Fyade Complete Hausa Novel

 


🕊️FƳAƊE...!🕊️*

(Romantic love N sympathetic story)



*Wannan littafin na kuɗi kaman yanda kuka sani ,kuma a wannan karon free page biyar 5 zanyi inshallah , ga masu buƙatar shiga Paid Group ga yanda tsarin yake , Regular group ₦500...Vip group ₦1000... Special ₦1500 via

6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932.*


Nayi magana nace Don Allah Wannan littafin kar yar kasa da shekara 🔞 ta karanta wannan labarin kada yarinyar da ta karanta mun littafi indai bata kai 18 ba don ALLAH.


Masu buƙatar na tallah ta masu hajar su zasu biya 3k .

Fellow my YouTube channel domun samun Audio books na marubuciya Mmnteddy....@Mamanteddy YouTube channel.



Page 001




*Before the beginning*

Nigeria ( Kaduna state 2005)

Hayin Rigasa unguwa ce ta marasa Ƙarfin Wadata , a ƙwai dattawa Tare da Malamai Ƙwarai a Wannan unguwa . Dare ne sosai Don baka ganin kowa saboda duhu da kuma nesan Dare ga damuna da Gari ya narke sosai . Misalin Ƙarfe Sha biyu na Dare 12:00am Wata napep ne ya tsaya a mararrar bar layin Yayin da Wata Mata ta fito hannun ta Riƙe da Mayafin ta , tun saukowar ta babu Abin da kake ji Tana yi sai aikin taunar Chewing gum. To Ɗan Samari Gashi ko na gode ." Ta ƙare maganan tana miƙa mawa mai Adaidaitan Kuɗin sa .Kallon ta mai adaidaitan yayi yana Taɓe baki tare da  cewa " Wai dama a wannan unguwar gidan mahaifin ki yake amma kike yawon Karuwanci? Gaskiya mahaifan ki ko da ban sani ba suna nadamar Zuwan ki Duniya Allah ya ƙyauta kuma ya shirya ,Amma Ni ba zan ƙarɓi Kuɗin Zina ba..! 


Wani irin kallon Sama da ƙasa Lantana tayi masa Kamin tace " Allah sarki Yaron nan , ko wa da ka gansa a ƙwai kallon ƙaddarar sa ta Rayuwa , kaje Kuɗi na tayi Auki , da safe na Sayi ƙosai gidan magajiya . Mtswwwww Dogon Tsaki Mai Adaidaitan ya ja kana yace " Ai ko kin dinga Afkawa kaddarori inshallah Yanzu kika fara Gani , marasa tarbiyya . Kamin Lantana tayi masa Wata magana Tuni ya ja Adaidaitan sa ya bar Inda take tsaye . Shegen tantirin Yaro , ko da ban sani ba ,Nasan iyayen ka basa Jin Daɗin ka Ɗan Asara . Gyara ledar Hannun ta tayi Wanda ba wani Abu ne a ciki ba da ya wuce Naman Balango da Wani Alhajin Ƙwarton ta da ya saya mata . A hankali ta kunna fitilar Wayar ta na baby Nokia tana fara tsallaka Ƙwatamin Layin tare da nufar hanyar da zai sada ta da gidan mahaifin ta . Wal Wal Taji Haske ya dallare mata ido dai dai tana tsallaka wani ƙwata , Wanda ya sata Tsayawa cike da tsiya da Tsiwa irin na karuwan titi marasa ilimin boko bare na Mahammadiya ta kama ƙugu tana cewa " Wani Matsiyacin ne yake Kashe mawa mutane ido ?. Tayi maganan da Ƙarfi cike da Amsa kuwa . Gani tayi Moton na Jah baya tare da yin reverse suna shirin fita Layin . Dogon Tsaki Lantana taja tare da cewa " Makowa suka yi kenan , dama ina attajirai irin Wannan zasu shigo wannan matsiyaciyan layin talakawan ,da babu abun da suka iya Sai gulma da munafurci ,ka zauna a gida ace shekarun ka 35 ba Aure , Ka fita neman sana'ar kai wanda zai rufa maka asiri ace Maka Karuwa , Don haka ne na kasance karuwar a zage Ni babu abun da zai dame Ni tun da ina Samu .


Duk wannan surutun a sarari take yi kuma tana yi tare da cigaba da Tafiyar ta . Bumsssss Taji tayi Karo da Wani babban leda wanda taji Abu kaman nama a ciki . Meye Wannan kuma? Miwwwww Taji ɗan kuka tamkar na mage. Kai samarin layin nan Alƙur'an Ɓarayi ne , Yanzu abun nasu ya wuce Satan Tumakai da kaji ,har maguna suke kamawa ? Humm ko dai mazurun Gidan malam Babagana ne , don dama suna yawon farmakar sa .  hannun ta takai tana buɗe ledar inda taga An kuma saka Wani leda babba fari an rufe ,jini na bin ledar . A'a gaskiya wannan yara na layin nan Allah ya kaimu Safe Sai nasa An kira mun Iluwa na zage su Tassss wannan masifa zasu ja mana . Yaga Ledar tayi da ƙarfi Tana fiddowa anan taga Bandeji An rufe tun daga Farko har ƙarshen Abun . Jikin ta ne ya hau Rawa kar³ Fahimtar wannan babu shakka Jaririya ce . Ihu ta fasa tana faɗin La'ilah ha'illallah Tana warware bandagin tare da juyawa tana kallon Moton da ta fice daga Layin wanda babu shakka sune suka aje Wannan jaririyar . Hasken Wayar ta ta dallara a fuskar Yarinyar tana Fincike wani Farin Abu da suka rufe idon yarinyar . Wani irin Numfashi Yarinyar ta ja da ƙarfi tana fasa Ihu na jarirai Hasken Fitilar Wayar Lantana har a lokacin shi kaɗai take Gani , Wanda wannan shine mafarin ƙaddara ta Ni Aysha Farida .


Ganin Jaririyar ko Gyarata ba'a yi bare yanke cibi haka wanka a cikin jini da kitsen dattin mahaifa take yasa Lantana Ɗaukar yarinyar da gudu tana aje komai nata tare da bin bayan Wannan Moton . Gudu take wanda bata taɓa yin irin sa ba a rayuwar ta ,cikin Muryar ta na masifa da karaji take faɗin " Kai Ku tsaya Azzalumai Mugaye wanda basu san darajar Ɗan Adam ba . kai Ku tsaya ...!



Ta jikin madubin Moton suka hango ta tana gudu da jaririyar wanda nan take Wata murya tace " Doctor ki ƙara Gudu mu fice daga Nan . Wai nan ina ne ma? Dr ɗin ce ta bata amsa da Ai dole mu tsarece mata Aikin fa millions muka yi ma Hajiya Don haka Nima ban san ina ne nan ba , Cox ba a Kaduna na ke ba   ,tare dake muka yanke shawarar zuwa nan mu yarda Wannan Jaririya . Kai bayin Allah don Darajar Allah ku dakata .! Gudun da Moton ta sheka yasa Suka yi nesa da Lantana tun tana hangosu har suka ɓace mata . a dai dai Tudun Tsallakar moto Lantana ta kifa da Jaririyar a tare suna faɗi nan ƙasa . Ihu Lantana tasa tana ɗago Jaririyar tare da Girgiza ta ko tana raye ko a mace . Amma kuma a wannan lokacin bata numfashi . Keee Keee Yamma yarinya Jaririyar zara mutu Wayyo Allah . Abun da take faɗa kenan cikin tashin hankali kamin ta kuma juyawa da gudu tana nufar Gidan mahaifin ta . Bugun kofar Gidan tayi da ƙarfi saƙatar na fita ta shige . Malam Ne da yake Alwala irin tasu ta malamai bayin Allah Tsoho ne tukuf ya dallare Lantana da Fitilan tocila . Innalillahi wai'inna ilaihir raji'un . Lantana ɗauko mana maganan taki ta kai har da cikin shege? Bani babu ke kije Allah ya isa bamu yafe Miki ba ,dama yau tsawon Wata uku kenan bakya gida ashe Abun da kika tafi kawo mana ke nan . Ki fita daga Gidan nan ,idan kuma kika kuma dawowa Allah ya isa ban yafe Miki ba . Cikin kuka Lantana ta bude Baki zata yi magana ,amma sai baba ya katse ta tare da cewa " Kikayi mun magana Wallhi sai na tsine Miki .! Fashewa da Kuka tayi mai ban tausayi tare da tsuma zuciya a hankali ta juya tana nufar Hanyar fita yayin da Malam babu nadama a tare dashi . A inda ta bar jakarta ta nufa ta dauka anan ta bar ledojin Balangon da take ta zumudin cin su amma a yanzu bata ko son ganin su . Wannan shine kaɗan daga labari na Aysha Farida . Kun taba Ganin Wacce Karuwa ta shayar da ita kuma ta raine ta ? A gidan Ta Gidan Ƙaruwai ne sai dai ita tana kokarin Ganin ta bani tarbiyya fiye da tunanin tunanawa . Kuma ko da Da Sau ɗaya ban taɓa sanin cewa ba itace ta kawo Ni duniya ba.  Tun ina da Shekara Ɗaya a rayuwa ta Mahaifiyata ta fahimci bana iya gani sosai . Wanda a tsorace ta nufi Asibiti dani Don a yanzu duk wani Karuwanci tana yin shi ne domin Ta sani cikin walwala taga ta faranta mun a rayuwa . Haka ta bar kuma sirrin ta a cikin ta na cewan ita ce ta haifo Ni zuwa wannan Duniyar . Bayan isan Lantana asibiti da Goyon Aysha Farida kaman yanda ta sanya mata sunan anan Likita ke shaida mata ,idan anyi Sa'a Aysha zata na rinƙa gani ko ba sosai ba , Idan kuma ba ayi ba ,zata zama na makauniya wato garara , Ga ido dulu dulu amma kuma babu gani . Duka kuma wannan ya faru ne sakamakon Wannan fitilar da ta dallara mata tana Jaririya a lokacin da ta tsince ta .  Likita babu wani mafita ko hanyar da Ƴa ta zata taso cikin gani tamkar sauran Ƴaƴa? . Girgiza Kai Dr Balarabe yayi kamin yace " eh aƙwai Aiki ne za'a yi mata ,Amma kudin sa a yanzu yana kaiwa Milliyan Shida . Innalillahi wai'inna ilaihir raji'un shine kalmar da Lantana ta maimaita tana sharce gumin fuskar ta . A haka ta cigaba da Rayuwa Cikin tunanin yanda Zata samu kudin Aikin A'isha Farida .  Babu Wanda yasan sirrin ta sai Ƙawar ta ɗaya Wato Mama Hansai , Itace tasan komai na Rayuwar Lantana da Farida .wanda itama ta kasance sana'ar su Ɗaya da Lantana . 2012 a hankali take tafiya cikin Jin Daɗi da kuzari ,wanda sanye take cikin uniform na makaranta . Umma na Yau zamu shiga aji biyu a makaranta . Murmushi Lantana tayi tana kallon kyaƙyƙyawar fuskar Aysha Farida kana tace " Eh mana Aieeee na ,na sani Ai shiyasa yau Abincin ki na break Lunching Box din ki guda biyu ne kin gansu . Buɗe Baki Fareeeda tayi tana dariya tare da Rungume Lantana tana cewa " Ina Son ki Mama . Ina Son ki Ƴar Mama Lantana . Yauwa yau ki dawo da wuri ,ban da Wasa ban da kuma tsayawa Tsokanan faɗa a hanya . Kin san yamma idan yayi baki cika gani ba ko ?. 



Mama yau ba zan yi faɗa da kowa ba kuma zan dawo gida da wuri . To Muje Ƴar maman ta . Daukar school Bag din ta tayi yayi da Lantana ta dauki Lunching Boxes din har biyu tana ficewa Daga Gidan nata Wanda ta siya da kuɗin ta .kuma a ciki ƙwarata ke biyo ta suyi ƙwartancin su ,su biya ta kudin ta don a yanzu ta ƙara farashi . 


A'a Madam Kuma nazo Naga kina shirin fita . Cewan Garba dake shigowa Gidan . Kallon Sa Mama Lantana tayi tana dan murmushi don da taga Garba taga Kudi . A'isha na na samu Maki abun hawa yakai ki makaranta ? Idan an tashi sau Nazo na Dauko ki? . 



Kallon Mama Lantana A'isha Farida tayi cikin narke fuska irin ta yara tana shirin sa mata kuka tace " A'a Mama Ni dai Ke zaki kai Ni da kanki ,idan an tashi Na dawo da kai na . Tom shikenan mu tafi na kai ki . Cikin Ɗaurewar kai da jin Haushin A'isha Farida Garba yace " Meye Haka Lantana? wannan Agolar yar zaki bi ta maganan ta?. Wani irin ɓacin Rai Mama Lantana Taji Wanda cikin Tsawa da masifa ta fara ce masa " Kai Garba ya ishe ka ,wannan ya ta ce ,kuma Rayuwata na dauke ta , zan iya sadaukar da komai don ganin rayuwar ta ya inganta . Zaka iya tafiya ,idan baka da lokacin jira na ,amma a yanzu lokacin yata ce a gaba na bana ka ba . Kamin Garba yayi wani magana tuni Lantana ta kama Hannun A'isha Farida Suna Barin Wurin tare da tsallakawa Titi tana tarar Abun hawa . 


**


Kullum A'isha Farida cikin hazaƙa take duk da kasancewar bata gani sosai , idan kuwa yamma tayi ɗufff take Gani tamkar Makauniya , A hakan kullum Mama Lantana rarrashin ta take yi akan zata Yi mata magani indai ta samu kudi , don a tunanin ta A'isha Cikin yammaci zuwa dare rayuwar ta yafi shiga ƙunci ,nan kuwa bata san a dai-dai Wannan lokacin take jin Dadin Rayuwar ta fiye da ko wani lokaci ba . Yaya na...! Sunan da ta furta kenan tana murmushi Wanda kamin tayi wani magana taji Muryar sa mai Amo na cikakkun maza Yana cewa " A'a Ɓoyayyen Masoyi dai." Dariya tasa tana ƙyaƙyatawa kana tace " jiya kace yau zaka zo da rana na ganka,amma kuma me yasa baka zo ba sai da Daddare kullum kake fa zuwa . Na bari sai kin ƙara girma ne . Ga wannan ki ba Mama abiya Miki kudin makaranta . Laa Masoyi kasan meye kaman kasan Kuwa Mama bata da kudin makaranta na ,gashi an koro Ni jiya . Shiru yayi bai ce mata komai ba ,hakan yasata cigaba da magann ta don inda da sabo to ta saba da shirin Miskilancin sa . Ɓoyayyen Masoyi kullum kana da dinga ƙamshin Turare Mai Daɗi Nima ka kawo mun .! Dariyar sa taji yana yi wannan yasa ta cewa " Ya.....A'isha ...! A'isha Farida ...!! 


Cikin Sauri A'isha ta amsa Mama Lantana tare da cewa " Mama gani anan tare da Masoyi ne. Jin haka yasa Mama Lantana da gudu fitowa tsakar gidan  tana Faɗin Ina yake A'isha yana ina? . Murmushi A'isha Farida gashi nan kusa dani . A'isha Babu kowa ai ban ga kowa ba. Garba ne ya fito yana gyara mazagin Wandon sa daga Dakin mama Lantana  . Nace maki ba wani Ɓoyayyen Masoyi fa ,Aljani  take Gani ,me yasa ba ta ganin shi da rana da take gani sai da dare? Dama ai lokacin ne lokacin fitowar su .  Ba wani Mama Ɓoyayyen Masoyi na mutum ne , Gashi har kudi ya bani A kai kudin makaranta na , Me kuma Wannan mutumin yake Yi a gidan nan ? Shi ba Baba na bane , Kar ya kara zuwa na Mama . A'isha Farida tayi maganan cikin surutu da Tsiwa ta yara . Kamin Lantana tace Wani Abu ne Sai kuma Aisha Farida tace " Mama ina baba na yake ina son na ganshi. 


Huhmmm Numfasawa Mama Lantana tayi kana ta Dan sunkuya tana rage tsawon ta dai dai na A'isha kana tace " Mama na Ba gani ba , Me baban ki zai Miki? Zan Miki komai fiye dashi ,ki manta dashi kinji ?. Ko bakya so na ne?. Saurin Girgiza kai A'isha Farida tayi tana cewa " A'a Mama ina Son ki ... Yauwa taho muje ki Kwanta . Kallon ta Garba yayi tare da cewa" Ni kuma fa Lantana? . Mtswww Tsaki taja kamin ta nufi Dakin ta ko magana bata yi masa ba. Yana a tsaye yaji ta wurgo masa Rigar sa . Hannun sa yasa yana lalubar kudin da zai biya ta . Sai gani yayi ta rufe kofa tana cewa " Tafi Abun ka ai duka na kwashe . 


MALAYSIA CITY 2023 Kuala Lumpur yana cikin Richest State in Malaysia ,Kuma anan ne duk wani tantirin mai ji da giyar kudi da fuzgar Hayakin Kai yake sayan Gidan sa . Wasu da iyalansu suke zama , Duk da Samari sun fi yawa a wannan birni . Kuma ya wancin su sheƙe Ayar su suke da ƴammata . Babban Ƙwarto Shahararreee Mara kirkin da kowa su yan iskan kiransa suke da Shahararre shima Anan yake da Ƴammatan sa . Idan ya gaji da cin na turawan Malaysia sai yasa A Kawo masa na kasar sa Wato Nigeria , Lalatarsa yayi yawa kuma baya taba Tunanin Ranan goban sa . ARYAAAN KARIM....wanda suke masa kirari da Shahararre. Zaune yake a gaɓar Ruwa ( Swimming pool) Hannun sa ɗauke da Barasa Ɗan Giya ne na kankat . Gyefen sa kuwa Mata ne Turawa su biyu dukan su babu kaya a jikin su , babu bra sai pants Wanda dashi da babu Ɗaya . Duk ƙarfin Barasa bata taɓa bugar dashi kiga yana layi , Lumshe ido yayi yana tunanin Companyn sa na nan ƙasar Malaysia wanda shi ya riƙe shi tsawon shekaru ba tare da ya dawo Ƙasar Nigeria ba . Lumshe ido yayi yana furzar da Ruwan barasar bakin sa a hankali yake tuno da murmushin ta dake sanya shi Murmushi ko bai so yin hakan ba . Dimples ɗin ta dake loɓawa gyefe da gyefe na ƙwancin ta ya tuna tare da yanda take rarraba guru-gurun idanun ta .  I miss your smile 😊 yayi maganan a zuciyar sa yana ƙoƙarin kai Barasa bakin sa ne yaji Hannun Bela tana Rungume shi tare da hada bakin ta da nashi , tana ƙwalɓe Barasar Bakin sa tare da kama harshen sa tana Tsotsa cikin salo . Haɗata yayi da jikin sa Tana Wani jan Numfashi tare da motsa hannun tana wasa da Sumar ƙirjin shi ...harshen sa yasa yana lasar gyefen Wuyan Bela har zuwa Ƙirjin ta inda Nonon ta suke kaman kan dan tsako . Wani irin rawa jikin ta ya fara Wanda nan take ya Rungume ta suna yin ƙasar cikin Swimming pool din . Saboda Jaraba da tacewa a cikin Ruwan ƙasa basa numfashi suke Ƙwartancin su kusan mintuna sha biyar kana suka Ɗago a tare Tana kallon sa tare da murmushi , wanda shi kam Ko kallon ta baiyi ba gyefen sa ya kalla inda Joy take tana shan sigari ...hum mace da wannan halin ko da yake ba musulma ce . Kamin yayi mata magana tayi saurin miƙa masa Barasa tare da Kirar sa Da My Boss cike da girmamawa .  Wannan kaɗan ne a rayuwar ARYAAAN KAREEM ... Yanzu zai lalata dake anjima ya sauya ki sauyi Na har abada . Baya tsawon zama da mace idan kin dade kuna mu'amala to kuyi sati guda ,da ganan zaki kama gaban ki don korar cin Mutunci zai sa Excouts Din sa suyi Miki . Ɗan kashama ne , kuma Sannan Gogagge Don yayi lalata da mace cewa yake an kawo su duniya ne don suji Dadi . Kuma babu inda suke jin dadin Nan da ya wuce Jikin mace ....Sauran Yan iskan suma suna a gaba ...bari mu koma Gida Nigeria don muji labarin A'isha Farida .

**

 

A haka Rayuwar Farida ya kasance tun tana primary yanzu har ta shiga Secondary school tana SS 2 a dai dai Wannan shekarar ta 2023. A kuma Wannan shekarun baya tun da Mama Lantana ta fahimci A'isha Farida bata son Karuwancin da take yi yasa Duk wani Abu da take ta daina ,ta kama sana'ar ta don ta ga ta rufa masu Asiri . A yanzu Resturent Take dashi inda take sayar da Abucucuwa ,tana kuma da Masu tayata aiki idan A'isha Farida bata nan . Kan mama Lantana y dauki zafi Wurin ya cika da masu jirar Abinci kowa da kalon type din da yake buƙata. A'isha.....! Ta ƙwaɗa Kirar A'isha Farida don ta tayata Aikin . A hankali ta fara shigowa Inda gaba ɗaya kallon mata da mazan Wurin ya koma a kan A'isha Farida . wanda take sanye cikin Wata atampha mai karamin kudi mai launin Fari da Zanen blue . Baby face take dashi , ƙyaƙyatawa budurwa wacce a shekaru ba zata haura 17 ba . Macace da ta amsa sunan ta , Ga ido ga hanci mai ɗan tsawo da yayi dai dai da fuskar ta,bakin ta kuwa idan ta buɗe shi Tana motsa laɓɓanta da sunan magana tsayawa ake ana kallo . Inda ƙawayen ta ke Tsokanan ta wai Tayaya take saka cokali idan zata ci abinci . Sumar kan ta har ƙafaɗa a ƙwance irin na shuwa duk da kallabi a kan ta amma sai da ya bayyana saboda Tsawon su da cika . Allah ya bata sama da ƙasa ,Hips Bakyace na yar shekara 17 bane ba . Na'am Mama Gani . Juyowa Mama Lantana tayi tana kallon inda A'isha Farida take ,sai taga Ashe tana Dauke da tray ne Wanda Yake dauke da Ruwa pure Water tana bin ko wani table dashi . Tsayawa tayi a gaban Mama Lantana tana cewa " Mama Yau fa Shekara Hudu Ban ƙara Ganin ɓoyayyen Masoyi ba , Tun da yace mun zaiyi tafiya....ke Da'allah dama Ni nace Miki ba mutum bane , Aljani ne da na tashi Miki tsaye da karatun Alqur'ani ai shine ya gudu . Shiru Farida tayi kamin tace " Amma Mama Na fasan ƙamshin turaren sa ,koda ban san sa a ido ba.........! 



*To pages 5 zanyi kacal na free page maza hanzarta ki biya naki kudin don ayi wannan daddaɗan tafiyar dake . Littafin ₦500 ne Regular group... Vip group ₦1000 SPC ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932*



Kar ku motsa da Zarar kun ga pages din littafin FƳADE just read it , I know you'll enjoy it okay ... Actress ne da actors mabanbanta kowa da kalon halin sa . Just ku cigaba da biyo alƙalamin Mamanteddy.

[4/26, 2:20 PM] mamanteddy3: *🕊️FƳAƊE....!🕊️*

(Romantic love N sympathetic story)



AYSHA MAMAN TEDDY



         *Page two 2*

           Shafi na biyu


Littafin na kuɗi ne kaman yanda kuka sani Regular group ₦500

Vip group ₦1000

Special ₦1500 

Via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan VTU transfer ne sai ki tura ta Wannan MTN number 0906146609

*DON ALLAH WANNAN LITTAFIN KAR UNDER  🔞 TA KARANTA PLEASE*

Free page biyar zanyi ba yawa ku fara payment din ku tun yanzu wanda suke buƙatar cigaba da karanta Wannan littafin.

_____________________


Ban yarda Wani ko wata su ɗaura mun littafin nan a ko wani irin website nasu ba tare da izini na , haka masu ɗaurawa a YouTube channel don Allah bana buƙata ,idan kuma kayi hakan duk abun da ya biyo baya kayi kuka da kan ka 🚫 Ga masu buƙatar Audio na littafan mamanteddy zaku iya searching YouTube channel nata#MAMANTEDDY YOUTUBE CHANNEL https://youtu.be/BF6fZ7iNMzg a can zaku samu duk Wasu littafan mamanteddy na sauraro mun gode . Kar ku manta Wurin yi mana Like da subscribe .

**


Tsayawa Mama Lantana tayi tana kallon Allah da ikon shi ,ganin yanda A'isha Farida ke fada mata Wai zata gane boyayyan masoyin ta ko a ƙamshin jikin sa . A'isha kima Allah ki daina Fadin Wai zaki iya gane Boyayyan masoyi a ƙamshin sa , Ni faɗa Miki Aljani ne ba mutum bane ba , Kuma yanzu tun da na tashi Miki tsaye da Addu'a tare da karatun Alqur'ani ai kin bar ganin sa a duhun daren . Kamin Mama Lantana ta rufe baki A'isha Farida ta amshe da cewa " Ni a jiki na nake ji Mama Wallahi Mutum ne ,Baice mun shi ba mutum bane Kum....Ya isa Dama Aljani zai fito ya faɗa Miki shi Aljani ne ? wuce jeki ki kawo ma Atiku Plate Daya na Tuwon shinkafa miyar Ɗanyar Kuɓewa zaki sa . Humm To mama . Juyawa A'isha Farida tayi tana nufar babban wargajejen madafin Resturent ɗin yayin Da Mama Lantana ta tsaya bin bayan ta Da kallo . Sosai ta faɗa Duniyar Tunanin Anya ta cigaba da saka ido a lamarin Ɗiyar nata kuwa ? . 


Bayan A'isha Farida ta kammala zuba mawa Atiku Miya a wani Bowl ne ta kalli Uwa mai taya su Aikace-Aikace . Uwa don Allah miƙa ma Atiku Ni Bara ina zuwa . A'a fa A'isha don Allah Kar ki fita na sanki yanzu kina fita faɗa za'a yi dake a layin nan . Wani irin kallo A'isha Farida tayi ma Uwa cike da Tsiwa da masifa tace " Ban gane ba , ina Ruwan ki koma me nayi ai babu Ruwan ki . Yarinyar can da na dade ina Fakon ta ,a yau ta fito Kice Na rabu da ita . Don Allah Ni bani Wuri . Ta kusa bankade Uwale ta fice daga Wurin tana bin kofar baya yanda Mama Lantana ba zata ganta ba ta fice da gudu . Don ihun Su Lauratu Taji Wanda dama ita take nema , Saboda Lauratu A'isha Farida ta daina zuwa islamiyya tun ranan da ta tara Ƙawayen su na islamiyya tana faɗa masu A'isha Farida bata da Uba ,kuma Mahaifiyar ta zaman kan ta take yi basa da dangi . Sai sai da Abinci a Titi . A ranan A'isha Tasha kuka ta gode Allah , tun kuma daga Ranan yau kusan Kwana uku kenan Lauratu taki fitowa daga cikin gidan su ko makarantar yanda A'isha ta bar zuwa haka itama ta bar zuwa saboda tsoron A'isha Farida . Ga Tsiwa ga tonon faɗa ga iya dambe ta kama ƙawayen ta tayi masu duka haka har ya'yan mutane ba ta ƙyale ba . Duk wanda ya kawo karar A'isha Farida Mama Lantana zata rufe ido ta ci masa mutunci zagin uwa ka ubaka take mawa iyayen yara , Wannan yasa kowa ke haƙuri da Farida Babu mai kawo mata Raini ,idan kuwa kayi ita da duka , mahaifiyar ta da zagin iyayen ka  . 


Girgiza Kai Uwale tayi tana cewa Lauratu ke kika ja ma kanki Farida zaki tabo kuma kika tsammanin ta rabu dake ,Ai ko iyayen ki ne basu isa ba bare ke . Ni yanzu Abin da nake jiye ma Farida Ɗaya shine Gidan su Lauratu gidan yawa ne ,yara sun fi ƙarfin Ashirin ga shegen Haɗin kai ,ana taɓa Ɗaya zasu taru maka  duka . Idan kuma yanzu Kin buge Lauratu dare kuma fa ? Ke da ba gani kike yi ba a wannan lokacin ,kar su laɓe su kama ki su buga fa?. Duka surutun ita kaɗai take yin shi , Saurin gyara zaman hijabin jikin ta tayi tana cewa " Kai bari naje na kira A'isha Farida tayi hakuri kar fa suyi faɗan nan.


**


Malaysia Da misalin Ƙarfe 4:50pm ne jirgi me tashin ungulu ta sauka a cikin Estate na Aryaaan Kareem . Wanda ya ɗauko ƙwaratan shi cikakkun Mata Hajiyoyi Wanda ko wanne ta girme masa nesa ba kusa ba , Amma sun sa duniya a gaba ,basa tuna Allah da Rayuwar gaban su . Balki Ta kasance matar Wani senator ne Wanda da kasuwancin ta take fakewa ta ke tanbaɗewar ta da samari masu jini a jika . Don ita tace Tsayawa shafa Wasu Creams ko gyarar fata duk bashi bane wahala ne , ki sami saurayin ki yaro matashin ɗan 20+ zai biya Miki buƙatar komai da komai fatan ki tayi ƙyau ,ƙuruciyar ki yafi to Miki da ita ras sarai . Izza da mulki kam a wurin ta ya kare ga firi_firi ke rantse yarinya ce yar shekaru 20 nan ko Babban macace Wanda ta haura shekaru 35 ba a duniya . Har sauya suna tayi daga Hajiya Balki zuwa bie_bie. Sunan ta kenan Hajiya Balki ma ya ɓace tuni . Gata a da baya Ba wani kiba take dashi ba ,amma kuma a yanzu tayi kiba dam irin super ma'ams din nan . Gyefen ta guda kuma Hajiya Nahila wane Yaro Sunan ta kenan da inkiyar ta a shekaru ta haura arba'in na haihuwa ita ma ta kasance matar wani commissioner ne ,wanda ƙawaye ne Aminai ita da Bie_bie . Duka ha'intar mazan su suke yi , yau suce sun tafi Dubai siyayya gobe suna London ,jibi Malaysia kuma duk mutum ɗaya suke bi Wato ARYAAAN KAREEM .  


A tare suka fito suna saukowa daga stairs na jirgin kamin su fara nufowa inda Restroom Ɗin nashi yake ,ko nace sex room ɗin nashi yake don anan yake duk wani Aikina holewar sa . Dukan su a hannu suke Wannan yasa su duk nauyin jikin su da Sauri ² suke tafiya zuwa ƙayataccen Falon . Cak suka tsaya Bie Bie ranta in yayi dubu ya ɓaci Ganin Aryaaan da Wata baturiya yana ƙwance sheƙeƙe Hannun sa na akan Nonuwan ta yana ligwigwita su tare da sauke Numfashi tamkar Wanda numfashin Sa zai Ɗauke .  Dukan su Tsirara suke tuf babu kaya jikin su , shi fari ita fara gaba ɗaya Sun gama birkicewa . Tana duƙe ƙafafun ta a ƙasa ta kai bakin ta tana shan Azzakarin sa tare da sa hannun ta ɗaya tana matsa Twins ɗin sa . Huhmmm uashhh Nishin da duka su biyun suke saukewa kenan . Shi kam yana daga Ƙwance fuskar  sa na kallon sama , Hannun sa na sarrafa kaf ilahirin jikin ta musamman Nonuwan ta da yake jan su da matsa su yana kama kan tare da liliyawa yana sauke Wani irin numfashi Gumi na zubo masu duka .


Hannun sa yasa yana ƙoƙarin kama Ƙasar Belin ta da yaga yana Ɗigar Ruwa nan take Bie Bie ta saki wani irin ihu tare da fincikar baturiyar Tana nufar Wani Ɗaki da ita tare da Wurgata ciki kallon Nahila tayi kana tayi mata Alama da ido tana wani taune mata gyefen Laɓɓa alamun tayi ma baturiyar Wuji-wuji . Saurin shigewa Nahila tayi tana rufe ƙofar tare da Danna masa Key . Tsoro ne ya kama baturiyar a tunanin ta Nahila duka zata yi mata kaman yanda suka saba yi ma saura duk idan sun same Aryaaan Kareem da Matan sa dukan suke yi su hadu su biyu su yi ma yarinya dukan mutuwa,shi kuma ba zaice komai ba sai idan sun ishe sa yace " Su fita masa a gida su basa Wuri . 


Sorry Mom . Abun da baturiyar tace kenan tana miƙewa daga tsaye tare da rabe rabe . Wani irin murmushi Nahila tayi kamin ta sa hannun ta zuuuuuuuu tana sauke Rigar jikin ta doguwa . Dana su basa saka braziya haka zaki ga Nonuwan su na Lilo kaman Igiyar Shanya . Wani Irin ɗauke Wuta baturiyar tayi Ganin Yanda Baƙar fatan ta ke sheƙi . Kun san turawa da son baƙaƙe.  Zindir Nahila ta tsaya . Wanda cikin Sauri da gudu kaman zakayya ta samu abinci Wannan baturiyar me suna Katrina ta Faɗa Jikin Nahila tana Rungume ta ,ta samu Abokiyar Aiki . Hannun ta tasa tana shafa bayan Nahila tare da kissing ɗin ko ina na jikin ta tana Oh my God Wowww... Tana Tara hannun ta tare da Kama Jibga-jibgan Nonuwan Nahila ,Jansu take tana Sama da ƙasa dasu tamkar calbin Ɗan tsubbu . Durkusawa Tayi kaman Akuya tana kama Nonon Nahila ta luma kan Nonon a bakin ta tare da Sa hannun ta ɗaya tana jan Nipples din ta tana wani irin ihu ƙasa ƙasan maƙoshi . Tuni Belin Nahila ya fara Karkaɗa ƙaɗar-ƙaɗar yana Wani tsalle . Wurin yana fara fidda dan shi. Hankaɗa Nahila tayi Saman Gadon tana hayewa Saman ta tare da Rungume ta ƙam suna Ƙanƙame jikin su kaman masu samun realese Nan ko wani Salon motsa Sha'awar ne . Ihu Nahila tasa Jin Ɗir-Ɗir-Ɗir Da Gaban ta keyi na Jaraba da Ƙosawa . Wannan yasa Katrina Saurin sa bakin ta tana kama nata tare da tsotsa Tana damƙe harshen ta kar tayi kuka ARYAAAN yaji ya sallame ta don ita Katrina ce da Asara ba Nahila ba ,su da kuɗin su ita ko tana samu a karkashin sa . Hannun ta ta Zura  gaban Nahila tana Tura duka yatsunta biyar tare da Zungurar ta Nahila na son Ƙwatar kan ta tayi ihun daɗi Amma ta kasa , Belin ta ta kama tana Ɗan danna mata tare da matsa tsakiyar point ɗin nan Nahila ta Fincike bakin ta tana faɗin ki danna ki danna danna Ohhhh Ciki danna danna Ohhhh Aoooshhhh Zai fita yana Rawa ki tsayar Dadi Danna Dannnna dadi Zai cire zai fita Kisa Duka yatsunki goma ki riƙe Belin ciki ki danna danna kar ki bariiiii Ahhh Dadi ne Ooo . Danna Hannun ta Katrina ke yi tana ganin yanda Belin Nahila ke sama cir sai rawa yake yi ,ba tare da ji Hausa nata ba amma ta fahimta abun da take nufi da dadin da take ji . Wani irin Ware kafar ta Nahila tayi tana gwalewa Tare da kwantawa Rasha Rasha , Ɗago ƙafan ta Katrina tayi tana Ɗaurawa a saman Wuyan ta tare da Shiga tsakanin ta . Tana yo sama da Ita ,gaban ta na kallon fuskar ta . Wani irin sha'awar Nahila take ji ganin yanda wurin shima ya kasance baki mai kyau Belin Normal sai yasa Ta fara Lumshe ido tana lasar laɓɓa tare da taunan gyefen su tana tunanin yanda zata caccaka Wurin son ran ta . Don dama ba ƙwartanci kadai bane sana'ar ta har da madigo . Harshen sa ta kuma cikin Ramin tana fara Tsotsan wurin da harshen nata tare da Ɗaura shi a Belin ta tana danna mata don ta lura hakan yafi komai birkita Nahila . Ai kuwa nan ta kara birkicewa tana sa hannun ta tare da danna kanta ciki ta ihu tare da ture ta da kafa kaman zautacciya , kiyi yiii mun kar ki bariiiii aaah Kar ki bari Danna ki danna tsotsa Danna Ayyhhh Uoooo Danna danna dukan bayan Katrina take yi tana fara mata barin Sha'awar ta ita kuma tana lashewa . Itama Tuni ta gama fita hayyacin ta . Sauke kafar Nahila tayi tana Ware wa tare da buɗawa tana shiga tsakani tare da Haɗa Gaban ta da nata tana manna Belin su wuri guda tare da sukuwa akan junan su tana ihu Nahila nayi sun hada Gumi sharɓam .


Aryaaan Kareem kuwa koda yaga Bie Bie sam bai ji komai a yanda suka gan sa ba ,don sun saba yayi da wannan yayi da Wancen kaman bunsuru sam baya Gajiya da mace . Bieb Ta kira sunan shi cikin narkewa ta yan duniya da sanin bariki . Ɗago lamsassun idanun sa yayi yana kallon ta Wanda yasa ta lumshe ido tana furta wow . Irin kallon da yayi mata yasa ta fahimtar me yake nufi wato inda sabo ta saba da issa da Miskilancin sa . Wannan Wacece na ganta yanzu ?.  Are You talking? . Tsayawa tayi tana bin sa da kallon Jin raunin hankalin da yake mata , dan Wulaƙanci ne ga tijara Aryaaan kenan . Dannewa tayi tana kallon sa tare da sakin masa murmushi tana cewa " I miss you lab . Da hannu yayi mata alama da baya bukatar ganin ta da kayan jikin ta ,wannan yasa Bie Bie saurin cire kayan jikin ta ,tana nufo inda yake kwance . Jikin sa ta kwanta tare da saka hannun ta tana shafa Sumar ƙirjin sa . Bieb You know what? A yanxu a shirye nake na raba aure na indai zaka kasance dani Har Abada .! Shiiiii Bana buƙata." Ya bata amsa cikin Muryar sa na babu wasa Arrogant voice . Murmushi tayi tana danne damuwar ta kamin a zuciyar ta tana cewa " Ko haihuwar ka nayi indai ina Son ka sai na biya ma kaina buƙata bare kai Dana ɗan girme maka , irin ka na dade ina nema ban samu ba ,nayi Auren kudi And now na samu , Arrogant multi Billionairer And Sec Mr romantic, Ina mugun Son ka Aryaaan kuma ba zan bari wata diya ta mallake ka ba indai bani ba . Ka tara komai da nake bukata . Tabbas idan na koma Nigeria zan tafi bidda Wurin malamin nan ya kara mun aiki Akan ka don naga na zama mata a gare ka . Hannun sa taji yana shafa Ƙwarmin bayan ta tare da sa Fuskar sa yana shaƙar ƙamshin jikin ta ,wannan ya dawo da ita daga Duniyar tunanin da ta faɗa . Humm I love You Aryaaan . No I'm not. Ya bata amsa kai tsaye yana ƙoƙarin tashi da rabata da jikin sa . Aryaan ba Wannan nake nufi ba , Kawai ina so kullum naji na kasance kamar haka a tare da kai ina ƙwance a faffaɗan ƙirjin ka masu ɗauke da yalwatattun ƙwantattun Suma , i feel like I don't know how I said, Amma ina jin dadin kasancewa da kai ko da senator na tare dani kamin na samu realese kai kadai nake tunowa kai ke fara fado mun a rai . All this is not Good". Ya kuma yi mata magana A takaice . Shiru tayi ranta na suya idanun ta sun kaɗa . Are You off ? Murmushi ta ƙaƙaro kamin tace " No On . Dariya yayi yana shafa Sajen fuskar sa Wanda ya tara kaman jikar malam Sheikh . Ware mata hannu yayi tana daɗa shigewa jikin sa .anan suka fara baɗalar su tare da fara biya ma kansu buƙata a barikance . Abun babu sha'awa ko kaɗan . 


Hayewa tayi Saman Banana Ɗin shi tana dan sunkuyowa tare da Zura masa Nonon ta a bakin sa tana sama tana kasa a kan Sandar Ayaban sa tana wani irin nishi tare da lumshe ido shi kuwa komai a izza da Issa yake yin shi . Nonon ta yake tsotsan Nipple din hannun sa ɗaya kuma na ligwigwita dayan tare da shafa Tun daga wuyan ta har zuwa Cibiyan ta .  Fara daukewar Wuta tayi jin yanda yake lulawa da ita . Wannan yasata sarrafuwa tana fara zullo da sukuwa akan Sandar Ayaban sa. Murginata yayi yana miƙewa tsaye tare da cewa " Ke baki iya ba Zo nan kiga yanda ake yi . Tsaye ta miƙe yana Rungume ta da jikin sa tare da jingina ta da bango Sandar Ayaban sa ya Ɗago yana ware cinyoyin ta a tsaye yana Zura ta ciki tare da fara Cinta yana ingizar ta ciki tare da bugun ta dashi kaman mai buga ganga bumbumbum kake ji tana fara nishi tare da kukan dadi kasa kasa . Ka Aure Ni Aryaan Ka iya Wow sweat Banana Ohhh. Hakan kike so? Ba zan Aure ki ba , tun da ihu kike yau Zan saki kiyi ta ihun Har nayi Miki FYAƊE . zare idanun ta tayi kamin tace " Ta yaya Ni dadi nake ji yara ne ake mawa FYAƊE ba manyan Hajiyoyi irin mu ba . Okay Bari mu cigaba babu ƙwatar ki a hannuna sai naga zaki so zama da miji iri na , Wannan dalilin yasa har yanzu Ban samu matar da tayi mun ba , a rana a ƙalla na sadu da mace sau goma , Wanda wannan Saduwa daya zanyi dake ,kuma shine yake dai dai da FYAƊE . Idan baki ji jiki ba ,nayi Miki alkawarin zama dadirona na har abada . Zan yi maka kuma zan daure ko me zaka mun ,zan dauke Duk wani harijanci da jarabar ka . Amma me yasa ba zaka Aure Ni ba. Wani irin murmushi yayi kana yace " Aryaan nata ne ita kaɗai ba wata . Wacece ita ? Kayi da ita sau goma a rana kuma ta iya ɗaurewa wacece ita ? . A maimakon ya bata amsa sai ce mata yayi , Are You ready?. Gyaɗa masa kai tayi kamin ta juyo tana Murmushi tana cewa "Makarantan littafin maman teddy na Fyade ku kasance damu a page na gaba 003 don ganin yanda zata kaya . Buri na Bie Bie bai wuce naga nayi rayuwa da Aryaan har iya ƙarshen Rayuwa ta ba . Nafi son shi fiye da mijin Da nake Aure Ba wai Arziƙin sa nake So ba , Son sa a jini na yake ,kuma na shirya in Sallamar da komai don ganin Na Aure sa ,don haka babu gurbin wata mace da zan bari har ya Aura.! 

**

Shiru Mama Lantana tayi tana gyara kudin habar Zanin ta kamin tace " Hansai Wai kina nufin Ai katau kawai a gidan Hajiyar a wata kudi na haura dubu dari biyar . Gyada kai Hansai tayi kamin tace " babbar Yar siyasace Mai gidan Kuma Babban Soja ne wanda ya kai matsayin marshal a sojoji don haka kuɗi kaman takardu suke ganin su . Ɗan ta ne babba zai dawo Nigeria a ka'idar ta hajiyan bata Son Matan Aure cewa take kazamai ne ta fi Son ƴammata suyi mata aiki. A nan garin Abuja take ? Eh mana ai shi yasa nace garin daɗi na nesa ,mu da ba Abuja muke ba . Ke Hansai ai dama Lamarin A'isha Farida ya ishe Ni , Wannan aljanin yana ƙoƙarin dawo mata , Don Allah ki tayani neman dallali na sai da gidan nan , na sayi Wani can na tattara komai na mu koma , sai na bude Wurin sai da abinci ita kuma kullum ta tafi Aikatau ɗin ko na shekara ko wata shida Ai munyi arziki a wata fa dubu dari biyar ,daga nan ta dawo Nima da kuɗin hannu na na hada ayi mata Aikin nan . Wallahi kullum a damuwa nake . Mama Ina zamu tafi mu bar nan? Suka ji Muryar Farida Wanda basu san da shigowar ta ba . Tsamm suka yi kamin Mama Lantana tace shigo Yar mama kiji . A hankali A'isha ta shigo jikin ta babu kwari ta zauna gyefen mama Lantana. Numfasawa Mama Lantana tayi tare da cewa" Farida Abuja zamu koma inshallah a satin nan . Mama me yasa ? Idan na tafi Ɓoyayyen Masoyi ya dawo kuma fa? Zai ga Bama nan , kuma yace mun zai dawo Mama...!

 


*Littafin na kudi ne Regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan VTU transfer ne ta wannan number 09061466409*

#MAMANTEDDY YOUTUBE CHANNEL.COM https://youtu.be/BF6fZ7iNMzg

[4/29, 1:17 PM] mamanteddy3: *🕊️FƳAƊE....!🕊️*

(Romantic love N sympathetic story)



AEESHA MAMAN TEDDY



      *Page three 3*

        Shafi na Uku


Littafin na kuɗi ne kaman yanda kuka sani Regular group ₦500

Vip group ₦1000

Special ₦1500 

Via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan VTU transfer ne sai ki tura ta Wannan MTN number 0906146609

*DON ALLAH WANNAN LITTAFIN KAR UNDER  🔞 TA KARANTA PLEASE*

Free page biyar zanyi ba yawa ku fara payment din ku tun yanzu wanda suke buƙatar cigaba da karanta Wannan littafin.

_____________________


Ban yarda Wani ko wata su ɗaura mun littafin nan a ko wani irin website nasu ba tare da izini na , haka masu ɗaurawa a YouTube channel don Allah bana buƙata ,idan kuma kayi hakan duk abun da ya biyo baya kayi kuka da kan ka 🚫 Ga masu buƙatar Audio na littafan mamanteddy zaku iya searching YouTube channel nata#MAMANTEDDY YOUTUBE CHANNEL https://youtu.be/BF6fZ7iNMzg a can zaku samu duk Wasu littafan mamanteddy na sauraro mun gode . Kar ku manta Wurin yi mana Like da subscribe .


Comedian & Romantic page 3 😄🔞 .

Shiru Aisha Farida Tayi tana sauraron Maganan Inna Hansai da ta Ɗaura daga Inda Mama Lantana ta Dasa Aya. Ni fa Aisha Farida Tun kina ƙaramar Yarinya Jaririya Nasan Gidan nan baya da Ƙyau Mun sayi Gida A matattarar Manhajar Aljanu ne , Zaman Lantana dake a wannan Gidan ya jawo Miki lallura daban-daban ciki har da matsalar Rashin Ganin nan naki da bakya yi duk dare Kin zama makauniyar Ƙarfi da Yaji ,to duk wannan lallurar matsalar waye? Iskokai ne , kuma Wannan Ɓoyayyen Masoyin Aljani ne babu Shakka me yasa shi kike Ganin sa in....Inna Hansai Shi kenan Ni Ko me kuka ce ai zan yi , Don haka a shirye nake muje duk inda kuka ce , Amma Don Allah ki daina Alaƙanta mun Masoyi da Irin Wannan Sunayen na mutanen Ɓoye.! A'isha Farida ta ƙare maganan tana cuno ɗan mitsulun bakin ta gaba ,a dole an zaga wanda bata So a zaga .kama Baki Inna Hansai da kuma Mama Lantana suka yi ,yayin da Mama Lantana tace " Eiyee Lallai idan kana duniya kasha kallo . Kawai A'isha ki fito Kice a daina zagin Wannan ...A'a rabu da ita duk matsalar su ne ,wallahi haka suke zautar da Hankulan yara, ayi ayi suƙi yarda duk sharrin Jinnu ne . Hummm Numfasawa Mama Lantana tayi kamin tace " Eh Gaskiya na yarda da batun ki Hansai Allah ka shiga tsakanin mu da mugu. Mama kawo saƙon kasuwan Rana tayi Sanyi sai na fita yanzu . Okay Farida ta ga kudin can ki duba karkashin matashin da kike barci ki ɗauka , ki dauki Hamsin kiyi kudin moto , don Allah A'isha ta a hau abun hawa kar a biyo ƙasa kin san dai da nisa kasuwan sosai . Uhmmm Mama kenan To Bara na Ɗauka . Yauwa komai da komai zaki sayo inda kika saba sayowa .  Nufar Inda kudin yake tayi tana dauka tare da saka Hijabi tana kallon su tare da cewa " Inna Hansai Mama sai na Dawo . Nan suka bita da Addu'ar A Dawo lafiya . 


Bayan Fitan A'isha Farida ne Inna Hansai ta kalli Mama Lantana tana cewa " Lantana A'isha Farida fa Girma kullum take yi , Mai zai hana ta san Gaskiyar Lamarin ta da Rayuwar ta ,gudun gaba ? Sannan kuma Lantana Wai ya maganan Mijin ki ? Kin san f Har kika taho nan Garin da Auren ki akan sa , ya kuma maganan yaron ki Ɗaya Tilo Wanda bai san ki ba a iya tsawon Rayuwarsa .? Wani irin Haushin Kalaman Hansai Mama Lantana ta ji , cikin Ɗan Ɗaga Murya Ta fara magana zafi² tana cewa " Hansai Nice Mahaifiyar A'isha Farida Wallahi ko bayan Rai na kika faɗa mata cewa bani bace To Bazan yafe Miki ba . Kuma Sannan maganan Alh.Abdu Ni babu shi a rayuwa ta tsawon shekaru me yasa zaki ambato mun shi Bayan na dade Da Sanin cewa " Yaron dana Haifa masa m ya mutu . Kar ki manta Tun farkon Rayuwa ta a kalubale da fitina nayi shi . Na taso yarinya mai farin jini ga kyau Tamkar ɗiyata A'isha Farida . Wannan yasa ina da Shekaru Goma Sha biyar aka mun Aure , Ni macace mai Haƙuri da rashin Son rikici ko tashin Hankali . Amma kuma sai ya zamana gidan Auren dana Faɗa Babu komai cikin ta da ya wuce Wannan . Sakamakon mijin da na Aura ya dade da matar sa ta farko uwar gida ta kuma Bata taɓa haihuwa ba , Wannan yasa Duk ƙanƙantar Shekaru na bai hanata zabga kishin mutuwa dani ba . Alh Abdu Mutum ne mai Kuɗi tun a shekarun baya Attajiri ne sosai amma Ya So Ni Tamkar Rayuwar sa . Matar sa Masifaffiya ce Makira Ga boko ga sanin duniya Don ma'aikaciyar banki ce a Wancen lokacin . Ban yi Sati biyu ba gidan mijina na fara kukan bakin ciki da damuwa . Bata bari miji yazo inda nake sai nafi Sati biyu ban saka sa a ido ba . Gaba² har fin Wata ,gashi yana da buƙata na ,Amma masifar ta yake sakawa Yake Haƙura da komai . 


Yakai ya kawo idan yana son Wata mu'amala ta Aure dani sai dai ya fakaici ido ya shigo ,Wai kin san Waye shi Ɗin ? Soja ne babban Soja Tun a lokacin Ganar ne . Amma ta mai dashi Haka Saboda sihirin ta da bin bokaye . A waje Jarumi a Gida baya da Wani tasiri sai yanda tayi dashi . A haka fa na samu ciki wanda anyi gurmi kema Hansai kin san dole za'a yi . A kuma Wannan lokacin ne ta fara jawo Ni tana rinƙa duka ,tayi hakan ba ɗaya ba ba biyu ba , A kuma Wannan karon ne ya fara Tankata . Don har Sakin ta sai da yayi ,bayan Kwana biyu iyayen ta suka bada Hakuri ya dawo da ita . Wannan yasa Na dan samu sauki ,bata jawo Ni ta buga Sai Idan baya cikin Gidan . Allah ne yasa Zan haihu lafiya , a haka har ciki na ya kai matakin Haihuwa ,Kuma cikin ikon Allah na haifo Yaro na namiji ,wanda a yanzu bana jin yana raye ,don masifar Gidan nan Yana da Shekara Ɗaya na cizge shi a bakin nono na aje masu Yaron na Gudu na dawo gidan iyaye na . Sam Dan ciki na bai Sanni ba don haka ki bar Wannan maganan ma  nasan tuni Ta dade da Kashe sa . Alh Abdu yayi biko yazo yazo ya yi rarrashi Amma fa fir na ƙi ,wannan yasa shi ƙin saki na daga Auren sa , A cewar sa Shi yana Son matar sa . Nafi shekaru da igiyoyin Auren sa kin san mahaifi na malami ne amma a haka yakasa aikata komai a auren mu , ganin nayi shekaru biyar a zaune yasani yanke hukuncin ai bana da Auren sa a kai na , Kullum maganan Alh Abdu bai huce Kiyi Haƙuri Hadiza Ki dawo gareni . Humm wannan shine musababbin fara yin bariki na , Wanda a haka ƙaddara ta dinga Faruwa dani . Shigowar A'isha Farida Rayuwa ta sai naji wani Dadi da Haske wanda na dade a cikin duhu ,amma zuwan ta sai wannan duhun ya kau ....Hummm Sauke Ajiyar zuciya Hansai tayi kamin tace " Kinyi Haƙuri Lantana Allah kuma ya saka Miki." Murmushi Mama Lantana tayi kawai tana goge Ƙwallahn idanun ta .


**

Wani irin Sauri A'isha Farida ke yi tamkar zata tashi sama , saboda bata Son Mama ta gane cewa a ƙasa ta tafi Kasuwar . Tsakiyar Titi ta shiga Wanda ita sam bata sani ba ,ba kuma ta lura ba . Ƙuiiiiiƙuuu kawai taji na Taya da horn na moto wanda ko tsorata ba tayi ba sai juyowa da tayi a tsigalance tana bin Moton Kirar Marsandi . Tsayawa A'isha Tayi tana kama Ƙugu tare da Jirar mai fitowa. Wani irin budo Murfin Moton taga Anyi cikin Masifa Da Tsiya , Sanye take cikin English wears Wando Fari na jeans👖 sai Rigar Pink mai ɗan Kauri , kan ta dashi da Wanda babu dan Ƙwali duka daya don hula tasa pink color wanda gaba ɗaya Tsakiyar kan ta a waje yake . Kallon sama da ƙasa A'isha tayi mata kamin ta ƙariso Gaban A'isha tana Daga Hannu tare da harin fuskar ta zata sauke mata Mari . Cikin Sauri A'isha Farida tayi baya wanda hakan yasa Hannun Yusraht Yin ƙasa bata Mari A'ishah ba .  Ke Wacce kalon jakar Dabban yarinya ce , Makya gani ne ko a gida mahaifin ki bai Miki tarbiya bane ba . Kallon Yusraht A'isha Fareeeda tayi taana murmushin nan nata dake ƙara fito mata da Zinzirin Ƙyau nata . Wani Saurayi ne ya tsaya daga jikin Moton duk abun da suke yi a gaban idanun sa . amma baice komai ba . Bin A'isha Fareeeda kawai yake yi da kallo . A cewan shi yau kin shiga uku yar Talaka Yusraht zata ci Uban ki . Koma meye zaki iya cewa Hajiya . Amma hannun ki bai kai matsayin da zai iya taɓa fuskata ba kuma na bar hannun naki ban datse shi ya koma gundunlimi ba . Ke Uwar ta gida kike faɗa mawa haka , To bakya ba ko ita nayi niyya yanzu sai na wawwanke Fuskar ta da ya cika da kanta na talauci da Mari ...Kamin Yusraht ta ƙara ke magana Tuni A'isha Fareeeda ta isa gaban ta , Wa Ni irin Mari take sharara mata Ta ko ina wanda a lokaci guda tayi mata sun fi sau goma tas¹⁰ . 


Wani irin baya Yusraht tayi tana aniyar faɗuwa wanda cikin Sauri Sadeeq ya Taro ta ,Wanda suke mawa kirari da Hero . Hayaniyar A'isha Fareeeda kaf ya cika Titin arziƙin su ba mutane da yawa , Ihu take tana nufar Yusraht tare da cewa " A miƙo mata ita yau sai ta gaggaɓe mata haƙoran Gaba tun da har ta zagi Maman ta ba zata ƙyaleta ba . Ganin Haukar A'isha Fareeeda yafi nasu yasa Hero Saka Yusraht a moto da Sauri dai dai A'isha Fareeeda na ciko Hannun ta d ƙasa tana nufo su , Jan Moton sa yayi da Gudu a zuciyar shi yana cewa" Babu shakka Wannan Yarinyar mahaukaciya ce . A gaban Moton ta sheƙa Ƙasar Ƙura na tashi amma a haka bai tsaya ba ya figi Moton shi suka ɓace . Tuni Har an fara taruwa wannan yasa A'isha cigaba da zagin su tun tana hangen su har suka ɓace mata sannan ta juya tare da cigaba da tafiyar ta zuwa kasuwa . 


Wani irin ihu Yusraht keyi tare da cewa " Yah Sadeeq ka kasa yi mata komai a matsayin ka na Soja? Haba Don Allah Mari na fa tayi , Wallahi duk ranan dana haɗu da ....Sorry babe Sorry please , Wannan yarinyar kin ga tayi kama maki da masu hankali ko masu cikakkun lafiyar ƙwaƙwalwa? Ke Da Aikin Lafiya kike yi ,kin san masu Hankali da marasa Hankali that why I decided to go. Hummm Wani irin numfashi mai tarin takaici Yusraht ta ja kamin tace " Wai Yah Hero Yanzu Duk gariruwan Nigeria mu rasa inda zamu zo sai Wannan Matsiyacin Garin , Inda na samu Wata ta Wanke Ni da Mari , shiyasa tuntuni nace maku mu bar Nigeria mu je Dubai ko malesia muyi Sanyayyan mu a can , Dama farin cikin Aryaan zai dawo ne muke son haɗa masa celebration Ni dai a yau zan koma gida ba zan zauna a garin nan ba . 


Shiru Mr Hero yayi yana tunanin Iskancin da Aryaan yake yi a malesia ta ina zasu tafi da Yusraht. Okay yau zamu koma Kinji? Yayi maganan yana kama hannun ta alamun rarrashi . 


**


Malesia 

9:00pm 

Kaman yanda yace haka yayi Don Tun Hantsi yake Abu Ɗaya akan Bie Bie Tun tana kururuwan Dadi ta koma yin na wuya . Shi kam Aryaan Aikin sa yake yi Babu Abin da ya dame shi tun da dama ba Soyayyar ta a zuciyar shi . Jarabar nasa ya nuna mata tsagwaran ta yaga ko zata iya Jura kaman yanda tace ,amma sai Gashi a awanni biyu ta fara ihu gaba Ɗaya ta zauce ta fice Hayyacin ta . Da ihun Bie Bie ya cika masa Kunni Sai yasa Wani farin Ƙyalle yana Rufe bakin ta dashi , tare da saka wani abu kaman plasta na majinyata yana rufe bakin nata dashi . Hannayen ta ya ɗaure duk biyun , duk ka sai da ya sa ta gama weak babu wani ƙarfi a jikin ta da zata iya dakatar dashi daga yin wani Abin sannan ya fara Mata wannan Ɗanyar Aikin . Ƙwantar da ita yayi a saman Bed Ɗin Sa yana saka pillow tare da Sakawa ta ƙasan mazaunan ta yana Ɗago su sama . Babu ɗigo ko sirkin imanin ta ya ɗago Buran sa dake cilli tana haiƙoro yana luma ta cikin Virgina Ɗin bie bie . Juya kai take na azaba don Wurin ya gama salɓewa kaman an zuba ruwan tafasasshe . Hannun sa ɗaya yasa yana shafa Daga Saman tare da karkaɗa saman Durin ta da hannun sa ɗaya hannun sa kuma yana Riƙe da Nasa yana daɗa luma ta ciki . Wani irin fat³ yake yi ,yana shigewa kan ciki tare da jan yaji yana wani irin nishi shi daɗi ita kuma da Wuya . Da Abin ya ishe sa hakan nan juyata yayi ta karkace yana ci-gaba da Aikin abu Ɗaya . Abun gunin mamaki Bie Bie bata samun Sauƙi Sai lokacin sallah , Don shi mutum ne mai aikata ɓanna mazinaci Amma kuma sam baya wasa Da Sallah da ibadun Allah . A lokacin da ya fito Falo ne ya tadda Nahila tana jirar shi don ƙa'idar shi idan yana tare da mace baya so wata ta shiga masa . Kallon Nahila yayi tare da cewa " Ke tafi Abun ki anan zata Ƙwana . Bieb nifa? Kallon ta baiyi ba ya juya tare da nufar Toilet don ya watsa Ruwa ya kuma dauro Alwala . A iya Wannan lokutan ne kaɗai Bie Bie ke hutawa . Ganin dare yayi babu sauran tashi yayi Sallah yasa hankalin ta tashi . Fatan take da bakin ta bude yake da ta basa Haƙuri Akan ya barta haka ,ta zaɓi zama dadiron sa ba matar sa ba . Amma kuma ina bata da daman Faɗin hakan. Wuraren Ƙarfe tara na Dare ne ta Ɗauke Wuta don sumewa Tayi Gau ....Sai kuma a sannan ya saurara mata . Abun ka ga Likita sai da ya koma ya huta Sannan ya dauko first aid box din shi ya fara Mata treatment tare da bata taimakon gaggawa . 


**


Mai Hali baya fasa Halin sa A'isha Farida bayan ta shiga Kasuwa da me kayan Miya sukayi faɗa nan ta ci masa mutunci wai takan bai sallame ta ba tuntuni tana tsaye . Sababi take yi tana cewa " Ɗan Adam fa daraja ne dashi don ka ganni anan Kar ka nemi Raina mun Wayo da Hankali , ai ba nan bane kaɗai Wurin Sayayya . Idanun ta Rufewa yayi tana jaraba da masifa Nan take ta juya tare da tsallaka Wani Wawagegen Titi ko kallon Gaban ta bata yi Allah ne dai ya kiyaye . Fitowa cikin ritsitsin Kasuwar tayi don tace Ta gama shiga kasuwar siyayya tun da duka basa da Mutunci basu san Darajar customers ba . Tsayawa tayi tana mai da Numfashi tare da kama hannun ta tana shafa zumin Goshin ta.  To fa yanzu ina na nufa ? A ina zan samo mawa Mama Kayan yaji . Juyawa tayi dai dai idanun ta na Sauka akan Wani tarƙasheshen Shopping Mall . Murmushi tayi tana Cewa " Ai irin Wannan Wurin babu Abin da basa sayarwa don haka Nasan za'a samu kayan yaji.  


Kan ta tsaye ta nufa Mall Ɗin wanda dai dai zata shiga ne Wani security ya tare ta yana kallon ta . Wani irin kallo A'isha Farida ta watsa masa mai fassarori wannan yasa shi sakin hannu yana bata hanya tana shigewa . Bin Wurin take tana zagayawa tare da cewa " Anya da Shambo dasu Albasa a wurin nan kuwa? . Humm to ai za'a samu Shinkafar Awo dai . Cigaba tayi da Tafiyar ta kanta a sama tana bin Wurin da kallo ita sam bata kallon mutanen Wurin , Tattasai kawai take nema . Kiciɓus Taji tayi da mutum da kuma basket din gaban ta . Cikin Sauri Aisha Farida ta juyo tana kallon Matan Wanda Fuskar ta har ya fara zazzagewa irin na tsufa ,fatan fuskar ta ya saki . Tsayawa A'isha tayi bakin ta sake tana kallon Matan da babu musu ta kusa kai Shekaru Hamsin amma rabin fuskar ta Gilashi ne baki siɗik baka ko ganin Kwayar idon ta . Da Wani dogon riga roba wanda ko ina na jikin ta rawa yake yi gata ba kaɗan ba . Sannu Gwaggo yi haƙuri Don Allah . Wani irin kallo Madam Nafee ta Yi ma A'isha Fareeeda ji take kaman ta sharara mata Mari , Zata saka Yaron da take dating ya guje ta ita take kira da Gwaggo . Nawaaz ne ya ƙariko Wurin wanda bai san me ya faru ba . Madam an kammala kuwa ?. Shiru Aisha Farida tayi tana kallon Nawaaz kamin a zuciyar ta tace " To wannan Auntyn sa ce ko mahaifiyar sa ? . Kissing ɗin Bakin Nawaaz Madam Nafee tayi tare da cewa " I'm up to . Okay . Yace tare da kama hannun ta . Jakar ta ta miƙa masa tare da cewa " Bro please Hold it . Sakin baki Farida tayi a zuciyar ta cewa take " A'a Kai ba Gaskiya bace babu yanda za'a yi tsohuwa tayi soyayya da Ɗan cikin ta . Humm Yallaɓai .? Ta kira sunan Nawaaz tare da ce masa Wannan don Allah Babar kace? . 



Wani irin Ɗaukewa Numfashin Madam Nafee yayi . No Madam Ɗita ce me ya faru? Humm Sauke Numfashi Farida tayi kamin tace " Kuma kun dace , Don Allah anan ana sayar da Kayan yaji ?. Tattasai Albasa Tumatur da sauran su dai . Dafe kai Nafee tayi kana Nawaaz yayi ma A'isha Kallon Sama da Ƙasa kana yace " Ke Makauniya ce hala? Ba zaki tafi kasuwa irin naku ba sai ki zo nan ,kin taɓa jin inda aka sayar da kayan Miya a mall? . 


Ya isa malam .! Naji amma kar ka nemi faɗa mun magana ban ga Abun da ka fini dashi ba. Ehe. Kamin Nawaaz yayi magana A'isha Farida ta juya tana basu Wuri tare da ficewa daga Mall ɗin tana komawa inda ta fito .


**


Tun da Suka Shiga Gidan Madam Nafee Nawaaz ke tunanin To wannan matar me zata iya yi masa har yaji dadi yaji ya gamsu ? Don shi duk barnar sa da yara ƴammata yake yi bai taba yi da Babban mace ba kaman Madam Nafee. Lumshe ido yayi yana Tunanin Shi da idan ya fara Haka zai saka duk girman mace ihu to Wannan kuma me zata yi kenan ? . Hannun sa Nafee ta riƙe tana shafa hannun tare da cewa " Kaga nan ne gida na ka saki jikin ka ,miji na baya nan Baku ma zai dawo ba sai Bayan Sati Biyu baya kasar . Kallon ta yayi amaimako ya tankata sa hada bakin sa yayi da nata yana fara tsotsan laɓɓan ta ,itama tana Tsotsan nashi . Hannun sa yasa yana shafa Nonuwan ta da suke tsaye cir tamkar na budurwa . Kama kan su yake ta cikin rigar nata yana mammatsawa a hankali . Janye bakin shi yayi dai dai tana cewa " Fatan zaka kasance damu tsawon sati biyun a tare ta ƙare maganan tare da kai hannun ta zuwa Saman Wandon track suit ɗin jikin sa tana Shafa Buran sa cikin Wani irin Salo wanda yasa shi cewa " Okay let Go in . 


A tare suka shige ciki babu kunya take Wuce ma'aikatan ta tana haurawa dashi zuwa bed room ɗin ta . Nufar Bed ɗin yayi yana kwanciya tare da kallon ta da take yaye Rigar jikin ta ashe Babu ko Under a jikin ta  sai bra . Welcome...Abun da take faɗi kenan tare da Nufoshi tana juyawa ta rigingine tana Ƙwantawa a saman Sandar Ayaban shi . Uochhhhh Abun da ya furta kenan jin yanda Durin ta ke gogar nashi . 


Ɗuba-Duman Manyan bombom ɗin ta ya fara shafawa yana Gogawa tare da kai bakin sa zuwa gadon bayan ta yana lasa . Kusan mintuna biyar suka ɗauka a haka kamin ta juyo tana kallon sa , Hannun sa yasa yana Cire bra ɗin jikin ta . Kwanciya tayi gyefen sa dai dai yana Daura Hannun sa Saman Nonon ta tare da fara murzasu ya lilaya ta . Bakin ta tasaka cikin nasa suna Cigaba da shan junan su . Hannun ta tasa ɗaya tana Kama Sandar Ayaban tare da shafa ta a miƙe ,hannun ta kuma Ɗaya na akan Golayen sa tana mutsika su tare da shafa Ƙasar Tana jijjigawa . Nan fa abun ya kuma hauhawa gaba Daya Sha'awan sa ta gama ɗago masa dashi . Mutsika su take da Daya hannun ta ,dayan kuma tana Shafa tun daga Farkon Ta har zuwa Ƙasan ta . Murmushi tayi ganin yanda ya fara nishi yana Ahh³ . Miƙewa tayi tana dawo da fuskar ta da bakin ta saitin Buran sa tana murmushi tare da cewa " You enjoyed it? . Gyaɗa kan sa yayi yana sa hannun sa tare da shafa bayan ta yana kunshe ido . Hannun ta tasa tana kama Twins ɗin sa tana cigaba da murmuzasu tare da kai bakin ta tana shan Twins ɗin nasa kana ta kama Azzakarin sa tana wani irin Sucking . Duk idan ta kama da ƙarfi tana tsotsa sai ta saki , sai kiji ya saki wani irin ihu na daɗi . Murmushi tayi ganin yanda duka jijiyoyin jarabar sa sun gama miƙewa , Wannan yasa ta ja baya tana ƙwantawa tare da saka hannun ta tana cigaba da Karkaɗa masa Tare da tada masa da sha'awa . Shima hannun sa yasa Yana shafa Virgina ɗin ta tare da karkaɗa saman don su motsa ma kan su kusan Mintuna biyar Suna a haka ta mike tare da Hayewa Saman Shi tana Zura Gaban ta cikin nasa . Oushhhh ya saki Wani irin ihu na daɗi . Yana ƙwance yana cin ta tare da ingizar Gindin ta . Wow ...Abun da take faɗi kenan tare da cigaba da juyi a tana nitsa Sandar Ayaban sa ciki . Zarewa tayi tana miƙewa tare da ƙwantawa tana kallon sama . Hannun ta tasa tana saka pillow tare da Ɗaura manyan mazaunan ta akai . Ware masa ƙafa tayi yana shigar da Lummm² ɗin sa ciki . Ahhhhh Huuuaaahhhh Ashhh ihu yasaka lokaci guda yana fara bugun ta fat⁴ tun da yake bai taɓa haɗuwa da jarababbiya irin Madam Nafee ba , Bai kuma taɓa Haɗuwa da Wanda ta birkita shi har yake irin ihu haka kaman ta ba.  Wow shine Abun da take faɗi tare da ƙara buɗa masa yana shigewa . Juya ta yayi yana shigar da ita ta bayan ta tare da cigaba da Aikin nan itama ta fara shiɗewa . 


**


Yusraht Wannan Ɓacin Ran da kikeyi na meye ne? Waya taɓa mun baby ba?. A hankali Yusraht ta ɗago idanun tana kallon Hajiya Lubna kamin tace " Mom Ina Daddy? Me ya faru? . Daddy bai dawo ba . Yah Aryaan Shima wai ba zai dawo bane Momy. Ayya duka wannan fushin don Aryaan Kike ake yi . Mom Lubna tayi magana tare da Shafa fuskar Yusraht kamin tasa hannun ta ,tana Rungume ta jikin ta tana shafa kan ta alamun rarrashi . Sorry hear? Gobe Aryaan zai dawo ƙasar nan inshallah . Cikin Sauri Yusraht ta ɗago lokaci guda taji ta manta da Raɗaɗin Marin da Tasha a hannun A'isha Farida . Mom serious? Gyaɗa Kai Mom Lubna tayi wanda kamin tayi magana da Sauri Yusraht ta rungume ta tana cewa " Momy na ƙosa Yah Aryaan ya dawo wallahi na dade ban ganshi ba ,bari naje yanzu na Faɗa mawa Safna ."


**


Ɓangaren Mama Lantana kuwa Tun bayan fitan A'isha Farida Iyayen Lauratu suka shigo Suna fada akan cewa A'isha ta bugi Lauratu duka bana Wasa ba ,don haka basu yarda ba a miƙo masu A'isha Farida suyi mata hukunci . Aaiko jin haka yasa Inna Hansai ɗan mara Yayin da Mama lantana ta fito daga Ɗaki cikin Masifa ..........!




*A page 5 free page zai ƙare Regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan VTU TRANSFER ne ta wannan number 09061466409*


MAMANTEDDY

[4/30, 4:38 PM] mamanteddy3: *🕊️FƳAƊE....!🕊️*

(Romantic love N sympathetic story)



AYSHA MAMAN TEDDY



              *Page 4*

           Shafi na hudu 


Littafin na kuɗi ne kaman yanda kuka sani a next page Free page zai ƙare sauran na kuɗi ne maza hanzarta kiyi payment don a cigaba da tafiyar dake , The journey is so far 😻 ga yanda Tsarin yake... Regular group ₦500

Vip group ₦1000

Special ₦1500 

Via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan VTU transfer ne sai ki tura ta Wannan MTN number 0906146609

*DON ALLAH WANNAN LITTAFIN KAR UNDER  🔞 TA KARANTA PLEASE*

_____________________


Ban yarda Wani ko wata su ɗaura mun littafin nan a ko wani irin website nasu ba tare da izini na , haka masu ɗaurawa a YouTube channel don Allah bana buƙata ,idan kuma kayi hakan duk abun da ya biyo baya kayi kuka da kan ka 🚫 Ga masu buƙatar Audio na littafan mamanteddy zaku iya searching YouTube channel nata#MAMANTEDDY YOUTUBE CHANNEL https://youtu.be/BF6fZ7iNMzg a can zaku samu duk Wasu littafan mamanteddy na sauraro mun gode . Kar ku manta Wurin yi mana Like da subscribe . 



Kama Ƙugu Mama Lantana tayi cikin mamaki take bin iyayen Lauratu da Kallo ,kana tace " Sannu Laminde Wato akan faɗan yara ne kika yo lulluɓi na baki Farida ki daka ? Tun da Ita Lauratu nada gata , ita kuma A'isha Farida bata dashi . To baki isa ba kin yi kaɗan Wallahi . Naga Ɗan tsiyan da zai taɓa A'isha ina Cikin gidan nan . Au tare mata kika yi kenan , kalli yanda ta kumbura mawa Lauratu Goshi? Wallahi ba zan ƙyale ba . Sai dai idan A'isha bata fito ba . Yanda take taƙama da Ƙarfin ƙashi ta mauje mun yarinya wallahi itama sai na Haɗata da Dai dai ita . To ina nan ina jira Laminde Ki haɗo duk wanda zaki haɗo inanan ni  a inda kika sanni .. Gida ne ya cigaba da Hargitsewa da Hayaniya kaman za'a ɓaɓɓake unguwar Tuni mutane sukayi dafifi Yayin da Mama Lantana da Inna Hansai sukayi mawa Mahaifiyar Lauratu caaa da Cin mutunci tana yi suna yi . Itako A'isha Farida tana can kasuwa sam bata San Ma Abun dake faruwa a cikin gidan su ba .  


Hankali ƙwance take sayan kayan Yaji duk inda taje cikin sauri ake Sallamar ta saboda fitinan ta da jaraba . Ta Kamo Hanya ne zata dawo Gida ta tuna da Bata sayo mawa Mama Lantana Maggi Ba wannan yasa Farida tsayawa tana dafe kai . Ohhhh Ta furta tare da rintse ido don a yau ta yawatu itane Shopping Mall ita ne kasuwa duka a ƙafa sam taki hawar abun Hawa da Mama Lantana tace ta hau . Ta rike Kuɗin a dole Zata ci A waran Lauratu da Daddare . Don ita sam ta manta wai da sunyi faɗa da Lauratu . Humm motsa bakin ta tayi tare da cewa " Bara ki gani Yanzu Zan yi sauri na koma kasuwa na Sayo Maggi don jaka guda Mama tace na Sayo . Juyawa zata yi kawai a bakin hanyar Kasuwar taga Wani Babban Trading Company ana sauke buhunhunan Shinkafa Sugar Talia gasu nan da Kwali² na Maggi . Alhamdulillah Komai yazo Gidan Sauƙi ba sai ma na Tsaya komawa ba .  Zaf-Zaf ta nufi hanyar Companyn don Ita har yanzu Ganin kan ta take yarinya yar shekaru 9 ko goma ,don bata ganin kanta a yammata😁 wannan yasa take komai kan ta tsaye kayi mata magana kuma ta rufe ka da Tsiya . Da shigan ta masana'antan ne ta Ɗaga Kan ta tana karanta rubutun saman benen Companyn wanda aka Rubuta NAAWAZ TRADING COMPANY. Humm Wai Nawaaz Wannan wani irin suna ne haka? Ta faɗi magann tana taɓe baki tare da Saka ƙafarta tana shiga cikin inda ma'aikatan suke . Ma'aikata ta gani rutu bayan yan dakon Companyn da ta gansu a waje suna ta aikin ƙwasar kayan da ake saukewa . Me kike so Ƴammata? Taji Muryar Wani Saurayi daga Bayan ta yayi mata magana . 


Cike da Gadara tamkar wanda ta riƙo dubu ɗari ta kalle shi tana Harɗewa tare da cewa ' Maggi Star guda Ɗaya . Shiko Nafi'u Jin tace guda Ɗaya ya Ɗauka Ƙwali ɗaya take nufi Nan take yasa Aka kawo mata Ƙwalin Maggi Star . Hannun ta tasa tana farke Ƙwalin tare da Ɗaukar Ledar Maggin Guda daya . Miƙa ma Nafi'u Ɗari Uku da Sittin Tayi tana cewa " Ga kudin ku .! 



Ware ido kowa na Wurin yayi cikin mamakin raunin hankalin Wannan Yarinya . Wata ce mai zafin Rai ta miƙe a zafafe don ta lura A'isha Farida zata ja masu sallama da kora gashi a gaban Aminin Mai Companyn take wannan Aikin ,suma duk a tsorace yau suke , don daga mai Companyn har abokin nasa Sir Aslaaam ba mutunci ne dasu ba . Duka iskancin da A'isha keyi a idon sa . Amma kaman bai ga komai ba ,kallon ta kawai yake bai nuna ko in kula ba . 



Amma ke wacce kalar Jakar Yarinya ce ? Cewan  Gift Dake ƙara tighting belt ɗin ta . Juyowa A'isha Farida tayi cikin Wani irin kallo don Har ga Allah bata san ba'a siyayyar Ɗaiɗai A Company ba . Cike da Mamaki A'isha Farida tace " Ke Me nayi Miki zaki zage Ni ? Bani kika zagaba Uwar ki wacce kika bari a gida kika zaga.! Wani irin yunkuri Gift tayi tana Shirin damƙo Wuyar A'isha Farida wanda ko gyezau bata nuna tsoro ko ɗarrr Ba .wannan yasa Aslaam ƙara Sakin baki yana mamakin wannan Wacce irin tsilalliyar Yarinya ce ,bin ƙirjin ta yayi da kallo kamin ya kalli Fuskar ta ,mtswww Small Kid Yarinya ƙarama sai Rashin kunya abun da yace kenan a zuciyar shi kamin ya dakatar da Gift yana cewa " A ba A'isha Farida Kayan taje dashi zai biya . Juyowa A'isha tayi cike da mamaki kamin ta wangale baki tana cewa "Lahhh  Wai na tafi da kuɗin duka ? Ka saya mawa Mama ta Maggi ? Gyaɗa kan sa Yayi Alamun Eh don baya cika dogon magana .Kai wai dama ya'yan masu kudi suna da kirki irin ka ? Na gode Yaya na , na gode halin ka ba iri ɗaya da Wannan Shegiyar Kafurar ba , baƙa ƙirin fuskar ta har duhu yake tun kamin ta jita a wutan .....Shiiii Enough please.! Ya katse ta cikin hanzari jin tana shirin cin ma Gift mutunci . Ya isa Ɗauka ki tafi . Ai gashi nan a hannu na ,A'isha tayi maganan tare da juyawa tana kokarin ficewa daga Companyn . A'a Ai Duka Ƙwalin zaki dauka . 



Wani irin farin ciki ne ya lulluɓe A'isha Duka Yaya na Zan dauka , Allah ya baka abun da kake so na gode . Murmushi yayi har ta gama addu'an ta,ta fice daga reception din . Tare da barin Companyn da Ƙwalin Maggi Star .


**

Abuja

3:20pm . 

Tun da ta ƙara Wayar a kunnen ta take Sauraren maganan nasa da yake mata cike da baƙin izza da Miskilanci . Numfasawa tayi tare da sauke Muryar ta tamkar Wanda take magana da Yaron goye . Aaryaan Ka tabbata gobe zaka sauka a Nigeria?.  Sai da ya dau kusan mintuna uku sannan a takaice ya ba Hajiya Kubrah Amsa da Yeah ". Ok ya....Mum Ina Wani Aiki yanzu i Will call you later. Take care of yourself Okay? . Datse Kirar yayi yana cigaba da Aikin sa ta  laptop 💻 . Dafe kan sa yayi yana tunanin abubuwa . Mum I'm very sorry for what I did . Baa Son Raina bane bana Son zama tare dake , kawai Zuciya ta ce kullum take sakani nake nesa dake wanda ban san dalilin hakan ba . Tun tasowa ta nake jin hakan har yanzu . Buhhh I'm sorry mummy i love You. Maganan yake shi kaɗai Don yana keɓantacciyar Ɗakin sa na Nan malesia . Tsintar kan sa yayi da kallon Hoton Hajiya Kubrah kamin ya rufe laptop ɗin sa yana miƙewa tare da cewa " Inshallah A gobe zan sauka a gida nigeria . I know my mom will be very happy. Ɓangaren Hajiya Kubrah kuwa tana sauke wayan Kallon Ƙanwar ta tayi Hajiya Leela kamin tace "Hajja Leelah  Abun fa na Aaryaan is worst ,zuciya na zata buga . Ina tsoro kar yasan Gaskiya . Cikin Sauri Hajja Leelah ta dafa Hajiya Kubrah tana cewa ":Cool ur mind Mum Aryaan . Kawai nafi ganin girma ne yazo masa Kin san kowa da kalon nasa girman ,wani zaiji ya raba jikin sa dana iyayen sa ,wani kuma A lokacin yake daɗa ɗafa ma iyayen sa .  Kar ki manta Aryaan tun da ya kammala primary school ku ka tafi Abroad baku dawo nigeria ba sai da ya kammala deegre ɗin shi na Farko . SO dole ba lallai ya kasance yana jin dadin zaman Nigeria ba . Kinsan Rayuwar ya'yan Turawa ya sani , Su daga sun kai misali suke barin gidan iyayen su su koma nasu .  


Huhmmm Sauke ajiyar zuciya Hajiya Kubrah tayi kana tace " Ban san ya akayi Allah ya jarabe Ni da Soyayyar Aryaan a zuciya ta ba , tamkar nice na kawo sa duniya , soyayyar da nake masa Ko mahaifiyar sa bata masa irin sa ,don da tana masa Ni Nasan da yanzu ta ne meshi .  Leelah ce tayi saurin cewa " Kin manta mun mata farra'u tsakanin ita da mijin ta da Ɗan cikin ta? Kin manta me mukayi ne? . Na sani Hajja Leelah amma me yasa Aikin ya ki tasiri akan Aryaan ? Me yasa ? Na fara tunanin duka ƙarya ne Leelah . Hajiya Kubrah Wallahi ba ƙarya ,ki duba fa kiga ke kike juya cikin gidan nan . Aaryaan ne dai kawai . Yanda yake nuna mun tamkar ya zauna da mahaifiyar sa ta faɗa masa abubuwan da nayi mata , kuma Nasan fa bai san Ni banice mahaifiyar sa ba . Ƙwallah ne ya fara sauka ma kuncinta tana saka taffan ta tare da gogewa . Ba gobe bane yace zai dawo? A gobe Inshallah zan tafi Jigawa wurin mutumin nan na sanar masa dawowar Aaryaan , Idan kin rufe ido kin sa masa a binci yaci to, idan kuma kin ƙi ke kina tausayin Ɗan ki shikenan, Sai ma Yasan bakyece mahaifiyar shi ba zaki ga sauyi . To Hajja Leelah ki amso wannan karon Abun is to much Wai Har Hajiya Lubna ta fini matsayi akai na , Yafi ganin ta da kima a kaina . Ya dauki Yusraht tamkar Ƙanwar sa ta jini . Ko da yake ai hakan yake Amma mahaifiyar Yusraht Ƙanwar Mahaifin sa ne kaɗai , Alh Abdu Kareem me yasa yake zama a can Gidan Fiye da gidan mahaifin sa ?. Kuyi hakuri Hajiya Kubrah Za'a yi maganin komai , Wallh in so kike yi idan Aaryaan ko wani irin umarni kika basa kar ya kyatara ba zai yi ba . Kawai ki bani daga yau zuwa gobe.

**

9:01pm .

A hankali take Gyara ƙwanciyar nata tare da Kallon Mum Lubna dake rufe ta da Blanket . Yusraht Sleep well . Mumy Good Night. Juyawa Mom Lubna tayi zata fita taji Yusrah ta riƙo Hannun ta , Wannan yasa ta juyowa tana kallon ɗiyar nata .! Mummy Wai me yasa tun tasowa ta Baƙwa jituwa da Daddy? Kullum kaman akwai wani Abu a tsakani ku amma kuma ɓoye mana , a tunani na a da don ina yarinya ce ki shiyasa kike ƙin faɗa mun , Amma mai yasa ba ki faɗa mawa Ya Nawaaz ba ? Idan shi namiji ne ai Ɗan ki ne ,to Ni a yanzu na isa rufe ko wani irin sirri ne dake tsakanin Iyayena , please Mummy ki faɗa mun a yanzu shekaru na ashirin da Huɗu na cancanci Nasan damuwar ki dana Daddy . Wani irin bugawa zuciyar Hajiya Lubna yayi cikin ƙaƙaro murmushin dole ta sa hannun ta tana haɗawa dana Yusrah , Yusraht babu komai tsakanin mu me yasa kike Wannan tambayar , Kawai dai kin Daddyn ki ba mutum ne mai yawan surutu ba shi yasa zaki ga Bama fira tsakanin mu . Amma mum ai muna fira idan muna a tare , Tsakanin ku ne nake ganin tamkar akwai wani Abu . Babu komai Yusrah ki yarda da abun da na faɗa Miki . Shiru Yusrah tayi kana tace " Na yarda Momy good night . Rage hasken Fitilun Ɗakin tayi kana ta fito tare da rufo ƙofan Bedroom ɗin nata . 

**

Bayan A'isha Ta koma gida a lokacin iyayen Lauratu sun bar Gidan ,don haka babu kowa sai masu ba Mama Lantana haƙuri . Anan ne A'isha take jin gorin da Laminde tayi ma mama Lantana tare da cin mutunci wai ba'a san A salin su ba . Farin cikin Maggin da Ta samu kyauta ne ya koma ciki . Ɗaki ta nufa ba tare da ta ce komai ba ,jikin ta yayi sanyi tausayin kansu ya kamata . Zama A'isha tayi tana tunanin yanda Mama Lantana ke shiga Wani Hali duk idan ta tambaye ta ina ne Asalin su . Wannan kuma yasata yanke hukuncin har abada ba zata kara kuma tambayar ta komai ba . Wuraren Yammacin ne A'isha ta fito daga Dakin su . A Madafi ta samu mama Lantana tana Aikin girkin yamma  . Mama Sannu da Aiki . Cikin fara'a mama Lantana ta juyo tana cewa " A'isha kin tashi barcin , Yau baki je islamiyya ba , Kina ta barci yanzu nake shirin na tashe ki bakyau barcin yamma . Shiru Aisha tayi a tunanin Mama barci nake yi kenan ? Tunanin Rayuwar mu nake yi . Kallon Fuskar mama Lantana tayi ganin yanda ta nuna uwa duniya ba'a yi wani Abu ba ɗazu na rikici . A'isha ta lafiya tunanin me kike yi? Abinci ne zaki ci? . Mama Lantana ta jero mata Wannan tambayoyin tana jirar Amsan A'isha wanda gani tayi A'isha Farida ta rungume Ta tsam tana fashewa da kuka . Mama na amince mu bar garin nan A yau zamu tafi ,zan je Aikatau ɗin , Ina so na zama Kaman saura masu gani da idanun su a ko wani lokaci , ina so nan kusa na fidda ki cikin damuwar da muke ciki tun tuni . A hankali Mama Lantana tasa Hannu tana Ɗago Fuskar A'isha . Murmushi tayi mata cike da son kawar mata da damuwa . A'isha kwantar da hankalin ki ,bakina Son zaman nan ba ?. Mama A yau zamu bar Garin nan mu tafi can , Kibar Inna Hansai ta sai gidan da komai kawai . Tana Gama faɗin haka kamin ta ji na bakin Mama Lantana ta juya tana shigewa ɗakin ta don harhada kayan su . 

Cikin Sauri mama Lantana ta nufi Dakin don ta rarrashi A'isha ta bari sai zuwa Safe su nufi Tasha su hau moto da kayan su a yammacin nan kuma ta samu dalallin gidan ya basu kudin . 

Ɓangaren Aryaan kuwa da Hajiyoyin sa biyu Nahila da Bie-bie Tun bayan keorar sa da Mom Kubrah tayi ya wancakalar dasu , a ranan babu mutum guda da ya iya Saduwa da ita da sunan sex . A daddafe ya kwana yayin da Safe ya shirya tare dasu don su dawo gida nigeria daga nan kowa tayi ta kanta. Sai kuma sun haɗu a ɗaya daga Gidajen sa na nigeria su cigaba daga inda suka tsaya .

Malesia Airline 9:00am

Da misalin Wannan lokacin ne jirgin su ya ɗaga zuwa Gida nigeria sai dai muce Allah ya sauke su lafiya .

**

NAAWAZ kuwa Tun da ya amfa Taskon Hajiyar sa ya faɗa hannu kwanan su uku sam taki barin shi ya fito . Niko abun mamaki yake bani , banda jaraba da iskanci Allah ya rufa maku duk son Iskancin kuyi aure mana ku huta . Amma duka sun gummaci su rinka biyan buƙatar su a hannun matan banza da Wofi har da iyayen su . Suyi ta sukwanan yan banza . Yau jin Aminin nasa yana Hanya kuma Ɗan Uwan sa cousin din sa Wato Aaryaan yasa shi tattarawa don dole yana kimtsawa don ya dawo Abuja .  Gentle Guy ƙyaƙyƙyawan matashi shi dama shigan sa bai wuce track suit baya son kayan nauyi sam.  Fuskar sa cikin baƙar tabarau yake Wanda yaƙara ƙayatar da kyawun sa . A tsakiyar compound din gidan Hajiya Nafeesa take riƙe da hannun sa ,a bakin Moton sa sam taƙi rabuwa dashi . Hannun ta tasa tana Kamo Kaciyar sa tare da shafa tana murzawa tare da kumshe ido tana masa Wani irin kallo . Zan yi kewar ka sosai . Tana maganan tana cigaba da mutsikar Ƙatuwar Buran sa , tare da Karkaɗa Twins ɗin sa tana wani lasar labɓan ta . I Will come back soon inshallah . I'll be waiting Nawaaz ,ka dawo da wuri don Allah. Girgiza kan sa yayi yana sakar mata Murmushi don shi kan sa ya ji dadin mu'amalar tasu in a just two days ta shayar dashi mamaki ,bai taba gani mace Harija data amsa sunan ba kaman Hajiya Nafeesa . A haka daƙyar kaman ba zata bar sa ba ya fito gidan . 

**

Kaman yanda Mama Lantana tace tun safe suka bar garin da komai nasu tare da Tarkatawa zuwa Garin Abuja .wanda tun kamin su isa Da yake ita mai jama'a ce aka saya mata gida dan dai dai karami . A daga Waje kuma wani babban Shago ne wanda zata rinƙa sana'ar Sayar da Abincin ta kaman yanda ta saba . Da sauran rana Suka isa Abuja tun shigar su gidan A'isha ke bin gidan da kallo a lokaci guda tunanin sa ya fara dawo mata Ƙwallah ne ya ciko idanun ta a zuciyar ta cewa take " Shikenan Yanzu ba zan ƙara Ganin ka ba ? Amma kai kace mun zaka dawo.! Kana ina ne ,kana ina ne ɓoyayyen Masoyi na?. A wannan rana a ɓoye ba tare da Mama Lantana ta lura ba A'isha Farida tayi kuka iya kuka har ta gode Allah . A haka ta fara sabuwar rayuwa a garin da Batasan Yaya yake ba. Satin su guda ta shiga Islamiyya , ana haka kuma Inna Hansai ta taho ,anan ne take sanar da Mama cewa Hajiyar Gudan ta amince da aikatau ɗin nata . Wannan yasa a washe Gari Inna Hansai ta dauki A'isha Farida da kayan ta tana ma Mama Lantana sallama . Wannan shine rabuwar su ta farko tun da suke a rayuwa . Kuka A'isha Farida take yi mama Lantana na kukan itama tare da rarrashin ta ,kana tayi mata Alƙawarin rinka zuwa Tana dubata duk idan ta samu lokaci, rarrashin ta take yi tare da cewa " Aikin wata shida ne Hajiyar ta Ɗauke ta . 


Gidan Alh marshal Abdu Kareem Gida ne mai mahaukacin Girma ga ma'aikata kowa da aikin sa , kuma uniform suke sakawa a dokan Hajiya Kubrah kenan don tace bata son tana ganin tsummoki wannan yasata ko wani ma'aikacin ta yake saka uniform ,kalon na masu shara da  goge goge da ban ,na masu girki da ban . Tun da A'isha Farida ta fara Aiki a gidan Take ganin tijara wanda bata taɓa ganin irin sa ba . Amma haka tasa hakurin da bata dashi don dole . Yanda Hajiya Kubrah ke ma yan Aikin ta tamkar bayin ta . Har da Ma'aikata masu yi masu massage ( Tausa) . Ke yanda take mulki ko sarauniyar Ingila Albarka .


5:pm .

Tun wuraren ƙarfe Uku na yammaci take kitchen ita da Adda Maryama , Itama mai girki ne amma babbace tana da shekaru ba kaman A'isha Farida ba. Ihu take ji da Shashanci irin na ya'yan Hutu yayan gata ,rabi da kwatan maganan su bata fahimta , ta dai fahimci turanci suke yi ,amma kuma American English Kuma ita bata iya ba wannan yasa bata mai da hankali don ta saurara . Kee ke A'isha..! Taji Adda Maryamu ta kirata a hankali . Ɗago idanun ta tayi tana kallon ta kamin tace me ya faru ? . Ki fita ki kai wannan Dinning room suna nan a falo Sir Aaryaan fa ya dawo ,bakiji firar su ba gayi can , ki bi a hankali har ƙasa ki gaida su , basa da kirki ,kuma har da Tsegalallun ƴammatan nan a wurin ,idan kin kammala sai ki masu magana Kinji . To Adda Maryamu amma Ai Nasan shi zai kasance mai kirki ba kaman Mahaifiyar sa ba Hajiya Kubrah . 



Saurin kama baki Maryamu tayi tana cewa " Kee Wane ? Ai wannan ya fita kaman sama da ƙasa ,ga rashin mutunci ga Miskilanci ke halin sa sai mun zauna . Hummm A'isha Farida tace tare da Ɗaukar wani Basket dake dauke da different dishes . Nufo Falon tayi kan ta tsaye fuskar ta a sake idanun ta a sama ita har ga Allah duk ta kosa tazo taga masu magana da American English haka don bata fahimta .  Wow .! Ta furta cikin sauri tare da nufar falon don ƙamshin Turaren wurin yayi mata dadi sosai kaloli daban-daban alamu ya nuna mutane mabanbanta a wurin . 



Cikin sauri ta risina a daga tsakiyar falon tana kallon Hajiya Kubrah dake tsakiyar Falon . Hajiya Sannu da Hutawa.! Duka a tare suka ɗago suna kallon ta jin Sanyayyar Muryar mai zaƙi da daɗin saurara . Juya kai Hajiya Kubrah tayi tana cigaba da Shafa Kan Yusrah tare da cewa " Yanzu ai kuka kuma ya ƙare tun da Cousin ɗin naki ya dawo ko?. Inda sabo A'isha ta fara sabawa da wulaƙancin Hajiya Kubrah wannan yasata juyawa tana kallon ƙasa tare da cewa A'a Aaa A'ammm Sannun ku da Izuwa .! 



Saurin Miƙewa Yusraht suka ga tayi kaman wanda aka mitsina kece?? Tayi magana da ƙarfi tana nuna A'isha Farida da Hannu . Ɗago kai A'isha tayi a lokaci guda ta tuno da Yusra da kuma marin Yusra da tayi .wani irin tsoro ne ya kamata Wannan yasata saurin juyawa tana kallon Gyefen ta Aslaam ta gani yana bin ta shima da kallo . Kai ne ka saya mun me tauraro ko? Tayi maganan kamin ya bata amsa ta juya tana kallon ɓarayin sa INDA Nawaaz yake Shima ita yake kallo ,tuno da rashin kunyar da tayi masa yasa idanun A'isha Farida firfitowa . Gyefen sa Sadeeq ne Wanda a gaban sa Ta Mari Yusra har da hade Moton su da ƙasa . Innalillahi wai'inna ilaihir raji'un Abun da Farida ta furta kenan kana Ta kallo inda Aryaan ke zaune ko Ɗago kai baiyi ba bare ya kalle su ko yaga Abin da suke yi . Mum wannan itace yarinyar da ta mare Ni da nake baki labari .yau zanci Uban ki kuwa dama yar matsiyata ce ke na sani . Jikin A'isha ne ya hau Rawa idon ta na taruwa da Ruwan hawaye . don Allah kuyi hakuri Duka Wallh Ban san anan kuke ba , Wallh da ban maku komai ....!






Tirƙashi😂

Yanzu fa aka fara😻

Free page zai ƙare a page na gaba maza hanzarta Wajen mallakar taki... Regular group ₦500... Vip group ₦1000 Special ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .

MAMANTEDDY.

[5/2, 12:13 PM] mamanteddy3: *🕊️FƳAƊE...!🕊️*

(Romantic love N sympathetic story)


AISHATOU MAMAN TEDDY


           *Last Free*

              Page 5

*Daga Wannan shafin Free page ya ƙare ga masu buƙatar cigaban littafin FƳAƊE na kuɗi ne Regular group ₦500 VIP group ₦1000 special ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan VTU transfer ne sai ku tura ta Wannan number 09061466409*


Ga masu buƙatar Audio books ɗina zaku iya Subscbing YouTube channel nawa mai suna MAMAN TEDDY YOUTUBE CHANNEL https://youtu.be/BF6fZ7iNMzg . 

**

Don Allah Kuyi hakuri Wallahi ban san nan ne gidan ku ba , Da Bazan yi maku abun da nayi maku ba . Tsautsayi ne . Tsautsayin Uban ki Wane kike faɗa mawa Tsautsayi ? Ki ɗaga Wulaƙantaccen Hannun ki ki wanke fuskar ƴa ta da tafi daraja ta ko ina ,and now ki na faɗa mana Tsautsayi WHO are you? Ƴar Gidan Uban Waye ke ?. Hajiya Kubrah ke maganan tana yi tare da miƙewa daga Zaunen da take tana ƙarikowa gaban A'isha Farida dake makerkyata a tsugunne ,taga zaratar maza kuma ko wanne cikin su aƙwai rashin kirkin da tayi masa . Cike da kukan zuciya take cewa " Sai da Mama tace na daina Rashin ji ashe irin wannan take gudun mun gashi na jawo ma kaina . Fizgota Taji anyi ana miƙar da ita tsaye wanda jin hakan yasa A'isha Saurin miƙewa tana kallon Yusrah da ta kama Wuyar rigar aikin nata . Buɗe Baki Yusrah tayi cikin ɓacin rai ji take tamkar ta shaƙe wuyar A'isha ta mutu ko ta ji sanyi a zuciyar ta . You're Non thing, kefa ba ko wa bace fache House maid , shine har kike da zarrar marin Mai kuɗi Bama talaka ɗan Uwan ki ba . Wacece ke? Me kuma kike yi a gidan nan ? . 


Cike da Sanyin murya A'isha ta kalli Yusraht kana ta juya ga Su Nawaaz wanda har a lokacin idanun su duka na akan su ,babu wanda yayi wani magana . Idanun ta ne ya sauka akan Aryaan wanda har a lokacin idanun sa na akan screen ɗin Wayar sa . Hajiya Kubrah itama na tsaye akan ta . Ganin yanda take waige² yaƙara fusata Zuciyar Yusrah wannan yasata Ɗaga Hannun ta ,tana wanke fuskar A'isha da Mari wanda sai da tayi tagal² tana yin baya . Ƙara damƙo Wuyar rigar A'isha Yusrah tayi kamin tace " Me kike taƙama dashi ne ? Iskancin ko haukan Talauci ne ya taɓa Miki ƙwaƙwalwa,to yau zan dawo dake natsuwar ki . Tass-tas-tasss . Wani irin tartsatsi A'isha Farida ta gani tare da ɗuffff sai da ta kusan ɗiban mintuna guda sannan ta fara dawowa hayyacin ta ,don duk sababin da Yusraht keyi da Hajiya Kubrah dake cewa" Ƙara ma shegiya yar Talaka yan Asara duk bata ji ba . Ware idanun ta tayi wanda suka fara ganin mata bibiyu tare da ganin duhuwa . A hankali ta fara Ganin fuskokin su da kyau , Wanda abun mamaki Su Sadeeq da Naawaaz lemu suka ci-gaba da sha abun su , suna kallon su kaman Tv . Aslaam ne ya yunƙura don shi mutum ne mara son Hayaniya Kuma dukan su Sun ɗauki kan su tamkar yan uwa , Aslam Sadeeq su family friends ne , Su kuma Aaryaan Nawaaz da Yusraht Cousins ne . 


A natse kamar wanda aka masa dole ya fara cewa " Mom pls live that girl . Ku rabu da ita yarinya ce ƙarama kome tayi yarinta ne ,sannan ta baku Hakuri . Ke basu Haƙuri..! Yayi maganan babu wasa yana kallon Fuskar A'isha Da duk shatin mari ya ɓata shi yayi jahh shaidar yatsunta ya ƙwanta a kuncinta . A hankali A'isha Farida ta zube a gaban ta Don Allah Mumy kiyi Hakuri, Don Allah kema kiyi Hakuri Bazan sake ba . Buɗe Baki Yusrah cike da mamakin maganan A'isha Farida tayi ,kana cikin faɗa tace " a'a Ki sake Don Allah , Shegiyar yarinya idanu a tsaotsaye na Rashin kunya . Ɓace ki ba mutane Wuri . Miƙewa A'isha Farida tayi tana dafe da Kuncin ta , ta kalli Aslaam tana cewa ' Na gode daka saka baki suka rabu dani..Wasu kuwa sai kallo kaman Mayu, Wani kuma ko ɗago kan sa baiyi ba bare ya bada hakuri , inshallah A haka kan sa zai tsaya ba zai iya Ɗagowa ba har Ayi tashin duniya . Buɗe baki sukayi ,yayin da Yusrah tayi Saurin rufe baki na tsoron maganan da A'isha ta faɗa mawa Aaryaan , Batasan Waye Aaryaan ba Tabbas . Jin Wannan maganan nata yasa Aaryaan ɗago kan sa ba tare da yaso hakan ba ,kawai don ya ƙara mata kallo na biyu . Ganin yanda ya tsayar da Lulun idanunsa a kan ta yasa A'isha Farida masa kallon sama da ƙasa tana hararan sa har da murguɗa masa baki tana Wucewa . 


Yah Aaryaan Yi haƙuri Wannan Yarinyar Mum bata da Hankali , dama fa duk Wanda ya taso in a poor Condition Mumy Zaki ga Ƙwaƙwalwar su bata da lafiya . Humm Numfasawa Aaryaan yayi tare da cewa "  Momy Anan take Aiki ? . Cikin Sauri Hajiya Kubrah tace " Ƙwarai kuwa anan take ,amma ban san mara Hankali bace sai yanzu . No Mom tana da Hankalin ta ,Rashin kunya ke da Tsiwa yayi mata yawa . Kawai ki kawo ta Part ɗina ta rinƙa mun aiki acan. Sadeeq ne ya ƙwashe da Dariya tare da cewa " Wannan Yarinyar fa bata da Hankali ba kusan mene tayi mana bane , Don haka Aaryaan Shawara kar ka kuskura kace akai ta Side ɗin ka , wata rana zata yi maka ɓarnar da bakayi zato ba . Cox she's nonsense . Kallon Sadeeq yayi kana ya kalli Su Nawaaz dashi suke kallo . Ina so na dawo da ita Cikakkiyar mai hankali ,zanyi maganin Rashin hankalin ta Mumy na kwana Ki talatin kawai zaki bani ita , zan dawo da ita ta cigaba da Miki aikin . Jin haka yasa Yusrah bushewa da Dariyar jin Dadi ,don tasan Aaryan Da Saurin Hannu ,A'isha nayi masa Zataci Duka ,ya dakata ya daki banza . Murmushi Hajiya Kubrah tayi kamin tace " Bari zanyi magana da Maryamu itace shugaban su sai ta faɗa mata komai na aikin da zatayi a part ɗin naka . Ammma ina tsoro ." Mom don't mind ". 

**

Maryamu ne ta kalli A'isha Farida dake cin Ragowar Abincin daren da suka yi , Ke A'isha me ya faru ɗazu da kika fita Falo?. Kallon Maryamu A'isha Tayi kamin tace " Yaya Maryamu kin san meye Wallahi ɗazu nasha Mari ,kalla kiga gyefen kunci na har yanzu da shaidar . Zaro ido Maryamu tayi na mamaki kana tace " Me ya faru haka?. Nan take A'isha Farida ta fara zayyana mata yanda komai ya faru da kuma silar faruwar abun da har ya jawo mata shan Mari . Shiru Maryamu tayi kamin tace " Amma Sir Aaryaan fa? Kunyi wata magana dashi?. Waye shi dukan su munyi magana amma ai Ni ban san sunayen su ba . Hummm Sauke Numfashi mai ƙarfi Maryamu tayi , Yanzu Hajiya ke sanar mun kin koma Part ɗin Sir Aaryaan da Aiki wanda hakan bai mun dadi ba , Wallahi basa da kirki baya da mutunci yafi Yusrah tijara . Wani irin bugawa ƙirjin A'isha Farida yayi ,Wannan fa Wanda ta mare Ni ,kina nufin yafita rashin mutunci da rashin sanin Mutumcin Ɗan Adam . Girgiza Kai Maryamu tayi kana tace " Ƙwarai kuwa shi wani sanin darajar mutuncin Ɗan Adam . Baya dashi baya da kirki tantiri ,wanda a gidan iyayen sa yake ƙwartancin sa . 


Aje Roban Abinci A'isha tayi cike da tsoro tace " A'a Yaya Maryamu wai kina nufin Ɗan iska ne , Ƙwarto.? To Hajiya bata Gani ne ba kuma ta hanasa . Gaskiya Bazan je ba Allah Ni Bazan je part ɗin sa ba . Ƙwallah ne ya ciko idanun Maryamu , Kallon A'isha tayi wanda a yanzu da ƙanƙantar shekarunta bai wuce ta zauna tare da iyayen ta taji ɗumin su ba ,amma talauci da rashi yasa ta fito don dole . A'isha Ki kwantar da Hankalin ki , Ai bai ƙwarya cin sa ko lalatan sa da Ma'aikata , Wasu ne daga Duniya suke zuwa har gida har kuma part ɗin sa su gama sheƙe Ayar su , su fita . Maganan kuma Hajiya Kubrah ita a ganin ta Abokanan kasuwancin sa ne . Don manyan Hajiyoyi zaki gani ,mune kawai da ake a gaban mu ,muka san komai . Ke lalatan Gidan nan  yafi na GIDAN ƙwarata tun da yasu yasu sukeyi ,anan kuwa A gaban ki yar Aiki zakiga Ana zina babu yanda zaki yi sai ido . Kuma baki isa ki motsa daga inda kike ba sai idan shine yace ki tafi , basu dauki Ƙwaratanci a bakin bakin komai ba . Gani suke a rayuwa babu matuqwa sai duniyar kawai. Abokanan sa suma duka anan suke iskancin su . A'isha nan part ɗin da zaki koma da Aiki a yanzu... Ke da baki san komai ba ko na rayuwar Aure amma a yau zaki fara ido biyu da mazinata . Hawaye ne ya gangaro Kuncin Maryamu... Tsayawa A'isha tayi tana kallon Maryamu don ita har yanzu bata san meye Maryamu ke Hango mata ba . Yaya Maryamu Ki daina kuka inshallah Allah zai kare Ni . 


Duk gidan nan ba kowa yasan cewa Bakya Gani ba da dare  sai Ni kaɗai . Mai zai faru idan kin fara masa aiki a bangaren sa ?. Shiru Aisha Farida tayi kamin tace " Yaya Maryamu ai ina gani kadan kadan , nan gidan da Haske ko ina . Rashin Ganin nawa kadan ne .

Taso muje na kai ki part Din idan kin fara Aiki Ba'a Dawowa in Zaki Kai Sha dayan dare kuwa sai idan kin tambaye sa shine yayi Miki umarnin dawowa . Aje sauran Jaloap ɗin tayi tana miƙewa tare da nufar Waje A bakin Tanki ta tsaya nasu tana Wanke hannun ta kana tace Yaya Maryamu muje to.*** Zama yayi yana nazarin Profit and debiting da ya saba yi akan kasuwancin sa a ko wani week end. Shiru yayi yana juya maganan Sadeeq da Naawaaz a kan sa dake masa yawo . Aaryaan abun da kayi yayi dai dai fa , Saboda Ni da Ganin yarinyar nan naji ta mun , Kaga ka kawo mana ita har Ɗaki . Kamin ya basu Amsa ne Aslaam yace " eh tayi sosai amma yarinya ce , Bai dace muyi mata wani Abu ba . Mu cigaba da shaƙatawan mu da Ƴammatan da suka kawo mana kan su .amma amma wannan yarinyar rashin kunya ne da surutu yayi mata yawa She's is not up to 16 fa nake tunani . Sadeeq ne yace " Ko shekara goma take dashi Ni dai na gani kuma ina son Na Dandani Daɗin ta . Ok Fyaɗe kenan zakuyi mata ? FƳAƊE ko ma dai meye zamuyi . Duk surutun da suke yi Aaryaan bai tanka su ba . Yana wannan tunanin yaji Ana murdo Handle Door ɗin Falon Wanda bai ɗago ba , Har Suka iso . Barka da Dare Yallaɓai. Maryamu tayi maganan tare da kallon A'isha tana mata Alaman ta tafi . Juyawa tayi tana ficewa daga Falon don tasan In zata Ƙwana anan ba zai bata amsa ba bare ya dube ta . 


A hankali A'isha ta matsa Garesa tare da zubewa giwowin ta ƙasa Yallaɓai Sannu da Aiki . Shiru yayi mata bai bata amsa ba haka bai kalle ta ba. Zuciyar ta ne ya fara raya mata ko dai baiji ne kurma ne ,kaman yanda take da makanta amma ba kowa ya sani ba to kila shima fa haka ne . Miƙewa tayi tana nufo shi tare da kaiwa daf dashi , Wannan yasa Aaryan Ɗago Lulun idanun sa yana kallon ta ,amma kuma bata bar abun da take son yi  ba . Dai dai kunnen sa ta kai bakin ta tare da dagewa tana ƙwatsa Kirar sa da " YALLAƁAI....!! Wani irin kallo yayi Saurin mata . Hannun sa yasa yana damƙo Wuyar ta tare da ɗaga Hannun sa yana shirin marin Fuskar ta . Are You mad? Ke mahaukaciya ce? . Yanda kamannin sa ya koma tamkar na TIGER yasa A'isha Farida idanun ta fitowa na tsoro . Wayyo Allah Wayyo Mama mama kizo . Ɓoyayyen masoyi zai kashe Ni ban ganka ba . Kaman wanda aka zare mawa laka haka yayi zare hannun sa yayi a sanyaye yana cewa " Matsa ki bani Wuri . Cikin Sauri tana turo baki ta matsa gyefe tana gunguni tare da cewa " Humm Daka sani ka taba Ni Ɓoyayyen masoyi na ba zai Barka ba , shine yace mun duk inda nake yana nan ,kuma Mama Da Inna Hansai sun faɗa mun ba mutum bane Aljani ne ....tayi magana tana masa kallon ka shiga taitayin ka , maganan nata ya so basa dariya . Ashe matar Aljani ne ke , Ni wonder that why komai naki yasha banban Dana mutane , to idan shi Aljani ne Ni ifiritu ne kika mun daure ki zanyi anan babu ci babu sha . Hahhhhhhh Ta buɗe baki tana kallon sa . Kasan Waje Ɓoyayyen masoyi kuwa....? Shiiiii ya daura yatsar sa a laɓɓan sa alamun tayi masa shiru . Wani abu taga ya ɗauka yana dannawa tamkar remote . A hankali hasken Fitilun Falon ya fara Raguwa . Ɗan ganin nasa da take yi ta koma ganin duɗum . Tashi ki dauko min Lemu da cake a fridge  yayi mahanan tare da cigaba da danna laptop ɗin sa . 


Warwar take da ido kamin ta miƙe tana kara zaro idanun ta ko Zata ga haske . Faɗa masa tayi akan sa ba tare da ta sani ba . Ke wannan wani irin Shashanci ne ? Kina da hankali kuwa? .yau zan zane Miki jikin ki don na lura baki wuce duka da bulala ko belt . Jin yace duka yasa A'isha fasa Ihu tana cewa " Kayi Haƙurin yallaɓai wallahi bana Ganin ka ne , kai ne ka kashe haske ai . Ƙurrr yayi mata da ido yana sauke ajiyar zuciya. Wani abu yaji yana masa yawo a gaba daya jikin sa ,ji yake tamkar ya hadata ya rungume da jikin sa . Oh dama ke makauniya ce ashe? . Saurin Girgiza kai tayi tana cewa " A'a A'a . Ga haske nan kawai dan ragewa danayi shine zaki daina gani in ba Makauniya ba Tayaya hakan zai faru . Tashi mun a jiki ...yayi maganan tare da ƙara Hasken Fitilun falon . Saurin miƙewa Aisha Farida tayi kana ta kalle shi cikin sauri kuma ta juya tana nufar fridge ɗin a zuciyar ta cewa take " Shikenan ya gane Ni Makauniya ce gobe zasu sallame Ni . Kuka ta fara yi kasa kasa kana bude fridge ɗin tana fiddo masa Da Nutri milk da cake guda biyu . Ajewa tayi a saman table din dake gaban sa kana tace " Gasu Yallaɓai . Bai ce da ita komai ba har Na kusan mintuna biyar kamin daga bisani yace " Zauna nan ki ɗauka ki cinye su duka yanzu. Zaro ido A'isha tayi tana tuno da maganan Maryamu . Me yasa zanci ? Me ka zuba aciki guba ka zuba naci na mutu? Ko ƙwartanci kazu ba a ciki....What? Yayi maganan cikin sauri tare da saurin kallon ta . Ƙwartanci ? Waya faɗa Miki ? Shiru tayi tana raba idanu  , wanda Ganin haka yasa shi cewa zaki faɗa mun ko sai nayi Miki dure? . Don Allah kar kayi mun. Ok Ina jinki faɗa mun meye ƙwartanci ma? Meye kuma Guba? . Kuma waya faɗa Miki duka wannan kalmomin?. 


Mama na ce tace ,Ana zuba guba ana mutum yaci ya mutu... ƙwartanci kuma Yaya Maryamu ne ta faɗa mun ana yi anan.  Shiru tayi tana raba ido Ƙwallah na fara bin Kuncin ta .a Maimakon yayi mata wani magana da zai sanyaya zuciyar ta sai ji tayi yace " Oya maza ɗauka ki shanye komai da kika dauko . Kallon sa take tana kuka tana shan Nutri milk din da cake tana yi tana ma wurin kallon bankwana a haka ta kammala shi dai tun da yayi mata maganan bai kara kallon ta ba cigaba da aikin sa yayi . Na gama shanye wa . Ok Go .! I should Go? . Yes Good Night . Juyawa tayi jikin ta a sanyaye tabar Falon tare da nufar Bangaren su inda Maryamu ke can tana addu'an Allah ya dawo da A'isha lafiya . 

**

Da Sassafe tamkar Ba a jiya suka rabu ba Bie Bie ta shigo Gidan Marshal Abdu Kareem mahaifin Aaryaan . Direct side din shi ta nufa don tasan acan zata tadda shi .yayin da Farida bata tashi ba sai Wuraren 9am . Ihu tasa tana salati tare da fadin ta shiga ukun ta .  Tun da ta wanke fuska tayi Brush ta fito da gudu tana nufar Part ɗin shi . Bata tadda a falo ba Wannan yasa ta nufar Bedroom ɗin shi Don ta gaishe sa kaman yanda suka saba. Rest Chair ta ganshi Zaune Sai Bie Bie dake Zaune a a jikin shi . Sam bata lura da yanayin da suke ciki ba kai tsaye ta durkusa tana gaishe su . Yayin da bie bie ta amsa ta ,tana ficewa cikin sauri don ta haɗa masa Breakfast . Ƙara gyara zaman ta bie bie tayi a saman ƙafarsa inda ya fiddo mata da Buran sa tana Zura ta cikin Virgina ɗin ta tare da sukuwa akai . Hannayen sa duka ya zagayo dasu saman ƙirjin ta yana matsa Nonuwan ta . Wani irin nishi take yi tare da magana kaman mai sumbatu . Zame jikin ta tayi daga nasa tana durkusowa giwowin ta ƙasa tare da Ɗaura Harshen ta a saman Banana Ɗin sa tana lashen gyefe da gyefe tana kissing ɗin saman . Hannun ta na ƙasan Golayen sa tana karkaɗawa tare da matsa su tana jijjigar Ruwan Ƙasar . Lumshe ido yake yi tare da Shafa Suman kan ta . Bieb me like you're not enjoying? Kauda kan sa yayi bai bata amsa ba yana lumshe idanun sa ,ganin hakan yasa ta cigaba da Tsotsan Sandar Ayaban sa tana cigaba da shafa ta .

**

A'isha kuwa tsayawa tayi a yalwataccen kitchen din part ɗin ,tana tunanin dama yana da mata? Don a tunanin ta Bie Bie matar sa ce , to me ye na zama a jikin sa ? Ta tsaya tana ta tambayar kan ta, Hummm nisawa tayi tare da cewa" To me za'a yi masa . Abun da ta tambayi kan ta kenan kamin ta juya tana dawowa Bedroom din sa . Budo ƙofan tayi tana shirin yin magana kawai ta gansu Tsirara suna tsaye kaman wasu irin halittu ta gani ba mutane ba . Kafar Bie Bie a saman Kafaɗar sa ya ɗaga yana Zura mata tare da buga mata gotso fat⁴ . Yana bie bie ke wani irin ihu ƙasa kasa da gurnani yasa ka A'isha yanka ihu tana ƙara mai ƙarfi da gudu ta fita bata ko kallon Gaban ta . Wani irin buga masa zuciyar sa yayi Nan take ya janye kan sa daga Jikin bie bie . Pack your things and Go. Abun da yace mata kenan cikin ɓacin ran da bata san dalilin sa na yin hakan ba . Bieb meke faruwa . Cikin wani irin Tsawa da sai da Wurin ya amsa Wanda har A'isha Farida dake kitchen sai da taji ya kuma cewa " I said Go...!  


Juya mata baya yayi yana komawa tare da kwantawa ransa a bace wanda bai san shi kan sa dalilin ɓacin ran nasa ba . Cike da jin zafi bie bie ta tattara tana ficewa kaman karya sai da ta wani je inda yake ta manna masa kiss sannan ta fice . Fitan ta babu Wuya Su Nawaaz da Sadeeq suka shigo suna barin Aslaam a farfajiyar Gidan suna magana da bie bie wanda ta saka masa kuka akan abin da Aaryaan yayi mata . Jin motsin shigowa yasa A'isha cewa " Bari naje na tambaye su me za'a a masu na break fast . 


**


Aaryaan..! Nawaaz ya kira sunan Aryaan . Wanda a hankali ya mike yana saka boxer ɗin sa . Sadeeq ne yace " me ya haɗaka da Bie Bie kasa ta kuka da safen nan ?. Bai basu amsa ba sai cewa yayi , bari na watsa Ruwa na fito . Nufar Privacy yayi Suna kallon sa wanda sun kasa gane meke faruwa . A'isha ne ta shigo Bedroom din Barka da safiya , Yallaɓai Me kuka bukata yanzu .? 


Cizan laɓɓan sa Nawaaz yayi yana kallon Sadeeq tare da masa magana da ido . Miƙewa Sadeeq yayi ba tare da ya kalle ta ba ya nufi hanyar ƙofa , shi kuma Nawaaz na takowa izuwa inda A'isha Farida ke tsaye. Kamin ta ƙara Wani magana ita dai Taji ya riƙo ta ne yana rungumo ta jikin sa tare da jan Ajiyar zuciya . Bayan ta taji ana shafawa tare da cire mata hular kan ta jin hakan yasa A'isha Bude baki tana shirin fasa Ihu Nawaaz ya rufe bakin ta da nashi.....Gadon ya faɗa da ita yayin da Sadeeq ke kokawar raba ta da kayan jikin ta ,tana jin sa yana ligwigwita nonuwar ta wanda babu daman ihu bare tayi yunƙurin ƙwatar kan ta...!





Tir ƙashi yanzu aka fara kafcen,kuma anan na kawo ƙarshen free page na Wannan littafin sauran na kuɗi ne .

Regular group₦500

Vip group₦1000

SPC ₦1500

Via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932



MAMANTEDDY

No comments

Powered by Blogger.