Izzar Mulki Complete Hausa Novel

 


*IZZAR MULKI*

By  Yasmeen Ahmad 

          (🥰Autar alheri🥰)

*ALHERI WRITERS ASSO*


          A*W

Gargad'i*


Wannan novel na Matan aure ne kawai bayarda budurwa takaranta min lbr ba in Kuma takaranta baruwana nidai bayi dantaba


*Sadaukarwa*


Nasadaukar da wan,nan lbr gabad'aya wa antys d'ina hak'ik'a bazantaba mantawa da kuba arayuwata 


Anty haseenah👍


Anty Aisha mmn tady👍


Anty zee 👍




Bismilahirahmanirahim



Free page



Page 1 & 2



Abuja


Wasu dallah dallan motocine ketafe cikin wani fitinanne gudu kamar zasu tsaga kwalta

 

Fadar shugaban k'asa suka nufa cikin wannan azababben gudun dasukeyi..tundaga nesa da masu gadin suka hangosu tafe cikin azma suka wangale musu gate 


Sukadan,na  hancin motocin ciki perking sukayi sojojin dakeciki sukafito cikin sauri suka zagaye dayar motar Dake tsakiya Wadda duk aciki tafi kowace kyau da tsada 


Tsawo mitina 15 bawanda yafito daga ciki harnafara tunanin kodai bakowa aciki senaga Kuma anbude motar.. tsayawanayi Ina tunanin shin Wai waye aciki da baza,afitob....tonanin danakeyine yakatse saka makon had'ad'd'iyar kafar da,akafidda wanda kesanye cikin plat shows hakan yabawa farar fatar mekaf'ar damar bayyana 


Tsawo wasu mintina 12 befitoba hannafidda Rai  sekawai akasake zuro d'aya k'afar da,Annan akafito gaba daya



Wowww Masha Allah shine abunda nafurta domun bak'ar ya wannan halittar tahadu bakad'anba


Matashin saurayine Dan kimanin shekaru 35 dogone Amma ba sosai ba farine Sol Kuma gak'irar  majiya k'arfi 


Fuskarsa nakesan gani Amma yabani baya 


Tafiya yafarayi cikin Isa da izza Wanda koba,a gayamaba kasan yanaji da jinin mulki ko sarauta..sojojin ne sukatakemai baya suka kutsa Kai cikin tangame,men perlon  Wanda nakasa ganin karshe girma da fadin shi 


Seda suka kawo tsakiyar perlon yadakataddasu tahanyar daga musu hannu kamar bayaso k'amewa duksukayi awurin cikin bin umurninsa 


Shiko yacigaba datafiya seda yakai inda wata dattijuwa kezaune saman daya daga cikin kujerin perlon tsayawa satar kallanta yayi tagefen ijiya  batare dayace da,ita komaiba.."Kai sangami zonan k'yak'k'yawar dattijuwar tafad'a 


Kara hade Rai yayi da,Annan yajuyo da fuskarsa 


Watafarakallah bi,ahasanilhalikin


Shine abunda yafito daga bakina domun aiya zagayena bantaba cinkaro da k'ayk'k'yawan mutunba irinsa hanci har baka Dan karamin baki gawani gemo dayayiwa Dan karamin bakinsa k'awanya gasajensa yakwanta liffffff afuskarsa Masha Allah mekaratu kamisilta kyau wannan mutun da kanka ko aljanine albarka 


"Granny miyasa kikemun hakane kina kirana dawani abun bah dadin ji habaaa yafada Yana Kara daure fuska 


"Tonaji inba sangamiba minene sunanka ayi mutun inde kaganshi kaga me karfi Amma Ina ajikine kawai kakeda siffar masu karfin Amma azahiri bakada komai..sakin Baki yayi Yana kallanta domin idan dasabo yasaba da wannan zantukan na kakartasa Amma shibesan mitake nufi da hakanba 


Takowa yashigayi harya kawo inda take azaune Zama yayi kusa da,ita yakama hannuta yarike cikin tattausan fatar hannusa 


"Granny Wai mikeke nufi dawan,nan zantukannaki pls 👏 ?nifa ba fahimtarki nakeyiba 


Hummmmm aydole kace haka  Amma inba lusari bane Kai tayaya za,ce yanzu shekara ukku da aure bah ribar auren 


"Kodai bakada lpy ne bansaniba? Takarashe magar tana kallansa.. shima kallanta yake cikin mamaki wannan zance nata waikobashida lpy kowayace Mata inba,ahaihuba namijine bashida lpy oho


Mik'ewa yayi bece Mata komaiba zuwa Pat dinshi 


Sangami!!!! Taketa kwalamashikira Amma kojuyowa bayiba 


Kwafa tayi kana tace zakadawo ne kasameni kamin inkoma gida senasa uban naka yadubamin Kai dan banyarda da lpyr kaba



Shiko Yana zuwa bedroom dinshi yashiga kokallan matar dake zaune a perlon beyiba 


Tashitayi tabi bayanshi..Tobe kayansa yakeyi Dan yawatsa ruwa Sam beyi tunanin zata shigoba kawai sejin yayi anrungumesa tabaya 


Cikin tsananinbacin Rai yafisgo bedsheets yarukunkume jikinsa daya rage daga shi se boxers 


Ingijeta yayi tafadi saman bed din da,Annan yashigewarsa bethroom yabanko kofar 


Shiru tayi tana kukan zuci 


Niko waci,iriyar rayuwace nake fuskanta da mijina ace kaida mijinka Amma bayaso kaga jikinsa yau aure shekara ukku harda Kari Amma jinkai da izza sunhanamu sakewa yazanyi ni nafeesa? 



Waigowa nayi domin Naga wannan matar mewadan,nan kalaman domin gaskiya tabani tausayi 


Masha Allah shine abinda nafurta domun tanada kyau Dede gwargwado Kuma itama tarace Sol kamar shi Amma ko Rabin kyawonsa batayiba 


Acan bathroom din kuwa wannan yaurayin da kakarsa takira da sangami tunani yaketayi tayaya za,ce Wai Dole semace taga tsiraicinka shiyarasa miyasa nafeesa batada kunya kokadan zata iya tubewa agabansa Kai harwanka inya tsaya zata iyayinshi agabansa 


To Amma shi tayaya zebari taga jikinsa Kai abunda bamazetaba yuwabake Nan wata mace tagane masa sinrinsa salon tarenashi sirrin da koshi kanshi to lokacin daya girma betaba Bari yaganshiba


Kowanka zeyi da boxes dinsa yakeyi sedai inya Kare ya daura towel yacire boxers din shikanshi kunyar kanshi yakeji bale wata macce.......



Hummmm tirk'ashi  lallai abun,naka dabanne salonka dabanne sangami tobara muga yazaku Kare 






Autar alheri......✍️✍️

🤴🎷

      🇳🇬

         🤴🎷



*IZZAR MULKI*🇳🇬



             🤴🎷

                   🇳🇬

                     🤴🎷



By Yasmeen Ahmad 


        (🥰Autar alheri🥰)



*ALHERI WRITERS ASSO*


          A*W.A



https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap




Free page 



Page 3 & 4



___ ahaka yakare wankan yafito inda yabar nafeesat Nan tasameta hade Rai yy tamau sanan yadubeta afakaice yace kiban wuri nasaka Kaya yafad'a kamar bashiba 



Tasowa tayi wurinshi tagurfana "my one kaji tausayina nifa matarkace kabarni nasami ladan kuladakai yadda Allah da manzonsa sukace pls👏



Wane kula kikenufine ?

Yajefomata tambayar abazata...yadda Mata kekula da mujin ta cikin so da yarda..hummm to ay kowace kula kinamun hakanma yayi ngd.


"Haba my one  tokadaure kayimun abunda nake rokarka pls yadace kayimun tunda inaso yanzufa auren mu shekara ukku Amma kak'i kayimun kullun Sena rok'eka Kuma fa ni Adda abuna...dakatarda abunda yakeyi yayi Yana saurarenta 


Allah yasani Yana tausayin nafeesa Amma yakasa yimata abunda take bukata 


Shareta yayi kamar bazeyi maganaba. inda sabo tasaba da wannan halayyar tasa 


"Yanzu mi kk so nayimiki? Kanunamin pls 👏

Mizan nunamiki? Kuma miye dalilin dayasa kikeso nanuna miki koma miye?


Abunka Mana Dan Allah kanunamin kaji tafad'a cikin sigar lallah shi 


Ohhh ya Allah nafeesat nifa bansan mizan,nunamikiba kinbi kincika mun kunne da hayaniyar kifito kigayamin ko mi nn sewa Kiran abuna kikeyi habaa kin cika damuwa wlh 


Duk'ar da kanta tayi kasa cikin jin kunya da alamun Sha,awa tace


Joystick Dinka Mana inaso nagan shi azahiri Amma kahanani Kuma kasan hakki nane hakan 


Zaro ido 😳 yayi cikn gid'ima yake fad'in kinada hankali kuwa ?eh dahan kalina Yaya nagaji da rokanka kunlun Sena rok'eka Amma kak'i bansan mi kake nufi Dani  ba bansa ya kad'auki  aure ba kohakkina da Allah yace kasaukemun se in nice narok'a haba Yaya tafad'a cikin shash,shekar kuka 

 

Hummmmm yasauke numfashi "nafeesat banamaki yanda Allah yace ne? 


Ah,ah kanamin in kaga dama 


Okk yanzu kina sone? Shiru tayi seda yasake tambayar kana ta,amsa da eh ahankali 


To aygayamin zakiyi bawai kicikamun kunne da surutu ba..Kuna gayama ay bayimun zakayiba 


Ton yoshe nake binka yau tsawon wata ukku fa Amma kashareni..ya Salam nafeesat zonan 


Yakirata domun shibeyi tunanin ankai wannan lokacinba Dan shi kwata,kwata abun baya gaban shi yanayine kawai Dan kar Allah yatambayeshi hakki ta har mamaki yake in abokanin shi na lbr sex suna fadar Wai dadin shi kan iyasa mutun ya zauce shi wlh dariya ma suke bashi


Tasowa tayi kusadashi tazauna 


Ahankali yamike tsaye. Kallan shi takeyi cikin shauki da zallar soyayyar shi Dake dawai niya da,ita


Dan azaton ta ze nunamata ne kamin yayi Mata abun Kamar yadda tabuk'ata setaga sabanin hakan   


Wutar dakin kawai yaje yakashe ko Ina yarufe windows din dakin gaba daya duhu yagame ko Ina 


Toch din wayarshi ya hassa yakaraso wurinta sa,Annan yakashe toch din yarik'o hannuta sukazauna akan gadon kayan jikinta,tashiga cirewa shide Yana zaune Yana saurarar motsinta domin ko tafin hannu su basagani


Seda tacire komai ajikinta takamo hannusa tadora kan Y'an madedetan bears dinta 


Numfashi yasauke yafara murza Mata Yana lailayawa..ohhhh my one cigaba pls tafad'a tana Kara bank'aro masasu Amma dudda hakan sunkasa cika hannusa 


Cigaba yayi da murzasu Yana lailaya nipple din itako tana shidewa domin bakarya my one din nata ya,iya sarrafa macce daze ajiye IZZA da jinkai da bak'aramun dad'i zatajiba 


Daya hannusa tasake kamawa tatura cikin gindinta..numfashi yasake saukewa sabida damshin ruwan dayaji awurin dudda bawani yawane dasuba  kamin yatura yatsarsa yafa up & down Yana k'wak'ularta 


Zillo tayi tareda ruk'onk'umeshi jikinta na kar,karwa Tora hannuta tashigayi tsakanin cinyoyinshi zata kamo joystick dinshi.saurin rike hannu yayi batare data kamotaba se tudunta kawai datajiya sabida boxers da towel din Dake jikinshi 


Batadamuba domun tarigada ta shiga hannu biyan buk'atarta kawai take nema 


Kwantar da ita yayi plet.. tunkamin takai kwancen ta,tale k'afafuwanta 


Shiko kwance towel din yayi, yayi k'asa  da boxers dinshi yafiddo joystick dinsa yafara karanto addu,ar saduwa yafaraneman hanyarsa 


Yana kutsawa ciki seda tasaki ihun wahala sabida batada ni,ima sosai..tsayawa yayi yanajin yadda 🍌dinshi ke numfashi natsawon minti 2 kamin yafara kurd'awa ciki ahankali yafara buga Mata gwatso


Ihu tafari tana sambatu ahhh wayyo Allah my one  kadena yimun rowar abuna pls karink'a bani kullun Dan Allah Kabari Naga wannan katuwar 🍌medadi oshhhh ahhhhh sekuma tasaki wani marayan kuka tana Kara rirrikeshi gam ajikinta tanayimai feshi 


Tsayawa yayi seda yaji numfashinta yadedeta tasakeshi kad'an San,nan  yatashi daga kanta yaja boxers dinsa yameda yanufi bathroom 


Wanka yasakeyi da tsarki 

Yana tunanin Wai wan,nan abunne akecewa yanada Dadi  Amma Gaya se radadi joystick dinshi keyi Kuma Taki kwanciya yanzu shikenan tajaza masa fitina seyaje yayi allura koyamu sukuni 


Gashi ko kwana zeyi kanta bazemu wata natsuwaba aykin banza tsuuuuuu yaja tsaki 



Itako seda tahuta sosai ta,tashi takoma badroom dinta tana tunanin anya kuwa mijin nata yanada lpy itade aiya zamanta dashi tunbayan amarcinsu betaba nemantaba sedai ita tanemeshi Kuma realize din da yayi d'ai,d'ai kune


Todai da gaske bashida lpyr shiyasa bayaso taga 🍌shi Kai gaskiya akwai ayar tambaya anan


Dahaka taje tayi wanka adaddafe sabida ciwon da kirjinta keyi takwanta



Suleja 



Yasmeen ,Yasmeen na,am mama.  Wai Ina kk ne kifito ga aisha najiranki Mana ,ah,ah wan Nan wane irin abune  


Ganinan mama Ina shiryawanefa...kinsan Allah Inna taraddake dakin Nan da ma burgi Nan zankorok..Bata Ida rufe bakintaba wata matashiyar budurwa tafito daga dakin aguje 


Daga ita sai pant  da under siket se beas d'ima,d'iman d'uwa,wunta kamar sufado k'asa  sabida girma datsari..salati mama tasaka kamin tajefeta da cup din silba tana Fadi waike Yasmeen yoshe Zaki girma kajimin ja,ra 


Jiyowa tayi zatakoma dakin tana K'un,k'unai 


Woww Masha Allah dama mace daba faraba tanada kyau har haka ? Natambayi kaina 


Dan Yasmeen dai ba Fara bace Kuma baza,akirata bak'a ba tanada manyan idanuwa gasu alumshe kamar na Yar maye hancinta dogone sosai hakama gashin girarta acike yake lif haryana hardewa bakinta kuwa Dan madede ci dashi gahakoranta fararekal se sheki sukeyi taturo Dan karamin bakinta gaba 


Kirjinta nakallah kutt seda yawuna suka sark'e  sabida razana domun koni danake macce sunbirgeni 


Wasu irin tamfatsa,tamfatsan nonuwa ne da ita har d'ayan na gugar daya Kuma atsaye Kam ko rusunawa basuyiba ga tsinin kan nipple dinta anagani yafito ga dukkan alamu korigar afamfa ce sanye ajikinta seta fitadda nipple din 


Dakin tashiga tana diddira k'afafuwa irinna tab'ararrin yaran,nan 


Mama tace senasaka wuka nayanke wany'an Nan ababen naki dakeke nunamana 


Fitowa tasakeyi cikin shinta sukayiwa mama sallah ma sukafita 



Adamawa


Masarautar yola


Takawarka lpy sarki me adalci  takawarka lpy Dan sarki jikan sarki uba ga sarki gobe sawon giwa take na rakumi Allah ne yabaka girman bawani mutunba megaskiya dokin k'arfe  abin alfaharin takakawa 


Haka,aketa rambad'awa sarki habibullah kirari har yazauna fada 


Gaisuwa aketayi seda fada talafa sarkin yadube galadima yace kiramun Abdul karem.angma rakayade sarki me adalci

Yalalabo no din Abdul Karim yafara Kira sedata kusa katsewa aka daga....





_____________


Wan,Nan novel nakudine 

#300 na katin mtn...vip ko vtu...spc group #500 kacal zakibaya tawannan   nomber *08062979421*






Autar alheri....✍️✍️

🤴🎷

     🇳🇬

       🤴🎷


*IZZAR MULKI*🇳🇬


            🤴🎷

                 🇳🇬

                   🤴🎷



By Yasmeen Ahmad 


           (🥰Autar alheri🥰)



*ALHERI WRITERS ASSO*


            A*W.A



https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap




Free page 



Page  5 & 6




___ assalamu alaikum 

"Wa,alaikassalam ranka shidad'e Dan sarki jikan sarki Kuma  shugaban k'asar Nigeria alhaji abdul Karim habibullah..hhhh baba galadima duk wan,nan kod'awar tamicece nafa gayama banaso...to aboki naji yanzu dai memartaba ne kesan magana da kai


Okk babah ganima nakusa shigowa masarautar inbadamuwa yabari ink'araso anemamin afuwa.


To bara agayamasa yafada tareda jaye wayar akunne sa 


Russunawa yy yace memartaba Yana hanyar shigowa masarauta yana,neman afuwa abari yak'araso.. gyad'akai sarki habibullah yayi cikin gamsuwa da maganar galadima 


 

Suleja


Aisha kinsan wancan banzan mlm yau in yayimun rashin mutunci wlh Allah senayi maganinsa..tak'arashe maganar cikin tsiwa 


Haba Yasmeen Wai miyasa bakida hak'urine komi yayi Miki mlmn ki ne fa


Ah,ah fa mlmn ki de nikam banawaba Dan alfun betab'a gayamunba  eheee 


Tonaji kar abun yadawo kaina. Inde dawata garama kifad'a karta kashek...rurar wayar ta ne yakatse Mata maganar datake sanyi seda takusa katsewa tad'aga hello anty feena y kk.. lpy Autar mama y school lpy Qalau alhmdllh y jikinki.. naji sauk'i auta 


Amm Autar mama kince zakizo haryanzu bakizoba miyasa..bakomai fasawa kawai nayi 


"Haba Dan Allah kizo Kinga yanzumma seda nakira mlm da mama niji kosu suka hanaki sukace bakima tambaya zakizoba pls kizo mana cikin satin Nan banida lpy fa..


Kai wlh anty feena ni bawai banasan zuwa gidanki bane ah,ah wan Nan danrenin hankalin mijin naki nebanasan had'uwa  dashi yanaji mutun yanagaida shi yake shareka Wai shi adole ga D'an  president Yana wani Shan kamshi  Kuma in ankyaleshi kiyi tayiwa mutun hayaniya aka


To Autar mama nice manake Miki hayaniya shikenan kizo warki ay my one baya kasar ma gabad'aya Kuma Kinga banida lpy 


Okk to shekenan jibi zanzo insha Allah..dagaske zakizo..eh mana..to Allah yakawoki lpy. ameen ya Allah takatse wayar Dede sunkawo get din makarantar


Wasu malamai natsaye agefe su hud'u k'arasowa sukayi daya daga cikin sune yace Ke Yasmeen bana hanaki sawo Mana hijab din gida ba Ina namakarantarki? Maza kikoma kicanja shi yafad'a Yana zare ido 



Ay banganshi bane mlm.tokoma gidanku harsanda kikaganshi tunda Baki d'auki karatun da mahimmanciba Dole zakice kinmanta ay


Ah,ah fa mlm gako Salma ay Dana gida takezuwa Amma ba,abunda akayimata


Ahhh rashin kunya zakimun Yasmeen ? Toba,aganatanba naki akagani Kuma Dole kibi doka mararkunyar k'arya kaw...kasa k'arasawa yayi sakamakun jiyo muryarta tana fadin 


Eh aydama baza,aganataba tunda anasakata bayan class ana kwak'ula ba 

 

Keeee Yasmeen bakida hankaline rashin kunyar Taki hartakai haka..ah,ah mlm Sameer baruwanka bakasan waye mlm bash ba shiyasa tokoninan da kake ganina hak'ona  yakeyi ni da shamsiya besamuba haryanzu shiyasa yakejin haushinmu kobahakaba ? Tafad'a tana kafeshi da ido 


Nizakiyiwa k'azafi yafad'a Yana yowakanta hannu yadaga ze mareta cikin sauri tarike hannu tareda mirdeshi tana Fadi kaiiii mlm nizaka Mara ayko katarowa kanka ayki.tafad'a tana dariyar mugunta jin Yana tsandara ihun 


Sauran mlmn ne suka yokansu cikin gid'ima jin abunda take fad'a 


Jiyowa tayi cikin zafi tana dallah musu harara duk idanuwanta sunjuye sunk'ara girma..k'amewa duksukayi awurin sunkasa gaba sunkasa baya danji suke Kamar dauresu akayi 


Itako Aisha ihu tasaki tana yarfa hannu Fadi take shikenan dama nasan za,ayi hakan seda nace komai akamiki kidinga hak'uri yanzu Gaya kinjangalo Mana fitinar dabazamu iya da,itaba tana kaiwa Nan takwasa aguje Takoma gida Dan koba,afad'aba tasan makarantane sukatsayarda su mlm batasan yanzu iya ta,addancin da zasuyiba da tononsilili 


Suko jin zantukkan da Aisha keyine suka fahimci makaraine da,ita shiyasa atare sukadauki karatun Al Qur,ani tunda sunkasa k'arasawa inda itake tsaye mlm bash Gaya se tsandara ihun wahala yakeyi


Kosauke ayar basuyiba sukaji and'auka anatayasu cikin watamurya medadin sauraro...ido suka zaro cikin gid'ima datashin hankali suke kallan ta dajidai sunsan ba muryarta bace Kuma suna karatunne dansu konasu Amma sesukaga sabanin hakan 


Bata tsayaba seda takai karshen surar dasuke karantawa.dubansu tayi ido birkice Baki ajuye tace mikuke tunani zaku iya konanine hummmm rashin sani yafi dare duhu 


Tobara kuji ayar Allah tana Kona kafirine ko azzalumi ni ko bana cikin ko d'aya. shi wannan dakuke gani bak'aramun fasik'i bane amakantar Nan da waje sabida haka yanzunnan zanyi maganin shi sekawai tasaka hannu cikin wandonshi tajuya takalli yanmatan Dake wurin Dan tuni wurin yacika Mata da maza ana kallan ikon Allah


Tace kowace mace dakenan tarufe idanunta ikuma tabude to shakka babu zasu tsiyaye habawa aykamin takai karshe tuni sunrufe harda masu saka hijabansu sudaure idanun


Ciro hannu datasa cikin wandonshi tayi ayko Sega 🍌shi ahannuta ihu saura mlmn suka sakasuna rokarta datayihakuri wanda shiya fargarda mlm bash ayka,aykar datayimasa Dan shi kwata,kwata beluraba yanacan Yana fama darad'ad'in hannusa data mird'e 


Dubawa yayi yaga abunda ke hannuta agid'ime yakai hannushi cikin wandon sedai wayam bakomai wani razanan,nen ihu yasaki yazube awurin somamme...dariya ta kyalkyace daita tajuya takalli wani mlm Dake labe bayan mlm Sameer Yana regonsu Dan yau yaga abunda yafi karfinshi 


Kai da kake kallona ido fiki,fiki ay dukkune sedai Kai baka cinye yayan mutane sedai ka latsesu kok'arya nayi? Tatambayeshi cikin Kara zare ido dawata lan k'wasas,shiyar murya..ah,ah wlh hakane cewar mlmn datacewa Yana latse yayan mutane 

Kuma wlh Allah daga yau natuba wlh bazan karaba Dan girman Allah kiyimun rai


Dariya Takoma saki cikin mugunta tace aykai hukuncinka dabanne 


Zesakeyin magana mlm ya,iso wurin cikintashin hankalin ganin ayka,aykar da bilkisu keyi wato aljanar Yasmeen 


Kusadashi tazo tanafad'ar oyoyo mlm sannu dazuwa... daure fuska mlm yayi yace meye hakan bilkisu ? Ah,ah mlm banasan fada Kuma ay abunda nayi shine Dede domun dabanyi masa hakanba Allah kadai yasan ko Yaya nawa ze Bata dakuna hukunta mashar,rantan cikinku da ba,abunda zesa surink'a cutardaku Niko duk inda azza lumi yake inde Allah yanunaminshi seya D'an,d'ana kud'ar sa wannan alkawarine..


Hakane bilkisu Amma addu,a zamuyi masu Allah yashiryesu yanzude kemayar da b'arnar  dakikayi kinji...ah,ah mlm zan maida Amma bayanzuba wlh seyagane kuskure b'atawa mutane Yaya yanda ko biyansa akayi Dan yayi Zina bazeyiba tana gamafadar hakan tayi wata muguwar attush,shawa merazanarwa Yasmeen tazube wurin somammiya itama...numfashi mlm yasauke yadube sauran mlmn yace kuyi hak'uri Koda Yasmeen Bata makarantarku Allah yakawo bilkisu Nan seta hukunta azzalumi Kuma ba yanda zamuyi da,ita dumin musulmace tasan Allah fiyeda yadda muke ganin musanshi Kuma Yar sarkice sa,annan tana yak'i darashin adalcine damasu fakewa da addini suna zalumtar bayin allah


Yana kaiwanan yace abashi ruwa jiki nabari suka bashi ruwa shafawa kowannesu yayi Yasmeen tafarka tana magagin bacci yayinda mlm bash yafalka Yana iface,iface da bawa aljana bikisu hak'uri


Mlm yace kanatsu yaro bilkisu tarigada ta tafi abunta kanatsu kakoma ga Allah kadena sab'on Allah domun Zina tana daga cikin manyan kaba,irai katuba sabida Allah basabida abunda bilkisu tayimaba Allah Yana kallan zukatanmu Kuma megafarane muddin katuba dominsa Kumada alkawarin bazaka sake komawa zunubi ba kajiko


eh naji mlm Kuma wlh natuba bazansake aykata barnaba..tonaji yanzu kurakashi gida Kuma kayita istigifari kana Neman yafiyar Allah .


To mlm ngd Dan Allah mlm kabata hak'uri wlh bazan Kara ba..to shikenan zata hakura ay 


Kamashi sukayi aka,sakashi mota akayi gida dashi 


Itako Yasmeen Aisha ce dawata k'awarsu fauzeeya suka rakata gida tareda rakiyan mlm baban Yasmeen 



Abuja 


Zaune yake cikin tanga meme oppesc dinshi Yana duba marasa lpy cikin izza da tak'ama wayar sa ce ke ruri bekulaba seda yagama duba yarinyar dayake dubawa sake Kira akayi nanma shiru be kulaba seda,akakira wajen sau shida san,nan yad'aga yak'ara akunneshi batare dayace komaiba 


Mekiranne yaji shirun yayi,yawa yace hello Dr hello kanajina kuwa? Uhmm yafada atak'aice 


Amma wlh *FAISAL* mugun danrenin hankalinekai inbatsabar rinin hankaliba nakira kak'i kadaga seda kaga dama Kuma ka Dagan Ina hello hello kashareni wato ga Dan iska ko.. 


Kai nifa banasan hayaniya dukkawani cikamin kunne bakinka kociwo bayayine habaa Dan Allah 


Eh hakama zakace to kodai kahau network ne nakatse maka..


Salim banasan iskancifa dama bakada abunfad'a kakirani yafada Yana k'ok'arin  kashe wayar 


Ah,ah karka katsenmun waya dama zan tambayekane anjima zaka shiga faty amjad ? Eh maby zanshiga in dady bedawoba domun inyana gida zece natafi nabar waccan ita daya Kuma kagafa Yar sa ido Nan nagidan batakomaba..


Wai Fulani kake nufi ?eh kojiya seda tayita yimin surutu kasan tsofaffin Nan ba,aiyamusu...hhhhhhh hakane hala tayima zancan haihuwa ko Dan nasan bazewuceshiba..eh Wai harda fadan Wai zatasaka adubani kobanada lpy kowazata saka oho.


Hhhhhhh Allah gwanda tasaka adubaka Dan Allah ranar daxa,ayi dubiyarnan kakirani pls.tsuuuu tsaki yaja yakashe wayar.....




______________


Yanzufa akafara wasan karkubari abaku lbr 

Wannan novel nakudi ne 

#300 na katin mtn...vip ko vtu...spc group #500 kacal zakibaya ta wannan nomber *08062979421*





Autar alheri.....✍️✍️

🤴🎷

     🇳🇬

        🤴🎷


*IZZAR MULKI*🇳🇬


             🤴🎷

                  🇳🇬

                     🤴🎷



By Yasmeen Ahmad 


            (🥰Autr alheri🥰)



*ALHERI WRITERS ASSO*


           A*W.A




https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap




Free page



Page 7 & 8




___yana katse wayar Kiran granny nashigowa wato Fulani shareta yayi yaki dagawa 


"Wannan tsofuwar matsalace wlh sekace ba mata sarki ba tazo tawani sakani agaba komizammata Inna daga wayar oho.duk acikin ranshi yake zancen.


Acan gidan ko nafeesa ce ba lpy shene granny kekiransa yak'i yad'aga sedatakira wajan sau shida bed'agaba  hakura tayidakiran takira abban shi alhaji Abdul Kareem 


Koda takirashi bayama garen yana masautar yola gurfane agaban me martaba Yana mashi fadan yabar matar shi ta,tare kasar waje dazama anbargida ba macce amatsayin shi na shugaban Al,umma 


Shiyasa harta katse bed'agaba shima seda tayimasa wajan Kira hud'u baya d'agawa ran Fulani fa yakai k'ololuwar baci Dan aganinta da gan,ganne sukak'i d'aga wayar 


Dereba takira tasaka hadimanta  Mata suka sakamata nafeesat amota tace akaisu hospital din Dr Faisal acewarta intakaimai ita karya dubata yabarta tamutu 



Achanko masarautar yola bancin memartaba yagama mishi fadan ya russuna yabashi hak'uri dayimai alk'awarin cikin satinnan zata dawo..sallahma ne yashigo bayan yakwashi gaisuwa yace Allah yak'ara nisan kwana yarima Ali ne da yarima sadam keneman ayimusu iso.. hannu yad'aga Mai alamar ashigo dasu. Angama ranka shidad'e


Shigowa sukayi bayan sugaida memartaba suka gaisa da Dan,uwannasu bayabo bafallasa suna jifarshi dawani mugun kallo me ma,anoni dayawa wanda sukadai sukasan misuke nufi..



Suna Isa hospital din aka amsheta cigin gaggawa sani matar megidansuce Kuma gashi tagalabaita sosai tafita hayyacinta emagenncy akawuce da,ita cikin gaggawa Dr salim yafara nemanshi awaya Amma baya d'agawa oppesc dinshi yanufa 


Yanashiga yaganshi kwance akan gadon dayaka duba marasa lpy Yana murk'ususu 


K'arasowa yayi cikin wani sabon tashin hankali yanafad'in Dr F A dama Koda muke waya bakada lpy ne ? Mikedamunka? yunk'urawa yayi zetashi cikin sauri Salim yakamashi yatashi zaune .F A mikedamunka? Salim yasake tamabaya.."no bawani Abu miyasa kadameni dakira Wai inkakira ba,adagaba bazaka hakuraba tsuuuu yaja tsaki.


Kaifa Dan iska ne wlh yanazo nasameka haka kacemun wani Wai ba,wani abun kaide kawai fitinarkace tamotsa ibada iskanciba mutun da matarsa yazauna da lalura ajikin shi hartazamemai matsala sabida tsabar jinkan masifa 


Kaikasani sekataso nafeesat ce Fulani takawo ba lpy Kuma wlh ma asome take nikama dagamun hankali kasa namanta daciwon nafeesat 


Kataso muje kadubata nabar Dr khadeeja da amjad sunfara dubata okk kaje kawai tunda amjad nawurin ay zedubata dakyau ayiduk abunda yadace Nan da minti 40 zanzo. yafad'a Yana cijzon lips dinshi nak'asa 


Ni wlh nasan bakada lpy Amma IZZA tahana kafadama balema,adubaka


Biri mukare da nafeesat mudawo kanka yanafadin haka yafice...



Kwanciya yasakeyi shiko Yana had'a gumin azabar dayakeji ajikinshi 


Koda Dr salim yakoma room dinda nafeesat take hannu yasaka suka dukufa kanta seda ta farfad'o sukayimata gwaje,gwaje da duk abunda yadace.sannan sukafito sunafitowa granny tatare amjad tana tanbayarshi Mike damunta shiru yayi Yana tunanin yagaya Mata ko karyafad'a 


Katse mishi shirun tayi dacewa kaga yaro karkayimun karya kagayamun gaskiyar abunda kedamunta..okk mama. Amma gaskiya mijinta yadace agayawa.


Mijin  banza da wofi tun yaushe muke nan yazone? Kuma nasan yanacikin asibitin,nan yak'izuw...ah,ah Fulani afuwa mukenema wlh yana,nan Amma shima bashida lpy Dan Allah kiyi hak'uri cewar Salim 


Ash,Sha ko mikedamunsa? Yanzude zamu dubashi semugayamiki..tokufadamun Mike damun matarsa. Okk to muje oppesc dinshi kizauna se inyimiki bayani agabanshi Kinga shima zeso yasan Mike damunta..eh hakane mujeto Allah yasa muji alkhairi.ameen ya Allah 



"Kai Dr bakada hankaline sirrinsu zakagayawa  wannan matar? Eh Mana aygara agayamata kozatasaka shi yacanja kakarsa cefa.okk badamuwa



Suleja 


Yasmeen zo Dan Allah kiyisauri kikar b'omin Kinga Rana tayi..to mama key motana nake nema banganshiba 


Key Kuma ba mlm yahanaki Hawa mota kekadai ba 


Maza zokitafi kihau adedeta..fitowa tayi tana k'u,k'unai takarbi kudin tafita acikin shigarta takoyaushe riga da wando iya k'wabro se k'atoton hijab hark'asa


Taje takarb'owa mamarta sakon ahanyarta tadawowane tahangi dandazon mutane satayi Dan adedeta yasauketa tadunfariwurin kaitsaye tana k'arasawa taga wasu dattijawa tse gefe suna hawaye gawani tsoho yanayiwa wasu mutane magiya Yana kuku Amma ko kallone basuyiba 


Kusadashi taje tariko hannu shi tace baba lpy ? Miyafaru kake kuka?




Abuja


Sunashiga oppesc dinshi 

Granny tayi kanshi ganin halin dayake ciki fadin takeyi sangami miyasameka?


Tashi yayi zaune cikin karfin Hali yace granny bakomai fa yajikin nafeesat? To nafeesat jiki dasauki munzo mane agayamana Mike damunta 


Gaka munsameka ahaka kanafadar Wai lpyr ka k'alau Kai duk irin Dabi,un sarauta suke yawo akanka naka sunmafi na sarautar kahada biyu harda na mulki ko?


Granny matsala kizauna amjad zeyimaki bayanin mikedamunta yafadi hakanne danyakauda wannan surutun nata..


 To ay shikenan 


Kujera Salim yabata tazauna. yace Fulani nafeesat tana daukeda juna biyu natsawon wata ukku. Kai Masha Allah alhmdllh Allah nagodema Ashe zanga jinin sangami 


Shima Dr F A bak'aramun farinciki yayi ba domun Allah yasani Yana masifar San Yaya 


Salim ne yacigaba damagana sa,annan Kuma ciyon zuciyartane yatashi Kuma yayi tsanani gaskiya sabida haka Dole akaucema wasu abubuwan dazasu rika B'ata Mata Rai arink'a yimata abunda zesakata farinciki kamin Allah yasauketa lpy se ayimata ayki ..


Innalillahi wa,innailaihiraji,un

To Allah yabata lpy Kuma yasauketa lpy ameen ya Allah cewar Dr F A


Atare suka kalleshi Kuma sesukaga Kamar bashi yayi maganarba.


Se ciyon marar dakumatakeyi Wanda shiyajazamata har ta suma wannan cikin yazomata dawani yanayi Wanda Kai Dr kasan hakan gamasu ciki 


Cikinta meyawan Sha,awane tana bukatar arik'a yin sex da ita akai,akai to Sannan zatabar ciwon Mara Wanda akallah ko ba,ayi dayawaba ayi ko sau ukku ne arana 


What? Sukaji muryarsa mikake nufi Salim ? Kaidakata miyenawani razana sekace Wanda za,arika dinar Naman jikinsa ko dai dagaske bakada lpyr ne?


Haba granny waimiyasa kikemun hakane dabanida lpyr zakiga cikinne?


Dubansa yamaida ga Salim yace wannan wace iriyar maganace sex sau ukku arana sekace wani inji...dakata F A banasan renin hankali ay duk abunda kenan kasani kaje kasake gwadata Mana seka tabbatar Yana kaiwanan yafice daga oppesc din amjad mayabi bayanshi..shiko kansa yadafe Yana Mai,maita innalillahi wa,innailaihiraji,un..



Suleja 


Kagayamun baba pls 👏 Yan,nan kibasu hak'uri kallahkiga zasu rusa Mana makwanci da wurin sana,armu ya Allah kacece mu🤲.what?....





Hummm wanikaya se amale rikita rikita kenan anawata gawata 




____________


Wannan novel nakud'ine 

#300 zakibiya na katin mtn... Vip ko vtu....spc group #500 kacal zakibiya karki Bari abaki lbr inkinshirya biya kibiya tawannan nomber *08062979421*



Inkin Saya Kar afitammin da novel pls 👏





Autar alheri......✍️✍️


🤴🎷

     🇳🇬

        🤴🎷


*IZZAR MULKI*🇳🇬


             🤴🎷

                  🇳🇬

                   🤴🎷



By Yasmeen Ahmad 


         (🥰Autar alheri🥰)



*ALHERI WRITERS ASSO*


           A*W.A




https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap




Free page



Page 9 & 10



___what? Babah mikake nufi fahimtardani pls. Tafada cikin d'aga murya 


Daya daga cikin dattijawan Nan ne yak'araso wurin yadafata yanafadin abunda dekikaji yarinya shiyake nufi zalunci ne kawai irinna matasan zamani shiyasa yabada umurnin arusa Mana muhalli batare ansama,manawaniba.


Tafdijam ay wlh basu,isaba.cewar Yasmeen Kai suwaye suka sakaku yiwa bayin Allah rusau? Masu iko da mulkin gasar. Wani daga cikin ma,aykatan yabata amsa 


To baza,ayi wannan aykin nazalunciba in ayki kuke sanyi dagaske to kubasu muhalli idan sun amince sekuyi aykinku 


Bawanda yasake kulata cikinsu 


Sake magana tayi se,asan,nan wani Wanda bashi yayi magana dazuba yace waike miye naki aciki? Inace tambaya kikayi akabaki amsa kinzo dukkindamemu kiwuce kikama gabanki kamin infallaki anan 


"Zancen banza kenan ay wlh ba inda zanje sekun dakatar da aykin Nan Dan wlh Allah bawanda ya,Isa yayi zalunci agabana.


Eyeeeeee lallai kinrik'a to inkin Isa keko kihana muyi aykin Dan Allah mugani.kai Ibrahim ku tada motar Nan kurusa gidajen ammafasa fito dakayan arusa harkomai komai naciki


Gyara tsayuwarta tayi tacire zumbulelen hijab dinta kana tace "Wanda yafasa acikinku baya kaunar Allah kurusa nagani tafad'a cikin tsiwa dasan fitina 


Cikin tsawa dabayarda umurni babban cikinsu kefadin Wai mikukejira ne kuntsa beyewa wannan jinjirar kuyi aykinku mana..okk motarce ay tak'iyin key bansan miye matsalarba...fito muga 


Tsohon nanne yazo kusada ita yace y'a ta kyale way'an,nan mutanen basuda Imani karsu cutar dake kinji bazaki iyahanasu abunda sukayi niyyaba...babah kana yiwa Allah ? Eh Ina kuwa yimasa Y'ar nan..to koma kazauna kawai kayi kallo.


Bamusu yakoma yazauna.suko ma,aykatan sunyi,sunyi duka mitocinsu sunki tashi..hhhhhhhh sukaji dariya


Atare sukawaiga Yasmeen sukagani tsaye tana masu dariyar "kuyide kugaji kubari bamotar dazatayi ayki anan kowasu kuka kawo hakan zata kasance.tafad'a cikin shak'iyyanci 


Okk motace dai bazatayi ayki bako? Tobawasu dazamu kawo mudakanmu zamuyishi.


Kaikudebo kayan ayki kuzo dasu yanzu arusa da hannu. yafada Yana zabgawa Yasmeen harara domin shi bekawo komai aransaba 


Dariya tasakeyi tace tokurusa Mana mugani banzaye kawai karnukan farautar azzalumai..wanine yad'aga hannu zezafgamata Mari cikin tafasar zuciyar zagin datayimasu.


Gocewa tayi cikin hanzari makar wadda iska yajaye.dubanshi tayi shek'e,k'e  tace karkasoma jida aykin da asararrin masugidanka sukasaka,kai kobakace zakatabaniba aiba,barinka zanyiba so kadena sauri zandawo kankane..


Keeee Wai kinsan aykinwaye akeyine? Kinsan Wanda yasakamu aykinne dakike zaginshi.  Kinsan koshiwaye garin,nan ke ak'asarnan magaba d'aya? Kikama kanki damutuncin iyayenki  inkika Bari zagin dakike Masa yakai kunnensa seya kararda danginkuma gaba d'aya...Niko nasan kowayeshi to barakaji banzaneshi tsinanne marartson Allah metak'ama da dukiyar Haram Yana yawo da hakkin talakawa bisa kansa 


To gayamasa ni YASMEEN MLM AHMAD ABDALLAH AZARE nace ba company ba ko masallahci ne baza,ayishi anan ba muddin bawani muhalli akabasuba Kuma nazage shi inyabarni nakai safiyar gobe behaifu ga iyayenshiba..


Kafeta kawai yayi da ido danshi yarinyar tafara bashi tsoro. zesakeyin magana kenan yaranshi sukazo da kayan aykin juyawa kawai yayi yace suje sufara 


Gadan,gadan suka dumfari gidajen da shaguna bayin Allah zasu rusa


Kallan daya daga cikin dattawannan tayi dasukayi tsaye suna kallan ikon allah. Tace baba zansami abunzama ?



Abuja 


Seda yasami yarnatsuwa  kadan yamik'e  dafe damara yadoshe room din da nafeesat take Yana shiga yaganta zaune Fulani na lallab'ata Tasha ko Lipton ne setaci abunci Amma tak'i


K'arasowa yayi bece dasu komaiba se ido daya zuba Mata soyake yatambayi jikinta Amma izza da miskilanci sunhanashi motsa labb'ansa hannu kawai yazura yakamo nata tasauko daga kangadon 


Kai sangami inazaka kaita ? Jiyanda kakelayi kaikan,ka ba lpyr ce dakaiba Amma bak'in jinkai  yahana kamayarda da bakada lpyr sakemata hannu karka kayarda ita Mana 


Kokallanta bayiba Bale tasaran zetanka mata yawuce da nafeesa bayi. sabon burash yadauko yasaka Mata makilin yamik'a mata. Karb'a tayi tafara wanke bakin Amma idanunta nasaman wandonshi inda taga tudun joystick dinshi yataso sosai sabida yanayin dayake ciki. My one takirasa cikin muryar marasa lpy 


Kallanta kawai yayi batare daya amsaba.koma kiransa tayi akaro nabiyu cikin raunan,niyar murya..na,am mi kike so?


Dan Allah da manzonsa my one katausayamun kacikamin burina karna mutu da wannan burin cikin Raina Allah ma baze barkaba Amma bazanso ya kamaka da laifi inde na hakkinane wlh nayafema sedai wannan abun dashi nake bacci dashi nake tashi inaji ajikina mutuwa zanyi bazanyi wata rayuwa metsayiba nangaba katemakamin pls 👏 👏👏 narok'eka takarashe maganar cikin rauni


Runtse idanuwansa yayi da azabar k'arfi domun kalamanta sunshigeshi tausayinta yarufe ko Ina,najikinshi 


Sakebude idanun yayi yamotsa labb'ansa Kamar bayaso yace mikikeso feenahhhh yaja sunan domun yiyiwa kanshi alkawarin komi taroka zeyimata inde befi karfinshiba ko yasabawa addini..duk'ar da kanta tayi cikin jinkunya dumun Allah yasani tanajin kuyar rok'arsa wannan abun Amma batada yanda zatayi tunda shine mijinta Kuma bawani Wanda Allah yahalatta Mata inbashiba 


Yaya Faisal joystick Dinka zakanunamin ..yatsinkayo muryarta shiru yayi domun shifa agaskiya yanajinkunyar macce taga girmanshi bama wannanba shigani yake inyabari taga 🍌 dinshi zatarenashine.


Dan Allah yaya. Yakoma jiyo muryarta.okk naji zannunamiki shikenan ?eh wlh tafad'a tana murmushi 


Shine kiketunani nafeesat haryatada maki ciwonki? Ah,ah .okk naji ammakidena tunani kinji Kinga bakida lpy...to my one nadena kanunamin pls 👏 . Wai anan kibari mukoma gida mana. ah,ah nidai Dan Allah tafad'a cikin shagab'a..okk


Hannu ya,azasaman zeep din wandonshi sekuma yaruntse idanunshi yayi k'asa da zeep din yasab'ule wandon iya cinya. seko gata tahalbo cikin boxers  Kara runtse idonshi yayi sabida aza babbiyar Sha,awar Dake dawainiya dashi Amma izza da mulki sunhanashi yasamawa kanshi natsuwa 


Barinta yayi ciki boxes yak'i fidda ta waje gaba daya...pls 👏 Yaya .yasake jiyo muryarta.yasalamm yafurta saman labb'anshi 


tura hannu cikin boxers din yayi,yafito da ita 


Wow ashede abar bakad'an  bace shiyasa yake boyonta 


K'atuwace tagaske ga kauri ga tsayi wasu jijiyoyine kwance asamanta se lumfarshi takeyi tana Harbin iska 


Matse k'afafuwanta tayi da,azabar k'arfi sabida wani Abu dataji ya caki gindinta zuuuttttt sekawai taji wasu ruwa masu dimi nabin  cinyarta  batasa sanda takai hannu saman mararsaba tana shafawa harzuwa saman joystick din. lumfashi yaja da karfin gaske hummmmmmmm jikinshi yafara rawa saurin dauke hannuta yayi yanafadin ganifa kawai kikace miyakai hannuki wurin? Cikin dubur,burcewa da fitinanniyar Sha,war data tasomata tace my. My ..my one hakkina nakeso pls kabani wlh inbakayimunba zan iya mutuwa Dan Allah .


Zare ido yayi shima cikin gigin Sha,awar yake fad'in cikin hospital fa muke kinada hankali kuwa..


 Ah,ah wlh banadashi kawai kabani hakkina inzakabani sekuma tasaka kuku wiwi tana matse kafa.yasalammm yafad'a tareda dafe kanshi 


Boxers dinshi yamaida yaja wandoshi yamaida Amma zeep yak'i rufewa kyaleshi yayi hakanan yarik'o hannuta tanatirjewa ahakayajawota sukafito 


Granny ce ta,taso tana fadin lpy miyasameta ?becekomaiba yawuce da,ita bakin gadon k'in zaunawa tayi seda yazauna cikin sauri taturashi baya yafadi kwance tasaka hannu tacafki katuwar burar sa....




Tofa nafeesat kokin manta Fulani nadakin ne🤔




______________


Wanan novel na kud'i ne 

#300 zakibiya na katin mtn..vip ko vtu ...spc group ko #500 kacal zakibiya akwai sark'akiyafa agaba karkibari abaki labari inkin shirya biya kibiya tawan,Nan nomber *08062979421*



Inkin Saya karki fitarmin da novel pls 👏






Autar alheri.....✍️✍️


🤴🎷

     🇳🇬

       🤴🎷


*IZZAR MULKI*🇳🇬


            🤴🎷 

                 🇳🇬

                  🤴🎷



By Yasmeen Ahmad 


          (🥰Autar alheri🥰)



*ALHERI WRITERS ASSO*


          A*W.A



https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap




Free page 



Page 11 & 12




____wani wa,wan zillo yayi murya narawa yakefad'in  keeeee banasan iskancifa lpy miyehaka? Duk atare yake Mata tambayoyin. Amma Ina ita kojinsa ma batayi k'ark'arin kawai take tatura hannu cikin wandonsa tifitoda muradinta. Ganin tananeman kunyatashine ga Fulani tsaye tana kallansu yasa yayi saurin rike hannayenta gam Amma bashida k'arfin hanata motsi.


Kaii Faisal mikefaruwane ? Fulani takira aynihin sunan shi Wanda dayaji takirashi haka to abunnan babbah ne


Bakomai fa..bangane bakomai ba kaga banasan Sha,shancin banza kajiko kayiwa matarka abunda takeso inbahakaba wlh yanzu nakira ubanka nagaya masa ko uwarka innibazakaji maganataba 


Habaa granny nanfa hospital ce bagidaba. To kadauketa kukoma gidan Mana a,a..shiru yayi bece komai ba Kuma beyi yunk'urin biyawa nafeesat Dake Neman tub'eshi buk'atartaba.


Ganin hakanne yasa Fulani daukar waya har zata Kira alhaji Abdul Kareem sekuma tafasa tadanna wata nomber bugu biyu aka d'aga  assalamu alaikum Fulani  inawuni y gida y memartaba inafatar Kuna cikin koshin lpy...bamaso ja,ira bakitashi gaidamuba seda nakiraki ..afuwan ummi na tubanake insha Allah ma jibi inahanya Kuma,ayola zansauka 


Kee nidai duk bawan,nanba hjy Maryam  miskilin danki zakisaka yayi,abunda yadace..ido Dr F A yazaro cikin gid'ima jin ance hjy maryam yace ummaty kika kira? Habaa de Fulani 


Batakulashiba tazayyanewa hjy maryam komai dayake faruwa har abunda likita yace dayanayin datagansu  yanxu..jinjina Kai hjy Maryam tayi cikin alamun jinkunyar surukar Tata tace banishi ummi yihakuri insha Allah zegyara. Mikamai wayar tayi Amma yakasa amsa   


Sabida yanzu kokawace takaure tsakaninsa da nafeesat Kamar wacca tasami tab'in hankali


"Kikatse Kiran kawai base kinhadani da ma haifiyataba 


Yanakaiwa Nan yayiwa Yan madedetan bears dinta wata mugumar cafka Yana tura daya hannushi cikin pant dinta 


Salati granny tasaki tafita daga dakin hartana tuntub'e Kamar zata kifa tana fadin Kinga shegen yaro tunda nagaya Miki agabana ze k'wak'uleta..dariya hjy Maryam tayi kawai takashe Kiran tana mamakin diramar Dan nata da kakar sa..


Tunda hannusa ya sauka cikin pant dinta yajiwurin lamtsam daruwa jikinshi yafara kar,karwa.itako tunda taji hannushi wurin  tabude Baki zatazunduma ihu yayi saurin hade bakinsu yashiga kissing dinta ruwanda kebi  hannusa kuwa se Kara durmu yardashi sukeyi fingering dinta yafarayi cikin zafi,zafi. zillo tayi dakarfin Allah tafad'a jikinshi ihu takesanyi yahanata..


Kwantarda ita yayi palat kan gadon yad'aga kafafutanta sama yaseta katuwar burar shi cikin gindinta lumfashi suka sauke atare hummmmmm yashige seda yadedeta zamanta ciki tukunna yafara kurd'awa ahankali Yana buga Mata gwatso Steele  bakinsu namanne


Dadi ne yafara ratsashi yafara gurnani Yana sauke numfashi sama,sama 


Nafeesat kuwa talula duniyar dabataji balle gani wannan katuwar 🍌 tanakai Mata har mak'oshi fisge bakinta tayi dakarfi tafara ihun Dadi Fadi takeyi ashiiiiiiiiiiii ohhhhhhh Yaya ahhhhhhh sekuma tafashe da kuku ahhhhhhh Yaya Faisal wayyo Allah shiga da kyau ooooohhhhhhh shiiiiii ahhhhhh



Shiko Nishi kawai yake dagurnani unmmmm unmmmm unmmmm sekuma yace feena kinajin Dadi ? Eh Yaya wlh Allah dadin Kamar zekasheni ..sakecewa yayi ohhhhhh togayamun ya kikeji. Banma sanyazance ba yaya hakayaketa hak'arta yanamata Yan tanbayoyi


Hannun sa yasaka tsakiyarsu yatabo Yar belunta ta tsakiyar durinta wani mugun ihu tasaki tana k'ank'ameshi  Wanda har granny da ke waje seda taji aiko takoma kwasa aguje Takoma oppesc dinshi.



Shima soyake yiyi realize Amma abun yafaskara Nishi kawai yakeyi da gurnani mararsa nakara kullewa seda Yayi awa d'aya da rabi Sannan yasamu yayi Amma dukdahaka besami cikakkiyar gamsuwaba 


Mirginawa yayi gefe Yana mayarda numfashi seda sukadauki tsawon minti  15 ahaka kamin yatashi yashiga bayin ruwa yahada yayi wanka yafito wayarsa yadauka yakira Dr Salim yace Dan Allah yaje gida yadauko Masa wasu Kayan. 


Kamata yayi yace tatashi tayi wanka bayin yakaita yahada mata ruwan Amma juyowar dazeyi yaga tayi bacci 


Shiru yayi Yana tunanin maganar Dr Salim haba kaskedai wani Abu se ciki asheko fitina tasameshi. Dakansa yayi Mata wankan suka fito kayanta yamaida Mata shiko yasaka Wanda Dr Salim yakawomasa..



Suleja




Eh akwai abunzama Yar Nan Kai nura dauko Mata  kujera gata,achan..


Yaron da,akakira da nura ne yazo yakawo Mata kujerar roba tazauna tadora k'afa d'aya kan d'aya sa,Annan tadubesu tace "kaii kudakata kuji gargad'ina nakarshe karku ce zaku rusa masu gidaje da hannayenku Ina yimaku

 wannan gargadin ne abisa adilcina kukira Wayanda suka sakaku aikin kugayamasu abunda nace insun aminta zasu Basu muhalli tosufadi inayake Niko zantafiyana kuyi aikinku inko kunk'i kukace zakuyimun kafiya to duk,abunda yasameku karkuyi kukadani Kuma wlh Allah kunji rantsuwar musilmiko bawanda zedawo Dede ga duk abunda yasameshi.



Bazamu kirashiba Kuma ayki se munyi duk,abunda zakiyi kiyi aykin banza kawai..Kai dan Allah kushare wannan banzar kuyi aykinku.


Juyawa sukayi sukafarafitarda kayan aykinsu dosar wurin sukayi sukad'aga abin buge gini zasu doka kenan sukaji wani daga cikinsu ya kurma ihu 


Babbansu ne yayo kanshi yace su sucigaba da aykin ayko Nan akeyinta Domin duk Wanda yad'aga abun zedokawa ginin kawai se hannu shi ko kafarshi ta karye yafadi Yana birgima abunfa Kamar Wasa seda takarye mutun takwas 


Iya tashin hankali sunganshi. na tarane yad'aga zedoka jikinshi se Bari yakeyi cikin tsoro da fargaba cikin hanzari babbansu yace Kai dakata karka doka.tsayawa yayi cak ya yasar da abun 


Shiko megidan nasu cikin tsoro da wasi,wasi yak'araso wurin Yasmeen


Duk'awa yayi gabanta yanafadin Dan Allah baiwar Allah ke mutunce ko aljan ? A a miye natambaya isa,she kadena tambayana kaje kuyi aikin ku kawai..wlh munfasa bawani ayki dazamuyi kiyiwa Allah kiyafemu wlh wancanma kuskure ne akasamu barama nakirashi yafada Yana zaro wayar shi se gumi yake hadawa.


Wata nomber yakira bugu biyu aka d'aga tareda fad'in hello Musa kunkammalane?ah,ah ranka yadad'e wlh akasi akasamu Nan yazayyane Masa abunda yafaru.


Tsaki yaja yanafadin waizancen banza kujirani ganinan zuwa bejira amsarshi ba yakatse Kiran


Komin 10 basuyi da wayarba segashi yak'araso wani saurayine Wanda baze wuce sa,ar Dr Faisal ba k'yak'k'yawa ne shi gaskiya domun bak'arya yahadu iya haduwa 


K'arasowa yayi wurin cikin tak'ama da jinkai yace inatake yarinyar..gani anan cewar yasmeen. Waigawa yayi inda take tsaye tana girgizar jiki.wasu miyagun yawu ne yahadiye tareda tasbihi ga Allah madaukakin sarkin daya halicce wannan malittar



Kai kwad'a yayye  rufe bakinka muyi magana Dan abunda kakwallafa Rai daga ganin farko bahuruminka bane kwalelenka mamallakin na,nan zuwa garesu tafad'a tana Kara girgiza tsayayyon breas dinta.


Rufe bakinsa yayi cikin borin kuyar abunda tacemasa yace to mikeke dashi Wanda zesa nasaki Baki harna k'yasa fitsarar,riya? Babu ko? Tobara Naga ko dagaske babun


 k'arasowa tayi wurinshi dama tund'azu tacire zumbulelen hijab dinta rawa tashigayi da tuma,tuman breas dinta tana juya boom,boom dinta ba inda jikinta ke motsi sesu kawai Kamar zasu Fado k'asa 


Runtse idonsa yayi da,azabar k'arfi yayin joystick dinshi taharba Kamar zata tsaga duka tufafinshi tafito atake jikin shi yafara rawa idanuwan shi sukayi jajir suka k'an,k'ance 


Bushewa tayi da dariya bayan tadakatar da rawar takalli sauran mutane tanafadin abunda nafada ya tabbata ko gazahiri dai kungan...shuru tayi sakamakon ganin duk wayanda allafiya sunshiga irin yanayin dayake ciki.. tsuuuuuu  tsaki taja tace jara babbu kawai 


Kusada wannan saurayin tasake dawowa tace Kai saurareni domin inada abunyi. Firgigit yayi kamar Wanda yaga abin tsoro yanafadin so.sorry baby ..waye babyn taka Kama coceni wlh baby mijinta dai gyara zancenka..okk sorry 


Kai detashafa kakira Wanda yabaka kwangilar yin aykin domun nasan banaka bane kagayamasa sakona Kuma ina nan kanbaka na inyashirya siyamasu sababbin gidaje ko kudin daze sema,masu wasu gidanjen inde zeyi hakan tobaruwana yazo yayi aikin shi inko bahakaba wlh bawani mahaluki daze rusa masu muhalli yamayarda su kantiti be,isaba koshi waye.tak'arashe zancen tana birkice idanu


"Okk badamuwa zangaya Masa yafada Yana zaro wayarsa. Budun duniya yayi Amma Anki adaga.kallan ta yayi yace wlh bed'aga  wayarba Amma zangaya Masa insha Allah Kuma nayi maki alkawarin bazamuyi ayki ananba se ansama,masu muhallin Kamar yadda kikace.


Good kayiwa kanka nasifa tafad'a tareda walwale hijab d'inta tasaka takawa tayi wurin dattijawan nan tagaya musu suyi hak'uri bawanda zetadasu se,anbasu muhalli.


Godiya sukashiga yimata harda kukunsu. Lallabasu tayi Sa,annan tayimasu sallahma 



Hartajuya zata tafi tasake dawowa takalli sauran ma,aikatan da basuji rauniba tace susaka ,Amayar masu dakayansu da,akafitar..to  yanzun,nan kuwa cewar babbansu.


Juyawa tayi ta tafiyarta tanacikin tafiya ne tatuna da,aiken mamar murmushi tayi tace "mamar Yasmeen sekiyi hak'uri fa inde bilkisu nakusa 


Shiko saurayin dasuka kira cikin hanzari yashiga motarsa yatada yabibayanta Amma begantaba yayi dubiyar duniya begantaba haka yahakura yatafi dizammar ko Ina take agarinnan seya nemota ya aura



Suko ma aikatan gabaki d'aya sumayar musu dakayansu sun Kuma kira ambulance takwashe way'anda suka karye sunkira masu gyaran mota sugyara musu motocin aikin su Amma abin mama anatada motocin suka tashi batare da,anyi masu komaiba nansuka K'ara yarda wannan yarinyar aljanace ba mutunba 


Addu,ar Neman kariya daga aljannu suka shigayi na Allah yakare su kartace zatabisu gidajensu Dan Koda ba,afad'aba kasan aljanace. duba dayanayin halittarta Dan tunda suke Basu taba ganin mace mekira da kayan marmari irin nataba uwa uba kyawon fuska ita ba faraba Amma albarkar farare..




Mama ce tsakar gida tund'azu hankali duk atashe tayikiran wayar Yasmeen taji wayar ad'akinta Kuma takira hajiya sa,a Amma tacemata tund'azu Yasmeen tabaro gid'anta yanzu anyi awa hudu da fitarta.


Duk hankalinta yatashi Kamar daga sama taji......





Yanzufa akafara caskalen badakala na gaba karkibari abaki lbr




___________



Wannan novel na kud'i ne 

#300 zakibiya na katin mtn..vip ko vtu. Spc group #500 kacal kabiya tawan Nan nomber *08062979421*





Inkin Saya karkifitar min da novel pls duk meso tabiya kudinta zatasameshi har karshe insha Allah 






Autar alheri....✍️✍️


🤴🎷

    🇳🇬

      🤴🎷


*IZZAR MULKI*🇳🇬


            🤴🎷

                🇳🇬

                 🤴🎷



By Yasmeen Ahmad 


          (🥰Autar alheri🥰)



*ALHERI WRITERS ASSO*


            A*W.A




https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap





Free page 



Page 13 & 14



___kamar daga sama taji muryar bilkisu bayanta dumin su iyayen Yasmeen suna gane muryarta data bilkisu


Juyawa tayicikin hanzari tana kallanta..mama kiyi hak'uri natsayarda ita ahanya wani rashin adalci ne Naga anayi Kuma kinsa bana gani nak'yale so I'm so sorry tana gamar fadan hakan taficewarta Yasmeen tazube tana bacci.




Masarautar yola


Yarima Ali ne da k'annen sa sadam ke zaune agaban mahaifiyarsu wato gimbiya Jamila abokiyar zaman Fulani 



Sadam ne yagyara Zama yace "Umma hamma Abdul fa yanamasarau tar nan.


What? Yana masarautar Nan fa kace..eh yana,nanko Nan dazu muka ganshi aturakar memartaba damukaje gaidashi..hummm tasauke ajiyar zuciya wato k'arya bokannan keyi dayace shida yola har,abada humm inyasan wata aybesan wataba 

Zan saka jekadiya tayimana sabon shiri.



To Ina Dan iskan Dan nashi kobadashi yazoba? eh maybe batare sukazoba Dan bamu gansshiba  Kuma ko Fulani Bata dawoba..


Okk kunsanme? Ah,ah cewar aliyu 


In fulani tadawo gidannan inaso kuyi maganar zakuhada y'ay'anku aure ma,ana zaku hada Faisal da Samira ko da hafsat dukde yadda kuka tsara kunganeko.


Eh to Amma umma miye fa,idar hadasu aure da yaron da mukatsana?


Humm bazaku gane bane se gaba ..ok to zamuyi yadda kikace .to kutashi kuje inkunje kusaka aturomin jakadiya .to sukace atare sukafice




Suleja 



Yautakama satin su Yasmeen biyu da yin fada da mlm bash Kuma yaune aljana bilkisu tamayar masa da 🍌shi bayan doguwar wahalar dayasha domun in yaji fitsari zatazo tasaka Masa Y'ar karama kamar tayaran da ko kaciya ba,ayimasuba 


Bayan ta mayarmasa tayimasa kashedin dukranarda yabari tasake cireta to shida ita har abada..yabata hak'uri tareda yimata alkawarin baze sake yin wani abun batanci ko cutarwa gawaniba.



Yasmeen ce zaune a school dinsu itada k'awayenta Aisha da shamsiya 


Fad'a da nasiha sukeyiwa shamsiya dazatayi aure sati me zuwa 


Aisha ce tace k'awata kireke mijinki Kinga aure ba,abun wasabane kikuladashi kisauke duk wani hakki nashi da Allah (s.w.a ) yadora Miki karkigajiya dashi belantana kibawa wata macce da mardazata shigo maki gida kikula da iyayenshi da dangin shi karki zamto merowa..kumakarki d'auki reni gakowace shegiyar kanwar miji ko yayarsa ba ko uwa intakawo Miki wargi caskala ta awuce wurin bazata sake shiga shirginkiba cewar yasmeen .



Hhhhh haba k'awata wannan wace iriyar hudubace ? Wlh Isha gaskiyane intasake masu gasata zasuyi Amma insun nunamaki so toki rungume abunki hannu biyu 


Kuma bara kiji ingaya Miki wlh Allah dazarar andaura muku aure ki ajiye kuya gefe karkiga ankaiki kina amarya kirinka noke,noke kinajin kunyarshi ko rinka raki inyanemeki wlh ahir d'inki  karma kifara kisaki jiki damijinki kibayarda Kaya kikarb'i Kaya yarinya karkibari kunya tacuceku ko benemekiba inkina bukatar abunki kinemeshi da kanki halalne 


Karki saki jiki kice komai shizeyimaki kinad'e hannayenki kina kallansa shizeyi kidinsa yayi rawarsa ah,ah duk wani abunda zeyimiki inkin iya kiyimasa Wanda yafishi dahaka Zaki zautar dashi Ki Kama abunki ahannu 



Barima inbayarda nomber ki asakaki cikin group din matan Sunnah kiga yanda akeyin abubuwa gamiji da yadda akeyin shocked dinshi seya kuwata da yadda Zaki sarrafashi cikin sauki ingaya Miki 


Amma karna saka,asakaki ciki watarana kice niba matar aure bace Dan basusan banida aureba Kinga kamin nayi nawuce wurin..



Hhhhhhhhh shegiya Yasmeen Amma bakida dama wlh duk Wanda ya aureki yamore.. humm kedai Bari zauna kallan ruwa kwado yayi maki kafa ..


Ah,ah Kam aynima sakani za,ayi nakoyi wasu Abu,buwan..Dade yafiye maki Kuma kinsan wani Abu shamsiya wlh kidena bacci da pant sabida yanasaka gindinki bashi,bashi Kinga wurin tsokace Kuma Bata Shan iska inkin wuni da pant to karki kwana dashi domin wurin yasami damar Shan iska sosai Kinga yawuni rufe ya kwana Yana Shan iska bayanda za,ayi yayi wari Kuma karkibari turaruka suyanke Miki da humra hadin barno kinji ko.


Kinga yau Dana koma gida zantafi Abuja gidan anty feena jiya kakar mijinta takira mama take Gaya Mata batada lpy sosai so innadawo dawuri zanhada maki dakaina inko bandawoba zan gayawa Isha kayan seta hada maki.


Humm to k'awayena nagode sosai da shawarar ku Kuma insha Allah zanyi ayki da,ita. amma Yasmeen kinsanfa ance nafarko akwai wuya sosai.


Eh hakane Nima naji ana fadar hakan Amma ay daurewa zakiyi iya nafarkonne kawai daga wuya ayse dadii ko..tafad'a tana kashe masu ido d'aya.dariya duksuka saka suna tafawa 


Humm kudai kubari kawai wannan abar ko inasameta nafara Mata tsotsar lollipop hunm Allah seyanemi maceta.


Hhhhhhhh sukokama kecewa dadariya Aisha tace wlh Yasmeen bakida dama ko Ina kikaganta kikasan k'atuwace ? Nataba ganinta awayar anty feenah yanzuko tazahiri kawai nakesan gani ..to Allah yasa munada rabon ganin dan semuna darabon yin aure aduniya inrayuwarmu takai..hakane gaskiya to ameen ya Allah Nan sukacigaba da tattaunawarsu tak'awaye .




Abuja 


Ciwon nafeesa sed'a gaba yakeyi yayinda wutar jarabarta kek'ara ruruwa abunfa yafara bawa Fulani da Dr Faisal tsoro domin ko gaban dady ne wato alhaji Abdul karem nemansa takeyi .


Abon yawuce ace jarabar ciki sedai wani abun daban. Dady yakira hajiya Maryam yagaya Mata tadawo cikin satinnan ..


Fulanima takirata tagaya Mata halinda akeciki da nafeesat. tace Akira malaminta wato mlm Ahmad kenan abbah su Yasmeen agayamasa halin da,akeciki 


Towai waye mlm Ahmad ?

Miye alakarsa da gidan shugaban kasa?


Mlm Ahmad mlm ne na addini islama yanada sani sosai akan Abu,buwa da,dama way'anda Allah ya horeshi Dasani D'an asalin barno ne k'abilar  shuwa 


Malamin su hajiya Maryam ne tunsuna issilamiyya shiyake karantardasu masanine sosai Kuma Allah yasaka Masa kaunar Maryam Dan tanada ilmisosai kuma y'ace ga aminin shi. 


Har Maryam tayi aure bata yada malamin nataba shiyasa ranar da alhaji Abdul Karim yafara samun matsala cikin gidansu nasauta. shitafara sanarwa domin tana kallon abun kamar asiri hakako akayi 


Shiya rinka bawa alhaji Abdul karem temako har asirin yasakesa.


Kuma hajiya Maryam ita tabukaci da mlm yabawa Dan ta auren yarshi alokacin yayan shi ukku ne dama matarsa daya 


To Koda takawo wannan bukatar ya aurarda  safiyya saura nafeesa da Sha,awanatu wato Yasmeen Kuma alokacin Yasmeen bata Isa aureba shiyasa yabata nafeesa

Kunji alkarsu da mlm Ahmad 



Yaune ummaty tasauka Nigeria cikin garin Abuja kuma yaune Yasmeen takamo hanyar Abuja Dan kawoma Yar uwarta maganin da mlm yahada Mata .




Zaune suke cikin tanga memen perlonsu granny da dady se Faisal da nafeesat 


Tasowa nafeesat tayi kusada Dr F A tazauna. komai becemataba domin yanzu yasaba dayanayinta. hannu shi takamo tatura cikin rigarta tana murzawa ga breas dinta.


Tashi dady yayi yashigewarsa granny cedai Taki tashi setaga k'om. Fitoda breas din tayi tanasaka hannusa danata tana murzawa .


Soyake yamayar Mata da nonon Amma mulki da jinkai sunhana yamaida ko yayi Mata magana tamaida Amma yakasa bode bakinshi.kamar amafalki yaji sallah mar.......




Hummmm kowaye yayi sallahma 🙄




___________




Wannan novel na kud'i ne #300 zakibiya na katin mtn..vip ko vtu..spc group #500 kacal Zaki biya karki Bari abaki lbr inkin shirya biya kibiya tawan Nan nomber *08062979421*




Inkin Saya karki fitarmin da novel pls👏duk wadda keso tabiya kudinta zatasameshi har karshe insha Allah .







Autar alheri......✍️✍️

🤴🎷

    🇳🇬

     🤴🎷


*IZZAR MULKI*🇳🇬


          🤴🎷

              🇳🇬

               🤴🎷



By Yasmeen Ahmad 


          (🥰Autar alheri🥰)



*ALHERI WRITERS ASSO*

     

           A*W.A



https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap




Free page 



Page 15 & 16




____kamar amafalki yaji sallahmar ummty 


Yunkurawa yayi cikin hanzari zemik'e tsaye kartagansu ahaka. Amma Ina nafeesat tayimasa rikon hohun goro yayi,yayi Amma yakasa kwacewa sekace mutun gomane suka rek'eshi..


Cikin bacin Rai da jin kunyar mahaifiyar tashi yad'aga  d'aya hannun ze zabga Mata Mari ..


Kai,Kai,Kai son miye haka? Shine tarbar dazansamu daga dawowana kamararmin y'a agabana mitamakane ? Kallan hannusa tayi dakekan breast din nafeesat Gaya Kuma dukta cukuy,kuyeshi tana zubda hawaye.


Girgiza kanta kawai tayi tanamejin tausayinta   tace Wai baxaka Dena wannan bak'ar zuciyarba son. Miye laifin ta aciki dazaka mareta 


Abunda takema Haram ne ko halal? matarkace fa Kuma lalurace kaikan,ka kasan idan ba laluraba ba,abunda zesa tayima hakan.


Kamo hannu nafeesat tayi tace zonan y'ata kyaleshi kinji zomutafi inbaki tsabarki.  Fisge hannunta tayi dakarfi takifashi kan wandon shi tana neman kamo joystick dinshi .


Cikin wani mugun sauri ummty tajuya tahaura sama.granny dake zaune tund'azu tana kallansu tabibayanta 


Shiko Dr F A dafe kansa yayi cikin  bacin Rai da jinkunyar abunda tayi masa agaban mahaifiyarshi.


Kallanta yayi danufin zazzaga Mata masifa jintana k'ark'arin tura hannuta cikin wandonshi 


Seyaga kuka takeyi tausayi tabashi domun koshi yanzu yasan cewa abunnata akwai ayar tambaya aciki..jintakamo🍌dinshine yasa yayi sauri yarike hannunta zefitar daga jikinsa. Amma seta rike joystick din da,azabar k'arfi .besan sanda yaruntse idanunshiba Yana cizon Baki ihu yakesanyi sabida azaba Amma izza tahana shiyi se cizon Baki yakeyi. Ganin taneman mayardashi tsirara ne aperlon yasa yamik'e tsaye yarika hannuta sukahaura pate dinsu yabiya Mata buk'atarta dudda shi hakan nacutardashi Kuma Gaya Yana azaftuwa da ciwon Mara kwanakinnan domun ko yayi sex da ita baya samun cikakkiyar gamsuwa.



Ummty nashiga dakinta tazauna kangado tafashe da kuka .Fulani ce tashigo dakin da sallahma abakinta ganin halinda surukar Tata kecikine  yasatakaraso cikin hanzari zamatayi kusa da,ita tajawota jikinta tana bubuga bayanta alamar rarrashi 


Sedataga tasami saukin kuncin datakeji azuciyarta sa,annan tad'agata tace "Maryam kiyi kuri komai yayi farko yanada karshe karkisaka wannan abun aranki yazo yazame mikidamuwa kinjiko? Kidage Kawai dayimasu addu,a Allah zeyaye Mata wannan fitinar.


"Cikin shash,shekar kuka tace to ummy Allah ya,yaye Mana wannan masifar. Ameen ya Allah 


Ummy. Na,am Maryam ta amsamata cikin kulawa da stantsar kaunarta. 


 Ummy zan sake yimiki wata tambayarne wadda nadad'e Ina Miki ita Amma kinacewa Dani indena damuwa komai ze wuce ummy seyaushe komai ze wucen?


Ummy kinsan wannan abudake faruwa da nafeesat kinsan aikinsune da masarautarsu ummy kiduba kigani Zama ciki Yola yagagaremu ummy mi mukamusune ?



 Ummy miyasa sukeso tarwatsa min farin cikinane? Ummy miyasa sukeso kasara rayuwar mijina data D'ana ne? Miyajawo wannan k'iyayyar acikin wannan masarauta medimbin tarihi da zumunci masarautar da Babu bare acikinta ummy?


Inaso insan asalin wannan masarautar ummy ton lokacin da,akaso kashemin miji Amma ummy kink'i kigayamin. Takarashe maganar tana mezubda hawayen tausayin mijinta dakuma d'anta.


Ummy ma izuwa yanzu kukan takeyi cikin kukan takefad'in  "kiyi hak'uri Maryam tabas akwai sark'ak'iya darikici acikin masarautar yola Amma da izzinin Allah komai zewuce Kamar ba,ayiba.



 Seyaushe ummy? seyaushe komizewucedin kullun haka kikefad'a ummy se sunci nasarar kararda zuri,arki tuk....ah,ah Maryam ummy takatseta  kidena wannan fatan da izzinin Allah zuri,a tace danasara domin bamu zaluncesuba Kuma bamuda nufin sharri ataredasu kiruta ki,ajiye ko inaraye ko Ina mace wannan abun zewuce kedai mudage da addu,a kinji Yar albarka. Tafad'a tana rungumota jikinta itama rugumarta tayi sukacigaba da kukansu. Sallahmar da,ake dokawace tasa sukatsayarda kukan


 ummty ce tafito cikin hanzari karsubar Wanda kesallahma a tsaye sanin bakowa sashen nasu domin duk ma aykatan gidan suna sashensu 


Matashiyar budurwa tagani atsaye kyakkyawar gaske se waige!! Takeyi. K'arasowa  ummty tayi cikin perlon tana me amsa sallahmar.  Waigowa budurwar Nan tayi ayko tayi cilli dakayan Dake hannuta tazabga aguje sabida akwai tazara atsakaninsu tafad'a jikin ummty tana dariya "oyoyo ummty kindawo Ashe gaskiya nayi sa,ar zuwa Abuja wannan karon. Tafad'acikin barkwancinta.


 

Ah,ah Yasmeen kece haka abbanganeba lallai Autar mama tagirma ashe.ummty tafad'a tana Kara rik'eta ajikinta Gam .


Diddira k'afafuwanta tafarayi akasa tana shagwab'a "ni wlh Allah bangirmaba nigaskiya bangirmaba anty feena da anty safeeya ne kawai suka girma.

Dariya ummty tayi tana mejin San yarinyar acikin ranta.  


Fulani ce tafito tanafad'in ah,ah Baki mukayine ?eh wlh ummi Yasmeen ce kanwar nafeesat Yar Autar mlm.


Too Masha Allah tafad'a tana mekamo hannu Yasmeen data duka tana gaidata. 


 

Yar Nan y Kika baro iyayen naki lpy sukeko? Eh suna lpy sunce ma,agaidaku.munako amsawa zumuje kihutako. To tace tana mebinbayan Fulani 


Itako ummty kichen tashiga tasamomata abun motsa Baki bawani girman Kai ko jiran se masu aykin sunkawo


A bedroom din Fulani tasamesu Zama tayi suka Kara gaisawa datambayar mlmn nata bayan duk sukarene ummty tace Yasmeen tazo tatafi dakin datake sauka tayi wanka tahuta .kwabe fuska tayi tana fadin to ummty nibanga anty feena ba.


Hhhhhhh to Yar rigimar mama nafeesat nadakinta bacci takeyi kinsan batajindadiko? Eh nasani to Allah yabata lpy baranaje kamin nayi bacci natashi itama ta falka.


To sukace atare kana tafice tana mejinsan mutanen aranta.



Wanka tayi tafito daure da towel gaban Miro taje bayan tadauko jakar kayanta tafitadda humrorinta da turaruka da creem din datake shafawa seda tamulke jikinta kowane lungu dasako  sa,Annan tashirya cikin shigarta takoyaushe wando da riga tahaye gado tajawo wayarta tashiga chat jikin group din matan Sunnah .



Su nafeesat kuwa bayan komai yalafane bacci me nauyi yakwasheta 


Kallanta Faisal keyi cikin tausayin kansu domin shi ganiyake wannan jaraba Tata taciwo ce dudda yanama Mata kallan jarababbu Amma wannan jaraba ta nafeesat dabance yaso yaje da,ita hospital yadubata Amma ummty tahana acewarta yabari tadawo suga yaza,ayi ko inta haihu amma kuma Abu segaba yakeyi.


Tashi yayi dafe damara yashiga bathroom wanka yayi adaddafe yafito daure da terwol ak'ugunsa wurin dressed Miro yanufa bayan yatsane jikinshi yashafa mayukkan shi masu masifar kamshin meratsajiki yafesa turarukanshi.


Wurin kayanshi yanufa yadauko wasu manyan Kaya yadine me laushin da tsada black se takalmi fari da farar hula zanna bukar yadora akanshi shiryawa yayi cikin izza da tak'ama dudda azabar ciwon da mararrshi keyimishi domin kala Yana dannewa miskilanci yahanashi fada har abun naneman fin karfinshi soyake yaje wurin abokinshi Dr Salim yaduashi shidai yasan bayada Sha,awa Kamar yadda yaji sauran mutane nafada hasalima bayajin irin wannan Yanayin se in yayi sex da mace shiyasa yake watanni beyiba Dan shi mace Bata gabanshi to yanzuko sanadin wannan ciwon na nafeesat ciwon mara naneman hallakashi.


Cikin izza yagama shirinsa tsaf yafito sezuba kamshi yakeyi 


Wow Masha Allah Wannan guy din bade kyauba mutun kamar aljani tsabagen kyau da iya dress gaskiya matarshi tamore miji Banga laifinkiba feenah k'wak'ule abunki dakyau😜




Koda yafito perlon bakowa se Yasmeen kawai da fitowarta kenan ido suka hada gabanshi yayi wani mumunan faduwa sedokawa zuciarshi keyi dakarfi.


Itama gabanta yafadi Amma ba,irin nasaba. Saurin dauke kanta tayi tace inawuni 


Yiyayi Kamar bejiba domin izza bazata barshi ya amsaba Kara gaidashi tayi akaro na hudu Amma be amsaba. tsaki taja dakarfi tanafad'in karma ka,amsa Dan kaga kana fama da kyaune Kamar sarkin aljanu shine kake wani share mutane Dan kasamu ma,angaida Kai kajira kagani har innasake gaidakai tukunna sa,annan kasheni aykin banza malan mutun sekace balaraben aljani.takarashe maganar cikin tsiwa da murgud'a Baki 



Tsayawa yayi cak Yana sauraronta seda takai karshe harzeyi magana Kuma seya fasa sakamakon Kara mirdawa da mararsa tayi murmushi kawai yayi yatafi Yana tunanin ta Wai balaraben aljani ko ainatasan shi oho



Itako Yasmeen kayan marmari taje tadauko tazauna perlon tanaci tana chatin da kawarta Aisha tadau tsawon minti 15 awurin Sega nafeesat tafito cikin hanzari tak'araso perlon ganin kanwar Tata azaune 


Itama tashi tayi cikin hanzari da kaunar juna suka rungume juna suna murna.


Fulani ce tafito tana fadin ah,ah kuyi ahankali Mana karkuyiwa kanku b'arna..dariya sukayi gabaki dayansu suna sakin juna..doter kintashi cewar ummty dakefitowa yanzu. Juyawa nafeesat tayi cikin gid'ima datarin mamakin ganin ummty ayda gudu tayo kanta tanafad'in oyoyo my ummy oyoyo my ummy tadawo  tafad'ajikin ummty taname jinfarincikin ganinta..budemata hannu ummty tayi tunkamin tak'araso sukarungume juna sekace wasu kawaye .


Dudda dakatar da,ita da granny keyi batafasa gudunba seda takai inda takesan zuwa.


Gudun datakeyine yabawa Yasmeen damar yimata kallon tsaf cikin tashin hankalin tace kan uban nan minake ganihaka ajikin....





To Yasmeen dazuwanki zakifara halin komi kikagani Kuma?🤔🤔





______________


Wannan novel na kud'i ne 

#300 zakibiya na katin mtn..vip ko vtu .spc group #500 kacal Zaki biya tawannan nomber *08062979421*





Autar alheri✍️✍️


   🤴🎷

    🇳🇬

      🤴🎷


*IZZAR MULKI*🇳🇬


           🤴🎷 

               🇳🇬 

                🤴🎷



By Yasmeen Ahmad 


           (🥰Autar alheri🥰)



*ALHERI WRITERS ASSO*


            A*W.A




https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap




Free page 



Page  17 & 18




____minake gani ajikin anty feenah ? Cikin mamaki suke kallanta k'arasowa tayi cikin hanzari tarike hannu nafeesat tanafad'in wlh karyane.  Kai wayabaka damar shiga jikinta ?shiru Babu amsa 


Suko gabad'aya kallantasuke sugadawaye take magana Amma bakowa 


Fulani ce zatay

No comments

Powered by Blogger.