yawuce yazauna akan one sitting yadauki throw pillow yadaura akan cinyanshi ya live system din awajen yana aiki kaman karta daina kallonshi kawai burgeta yake komi nashi, juyawa tayi takoma kitchen flask tadauka na coffee datamai dan taji wajen Hamad yanason coffee inhar vasamu vanasha, daurawa tayi awani tray mai kyau tadauki wani cute mug tasaka da tea spoon tafito tana tafiyan nan ahankali shima all abubuwan datake ta wutsiyan idanu yake binta da kallo har gabanshi tazo taja coffee table zuwa gabanshi kafin ta tsugunna tadan kalleshi kadan sannan tadauke kai cikin wani kalan sweet voice kaman banata ba tace "ina kwana" tashiga tsiyayamai coffee a mug din tasa spoon tajuya sanan tadauki mug din akan plate dinshi tadauka tadago kanta ahankali tamikamai hada idanu sukayi ya tsareta dawasu kalan idanu duk ganda takeson kallonshi kasawa tayi dasauri tasauke kanta adan hankali tace "hannuna" murya chan kasa yace "lazy girl".


No comments

Powered by Blogger.