Duk Karfin Izzata Book 2 Complete

*💫STAR LADY💫*

💖The Talent Troupe Writer's 

*DUK ƘARFIN IZZATA*

    💖Story And Written💖

                     ⬇️

              *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


*Episode 1*




Ni gaskiya Abba na sak.. bai kai ga karisa maganar ba Abba ya daka masa tsawa chikin fushi da bachin rai ya fara magana "wlh Safras ko bayan rai na kasaki hiyana ban yafe maka ba itace zaɓin da na maka itace nake son gani a matsayin matar ka, ni ko kishiya ban yar da ka mata ba.


Dafe kai Bgs yayi da karfi ya damki lips nasa na kasa da hakoran sa ya datse da karfi kan kache me jini ya fara zuba gaba ɗaya ya fasa lallausan lips nashi hannu biyu yasa ya samki kansa wani irin gigitachen kara ya saki kafi Su Abba su farga ya zube kasa wanwar ko motsi bayayi da alama ya suma, da gudu rundunar jibga jibgan sojojin sa su kayo kansa shi kanshi Abba ya tsorata da ganin halinda Bgs ɗin ya shiga na dama ya fara yi a zuchiyar sa "me yasa ma tun farko na haɗa Aure nan yanzu gashi abun yana son yafi karfi ina da tabbacin wlh hiyana zata sha wahala san nan mawuyacin abu ne  Safras yaso ta, innalillahi wa inna ilaihir rajiun ba zan iya barinka ka saki hiyana ba domin idan nayi hakan na chutar da ita idan kuma na barka da ita tofa idan abu yazo da karar kwana zaka iya kasheta, ya Allah ka kawomin mafita Allah ka taimake ni ka kawomin ɗauki amma nayi nadama gaskiya kuma bayi kuskure


Sojoji uku ne suka ɗauki Bgs suka kai shi mota, san nan suka dawo suka ɗauki Aiman shima suka kai shi mota, fitowa Abba dasu Khalid sukayi kowa ya koma chikin motar da yazo da gudu motochin suka fita Masallaci a jere, kai tsaye gida suka nufa 


tun daga nesa suke ta faman danna horn chikin sauri jibga jibgan sojojin masu tsaron gate ɗin suka wangale musu, kutsa motochin chikin gida sukayi kai tsaye parking space suka nufa, suna kashe motochin wasu jibga jibgan sojoji masu jini a jiki ƙo sassu masu ji da lfy, suka kariso wajen su biyu suka ɗauki Bgs zuwa babban palon Abba wasu sojoji biyu suka ɗauki Aiman shima sukayi chikin palon Abba, nan take Abba yayi kiran gaggawa akan gaba ɗaya family su hallara a Palo sai lokachin Abba ya lura da Aryan da Yusuf  basa nan da mamaki Abba yace


"ina Aryan da Yusuf Chikin sanyin murya Ammi tace "Yusuf dai yana ɗaki tare da lamrat shi kuma Aryan ban san ina yake ba" chikin faɗa Abba ya fara magana "me Yusuf kuma yake wajen lamrat yanzu duk tashin hankali da muke chiki bai isa yasa ya tsaya kusa damu ba" "a'a ranka ya dade lamrat fa Allah ya mata rasuwane"chewar Ammi, a razane Abba ya ɗago tare da faɗin"what!? Me ya samu lamrat ɗin daman bata da lfy ne!? "Aa lfy ta kalau tana tsaye kawai ta yanke jiki ta faɗi "subhanallah kai Umar jeka kira Yusuf ɗin kace ya tawo da lamrat, kai kuma Khalid kiramin layin Aryan muji ai na shi kuma ya tafi" da sauri Umar ya juya ya fita shi kuma yaya Khalid ya chiro wayar sa ya fara ne man layin Aryan.


Dogon salati Khalid yaja lokachin da ya kammala waya da Aryan gaba ɗaya mutanen palon suka ɗago suna kallon sa "menene ya faru kuma Khalid!? Chewar Abba "Abba diyana ce aka sace yanzu haka Aryan ya tafi Maiduguri gaba ɗaya jama'ar palon suka ɗau salati har da Aunty amaryan


Wani razanannen Ihu hiyana ta saki wadda yasa Bgs farfaɗo daga sumar da yayi yanke jiki tayi ta faɗi kasa sumammi ya, da sauri su Ammi su kayi kan ta suna kiran sunan ta chikin tashin hankali "hiyana!!! Hiyana!!! Amma ina shiru ko motsi batayi


Chikin tsawa Bgs yace "kai dalla kuma mutane shiru Allah yasa ta mutuma kowa ya hu..bai karisa maganar ba green eyes nashi ya sauka chikin idon Abba dake aiko masa da sakon harara miƙewa yayi a fusache ya nufi hanyar fita, kamar daga sama yaji yo muryan Aiman yana sambatu da alama ya farfaɗo juyowa Bgs yayi chikin takun sa irin na jaruman maza ya nufi kujerar da Aiman ke kwanche sai faman sambatu yake


"Abba kada kamin haka wlh ba zan iya jure wa ba ba zan iya hakura da diyana ba zafi zuciya ta kemin pls Abba ka tausaya min mutuwa zanyi dai dai lokacin Yusuf ya shigo ɗauke da gawar lamrat idon sa yayi jawur sosai kamar wuta gaba ɗaya jijiyoyin kansa sun miƙe sai wani huchi yake kallo ɗaya zaka masa kasan yana chikin matsanancin bachin rai da tashin hankali


"Kai Aiman kamin shiru wlh ko na tsine maka dan tsabar rashin zuchiya yarinyar nan zakache kana so" chewar Aunty amarya tayi magana chike da bachin rai da bakin chiki, dafe sai tin kirjin sa Aiman yayi yana juyi kamar zai mutu


Nan take Bgs yaji zuchiyar na masa zafi chike da ɓachin rai ya ɗago green eyes nashi ya sauke su kan Aunty amarya chikin tsawa da ɗaga murya ya fara  magana "wlh idan kika sake magana a palon nan babu abun da zai hana ni kakkarya ki, kashe shi kike son yine yaji da wanne yaji da raɗaɗin chiwon da yakeji ne ko kuma yaji da bala'i in ki!? Shiru Aunty Amarya tayi tana zare ido dan tasan hali Bgs tsab zai iya aikata abun da yace, Ba karamin daɗin abun da Bgs yayiwa Aunty amarya Abba yaji ba duk da tashin hankali da yake chiki sai da yaɗan yi d

Murmushin jin daɗi


"Yusuf Ai lamrat bata mutuba tashin hankali ne ya hana ka kane hakan baga hannun ta na motsi ba" chewar Khalid dake tsaye ta bakin kofar shigowa, a sukwane, Yusuf ya kai kallonsa kan hannun lamrat dake ɗan motsi chikin sauri yace "haidar bani ruwa, kasa kasa Bgs yace "karka zuba mata ruwa ka kyaleta ta farka da kanta, ba karamin daɗi Abba yaji ba da alama Bgs ya fara saukowa


Da gudu Umar ya dawo chikin palon chikin ihu yake faɗin "Abba Allah yayiwa yaya Ahmad chikawa yaya Ahmad ya rasu yanzu shigana ɗaki na samesa ya rasu wani gigitachen tsawa Bgs ya dakawa Umar "akoi wanda ya tambaye kane!!? Yana maganar yana kallon Aiman dake kwache, wani irin juyi Aiman yayi ya kankame kirjinsa da sauri sauri numfashi sa ke fita sai murkusoso yake yana juyi chikin rawar murya da kyar maganar sa ke fita yace "Ahmad ya rasu wayyo Allah wani miƙa yayi nan take hannun sa suka juya 


da gudu Abba ya dawo kusa da shi yasa hannu ya danne kirjinsa ya riƙesa da kyau yasa ɗayan hannun Sa ya kamo kumatun Aiman ɗin  ya fara karanto masa kalmar shahada sosai Abba ya sake  danne kirjin Aiman ɗin da karfi dan yana son Aiman ya karɓi kalmar shahada, duk dauriya irin na Khalid sai da yayi kwalla da kyar Aiman ya fara karɓan kalmar shahada da Abba ke ta mai mai ta masa, bai kai ga karisawa ba rai yayi halinsa, chikin karyewan zuchiya Abba ya saki kumatun Aiman tare da zame hannun sa daga kan kirjin Aiman ɗin yayi baya baya ya koma ya zauna a gefe duk kokarin da Abba yayi ya danne hawaye sa amma abun ya chi tura nan take kwalla ya fara bin kumatun sa wani na bin wani, gaba ɗaya mutanen palon kuka suke ban da Bgs wadda idon sa suka sauya sukayi jaa sosai kamar wuta ya sunkuyar da kai kasa yana kukan zuchi


Mutuwar yara biyu lokachi guda wannan azaba dayawa take wai yau me ya shiga gida na ne Alhadulillah Allah na godema chewar Abba Khalid Yusuf duk kwalla suke sun kasa magana, sunkuyar da kai kasa Fahad yayi saboda kwallan da ya chika masa idon, bakajin sautin komai a palon sai sautin kuka da shessheƙa


Abu ɗaya Bgs yake tunawa shine Aryan, yaya Aryan zai ji lokachin da ya samu labarin rasuwar ɗan biyun sa da kuma Ahmad tabbas Aryan zai shiga tashin hankali mara misaltuwa.


Kutashi kuje ku shirya asamu a musu sutura mu kaisu gidan su na gaskiya, chewar Abba yayi maganar yana goge kwalla tun Abba bai gama rufe baki ba Bgs ya miƙe chikin sauri ya fice daga palon ya nufi part nashi


 chikin rawar murya Khalid yace "Abba bazan iya zuwa ba bazan iya ganin yadda za'a saka Ahmad da Aiman a chikin kabari ba, bani da wan nan jaruntar ɗago green eyes na shi Yusuf yayi zai yi magana kenan sukaji sallama daga bakin kofar shigowa palon


Nan take kowa ya daka ta da kukan da yake


 aruɗe suka kai kallon su bakin kofar shigowa kasan chewar sunji irin voice na Ahmad ne, zubur Abba ya miƙe chikin zafin nama Yusuf ya kwantar ta lamrat a kasan kapet ɗin shima ya miƙe, muryan sa har kerma take wajen furta Ahmad daman baka mutu ba!?


Murmushi yaya Ahmad yayi tare da ƙarisowa chikin palon yace "ban mutuba Yaya Yusuf ina raye Allah ya raya ni kuma ya tai makeni sana diyyar hiyana, gaba ɗaya jama'ar palon suka zubawa Ahmad ido suna juran karin bayani, nan ya fara basu lbr yadda hiyana ta taimaka masa har izuwa yau da ta bashi ruwan addu'a ya sha bayan na sha ruwan adduar da ta bani ɗazun ne sai naji gaba ɗaya jijiyoyina sun rike basa motsi nan take naji numfashi na ya ɗauke daga nan kuma ban sake sanin komai ba sai yanzu nan dana farka naji ni garau kamar ban taɓa chiwoba.


Alhamdulliah Alhamdulliah kawai mutanen dake chikin palon ke furtawa chikin sanyin murya Abba ya fara magana "yanzu mace mai irin wan nan halinne Safras zai che baya so lallai kuwa da ɗazun ka saki hiyana da ka tapka babban kuskure arayuwar ka" "Abba me kake shirin faɗane wache hiyanar kuma ba dai hiyana da tamin addua ba Abba nifa yanzu ma da kaga nazo palon nan, nazo sanar da kai chewar ina son hiyana ne ina son ta kuma zan Aure ta, 


tirkashi chike da tashin hankali Khalid ya fara magana "Ahmad sai dai kayi hakuri domin hiyana dai matar Bgs che yanzu, kai in ta kai che maka gaba ɗayan mu yau Aka ɗaura auren mu, chikin tashin hankali Ahmad yace "yanzu shike nan hiyana tayi Aure innalillahi wa inna ilaihir rajiun hasbunalluhu wani mal wakil, shikenan ba komai nasan haka Allah yaso wai ina Aiman da Aryan da Bgs ne? A sukwane Abba ya ɗago yayi saurin chewa Aiman baya nan yana Maiduguri wajen Aunty farida, juyawa Ahmad yayi yanufi hanyar fita yana faɗin zuwa Maiduguri ya kamani a yanzu nan kenan dan ina matikar son naga ɗan uwana kuma shima nasan yayi kewana sosai zai ji daɗi sosai idan ya ganni yana kai karshen maganar ya fice daga palon ba tare da ya lura da yanayin fuskokin su Ammi ba Allah ma yasa Aiman na kwanche a kujerar bayan ne shiyasa Ahmad ɗin bai ganshiba, dafe kai kawai Abba yayi yana addu'ar Allah ya kawo masu mafita dago ido yayi chikin bada umar ya fara


"Kar wanda ya kuskura ya sanar da Ahmad rasuwar Aiman yanzu ku kyalesa ya tafi Maiduguri dan musamu muyi jana izar Aiman ɗin, idan ɗaya daga cikin ku yayi kuskuren sanar dashi yanzu tofa za'ayi gawa biyu kunga yanzu ya tashi daga chiwo dan haka ku kyalesa, Abba ya karisa maganar dai dai lokacin da hiyana ta farfaɗo 


Sambatu ta fara yi tana faɗin "wayyo Allah na lamrat ta mutu diyana ta ɓata na shiga uku na dan Allah wadda ya sace diyana ya dawo da ita ya ɗauke ni ko kashe ni ma yake son yi ya kasheni ni dai ya dawomin da yar uwa, wayyo Bappa na Inna ta" gaba ɗaya palon ba wanda bai tau sayawa hiyana ba harta Aunty Amarya wadda yanzu mutuwar Aiman yasa tafara na damar rayuwar ta da abun da tayi


 miƙewa Abba yayi ya koma kusa da ita hannun ta ya kamo chikin nashi murya kasa kasa ya fara magana "hiyana kiyi hakuri kinji jarabawa che Allah ya jarabce mu gaba ɗayan mu kiyi kokarin muchi jaraban nan kinji? Kuma ita lamrat bata rasuba doguwar suma tayi zata farfaɗo nan ba da jimawa ba, diyana kuma zamu gano ta kinji ko? Jin abun da Abba yace yasa hiyana miƙewa zaune da sauri tana faɗin "yanzu lamrat na raye wayyo Allah Alhadulillah Alhamdulliah Allah na godemaka, shiru Abba yayi yana kallon ta tunani yake

              ya wan nan marainiyar Allah zataji idan ta samu lbr yanzu matar Safra che ita mutumin da ya nuna mata tsantsar tsana da kiyayya agaban idon ta, gakiya nayi na damar haɗa wan nan Aure dan nasan mawuyachin Abune Safras yaso yarinyar nan tun da ya furta da bakin sa ya tsaneta gaskiya nayi ganganchin sauri haɗa Auren nan.


To masu karatu bari mu leko yaya Aryan kuma muga wani wai nar yake toyawa tun da munji yadda Aunty amarya tafara karɓan hukunchi abubuwar da ta aikata hakkin mutane ya fara bibiyan ta


Maiduguri


Gaba ɗaya chikin birni da kauye Aryan ya baza sojojin sa ta ko ina an rufe hanyar shige da fice duk in da yake tsammanin zai ga diyana awajen an duba babu ita babu lbr, yashiga tashin hankali mara misaltuwa yama rasa ina zai sanya kanshi bayaji baya gani haka ya baza sojoji ta ko ina anyi sanarwar a gidan redio jaridu gidan Tv amma shiru babu diyana ba lbr Aryan kamar zai zauche wani azaba da raɗaɗi yakeji a zuchiyar sa sai jin faɗuwar gaba yake time to time kuma yana yawan jin voice na Aiman a kunnen sa yana faɗin "ɗan uwana ina kaunar ka ina matikar son ganin farinchi kin ka gaba ɗaya Aryan ya rasa meke damun kwakwalwa sa da take ta tariyo masa voice ɗin Aiman


To masu karatu dan Allah kumin afuwa wlh ina hanyane shiyasa kuma bani da charji amma idan na isa gida na samu charji to gobe zaku sammu sakon zafafan page har 2 yanzu dai ayi kuskuren baki da wan nan ina ganin addu'oe ku ina godiya



NEW TEAM💖

💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖


*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*

     👇👇👇👇


*1,DUK ƘARFIN IZZATA*

       by(Star Lady)


*2,GIDAN AUNTY*

       by(mss lee)


*3,SARKI SAMEER*

      by(xeemat....love)


*4, JINI DAYA*

      by(mrs bbk)


*5,YA FITA ZAKKA*

       by(mum Sayyid)

 

  *Baby*

      By (Mhiz innocent)


*💫STAR LADY💫*2


💖The Talent Troupe Writer's 💖



*DUK ƘARFIN IZZATA*


    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


*Episode 2*



......sosai Aunty amarya take kuka kamar ran ta zai fita sai rarrashin ta Ammi da Ummi suke chikin nitsuwa Abba ya fara magana "ku tashi muyi musamu mu kai Aiman ma kon chinsa, ku kuma Aisha ku tashi ku tafi kowa tayi part nata, kukan ya isa yanzu ba abun da Aiman ke bukata  face Addu'a, kuma ina son sanar daku chewa ban yar ku sanar dasu farida yanzu ba ku bari sai bayan kwana biyu domin idan kuka sanar dasu yanzu tofa dole Aryan da Ahmad zasu samu lbr kuma kunsan me zai biyo baya idan suka sani a yanzu, yana kai karshen maganar ya miƙe ya fiche daga ɗakin miƙewa su Ammi ma sukayi gaba ɗaya suka fice sai kuka Aunty amarya take kamar ranta zai fita.



After 8 days da rasuwar Aiman, gaba ɗaya family sun haɗu a palo Abba, harda su Aunty mardiya Su Aunty farida gaba ɗaya family Abba sun haɗu A nitse Abba ya fara magana 


"Duk kan ku ina mai baku hakuri da rashin da mu kayi san nan ina rokon Allah da ya baku hakuri da juria rashin ɗan uwan ku, a tare suka haɗa baki wajen chewa Amin, sun kuyan da kai kasa Aryan yayi sai furzar da iska mai zafi yake daga bakinsa chigaba da magana Abba yayi 


"Safras Khalid Fahad Yusuf Aryan duk da chewa kai Aryan  matar taka bata nan Amma In Sha Allah zamu gano ta, to ga amanar ƴaƴana nan na baku ku kulamin dasu idan ni bana ganin ku to kusani Allah na ganin ku musamma Safras Aryan Yusuf Fahad kusani marayu kuka Aura idan kuka chutar dasu wlh Allah ba zai kyale kuba.


Chikin rashin fahimtar Aunty amarya tace ranka ya dade ban gane me kake son kace ba wai wasu ya'yan naka kake maga kuma amanar wasu ƴaƴan ka basu? Dawo da kallon Abba yayi kansu ya chigaba da magana


"Kamar yadda kuka ji na faɗa hakane gaba ɗaya yaran nan na musu Aure nan dai Abba ya basu labarin yadda ya haɗa Auren nasu da kowa da matar sa, chike da tashin hankali da ruɗu hiyana ta ɓoye fuskantar a chikin chinyoyin ta saboda wani kukan bakinchiki da yazo mata shike nan na shiga uku na yaya prince ne mijina wayyo Allah ni nasan rayuwata tazo karshe kenan.


Chikin ɓachin rai Aunty amarya ta fara magana "wlh ban yar da ba tayaya za'ayi a haɗa ɗana da wanchan kazamar yar kauyen, dawo da kallon ta tayi kan Aryan dake zaune ya sunkuyar da kansa kasa yana kukan zuchi dan tun lokacin da ya samu labarin rasuwar Aiman kullun chikin kukan zuchi yake ya koma shiru baya magana bayama fitowa waje kullun yana kwanche a ɗaki


"Kai Aryan idan har na isa da kai to ka saki yarinyar nan yanzu dan ni bazan haɗa zuri'a da masu kiwon shanu ba, chikin jin haushi Aunty Maryam tace "haba Aunty amarya dan Allah ki kyale yaya Aryan yaji da abun da yake ji mana" "zaki min shiru ne ko sai na zabga miki mari wlh yau idan kunga Aryan bai saki diyana ba tofa mutuwa nayi tana magana tana huchi kamar wata zakanya


"Ba yau ba yanzu zan rubuta wasiya idan kika kuskura koda mutuwa nayi ki ka sanya Aryan ya rabu da matar sa  tofa sai kin fuskanchi hukunchi mai tsanani gaske" chewar Abba 

Chike da izza Aunty amarya tace "wlh babu wan da ya isa yasa na bar ɗana ya zauna da wan chan kazamar yarinyar, rai a matukar ɓache Bgs ya miƙe tare da miƙar da Aryan ya riko kafaɗar sa  suka nufi waje  tun lokachin da Aryan yasan Aiman ya rasu kullun yake chikin rashin lfy bai da wani kuzari sai yawan tunani


Miƙewa Aunty farida tayi tare da faɗin "ku tashi mutafi tayi magana tana kallon su hiyana, a tare suka miƙe gaba ɗayan su har da su Aunty Maryam suka nufi waje.


Palon ya rage daga Abba Ammi Ummi sai Aunty Amarya, shiru sukayi suna jin yadda Aunty amarya ke surfa ruwan bala'i dole sai Aryan ya saki diyana,Abba batare da yayi Magana ba yasa hannu a aljihun sa ya chiro wayar sa, ya shiga contact ya fara kiran wata number wadda akayi saving da My Brother.


Kira ɗaya a ka ɗaga sanya wayan a hand-free Abba yayi chikin girmamawa ya fara magana "Assalamu alaikum, daga ɗayan ɓangaren aka amsa da wa'alaikumus salam jin muryan wadda ya amsa Sallamar yasa Aunty amarya tayi sauri kwache wayar a hannun Abba ta katse kiran tana faɗin "dan girman Allah kayi hakuri karka sanar wa yaya wlh in dai Aryan ne na barshi yaje ya chigaba da zama da matar sa har abada Allah ya basu zaman lfy Allah yasa a gane ta" tana kai karshen maganar ta miƙe tare da ajiyewa Abba wayar sa a gefen sa ta nufi waje da sauri tana faɗin Allah na tuba kayafi min, duk bachin rai da raɗaɗin rasuwar Aiman dake damun Abba hakan bai hanashi yin ɗan murmushi ba dawo da kallon sa yayi kan Ammi da Ummi ya fara magana


"Aisha kije ki sanar wa farida nache ta shirya hiyana ta mata duk abun da ya dache ta kai ta part ɗin mijinta, ita kuma salma ta shirya Zahra itama ta kai ta part na mijinta, ke kuma hauwa'u ki sanar da mardiya akan ta shirya lamrat da amrat suma ta kai su part na mazajen su, suyi sauri yana kai karshen maganar ya miƙe ya nufi betroom nashi.


Kallon Ummi Ammi tayi chikin fargaba da tsoro abun da zai biyo baya tace "ki tashi muje mu isar da sakon ko? "To kawai Ummi tache a tare suka miƙe suka bar palon



After some hours


Aunty farida da Hiyana ne zaune a bakin gadon a ɗakin su hiyana Aunty farida ta tsara mata make up sosai 


hiyana tayi kyau sosai kamar ka sache ta ka gudu da ita, sanye take chikin wata danƙareriyar lace pink colour ta yafa mayafi fari a kanta, chikin nitsuwa Aunty farida ta fata magana


"My Hiyana na san baki son Yaya prince Amma kiyi hakuri wan nan itache kaddarar ki kuma kisani hakan kamar jarabawa che Allah ya jarab cheki to kiyi kokari ki chinye jarabawar ki, kuma awan nan karon mu zaki tai makawa kinji ko? ina mai rokonki da ki daure nasan kina da hakuri sosai kuma nasan zaki iya to ki kara hakuri nasan zaki sha wahala zama da yaya prince amma ki daure In Sha Allah zamuyi nasara a kanshi kinji ko? kuma In Sha Allah kema zaki fara son shi yanzu zan faɗa miki ta yadda zamu fara yakar sa

            abu na farko duk da nasan baya san ganin mace a kusa da shi amma ya zama dole kirin ƙa kasanche kusa dashi koda kuwa baya so 


Abu na biyu ki dai na saka hijabin da kike sawa ki koma saka kananan kaya idan kin san yana gida, na uku zan roki maki alfarma a wajensa ko da yake ma koban roke saba nasan Abba zai che ke zaki rinƙa kai masa abinchi, kinga a nan ma zamu iya yin nasara, san nan idan ya dawo daga wajen aiki kiyi kokari ki saba masa da chire masa takalmi da socks da kan ki, nasan zaki sha wahalan hakan Kuma nasan zai iya chewa baya so to amma ko yache hakan karki dai na kirin ka yimasa kinji koh?


Kuka Hiyana take sosai kamar ranta zai fita rungumota Aunty farida tayi sosai tana bubbuga bayan ta tana bata hakuri awan nan yanayi Ammi ta shigo ta samesu "feeda Abban ku fa yace kiyi sauri ki kai Hiyana part na mijinta  tun ɗazun fa su salma  suka kai su Zahra" "to kawai Aunty farida tace tare da miƙewa ta kamo hannun Hiyana suka sufi wajen


Wani hawayen farinchiki Ammi taji ya zo mata burinta ya chika hiyana ta zama matar ɗan ta,  sai dai awani ɓangare na zuchiyar ta kuma tana tausayawa hiyana sosai dan tasan Hiyana ba karamin wahala zata sha a wajen Bgs ba amma ta ɗauki kudirin taya hiyana yaki ta kowani hali



Maiduguri


ɗankareriyar mota kirar  marcedes Benz che ta shararo a guje gudu mai motar yake sosai kamar zai tashi sama,ji kake kiiiiiii mai motar ya kwashe wata mahaukaciyar yarinya da ta zo tsallaka titi, wata mahaukachiyar birki yaja chikin sauri ya buɗe kofar motar ya fito kyakkyawa ne sosai fari tas dashi, chike da tashin hankali ya nufi inda yarinyar ke kwanche a saman titi ko motsi batayi kamar ta mutu ga jikin ta duk jini kanta ya fashe sosai, wani dogon salati yayi kafin ya karisa in da take juyawa yayi gabas da yamma babu kowa a kan hanyar, dawo da kallon sa yayi kan yarinyar, zuba mata manya manyan fararen idon sa yayi yana kallonta, gani yayi hannunta ya ɗan motsa alamar bata mutuba chikin sauri ya duka ya ɗauke ta ya nufi mota da ita gidan baya ya buɗe ya kwantar da  ita ya rufe kofar ya buɗe gidan gaba ya shiga da sauri ya kunna motar  yaja ta da gudu ya nufi asibiti da ita


Yana yin parking a chikin asibitin ya fito ya ɗauke ta chak ya nufi chikin asibitin da ita, kai tsaye office na Babban Dr ya nufa, batare da yayi Sallama ba dan tsabar ruɗewa shiga office ɗin yayi kai tsaye, Dr na zaune yaga an shigo masa office chikin sauri ya miƙe yana faɗin "Ahzan lfy!?  subhanallah wan nan fa!? Yayi maganar yana nuna yarinyar da Ahzan ɗin ke ɗauke da ita chike da tashin hankali Ahzan yace " Dr walid ka taimake ni wlh yanzu shigowata garin nan ke nan ina sauri na karisa gida na buge yarinyar nan


Hannu Dr walid yasa yana masa nuni da gadon dake chikin office ɗin yana faɗin "ka kwantar da ita tun da Allah yasa kai ma babban police ne yanzu zamu fara dubata, Ahzan bai jira Dr walid ya karisa maganar ba ya nufi gadon da sauri ya kwantar da yarinyar, chikin sauri Dr walid ya fara shirya kayan aiki 


Fitowa waje Ahzan yayi ya zauna saman wata kujera tare da chiro wayar sa daga aljihu kira ya danna tare da manna wayar a kunnen sa, kira ɗaya akayi picking, chikin rawar murya Ahzan ya fara magana "eh dady na shigo amma fa akoi matsala" chikin tsorata dady yace "wani matsala kuma Ahzan? "Accident na samu na buge wata mahaukachiyar yarinya che yanzu haka muna asibiti" "subhanallah ka turomin address ɗin Asibitin da kuke ganin nan zuwa" to kawai Ahzan yace tare da katse kiran ya shiga massage turawa dady address din asibitin yayi san nan ya mai da wayar aljihun sa ya dafe kan sa da hannu biyu....



Dan girman Allah kumin afuwa jiya nache zanmuku page 2 to ina baku hakuri da rashin chika alkawari da nayi wlh ban samu charji bane sai wuraren 4 shiyasa amma In Sha Allah zuwa gobe zakuga sako masu zafi amin afuwa



NEW TEAM💖

💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖


*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*

     👇👇👇👇


*1,DUK ƘARFIN IZZATA*

       by(Star Lady)


*2,GIDAN AUNTY*

       by(mss lee)


*3,SARKI SAMEER*

      by(xeemat....love)


*4, JINI DAYA*

      by(mrs bbk)


*💫STAR LADY💫*3


💖The Talent Troupe Writer's 💖



*DUK ƘARFIN IZZATA*


    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


*Episode 3*



Da sallama ɗauke a bakin ta Aunty farida ta shigo chikin palon Bgs rike da hannun Hiyana daketa faman sharara kuka dan ita gani take shike nan kwanan ta ya kare, kai tsaye betroom nashi suka nufa ita kanta Aunty farida fargaban shigar betroom ɗin take


Zaune yake a bakin katafaren gadon sa sanye da jallabiya baka ya dafe kansa da hannu biyu yana kallon kasa da alama wani tunani yake, jin Sallamar Aunty farida che ya sa ya ɗan ɗago kai kaɗan, batare da ya kalli in da suke ba kasa kasa ya Amsa sallamar, ƙarisowa chikin ɗakin sukayi jin shesshekar kuka yasa ya ɗago idon sa kallo ɗaya ya musu ya kauda kansa gefe yana kara yamutse fuska gefen gadon Aunty farida ta zauna tare da zaunar da Hiyana a gefenta, Chike da So da kaunar ɗan uwan nata tafara magana


"Prince ina ne ɗakin Hiyana? Shiru yayi kamar bai ji me Aunty farida tace ba "Prince Magana nake maka fa nache inane ɗakin Hiyana!? Ta karisa maganar tana ɗan kwaɓe fuska alamar bataji daɗin shiru da ya mata ba, shiru dai Bgs bai yi magana ba kamar ma bai san da shigowar mutane ɗakin ba, shiru Aunty farida tayi bata sake yi masa Magana ba dan a tsorache take da shi Almost 10mnt suna zaune shiru chikin muryan rarrashi Aunty farida ta fara magana


"Haba prince dan Allah ka bani amsa mana nasamu naje na kaita ta kwanta ta ɗan huta" shiru shiru kamar bai san da zaman su a ɗakin ba ganin hakan yasa Aunty farida ta miƙe ta kama hannun Hiyana ta nufi waje da ita ɗakin dake kusa da nashi Aunty farida ta shiga rike da hannun Hiyana, komai na chikin ɗaki iri ɗayane da nashi sai dai ban ban chin colour domin komai na ɗakin sa farine tas na hiyana kuma sky blue, a bakin katafaren gadon dake chikin ɗakin Aunty farida ta zaunar da Hiyana ta juya batare da tayi magana ba ta nufi waje gaba ɗaya ji tayi jikin ta yayi sanyi wani mugun tausayin hiyana ne ya sake dira a ranta, tunani take tana tafiya lallai Prince ya tabbata baya son hiyana ko kaɗan Allah sarki bai war Allah, ɗakin Bgs ta koma


Da Sallama tashigo ɗakin kamar yadda ta barshi haka ta dawo ta same sa gefen sa ta dawo ta zauna chike da fargaban abun da zai biyo baya ta fara magana


"Kayi hakuri Prince na san ba'a kyau ta maka ba amma idan ka daure kayiwa iyayen mu biyayya zamuyi nasara arayuwa kaji? shiru Bgs yayi bai yi magana ba da alama bai da niyar magana kwata kwata, chigaba da magana Aunty farida tayi "pls ɗan uwana kaji tausayin yarinyar nan marainiya che ba uwa ba uba kuma kana sane da irin wahala da ta sha arayuwar ta to dan Allah ko da ba zakuyi zama a matsayin mata da miji ba ina neman alfarma da ka ɗauke ta kamar yadda ka ɗauke ni dan Allah idan kamin hakan ka gama min komai pls" wani iska mai zafi ya furzar daga bakin sa kafin ya fara magana


"Pls Aunty babba zaki iya tafiya!!" chikin sauri Aunty farida ta ɗago tana kallon sa shima ita yake kallo ba karamin razana tayi da kallon yadda green eyes nashi suka sauya izuwa jaa sosai ga jijiyoyin kan san nan duk sun tashi duk da A.c dake ɗakin hakan bai hana shi zufa ba chikin murya irin na rarrashi Aunty farida tace "dan Allah prince ka saurare ni nasan baa kyau ta maka ba amma kasani ba laifin Hiyana ba che wlh bata san komai ba yarinya bai war Allah ita kanta yanzu kukan dana sanin zuwan ta duniya gaba ɗaya ma take, ta sha wahala a rayuwar ta pls my blood ka karɓi Hiyana a matsayin kanwa ba mata ba kaji? ta karisa maganar kamar zata yi kuka kawar da kansa gefe yayi chikin nitsuwa ya fara magana


"Naji zan yi tunani a kan hakan zaki iya tafiya"wani nauyayyar ajiyar zuchiya Aunty farida ta sauke dan tasan halin Bgs idan yace zai yi abu to zai yi ne addu'a take Allah ya ɗora su a kan shi, da wan nan tunanin ta miƙe ta fice daga ɗakin, wani dogon tsaki yaja tare da miƙewa ya kwanta yana kwaɓe fuska


A ɓangaren Khalid kuwa 


Aunty salma rike da hannun Zahra wadda ke ta kuka suka shiga palon sa, kwanche suka same sa saman sofa mai zaman mutun 3, yana ganin su ya miƙe zaune yana faɗin "sannu ku da zuwa" murmushi Aunty Salma tayi tana mai farin chikin yau ɗan uwan ta yayi Aure kuma abun farin chikin ma Autan su ya Aure 


Gefen sa Aunty salma ta zaunar da Zahra san nan ta koma gefe ɗaya ta tsaya chike da farinchiki ta fara magana "to ga amanar kan wata na baka ka kulamin da ita sosai fa" da murmushi a kan face nashi yace "gaskiya na karɓi wan nan Amanar hannu dubu dubu In Sha Allah zan kula da sis love na sosai kamar kwai a kan bajejjen faranti" dariya Aunty Salma tayi kafin tace "oh Allah ko kunya ta bakaji ba ko? Sunkuyar da kansa kasa yayi chikin raha yace "to Aunty babba gashi nan naji kunyar taki" tsaki Aunty salma taja chikin wasa tare da nufar kofar fita tana faɗin "ai, Ni ban soma Abba ya baku matan naku yanzu ba so nai ya bari sai nan da wata 2 masu zuwa" tana kai karshen maganar ta fice daga ɗakin  


Dawo da kallon sa Khalid yayi kan Zahra dake ta faman sharɓan kuka, hannu yasa ya goge mata hawaye chike da so da kauna yace "my wife kukan me kuma ki keyi ne? Shiru Zahra tayi bata tan ka shi ba kuma bata dai na kukan ba, murmushi Khalid yayi tare da miƙewa ya naɗe hannun rigan sa ya duƙa ya ɗauke ta chak kamar yar baby ya nufi betroom nashi da ita


A tsakiyar katafaren gadon sa ya zaunar da ita tare da zama daga ɗan gefen ta ya kwan to da kan sa kan chinyar ta kasa kasa ya fara magana


"My wife wai kukan menen hakan? Baki san zama da nine? Sunkuyar da kai kasa Zahra tayi ta chigaba da kukan ta, "oh my god Khalid ya furta tare da miƙewa zaune yasa hannu ya ɗago haɓarta, chike da so da kauna yasa harche ya lashe hawayen nata tas tare da haɗe fuskokin su yana kallon chikin idon ta "now zaki yimin magana ne ko kuma dai sai na chiji ɗan bakin nan naki? Chike da shogoɓa tace "Ni Allah yaya Khalid bana so ka mai dani part ɗin Ammi na" murmushi yayi kafin yace "au shine dalilin kukan naki? Gyaɗa masa kai tayi alamar eh "ok to bari zuwa gobe zan mai dake kinji amma yanzu tashi muje na miki wanka na shiryaki muje na baki abinchi a baki" turo ɗan bakin nan nata tayi chike da shagoɓa tace "ni na iya wanka da kai na ai" 

                   "Aa ni gaskiya ban yarda ba kizo kawai muje na miki idan ke kikayi bazaki fita sosai ba, bata san lokachin da dariya ya kubche mata ba zuba mata ido yayi yana kallon yadda take dariya sai da tayi mai isar ta san nan ta raba fuskantar da nashi tana faɗin "to ai ni nake wankana tun dama chan kuma ina fita sosai ai a haka ma ka ganni kache kana so" ta karisa maganar tare da rufe fuskar ta da hannun biyu "eyeee a lallai my wife ta girma babu zan chen ɗaga kafa kenan" "ɗaga kafan me kuma dama ai ni ban che kaɗaga kafaba" "au haka kika che? "Eh mana yaya Khalid ni ban che ka ɗaga kafa ba  to ma idan ka ɗaga kafar ka kai ta ina


Fisgota yayi da karfi ta faɗa kan kirjin sa, rungumeta yayi sosai yana faɗin "ai ko ba zan ɗaga kafar ba" ɗago da fuskan ta tayi daga kan kirjin nasa chike da shogoɓa tace "yaya Khalid ka kusa karyamin hannu fa Allah" "sorry my wife to muje na kai ki toilet kiyi wanka ko?tun da bakya so na miki, Ba tare da ya jira Amsar taba ya miƙe ya ɗauke ta chak ya nufi toilet da ita.



A ɓangaren Yusuf kuwa Aunty Mardiya na fita ya matso kusa da Amaryan sa kasa kasa yace "my baby ya jiki? Kan ta a sunkuye tace "da sauki amma har yanzu kai na na min chiwo sosai" eyya sorry kinji In Sha Allah zai dai na yimiki chiwo yanzu dai ki kwanta ki huta bari naje wajen Abba a fada ya kai karshen maganar tare da miƙewa ya nufi waje ita kuma lamrat karisa hayewa saman gadon tayi ta kwanta ba jimawa barchi yayi awan gaba da ita


A ɓangaren Fahad kuwa


Koda Aunty mardiya ta shigo tare da Amrat shiru palon babu kowa kai tsaye betroom nashi suka shiga tare da sallama babu kowa a ɗakin sai dai karan ruwan dake tashi daga toilet da alama wanka yake 

     Karisawa su kayi chikin ɗakin a bakin gado Aunty mardiya ta zaunar da Amrat tace " amrat ki zauna kijira mijin ki yana wanka ne zan koma ɗakin Ummi kinji? Batare da tajira amsar amrat ba ta juya ta fice daga ɗakin.


Almost 20mnt Amrat na zaune shiru tana sunkuye da kanta kasa tana wasa da yatsun hannun ta, jin An buɗe kofar Toilet ɗin ne yasa ta ɗago kai tana kallon kofar tana jiran taga mai fitowa dan ita kwata kwata batama san wanene mijin nata ba


Ɗaure da farin towel mai laushi da kyau a kugun'sa ya fito bai ma lura da mutun a ɗakin ba kai tsaye gaban mirrow ya nufa, ganin sa haka yasa Amrat fasa ihu dan ba karamin tsorata  da ganin halittar jikin sa tayi ba, A'sukwane ya juyo yana bin in da akayi ihu da kallo, da mamaki yake kallon razanan ne fuskar ta a nitse yace "ke wacece ke? Sai lokachin Amrat ta dawo chikin hayyachin ta da sauri ta miƙe tsaye ta kwasa da gudu ta nufi hanyar fita daga ɗakin taku biyu Fahad yayi ta damko kugunta ta baya tare da ɗaga ta sama ya dawo da ita chikin ɗakin wurgi yayi da ita a saman gadon chikin tsawa yace " wacece ke!? Me ya kawo ki ɗakin nan!?


Amrat ta gama tsorata murya ta har rawa yake ta fara magana "Aunty mardiya che ta kawo ni" " wacece ke!? "Sunana Amrat" shiru yayi yana tunanin chikin ran shi yana mai mai ta sunan Amrat tabbas na taɓajin sunan Amma na manta ko ai nane "to naji sunan ki Amrat me kika zo yi a ɗakin nan!? "Aunty Mardiya che ta kawo ni kuma tace na zauna na jira miji na ya fito sai yanzu Fahad ya tuno in da ya taɓa jin sunan lokachin da limamin babban masallacin juma'a yake faɗin an ɗaura Auren Fahad Abubakar Saraki da Amrat Ahmad guntun tsaki yaja tare da juyawa ya nufi gaban mirrow ya fara shafa mayu kan sa masu kamshi da tsada, Amrat kuwa shiru ta kwanta a saman gadon nasa ta runtse idon ta tana jiran taji me zai sake che mata


"Ke tashi ki shiga dressing room na ki ɗauko min kayan da zan sa dan ni yar Aiki aka kawomin  da sauri Amrat ta miƙe chikin sanyin murya tace "yaya ina ne wajen kayan naka kuma yaya sunan ka, da mamaki ya ɗago yana kallon ta ta cikin mirrow wai yarinyar nan ko sunana ma bata sani ba amma Abba ya san yadda ya shiga ya fita ya haɗa mu Aure nan take kuma yaji wani irin tausayin yarinyar ya kama shi chikin sanyin murya yace "sunana Fahad ki buɗe wan chan kofar ki shiga zakiga kayan na awajen ki kawomin set ɗaya, chikin sauri Amrat ta nufi dressing room ɗin 


Jim kaɗan ta fito hannun ta ɗauke da kayan nashi gaban sa ta dawo ta sungunna chikin nitsuwa tace "yaya Fahad ga kayan nan shiru yayi kamar bai jita ba, shiru ita matayi ta sunkuyar da kanta kasa tana jiran ya amsa kayan, sai da ya gama gyara gashin kansa san nan ya goma gefen gado ya zauna tare da miƙa mata hannu alamar ta kawo masa kayan, miƙewa tayi tana tafiya a hankali kamar bata son taka kasa, sugunnawa tayi a gaban sa tare da miƙa masa kayan, bin kayan yayi da kallo ba tare da ya ansa ba 


"Waye ya koya miki zaɓen abu mai kyau? "Babu kowa ni da kai na na iya, shiru yayi bai sake magana ba yasa hannu ya Ansa kayan, shiru tayi ba tare da ta miƙe ba tana ɗan satar kallon sa "tashi ki zauna a saman gadon mana, ya faɗi hakan tare da miƙewa ya shiga dressing room ɗin bin bayan sa da kallo Amrat tayi har ya shige room ɗin san nan ta miƙe ta koma gefen gadon ta zauna.



Maiduguri


"Ahzan ai na ka buge wan nan kyakkyawar yarinya haka? Kuma ina iyayenta da yan uwan ta suke? "dady wan nan yarinyar fa mahauniya che bata da hankali" " aa Ahzan wan nan yarinyar ba mahaukachiya bace ka dubi jikin ta mana ka kalleta da kyau zaka gane hakan" "to dady Ni dai a yadda na ganta sai naga kamar mahaukachiya che "To mu bari ta farfaɗo tukun nan sai muji daga bakin ta ko? Yanzu dai bari naje na sanar da mom ɗin ka sai mu dawo gaba ɗaya dan ta chigaba da kula da yarinyar" to kawai Ahzan yace miƙewa dady yayi ya fice daga ɗakin, dawo da kallon sa Ahzan yayi kan yarinyar dake kwanche bata ko motsi sosai ya zuba mata ido chikin ran shi yana yaba irin kyawun yarin yar.....


To masu karatu sai mun haɗu gobe idan Allah ya kaimu



NEW TEAM💖

💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖


*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*

     👇👇👇👇


*1,DUK ƘARFIN IZZATA*

       by(Star Lady)


*2,GIDAN AUNTY*

       by(mss lee)


*3,SARKI SAMEER*

      by(xeemat....love)


*4, JINI DAYA*

      by(mrs bbk)


P*💫STAR LADY💫*4


💖The Talent Troupe Writer's 💖



*DUK ƘARFIN IZZATA*


    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


*Episode 4*




KANO


washe gari tun karfe 7 Aunty farida Aunty salma Aunty mardiya suka shiryawa su hiyana ɗakin su da duk wani abun da mace zata buƙata an shirya musu, super market Aunty farida taje tayiwa hiyana sayayyan kanana kaya masu kyau da tsada Akwati 3 chike da kananan kayan ta kawo mata da kanta ta shirya mata a sip sosai tasake saka Hiyana a gaba tana bata shawara da kuma yadda zasuyi dan su samu su shawo kan Bgs, ba musu hiyana ta bawa Aunty farida goyan baya tare da mata alkawarin zata yi yadda tache ba karamin daɗi Aunty farida ta ji ba sosai ta sake karfafawa Hiyana guiwa tare da mata alkawarin zasu rinƙa waya kuma zata rinƙa taya ta yaki daga nata ɓangaren, Sallama sukayi dan yau zata koma Maiduguri, kuka Hiyana ta farayi dan tana ganin kamar idan Aunty farida ta tafi shike nan Yaya Prince zai kasheta, rarrshin ta Aunty farida ta shiga yi har ta hakura tayi shiru san nan Aunty farida ta tafi



Yau ta kama Monday Hiyana na zaune a ɗakin ta dan tun da aka kawota ko palo bata lekaba saboda tsoron kar ta haɗu da yaya prince, tayi light make up sanye take chikin doguwar rigar abaya baki ta yafa gyalen rigar a kanta, tayi tagumi ta zauna shiru tana tunanin ina diyana ta shiga awani hali take yanzu shin ta chi abinchi kuwa? Tayi nisa chikin tunanin da take sai taji an buga kofar ɗakin nata, wani miguwar faɗuwa gaba taji chikin sauri ta miƙe ta nufi kofar, batare da ta tambayi wanene bane ta murza key ta buɗe kofar wani dum dum taji gaban ta ya faɗi ganin Bgs a tsaye ya juyawa kofar baya ya zura hannu a aljihun kallon sa ta baya ta farayi from head to toe sanye yake chikin wando sojoji 3cuter da farin t-shirt mara nauyi zubawa gashin kan sa ido tayi ya tara ya ɗaure a baya sai sheki gashin yake sauko da blue eyes nata tayi kan wuyar sa, wani bakin lallausan gashi ne kwanche awaje har kusa da farkon bayan sa sai wani fitinannen kamshin yake zubawa kamar anyi ɓarin turare ajikin sa dawo da kallon ta tayi kan ɗamtsen hannun sa dake chike kamar zasu fasa hannun rigar  aranta tana faɗin idan yaya prince ya daki mutun da hannun nan tofa wlh ba zai tashi ba chikin sauri ta tsugunna kasa murya na rawa tace


"Yaya prince ina kwana shiru bai amsa ba kuma bai yi wani motsin da zai tabbatar maka da yaji gai suwar ba, tunani ta shigayi na mai mai ta gaisuwar ne ko kuma nayi shiru to idan nayi shiru kuma bai ji gaisuwar da nayi da farko bafa? Idan kuma na mai mai ta zai iya hukun tani kai bari dai nayi shiru ai ya ji fitowa ta bari naga me zai che shiru shiru Almost 5mins tana tsugunne, shi kuma yana tsaye ya bata baya yana kallon palon kasa, shiru shiru Hiyana har ta fara gajiya da tsuguno kafarta ta fara yimata zafi sai wani ash take faɗi, shi ko yana tsaye ko motsi bai yi ba


Juyawa yayi ya fara tafiya batare da ya kalli in da take ba sai da ya ɗan yi tafiya mai nisa ba tare da ya juyo ba yace  "Abba na kiran ki a palon sa yanzu, yana kai karshen maganar ya sauka kasa ya nufi hanyar fita palon kasa cikin sauri Hiyana ta miƙe tana kallon sa sosai ta zuba masa blue eyes nata tana kallon yadda yake tafiya, sai da ya fice daga Palon san nan ta sauke ajiyar zuchiya a file ta fara magana "kai gaskiya yaya prince yana da kyau sosai Ni wlh ma gashin kan sa na burgeni ga hannun nan na sa shima burgeni yake sosai, ɗakin ta ta koma ta ɗauki hijabi babba har kasa ta sanya san nan ta fito ta sauko kasa ta fice daga palon ta nufi palon Abba


A bakin kofar shiga part ɗin Abba ta samu Bgs tsaye yana latsa waya, tunani ta shigayi to me ya tsayar da shi kuma a nan? Karisowa tayi wajen da yake ta sake sugunnawa tace "yaya prince ina kwana, ba tare da ya ɗago da fuskar sa daga kan wayar tasa ba ya daka mata wani mugun tsawa chike da izza yace "ke Ni zaki tsayar ina jiran ki!!? Chike da tsoro da karyewar zuchiya murya sai kerma yake tace "kayi hakuri yaya prince ban san Ni ka ke jira bane, dogon tsaki yaja tare da shigewa chikin part na Abba chikin sauri ta miƙe tabi bayan sa


Gaba ɗaya family sun haɗu a table ɗin chin abinchi


 Abba na ganin Bgs da Hiyana sun shigo a tare ya fara murmushi yana faɗin "haka nake son ganin ku kowa ya shigomin shi da matar sa a tare shi yasa nache kuzo a tare, wani kululun ɓakin chiki Bgs yaji tazo masa har wuya jiyake kamar ya shake yarinyar nan ta mutu kowa ya huta wai ma ni ban ga abu da ya sanya Abba yake son dan gan tani da yarinyar nan ba


 karisa wa wajen Table ɗin  su kayi kujerar kusa da Aryan Bgs yaje ya zauna tsayuwa Hiyana tayi tama kasa zama dan tsoro, sai kallon su Zahra take ɗaya bayan ɗaya kowache tana zaune kusa da mijin ta ba karamin kyau hakan ya mata ba ji tayi itama tana bukatar zama kusa da mijin ta


 hannu Abba yasa ya mata nuni da kujerar dake gefen Bgs ɗin yana faɗin "zo ki  zauna kusa da mijin ki, jiki ta har rawa yake saboda tsoro gaba ɗaya palon sunyi shiru suna kallon ta ita kuwa zulaihat kallon Bgs kawai take tana yaba kyan sa chike da ɓachin rai Bgs ya miƙe yana faɗin "Abba ka dai na min hakan bana so! No need ma na ji dalilin da ya sanya ka kiramu na fasa yin 3 month ɗin yau jirgina zai ɗaga zuwa London" tun da ya fara magana gaba ɗaya family suka nitsu suna kallon sa yana kai karshen maganar ya juya zai fita chikin sanyin murya Ammi tace "Prince dawo ka zauna a sukwane Bgs ya juyo dan Ammi bata taɓa yi masa magana da sanyin murya haka ba kuma bata taɓa kiran sunan saba sai dai tace masa kai, lallai yau dole nayi abun da kike so my Ammi nan take yaji zuchiyar sa tayi sanyi juyawa yayi ya koma kujerar da ya tashi ya zauna, shi dai Aryan duk wan nan abun da ake bai ma san ana yi ba dan kwata kwata hankali sa baya tare dasu ya sunguyar da kansa kasa da alama tunani yake 


"Hiyana zo ki zauna kusa da mijin ki chewar Ammi chikin rawar murya hiyana tace "Ammi ni bana jin yinwa zan iya komawa ɗaki? Gaba ɗaya su Abba sai da suka tausaya mata ban da zulaihat da Aunty amarya dake ta jin daɗi  nuni da hannu Abba yayi mata akan tazo, ba musu ta karisa kusa da shi zata tsugunna yayi saurin dakatar da ita tare da kamo hannun ta ya zaunar da ita a saman kujerar dake kusa dashi "Abba wai me yasa ka kiramu ne chewar Yusuf dake zaune kusa da Baby Lamrat nashi, gyaran murya Abba yayi san nan ya fara magana


"Daga yau idan ba nawa matan ba karwan da ya sake zuwamin palo chin abinchin kowa matar sa ta rinƙa kai masa ɗakin sa, da sauri Yaya Ahmad yace "Abba ni da Umar da Haidar fa "eh ku ma ai na kusa yin naku bikin amma kafin nan kurinka zama a ɗakin ku mai Aiki tana kawo muku" Umar yayi sauri chewa "Abba dan girman Allah karka yimana irin Auren da kayiwa su yaya prince kabari mu samo matan m.. bai karisa maganar ba yayi shiru sakama kon wani mugun kallo da Bgs ya wurga masa dariya ne yaso kub chewa Zahra Amma sai tayi saurin damme wa hakan ya haifar mata da tari, tari take sosai chikin sauri Khalid ya ɗauko ruwan dake gaban Abba ya fara bata abaki yana faɗin "sorry my wife yana ɗan bubbuga mata baya


Wani kunya Ammi taji ya lullɓeta ji take kamar ta make Khalid, shi ko Abba sai murnushi yake ba karamin daɗi yaji ba ganin yadda Khalid ke kula masa da autar sa 


wani dogon numfashi yaya Aryan yaja tare da miƙewa yace "Abba zan koma Maiduguri an jima amma a yau zan dawo, bai jira amsar Abba ba ya fice da sauri saboda harara da Aunty Amarya ke wurga masa, miƙewa Bgs yayi ya nufi hanyar fita "Hiyana tashi kije ki shiryawa mijin ki breakfast nashi ki kai masa ɗaki chewar Abba yayi maganar yana kallon Hiyana kamar zatayi kuka haka ta miƙe jiki ba kwari ta bi bayan Bgs chikin fushi da ɓachin rai Aunty Amarya ta miƙe ta bar palon


Kai tsaye ɗakin ta ta nufa sauri take sosai tana shiga ta ɗauko wayar ta dake saman drawar gefen gadon ta shiga contact ta fara kiran layin hajj  sadiya bugu ɗaya Hajj sadiya ta ɗaka babu ko sallama Aunty amarya ta fara magana "Hajj sadiya ina kike? Daga ɗayan ɓangaren Hajj sadiya tace "me kuma ki ke nema na yanzu ba da kin che kekam kin tuba ba dan kawai ɗanki ɗaya ya rasu "dan Allah Hajj sadiya ki dai na wan nan magana ai lokachin gani nake kamar ni che nayi sanadiyar mutuwar tasa saboda kinga mumukasa gagarabadau ya yiwa Ahmad asiri to kingani kuma sanadiyyar rashin lfy Ahmad Aiman ya fara samun matsala kuma sanadiyar jin an che Ahmad ya rasune yasa zuchiyar Aiman ɗin ta buga ya mutu idan kikayi lissafin zaki ga kamar ni che na kashe ɗa na da hannu na "aa Hajj Hajara ba wan nan magana ba ke kika kashe Aiman ba lokachin sane kawai yayi kawai idan zaki tashi ki san me kike gwara ki tashi ki samu ki kama gidan ki a hannun ki dan yanzu fa ba'a zama motsawa ake ta ko ina" "to Hajj sadiya naji yan zu dai ni wlh ko 20m zai iya badawa in dai za'a min maganin ranan wajen Aishan nan domin suna neman haukatamin yaro "wai wasu yara kuma bayan an riga an gama Aiki" "aa Hajj sadiya ai iya diyana kawai Aikin ya kama ita hiyana wlh ko chiwon kai bata yiba haka itama karamar ko chiwon kai bata yiba ɗan gara Lamrat maganin ya kayar da itama kuma har yanzu tana cikin chiwo amma fa ba wani sosai bane" "to yanzu dai kin ga gagarabadau aikin farida yake yi idan ya gama sai mu sake yi masa maganar yaran muji me zai che "to shike nan Hajj sadiya pls ki kara himma ya maganar zulaihat kuma? "Karki damu da zanchen zulaihat na kusa kammala komai yanzu dai ki san yadda zaki rinƙa haɗa zulaihat da shi Safras ɗin saboda ta hakane maganin zai fi yin Aiki "tab lallai Hajj sadiya wlh baki san halin Safras bane bashi da kirki ba wace ta isa ta shiga part nashi kuma shima baya shiga part na kowa a gidan nan sai part na Abba da uwar sa sai kuma Aryan shi kenan "to Hajj Hajara in dai hakane mu gwada tura zulaihat taje part nashi a matsayin yar Aikin da zata rinƙa yiwa wan chan shegiyar matar tasa Aiki kinga daga nan zamu samu abun da muke so "eh hakane wlh hajj sadiya kin kawo shawara haka ko za'ayi barima naje tun yanzu na shirya hakan, bari na samu zulaihat na faɗa mata yadda zamuyi kin gama chikin ruwa sanyi zulaihat zata chi uban yarinyar" wani dariyar mugun ta Hajj sadiya tayi kafin tace  "kai kawata shiyasa nake bala'i son ki "ni ma Ai ina bala'i son ki hajj sadiya domin duk wata matsala da na shiga ke kaɗai kike bani mafita yanzu dai bari muje mu fara shiri akan hakan, daga nan sukayi sallama Aunty amarya ta ajiye wayar ta miƙe sai murna take ta nufi waje


Washe gari


Amrat che kwanche saman katafaren gadon yaya Fahad sai juyi take tana murkusoso ta dafe chikin ta da hannu ɗaya wasu siraran hawaye masu ɗumin gaske ne suke bin gefe da gefen kumatun ta Takai Almost 11mins a awan nan yanayin 


Turo kofar toilet Fahad yayi ya fito ɗaure da towel fari tas mai laushi da kyau a ƙugun sa gashin kansa sai ɗigar da ruwa yake alamar wanka yayi, gaban mirrow ya nufa batare da ya kalli in da Amrat take ba yace "ke jeki fitarmin da kayan set ɗaya" shiru shiru Amrat bata amsa ba dan bazata iya magana ba jin kuka kasa kasa ne yasa Fahad ya ɗan waigo ganin halin da take chiki ne yasa shi ajiye perfume dake hannu sa da sauri ya karisa gaban gadon yana faɗin "ke lfy kike kuwa? Ganin ta kasa amsa masa ne yasa ya haye kan gado tare da sa hannu ya riko hannun ta dake dafe da chikin nata chikin sanyin murya yace "chikin kine ke miki chiwo? Shiru Amrat bata amsa ba, addu'a ya fara karan to mata kamar haka "*ya hayyu ya kayyumu bi rahmatika astagisu aslili shanin kullahu wala takil illa nafsi ɗar fata ain wa laila ahdin ninan nas* yana kai karshen Addu'ar ya tofa a hannun sa chikin nitsuwa ya kai hannun nasa kan maran ta da nufin ya shafa mata addu'a wani irin shock yaji lokachin da hannu sa ya taɓa lallau san fatar marar ta, da sauri ya zame hannun sa yana kallon face nata, ba ƙaramin kyau ta masa ba mu samman idan chikin nata ya murɗa yadda take tsuke bakin nata ba karamin kyau hakan yake masa ba ya shagala da kallon ta sai gani yayi tayi wani miƙa sai kuma ta saki ji ta ɗauke diff kamar an ɗauke wutan nepa

     Chiki sauri yasa hannu yana ɗan shafa kumatun ta yana kiran sunan ta "Amrat Amrat" shiru bata ko motsi hannun sa ya ɗora saman kirjin ta, da sauri ya ɗauke hannun nasa ganin alamar suma tayi ne yasa ya kwanto da kan sa dai dai fuskar ta a hankali ya ɗan girgiza kan nashi ruwan da ya wanke gashin kan nashi ya zuba mata a fuska kamar yayyafi dogon numfashi taja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuchiya Slowly ta buɗe idon ta a kan face nashi domin kuwa fiskar sa na dai dai sai tin tata fiskar ya zuba mata ido yana kallon irin kyawun halittar da Allah ya mata


Da sauri ta mai da idon ta ta rufe kasa kasa yace "chikin naki ya dai na chiwo ko? Da kyar ta iya buɗe ɗan ƙaramin bakin ta chike da shagoɓa  tace "Allah yaya Fahad bai dai na ba yana min amma ya rage ba.. ba ta kai karshen maganar ba sai jin fuskar sa tayi akan nata ya haɗe fuskokin su waje guda yana kallon idon ta dake rintse wani irin yana yake ji yana shigar sa wadda shi kansa ba zai iya misilta  wani irin yana yi yake chiki ba, chikin dashewar murya yace "in baki magani ne? Batare da ta buɗe ido ba chikin sauri tace "Eh yaya Fahad dan Allah ka bani nasha ko Allah zai sa chiki na ya dai na chiwo "kin shirya an san maganin nan kuwa? "Eh yaya Fahad wlh na shirya "to idan dai kin shirya buɗe idon ki dan maganin baa bawa mai rufeffen ido" tun bai kai karshen maganar ba ta waro idon ta chikin nashi, murmushin gefen fuska ya saki tare da matso da bakin sa dai dai kan tata har bakin nasu na gogan na juna wani irin yana yake ji ji yake gaba ɗaya tsikar jikin sa na tashi kasa kasa yace "ashe da gaske kina son ganin first shikarun ki nawa yanzu "13 years nake yanzu ta bashi amsa tana mai da kallon ta kan ɗan karamin red lips nashi 

       

"To kallon me kuma kike wa lips na ko dai ya miki kyau ne? Chikin sauri ta kawar da idon ta gashi ba halin ta rufe ido kar yache ba zai bata magani ba "eh mana yaya Fahad bakin ka na da kyau sosai" murmushi gefen fuska ya saki kafin yace "to in baki ne? "Eh yaya Fahad idan zamuyi chanji ina son wlh kabani naka in baka nawa" bata gama rufe baki ba ya haɗe bakin su waje guda a hankali yake kissing lip nata na kasa mutuwar kwan che Amrat tayi gaba ɗaya jin wani sabon yanayi tayi ji take kamar ba ita ba runtse ido tayi ta kame jikin ta waje guda 


Fahad kuwa jin sa yake a sabuwar suniya sai wani numfashi yake fitar wa da kyar da kyar


Almost 10mins yaya Fahad na kissing ɗin amaryar sa a hankali ya zame bakin sa daga nata yana kallon face nata da sauri ya yunkura zai mike sai kuma ya dawo a sukwane sakama kon towel dake jikin sa ya kwanche, rumfa ya mata da faffaɗar kirji sa da kyar ya iya buɗe baki ya fara magana muryan sa har sarkewa yake "girma ne yazo miki kuma gashi na kin ɓatamin bet shit, ki rufe idon ki idan na shiga dressing room sai ki tashi ki shiga toilet ki gyara jikin ki ki dawo ki chire bet shit ɗin ki shin fiɗa wani kinji ko?  Kai ta gyaɗa masa tare da chewa "to"


A hankali ya yunkura tare da chafko towel nashi da sauri ya karisa miƙewa ya nufi dressing room nashi


After 15mins 


Amrat ta fito daga toilet ɗaure da towel a kirjin ta wadda ya sauko har guiwar ta kamar zatayi kuka ta kariso tsakiyar ɗakin zaune a bakin gado ta samesa yana latsa waya jin fitowar ta ne yasa ya ɗago ido yana kallon ta 

  

"Lfy Amrat na gan ki a birkiche haka? "Yaya Fahad wlh jini na gani a jikina kuma na wanke amma ya sake fitowa" kallon ta Fahad ya shigayi from head to toe ya fahimci Amrat bata san komai ba dan haka sai ya ajiye wayar sa a saman drawer ya miƙe ya nufi in da su Aunty farida suka shiryawa amrat ɗin kayan ta walldrop ɗin ya buɗe ya zaro pant ɗaya daga chikin san nan ya buɗe ɗayan ɓangaren ya shiga dubawa sosai ya wasa kayan dake chiki gaba ɗaya chan kasan kayan ya ga Always a jere, ɗauko leda ɗaya yayi ya koma bakin gadon sa ya zauna ajiye pant ɗin yayi a gefe san nan ya buɗe ledar Always ɗin ya zaro ɗaya ya sanya mata a chikin pant ɗin ya mika mata tare da faɗin "ansa kije kisa sai kizo na koyamiki yadda akeyi lokachin period" ganin hakan yasa ta fahimci abun da yaya Fahad ke nufi sai ta sunkuyar da kai kasa saboda kunya tama kasa ko motsawa daga wajen


Ganin haka yasa Fahad ya miƙe ya nufeta hannu yasa ya ɗago haɓarta runtse ido tayi tana tsuke baki, bai san san da ya saki wani cool murmushi ba "kunyata kike jine? Shiru tayi bata che masa ko mai ba sakin haɓar tata yayi ya kama hannun ta ya sanya mata pant ɗin a chiki tare da shafa fuskan ta da ɗayan hannun sa yana faɗin "to amma kunyar taki zai barki ki iya shiga toilet ɗin ko? Ko dai shima toilet ɗin sai na kai ki da kai na"? Jin hakan yasa Amrat ta kwasa da gudu ta koma chikin toilet ɗin yar dariya yaya Fahad yayi wadda yasa wushiryar dake tsakanin fararen hakoran sa na gaba ta bayyana


 Juyawa yayi ya koma gaban gadon ya sa hannu ya yaye bet shit ɗin dake shinfiɗe a gadon ya nufi wajen ajiye kayan wanki ya ajiye san nan ya ɗauko wani bet shit ɗin ya shinfiɗa ya haye gadon ya kwanta tare da jawo wayarsa ya cigaba da latsawa



Masu karatu sai mun hadu gobe idan mai dukka ya kaimu




NEW TEAM💖

💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖


*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*

     👇👇👇👇


*1,DUK ƘARFIN IZZATA*

       by(Star Lady)


*2,GIDAN AUNTY*

       by(mss lee)


*3,SARKI SAMEER*

      by(xeemat....love)


*4, JINI DAYA*

      by(mrs bbk)


*💫STAR LADY💫*4


💖The Talent Troupe Writer's 💖



*DUK ƘARFIN IZZATA*


    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


*Episode 5*



.....da wani matsanan chin ihu jabir ya farfaɗo daga doguwar suman da ya shiga sakamakon bugun da bgs ya  masa a baya, da sauri daddyn sa ya miƙe daga saman kijeran da yake ya nufi gadon da jabir  kwache kiran sunan shi dadyn sa ya farayi yana ɗan tattaɓa sa da kyar jabir ya nitsu tare da waro idon sa kan dadyn na shi, wani dogon tsaki yaka tare yun kurawa yana kokarin mikewa hannu dady'n sa ya sa yatai maka masa ya miƙe zaune chike da rashin kunya da tsaurin ido jabir yace "dadyn kada ka sake taɓani pls "jabir what are saying ne? "Abun da kaji shi nake faɗe dady" "oh sorry my lovely son nasan nayi laifi amma amin afuwa ko" "dady idan kana son namaka afuwa to wlh sai ka kamomin Hiyana na mata fyaɗe kuma sai ka kamo wan da ya bugenin nan  kasa yaran ka su ɗaure sa na koya masa hankali yana maganar yana kwaɓe fuska "oh my lovely son wan nan kawai bukatar ka to ka kwantar da hankalin ka ka sa a ranka tamkar hiyana take ko wacece to kasa dai a ranka tamkar tana ɗaki tana jiran ka kaji? Shi kuma wanchan ko dan gidan uban wayene sai an nemo sa zan baza yarana kai har da yaran mum ɗin ka zan haɗa sai  an kamo shi koma ai na yake, karka damu da hannun ka zaka masa hukuncin" murmushin jin daɗi jabir yayi kafin yace "to dadyn na ngd shiyasa nake Son ka amma ina mum ne? "Mum ɗin ka  tana ɗaki taje wanka, yunkurawa jabir yayi yana faɗin "dady'n ya kamata na je school ban san ko rana ɗaya ya wucheni ban je school ba, shiru dady yayi yana mamakin wato shi jabir bai ma san ya kai 2 weeks a sume ba kenan sauka jabir yayi daga gadon ya nufi toilet dan yin wanka, miƙewa dady yayi ya fice daga ɗakin ya nufi ɗakin sa.


 YOLA 


Ihu inna habiba take kamar ranta zai fita sai murkusoso take a tsakiyar ɗaki tana dafe da chikin ta, ga kwaryar magani a gefenta da alama wani abun tasha, gaba ɗaya kauyen babu wan da ya kawo mata ɗauki mafi yawan chin jama'ar garin suna jiyo ihun ta amma babu wan da ya ko kalli gidan ta kallon mitunchi ma bare a sa ran akoi wadda zai kawo mata agaji, kuka take tsakanin ta da Allah tana juyi tana faɗin "na shiga uku na!! Mutuwa zanyi wayyo Allah!! Ahmadu ka dawo ka ya femin, wayyo Ummi na san na chutar dake ki dawo ki ya femin shikenan ni kam nan take wasu manya manya kuraje (kurji) suka fara fito mata a jiki ta ta ko ina har kan ido chikin hanchi chikin bakin ta ga bala'i zafi idan kurjin yazo fitowa tun tana iya ihu har ta kasa takoma fitar da nishi kawai tana ji tana gani jikin ta duk ya lalace da wayan nan kuraje masu bala'i zafi da kuma wari dan idan kurjin ya fito bayan 10mins sai ya fashe ya zama kamar kunan wuta sai wani ruwa mai wari ya fara fitowa daga wajen haka dai inna tayi ta juyi a chikin ɗakin ta ba wan da ya kawo mata ɗauki har numfashi ta ya ɗauke ɗiff



A ɓangaren buba kuwa ba laifi yana samun sauki dai dai gwargwado dan yanzu ya dai na buge buge da fisge fisge sai dai ya kwanta shiru ba um ba umm shiru baya magana, yaya Bello yana bashi kulawa sosai da sosai


A ɓangaren hasana kuma laulayin chikine gadan gadan take fama dashi yaya Bello ba ƙaramin ko kari yake ba duk abun da chikin hasana yake so tofa koman dare bawan Allah n nan sai ya fita ya nemo mata koda kuwa karfe 1 na dare ne idan ma mangoro tache take so tofa ko mai dare sai ya fita ya hau bishiya mangoro ya chiro mata.


Innar buba na samun sauki sosai domin ba karamin kulawa take samu wajen yaya Bello da Innar saba yanzu kunburin kafar nata ya ragu sosai harma tana iya ɗan takawa a hankali,ba karamin daɗi yaya Bello ya jiba ganin Buba da Innar sa suna samun sauki.


Duk da ɗawai niyar dake kan yaya Bello hakan bai hana shi kula da amanar da Ammi ta bashi ba na kulawa da dabbobin su hiyana ba yanzu haka kusan shanu 20 ne suka Aihu shanu fa sai daɗa yawa suke abun baa magana gashi suna samun kiwo mai kyau suna koshi sosai sai girma suke karawa.



Maiduguri


A hankali yarinyar da Ahzan ya kaɗe da mota ta fara waro manya manyan idon ta, bin ɗakin da kallo ta fara yi ganin ta buɗe ido ne yasa Ahzan dake zaune kusa da mum ɗin sa da wata yar budurwan yarinya miƙewa chikin sauri ya nufo gadon da yarinyar ke kwanche bai kai ga karisawa bakin gadon ba yaja birki da sauri a ɗan tsorace yake kallon yarinyar chike da mamaki mum tace "Ahzan lfy kuwa? Baya baya ya ɗan yi kaɗan a hankali yace "mum zo kiga yarinyar nan shin da gaske ne abun da nake gani ko kuma dai ido nane, tasowa mum tayi ta nufo shi, turus itama ta tsaya ta kasa karisawa bakin gadon, chike da tsoro tace "Ahzan anya ba aljana ka buge ba kuwa? domin ni kam a bil adama dai ban taɓa ganin mutun mai kyan yarinyar nan ba, kuma ka dubi kwayar idon ta kwata kwata ba irin na mutane bane" 

    "No mum akoi mutane masu kwayar ido blue irin nata sai dai basu da yawane kuma baa Chika samun su a nan gida Nigeria ba sai dai kasashen turawan nan, Ni kyawun nata ne da ta buɗe ido shine ya tsoratani nake ganin kamar ba mutun ba 


tasowa yar budurwan dake zaune a bayan su tayi itama ta nufo su tana faɗin "mum menene? Hannu mum tasa ta mata nuni da yarinyar dake kwanche kan gado tana faɗin "hanan kalli yarinyar da yayanki ya buge ne ta farfaɗo, kai kallon ta hanan tayi kan gadon da yarinyar ke kwanche tana kallon saman, chike da murna hanan tace "wow mum kinga yarinya mai kama da Aswariyya raj na kasar India sai dai blue eyes ne kawai da ya bambam tasu ta kai karshen maganar tana nufar gadon da yarinyar ke kwanche  gefen ta ta zauna tana faɗin


"Sannun ki ya jiki? Dawo da blue eyes nata yarinyar tayi kan hanan, sosai take kallon hanan "zaki iya yimin magana? chewar hanan, shiru  yarinyar tayi batace komai ba karisowa wajen Ahzan da Mum su kayi "hanan jeki kira likita ki che masa yarinyar ta farka" chewar Ahzan yayi magana yana kokarin zama a gefen gadon 


"Yammata ya sunan ki mum ta tambaya tana kallon yarinyar shiru yarinyar bata yi magana ba sai binsu da ido da take "mum ina ganin mu kyaleta tukun nan ko? tun da kinga yanzu ta farfaɗo kila sai anjima idan ta sake samun nitsuwa zatayi magana" "eh hakane Ahzan amma gaskiya yarinyar tana da kyau sosai, shiru Ahzan yayi dan yama rasa me zai che domin kyan yarinyar ya gama ruɗar da shi 


Dr walid ne ya shigo ɗakin da sallama ɗauke a bakin sa hanan da Nurse biyu suna biye da shi a baya, zuwa yayi ya fara mata yar gwaje gwaje sa da zaiyi yayi yar dube duben sa, san nan ya dawo da kallon sa kan su Ahzan da gaba ɗaya sun zuba masa ido suna sauraron suji me zai che "Alhadulillah yarinya dai ta samu sauki amma akoi yar matsala bazata iya yin magana ba yanzu wata kila gaba zata iya chigaba da magana sai kurinƙa sata a addu'a, shiru sukayi ba wan da ya sake magana, Dr walid ya kwashe kayan aikin sa ya nufi waje



KANO


Khalid da Yusuf ne zaune a palon Abba suna hira "amma yaya Khalid kana ganin Bgs zai so yarinyar nan kuma ya zauna da ita a matsayin mata kuwa? Murmushi Khalid yayi kafin yace "inaga duk gidan nan ba wan da ya kai Ni sanin halin Bgs, ko Aryan bai kai Ni sanin halin saba domin Aryan baya shiga abun da baa shigar da shiba ni kuma ko da Bgs bai shigar da niba in dai naga abun da bai min ba sai nayi magana shiyasa nafi Aryan shiga jikin Bgs sosai wlh kaji na rantse maka ko? Ko Bgs zai so yarinyar nan tofa inaga sai mun haɗu gaba ɗayan mu mun dangana da ɗakin gaba mu ɗauki shekara ba barchi dare mu kwana muna sallah muna masu addu'a idan ba haka ba abu mai wuyar gaske ne Bgs yaso sister shifa da mace da namiji duk ɗaya yake kallon su ba shi da wani shauki baya jin wani filling shifa bai ma san kyau ba bare muche idan yaga kyan sister zai iya ruɗe wa yace yana son ta, to bai ma san kyau ɗin ba shi idan ba kyan bindiga  boom da kuma bullet ba bai san kyan komai ba, kai in ta kai che maka ma idan kaga Bgs ya ɗaga ido ya kalli sister to wlh a rashin sani ne sai kache baka ma san shiba kake min irin wan nan tambaya mutumin da ko Aryan baya ɗaga ido ya kalla ka dubi yadda suke da Aryan ɗin nan fa, kuma wlh ba wai Bgs baya son mu bane ni nasan yana matikar son mu shi yasa duk wani iskilancin da zai min bata damu na nariga da nasan haka halin sa yake ina da tabbacin idan ba mu da muke tare da shi ba sai kuma Abba da Ammi tofa ba wan da a gidan nan zai che ga kalan voice ɗin Bgs kai a gidan nan ma akoi wayan da basu taɓa jin voice nashi ba bare ma su riƙe kalar ta" dakatawa da magana Khalid yana kallon Yusuf da ya sunkuyar da kai kasa kamar mai tunani


"Yusuf tunanin me kakeyi kuma? Ɗago kai Yusuf yayi tare da sakin murnushin mugunta yana kallon Khalid "lfy kake irin wan nan murmushin haka Yusuf? "Kasan me yaya Khalid wlh idan na tuna wata rana sister zata fito ɗauke da chikin Bgs sai abun ya rinƙa bani dariya zan ga wan nan lokachin kuma wani irin iskanci zai mana shin zai chi gaba da chewa kallo ɗaya yakewa wace da namiji ne ku kuma alokachin zai fara bamban tasu" "amma gaskiya Yusuf baka da dama wlh wai daman tunanin baby Bgs da sister kake ko to sai kayi kokari ka dage da yi musu sallar dare kana rokon Allah daya sanya soyayyan da tausayi da imani a zuchiyar Bgs  dukka dan wani lokaci idan Bgs yayi wani abun ni tunani nake anya yana da imani kuwa "aa yaya Khalid dolefa wata rana Bgs zai hakura ya rungumi kadda ya kama matar sa domin dai kaji me Abba yace ko mutuwa yayi bai yadda Bgs ya saki hiyana ba to kaga zama da ita ya zama masa dole" "eh hakane Yusuf kana da gaskiya zama da ita ya zama masa dole amma yanzu ta yadda sister zata juri zama da shine abun dubawa domin wlh zata sha wahala ba kaɗan ba gashi baya magana baya kallon mutane idan ka masa magana ba zai am saba idan kayi tunanin bai ji bane ka mai mai ta ya daka maka tsawa kai duk wani abun da zakayi ka burge ɗan adam idan ka yiwa Bgs  hukun taka zai yi shikam babu wani abu a duniya dake burge sa inaba Gun da bullet ba mutun ne bazaka taɓa gane hagun sa ba bare dama"


"Ai yaya Khalid kai baka ma sani bane wlh gaba ɗaya wajen aikin mu kama daga manya har kananun sojoji masu tasowa da zarar an ambaci sunan Bgs kowa jikin sa rawa yake Hmmm ai a gida ma yana muku sassauci sai kaje wajen aikin mu watara zaka sha mamaki dan akoi wata rana da wani soja yayi laifi yaya Aryan yace Bgs ne zai masa hukuncin wlh sojan nan yana jin anche Bgs ne zai hukunta tashi yasa bindiga ya harbi kansa ya mutu, kai bama wani ba ko ni da kai na idan misali yanzu nayi laifi a che Bgs ya hukun tani to ina mai tabbatar maka harbe kai na zanyi na mutu dan da Bgs yamin hukun chi gara na mutu na huta dan hukunchin sa ba kyau ba zai kashe ka ba amma zaka gwanmachi mutuwa idan ya fara hukun taka, kana gani gaba ɗaya faɗin London idan aka ambaci sunan shi sai kasar ta girgiza daga manya manya masu faɗa aji a kasar har kananan yan siyasa mutuwar tsoron sa suke koda super market kaje chikin wasa ka amince sunan sa nan take zakaji jama'a sun nitsu ba zaka rasa masu furta kallamar shahada a chikin su bama" 

     "To ai Yusuf wan nan dalilin ne yasa nache maka wani lokaci idan Bgs yayi wani abun sai naga kamar bashi da imani mu dai yanzu sai dai mu dage mu taya sister da addu'a" dariya Yusuf yayi kafin yace "ba dole na taya sister da addu'a ba domin idan Allah ya dai dai ta komai ɗan da zasu haifa ba karamin kyau zai yiba madara da madara ne suka haɗu kyau iya kyau baa magana shiyasa na yanke hukunci first born na Bgs nawane awaje na zai zauna, amma Allah yasa ya ɗauki blue eyes na sister" tsaki Khalid yaja san nan yace "wlh Yusuf kai dai baka da aiki wato har ka tsara yadda ɗan su zai kasan che ko to in ban da kai ma da wani zanche Ai da Bgs da sister kaman nin fuskar su ɗaya basu da wani banbanci idan ba na kalar ido ba" Yusuf zai yi magana kenan idon sa ya sauka a kan Abba dake tsaye a bakin kofar Betroom nashi ya harɗe hannu a kirji ya zuba musu ido yana kallon su


 chikin sauri Yusuf ya miƙe ya kama hanyar fita yana faɗin "my baby na kirana miƙewa Khalid ma yayi batare da ya lura da Abba ba ya bi bayan Yusuf yana faɗin "to ai nima sis love ɗina na jirana binsu da ido Abba yayi har suka fice daga Palon sauke nauyayyar ajiyar zuchiya yayi kafin ya fara magana


"Na tabka babban kuskure arayuwata nayi da na sanin haɗa Bgs da hiyana ido na ya rufe bani da burin da ya wuche in samo wa ɗana mace ta gari batare da na yi la'akari da halin da ita yarinyar zata shigaba, gaskiya da baa ɗaura Auren nan ba da ba abun da zai hanani in aura wa Ahmad ita ni da kaina na jefa rayuwar marainiyar Allah a chikin kunchi da damuwa innalillahi wa inna ilaihir rajiun Ya Allah kana gani ban yi hakan da nufin chutar da itaba ban yi hakan da nufin kun tata ma rayuwar taba,nayi hakan ne da kyakkyawar niya da kuma yakinin wata rana zai sauya ban san chewa abun nashi ya kai har haka ba daga chewa Bgs ne zai maka hukunci kawai sai ka harɓi kanka da bindiga to inaga yarinyar da aka haɗasu dole kuma anya bazan raba auren nan ba kuwa kai dole nayi magana da Aisha tun abu bai yi nisa ba musan abun yi,  ya Allah ka kawo min agaji Allah ka kawowa hiyana mafita yana kai karshen maganar ya juya ya koma chikin betroom na shi



Kwanche yake a saman katafaren gadon sa yana latsa waya kiran Aunty farida che ta shigo wayar sai da wayar ta kusa tsin kewa san nan yayi picking tare da manna wayar a kunnen sa, daga ɗayan ɓangaren Aunty farida tace "Hello Prince Ykk Y gida? Shiru ya ɗan yi na yan sakanni kamar ba zai yi magana ba "lfy Ykk?ya faɗa a takaice yayi maganar yana kawar da fiska gefe kamar yana gaban ta "Ina lfy dan Allah prince magana nake son yi da hiyana kuma kaga bata da waya pls ka kai mata wayar ka muyi magana" ta karisa maganar chike da fargaban abun da zai biyo baya, Aunty farida na gama magana batare da ya bata amsa ba ya katse kiran tare da yin block na number Aunty farida yayi wurgi da wayar gefe guda, wani dogon tsaki yaja tare da miƙewa ya fice daga ɗakin ya nufi part na Aryan


Kwanche saman sofa mai zaman mutun 3 ya isko Aryan ya ɗora hannun sa ɗaya a saman fuskar sa dai dai sai tin ido ɗayan hannun kuma ya ɗora a kan chikin sa yayi shiru, shiru Bgs ya tsaya a bakin kofa yana kallon yadda Aryan ya rame sosai yayi baki ya sauya gaba ɗaya ya fita hayyachin sa kamar ba shi ba nan take wani mugun tausayin Aryan ya dira masa a rai 


a hankali ya zuro kafafun sa ya shigo chikin palon saman sofa mai zaman mutun 1 ya zauna kasa kasa ya fara kiran sunan Aryan "Aryan Aryan" ɗauke hannun sa Aryan yayi daga kan fiskar sa slowly  ya waro Ash eyes nashi da suka sauya yanzu sun kara girma saboda raman da yayi sunyi jaa sosai gaba ɗaya jijiyoyin idon nasa a tsai tsaye suke kallo ɗaya yayiwa Bgs ya kawar da kan sa gefe guda tare da yun kurawa ya tashi zaune "Aryan ka tashi ka shirya dan ina ga yau zamu wuche mu koma bakin aiki ba zan iya zaman Naija ba" chikin kasalalliyar murya Aryan ya fara magana "Bgs ka tafi kawai ni ba zan je ko ina ba tare da matata ba idan kaga na bar Naija to tare da ita ne" "what!!? Aryan kasan me kake faɗe kuwa mace fa kace ni ai na ɗauka duk damuwar da kake chiki saboda rasuwar Aiman ne" "No Bgs zafi biyu ne a lokacin guda suka haɗun min ina rokon Allah daya bani ikon chin wan nan jaraba da ya jarab cheni da shi, wlh zuchiya ta ta fara karaya kwata kwata ji nake duniya ta ishe ni na rasa ina zan saka kaina" "Amin amma yanzu dai katashi kaje ka shirya mu tafi, ka dai na yawan tunani addu'a Aiman ke buƙa ba wani abu ba"

       "Bgs nafa faɗa maka babu in da zanje ba tare da matata ba "wai ni kam Aryan kana da lfy kuwa kasan me kake chewa kuwa Aikin naka fa "bgs lfy na kalau aiki kuma idan ba zaka iya ɗaga min kafa har Allah yasa naga matata ba to  zan rubuta maka later barin aikin sai kasa hannu domin idan babu my d a rayuwata rayuwar tawa bata da sauran wani amfani, shiru Bgs yayi ya zubawa Aryan green eyes nashi yana kallon sa from head to toe ya san dai iya gaskiya Aryan ke faɗa domin duk wani maganar da zasu yi da Aryan tofa basa saka wasa a chikin ta "Aryan mace kuma kai ina ba gaskiya kunne na ke faɗamin ba "no bgs gaskiya kunnen ka ke faɗama ba karya bane ina son matata ina kaunar ta fiye da rai na tun ranar da na fara ganin ta a duniya na kamu da matsanancin Son ta idan har na bika London yanzu ba tare da ita ba tofa ba zan kai labari ba dan haka ka kyaleni a nan kawai har ta Allah ta kasan che idan Allah ya ƙaddara zan ganta tofa zaka iya dawowa ka sameni idan kuma babu rabon na ganta tofa zaka dawo kasamu gawata yana kai karshen maganar ya miƙe da kyar ya shiga betroom nashi, wani irin bakin ciki ne ya tokarewa bgs makoshi jiyayi ya kara tsanar mace a rayuwar sa yanzu yasake tabbatar wa kan shi mace halittace mai rauni kuma duk lokacin da ta raɓeka kai ma zaka zama mai rauni dobi duk jarumtar Aryan da izza da kuɗi da mulkin da yake da shi jibi yadda ya dawo saboda mace, macen ma yar karamar yarinya no ba zan taɓa bari hakan ta faru da niba wlh mikewa yayi jiki ba kwari yanufi hanyar fita har yakai bakin kofar fita sai kuma ya juyo dan ba zai iya barin Aryan a halin da yake chiki ba  bin Aryan yayi chikin betroom ɗin


Zaune a gefen gadon ya isko Aryan ya dafe kansa da hannu ɗaya sai wani huci yake yana murza sai tin zuchiyar sa da hannu ɗaya, karisowa in da yake Bgs yayi gefen sa ya zauna yasa hannu ya chire hannun Aryan da ya dafe kan sa dashi chike da tausayin ɗan uwan nashi ya fara magana "Aryan pls ka daina damuwa kasan dai ba zan iya jure ganin ka a wan nan yana yin bako zan baka hutu har tsawon lokaci da zaka gane matar taka san nan ai na ta ɓata? Chiki rau'nanniyar murya Aryan yace "a Maiduguri ta ɓata" "ok to nama alkawarin in dai tana chikin Maiduguri bata fitaba to In Sha Allah bazata kara kwana biyu bata dawo gareka ba, kayi waya headquarter kace ni na bada izinin abaka sojoji mota 20 naso na taya ka neman ta da kaina amma ba lokachin all the best my blood amma dai ka dai na shiga damuwa dan in kana chikin damuwa nima dole na shiga damuwa kuma ba zan samu kwanchiyar hankali ba" juyowa Aryan yayi ya rungumi Bgs yana faɗin "nagode da ka fahimci ni nagode ɗan uwana" hannu Bgs yasa yana ɗan bubbuga bayan Aryan awan nan yanayin Fahad ya shigo ya same su 


Zama yayi a gefen Bgs yana kwaɓe fuska sakin Bgs Aryan yayi yana faɗin "Fahad lfy na ganka haka, sai lokachin Bgs ya dawo da kallon sa kan Fahad ɗin "yaya Aryan pls wani magani ya kamata na bawa Amrat  bata da lfy ne? Dogon tsaki Bgs yaja tare da miƙewa ya fice daga ɗakin 


"me yake damun ta Fahad? Shiru Fahad yayi ya sunkuyar da kai dan bai son ya faɗawa yaya Aryan amrat ta fara period "to Fahad lfy ko dai chiwon nata baa faɗa ne? "Aa yaya Aryan kawai irin chiwon sun nan ne na matan kuma chikin ta yana chiwo sosai tun safe takemin kuka" duk da tashin hankali da Aryan ke chiki hakan bai hana shi yin murmushi ba dan Fahad ya bashi dariya eyee su Fahad ma an girma har da mata yanzu kam "tashi gaje ka ɗauko min box bari na baka maganin da sauri Fahad ya miƙe ya nufi wajen da ake ajiye wa ya ɗauko ya kawowa yaya Aryan magani kala uku Aryan ya bashi tare da faɗa masa yadda zai bata chikin sauri Fahad ya ansa tare da faɗin ngd kana ya fice daga ɗakin binsa da kallo Aryan yayi har ya fice san nan ya karisa hayewa kan gadon ya kwan ta ya lumshe ido


KHALID


" Yaya Khalid dan Allah ka barni naje wajen Aunty hiyana mana" chewar Zahra dake kwanche saman sofa ta tada kai da chinyar Khalid "eyeee Auta wato yanzu ba kya tsoron yaya prince ko!? "aa yaya Khalid ina tsoron sa sosaima amma dai gaskiya zanje wajen Aunty hiyana dan wlh ina kewar ta sosai" "to yau she kika fara kiran Hiyana da Aunty kuma?Yayi maganar yana tura hannun sa chikin rigar ta, ɗan buge hannun sa Zahra tayi chikin shogoɓa tace  "Kai yaya Khalid jiyama da ka shamin wlh zafi suke min ni ka kyaleni" sunkuyo da kansa yayi dai dai sai tin face nata chike da so da kauna yace "gaskiya ni da kayana ba zan bari ba bazan iya dai na sha da kuma matse suba" rufe ido Zahra tayi ta turo baki tana faɗin "Allah to sai na koma ɗakin Ammi na" yar dariya yayi kafin yace "ai da yafi domin a part ɗin Ammi ma zai fi daɗi abun kinga jiya dan ina sha kika rinƙa min kuka wai zafi to idan a part ɗin Ammi ne ko zan shanye dukka ba zakiyi kuka ba dan kina tsoron wani yaji kuma kin san ni kam ba ruwana ko agabab Ammi zan.. bai kai ga karisa maganar ba Zahra ta rufe masa baki da hannun ta tana faɗin "ai nasan zaka iya to ni babu in da ma zanje yanzu dai pls yaya Khalid ka barni mana naje na ga Aunty hiyana" "to naji idan na barki kikaje kika dubo hiyana in kin dawo me zaki bani? Da sauri Zahra tace Allah ka barni zaje duk abun da kake so zan baka" "kin tabbatar? "Eh yaya Khalid na tabbatar "ok to tashi kije amma karki daɗe minti 30 na baki kawai "yauwa yaya Khalid nagode" chikin zumuɗi ta muƙe


fisgo ta yayi ta dawo ta faɗa saman kirjinsa a tare suka furta ash zafi "yaya Khalid me kuma na maka ka barni na tafi mana pls" "ba zaki tafi baki min kiss ba" turo baki Zahra tayi tana faɗin "to ka rufe ido ka" "aa ban yarda ba gaskiya haka jiya ki kamin ni dai ido na a buɗe zaki min in ba haka ba afasa zuwa wajen Hiyana nan" dukan wasa ta kai masa a kirji bam tana faɗin "Allah yaya Khalid kai ko "amin hot kiss ko kuma afasa zuwa wajen Hiyana ɗago kanta tayi a hankali ta haɗe fuskokin su tare da runtse idonta a hankali ta kamo lips nashi na kasa tafara tsotsa kamar jira yake daman ya tura hannun sa chikin rigar ta ya fara wasa da breast nata sai wani nishi yake Zahra data ga abun nashi ya fara yawa chikin dabara ta shammache sa ta kwache kanta da gudu ta miƙe ta fice daga Palon kwafa yayi yana faɗin "wlh zan kamakine yau bazan ɗaga miki kafaba, ita dai Zahra bata bi ta kansa ba tayi waje abun ta kai tsaye part ɗin Bgs ta nufa gaban ta na dukan uku uku


NEW TEAM💖

💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖


*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*

     👇👇👇👇


*1,DUK ƘARFIN IZZATA*

       by(Star Lady)


*2,GIDAN AUNTY*

       by(mss lee)


*3,SARKI SAMEER*

      by(xeemat....love)


*4, JINI DAYA*

      by(mrs bbk)


💖The Talent Troupe Writer's 💖



*DUK ƘARFIN IZZATA*


    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


*Episode 6*



Saɗab saɗab Zahra take lallabawa kamar ɓarauniya ta shiga part ɗin Bgs sai waige waige take tana tafiya tana juyowa ta kalli bayan ta karaf sai ji tayi tayi karo da mutun chikin tsoro da tashin hankali ta ɗago kai ganin Aunty amarya ne tsaye a gaban ya sa ta sauke nauyayyar Ajiyar zuchiya tare da faɗin "ina wuni Aunty amarya "lfy lau Auta me ki ka zo yi a nan kuma kika bar ɗakin mijin ki?  "Wajen Aunty hiyana nazo" jin Zahra ta ambaci sunan hiyana yasa Aunty amarya ta ɗaure fuska cheke da ɓachin rai tasa hannu tawa Zahra nuni da ɗakin Bgs dan mugunta tache hiyana na chikin nan" "to" kawai Zahra tace san nan ta wuche ta haye saman stair case ɗin ta nufi ɗakin yaya prince ɗin


Aunty Amarya kuma sai murmushin mugunta take ta nufi hanyar fita daga palon


A hankali Zahra ta tura kofar kamar wadda bata da gaskiya ta shiga yana tsaye gaban mirrow jikin sa sanye da kayan sojoji yana gyara lallausan kuma bakin gashin kan sa, jin anshigo masa ɗaki ne yasa ya ɗago green eyes nashi ta chikin mirrow yana kallon Zahra dake ta yan waige waige alamar bata ganshiba zuba mata ido yayi sosai

 ya kalleta san nan ya kalli kanshi ba shakka Auta tana kama dani sosai,  why nake kaunar Auta sosai har hakane? Yayi wa kansa yambayar da ba shi da amsar ta "zo nan ke!!"ya faɗa tare da juyowa yana kallon ta da kyau, chikin tsoro da tashin hankali Zahra ta karisa gaban sa ta sugun na kasa murya na rawa tace "ina wuni yaya prince" "me ya shigo dake part nan!!? banche karna kara ganin ku a nan ba!!? "Kayi hakuri wajen Aunty hiyana nazo, jin an ambaci sunan hiyana yasa ya ɗaure fuska sosai chikin tsawa yace "tashi ki fita ko nayi ball dake!!! Da gudu Zahra ta miƙe ta fito a bakin kofar ɗakin nasa ta waje ta tsaya tana tunanin ina ne ɗakin Hiyana dan ni dai gaskiya ba zan tafi ba har sai na ga hiyana ta


Tayi nisa chikin tunanin da take ne sai taji shesshekar kuka a ɗakin dake kusa da na Bgs kuma muryan Hiyana che ke wan nan kukan, chikin sauri ta tura kofar ɗakin ta shiga turus ta tsaya ganin hiyana a duke tali nill down ta daga hannu sama tana kuka ga zulaihat tsaye a kanta rike da bulala chike da bachin rai da fushi chikin tsawa Zahra tace "ke zulaihat me hakan!! Chike da izza zulaihat tace "ina ruwanki ko kimin shiru ki fita a ɗakin nan ko kuma in haɗa dake, karisowa chikin ɗakin Zahra tayi dai dai gaban hiyana taje tasa hannu ta ɗago ta tare da mai da ta kan gadon chikin fushi ta juyo ta zabgawa zulaihat wani wawan mari ta kwasa a guje tayi waje, a guje zulaihat ta bi bayan ta a dai dai tsakiyar palon kasa ta damko gashin Zahra ta baya da karfi ta ja ta baya wani ihu azaba Zahra ta saki hankaɗata kasa zulaihat tayi ta faɗi ta buge goshin ta a kasa wani razanannen kara ta saki  gadan gadan zulaihat ta nufeta a zafafa ta ɗaga hannu zata kaiwa mata naushi a chiki, chak daji a damki hannun nata da karfi kafin ta ɗago taga wanene ya kwashe kafafunta ta faɗi kasa wani wawan mari ya wanke mata fuskar ta dashi wadda yasa gaba ɗaya ta daina gani, baiyi wata wata ba ya sa kasa yayi ball da ita ta tafi luuuu saboda tsantsin wajen ta bugu da jikin stair case wani ihun azaba ta saki lokachin guda kuma ta ɗauke diff kamar an ɗauke wutan nepa 


Dawo da kallon sa kan Zahra yayi tare da miƙa mata hannu alamar ta kama hannun sa ta miƙe chike da tsoro da mamaki Zahra ta kama hannun sa jawota yayi ta faɗa kan faffadar kirjinsa da ɗan tsawa yace "ba nache ki bar part din nan ba me ya hana ki tafiya kuma wacece wanchan? Chikin shesshekar kuka Zahra tace "kayi hakuri yaya prince wlh ina son ganin Aunty hiyana che shiyasa amma yanzu zan tafi" " wacece wan chan? "Yar uwan Aunty amarya che" "me ya kawota part nan har zata bugeki? Yayi Maganar tare da raba ta da jikin sa nan dai Zahra ta bashi labari yadda ta shigo ta samu abun da zulaihat kewa Hiyana, tsaki yaja tare da juyawa ya koma betroom na shi


Haurawa sama Zahra ma tayi ta koma ɗakin Hiyana suka bar zulaihat sume awajen 


In da ta bar hiyana a wajen ta dawo ta same ta sai kuka take gefenta ta zauna chike da bachin rai tafara magana "yanzu Aunty Hiyana yar zulaihat ɗin nan zaki bari ta bugeki dame ta fiki eh? To wlh tun wuri idan zaki tashi ki dai na zama shiru shiru ki kwatar wa kan ki yanchi gwara ki tashi, wlh ki ajiye ustazan chinkin nan yanzu lokachin fafata yaki ne to bari kiji in faɗa miki ma zulaihat tazo gidan nan ne domin ta samu soyayyar yaya prince shiyasa na tsaneta ranan na shiga part ɗin Aunty amarya na jisu suna shawan yadda zasu bullowa yaya prince ita da Aunty amarya to kinga yanzu tashi zakiyi ki ɗaura ɗamarar yaki ki kwachi mijinki" chikin shesshekar kuka hiyana ta fara magana "Aunty Zahra ai Aunty amarya che tazo tache komai zulaihat ta sani in rin ka yi idan ban yiba sai ta kusan kashe ni shiyasa kuma Ni fa yaya prince ba sona yake ba ya tsane ni bai son gani na dan haka ba ruwana da shi nima, kuma ba wani yaki da zanyi a kansa"  Zahra zatayi magana sukaji an buga kofar ɗakin


Da sauri Zahra ta miƙe ta nufi kofar tana faɗin "Allah yasa ba yaya prince bane dan yace na bar part din nan juyowa hiyana tayi ta zubawa kofar ɗakin blue eyes nata, chike da tsoro Zahra ta buɗe kofar ɗakin ganin yaya Khalid ne yasa ta sauke nauyayyar ajiyar zuchiya "my wife zo ki wuche kije ki ɗauki duk abun da kike bukata nan da 10mins jet ɗin yaya prince zai tashi zamu koma London ɗan leko da kansa ɗakin yayi chike da kulawa yache "hiyana tashi kema ki shirya yanzun nan muna palon Abba muna jiran ku yana gama faɗin hakan ya juya ya nufi hanyar fita


Juyowa Zahra tayi ta kallin Hiyana chike da farinchiki tace "to Aunty Hiyana yaki da su zulaihat ya kare kiyi sauri ki shirya "Aunty Zahra taya zan tafi ba tare dasu diyana ba? ina diyana na take? wani hali take chiki yanzu? shin tana raye ne? ko ta mutu? "Aunty Hiyana kiyi hakuri kisani Abba ba zai taɓa barin rayuwar diyana ya salwanta a ban za ba zasu nemota In Sha Allah yanzu dai ki tashi ki ɗauki abun da kike so kiyi sauri dan kinsan halin yaya prince baya son jira "to Aunty Zahra, da sauri Zahra ta bar wajen ta sauko kasa ta fice daga palon ta nufi part ɗin mijin ta sauri sauri Hiyana ta mike itama tafara shiri


Gaba ɗaya family sun haɗu a palo Abba ana jiran Hiyana da Lamrat da yaya Yusuf 


Rike da hannu lamrat yaya Yusuf ya shigo gwanin ban sha'awa saman sofa mai zaman mutun 2 ya zauna tare da zaunar da Lamrat kusa dashi, sukayi shiru suna jiran Hiyana, sai kwaɓe fuska Bgs yake ba dan Ammi dake wajen ba da ba zai zauna ba 


a hankali take takowa zuwa chikin palon tana sanye da hijabin ta har kasa fari tas ta sanya nikaf baki kusa da Ammi taje ta zauna gyaran murya Abba yayi ya fara magana "to ku bani hankalin ku gaba ɗayan ku,  nitsuwa sukayi gaba ɗayan su suka zubawa Abba ido suna kallon sa banda Bgs daya sunkuyar da kai kasa chigaba da magana Abba yayi 

            "Safras ya bukachi da ku koma bakin Aikin ku yau to naji kuma na barɓi hakan amma ban da Aryan domin ya sanar dani ya bawa Aryan hutu zuwa lokacin da zamu gane diyana, tare da matan ku zaku koma kuma zaku tafi tare da Fahad saboda amrat dan idan kuka tafi da yan uwan ta bazata ji dadin zama ita kaɗai a nan ba, ba zan gaji da yimasu nashiha akan ku kula da hakkin marayun dake kanku ba kusani yanzu kune uwan su kune uban su basu san kowa a chan ba sai ku, ina haɗa ku da Allah karku bari yaran nan suyi kukan marai chi"


miƙewa Aryan yayi chikin dashewar murya yace "Abba ina ganin No need na zauna a wajen nan saura 30mins jirgi na ya tashi zuwa Maiduguri ya karisa maganar kamar zaiyi kuka, jiki ba kwari ya fice daga Palon, wani irin mugun tausayin Aryan ne ya dira a zuchiyoyin gaba ɗaya jama'ar dake Palon, shiru Abba yayi yama kasa chigaba da magana


Miƙewa tsaye Bgs yayi yace "Abba na wuche "aa Safras ka same a ɗaki zanyi magana da kai kafin ku wuche yana kai karshen maganar ya miƙe ya nufi betroom na shi bin bayan sa Bgs yayi 


kutashi muje ko chewar Yusuf miƙewa sukayi a tare Yusuf ya riko hannun Lamrat Khalid ya riko hannun Zahra Ahmad da Fahad sukayi gaba Amrat ta rike hannun hiyana sukayi waje Umar da Haidar suka rufa musu baya, palon ya rage Ammi Ummi da kuma Aunty amarya 


"wai ina zulaihat ne bata fito ba? chewar Ummi guntun tsaki Aunty amarya taja kafin tace "tana ɗakin ta mana kin san ita bata son hayani yane" shiru sukayi ba wanda ya sake magana 



A harabar gidan jikin motochin da sojojin bgs suka jera musu domin tafiya Airport suka tsai tsaya suna jiran Bgs


Fitowa Bgs yayi Abba na biye da shi a baya yana musu fatan alkhairin,  taku irin na jaruman maza bgs yake kallo ɗaya zaka yiwa face nashi ka fahimci yana chikin bachin rai sosai, sai wani huchi yake yana furzar da iska mai matukar zafi daga bakin sa, da gudu jibga jibgan sojojin sa sukayo wajen su bubbuɗe musu kofar motochin, bgs bai bi ta kan kowa ba ya shiga mota ya zauna Khalid Yusuf mota ɗaya suka shiga tare da matan su Motar da bgs ya shiga shi Fahad yaje ya shiga hiyana na rike da hannun Amrat sunyi shiru sun rasa wani mota zasu shiga


"Sister zo mushiga motan nan kinji? Chewar yaya Ahmad yayi maganar yana nunawa hiyana motar da zasu shiga ba musu hiyana ta bi bayan sa rike da hannun Amrat suka shiga mota ɗaya da yaya Ahmad, kwata kwata Abba bai ji dadin hakan ba amma baya son yayi magana dan yanzu ma da kyar ya shawo kan Bgs akan ya yarda hiyana ta rinƙa shirya masa abin chi idan sun koma London kuma da kyar ya lallaɓa shi akan karya rinƙa daka mata tsawa dan bawani koshin lafiya ne da itaba da zarar abu ya tsoratata sai suma shiyasa Abba ya lallaɓa bgs akan karya rinƙa mata tsawa.


Da gudun gaske motochin suka bar gidan kai tsaye Airport suka nufa, juyawa Abba yayi ya koma chikin gida chike da tunanin ya zaman Bgs da hiyana zai ka san che a London Amma yayi wa kansa alkawarin yimusu zuwan bazata nan da 2 week's dan yaga meke tafiya


Karfe 2 dai dai katafaren haɗaɗɗen jet na Bgs wadda ke ɗauke da tambarin sunan sa kamar haka PRINCE SAFRAS ya ɗaga zuwa London United Kingdom



To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kaimu akoi chakwakiya fa shine yaya zaman hiyana da bgs a London? ina diyanan yaya Aryan take? Su Aunty amarya zasuyi nasara kuwa? Shin mutuwa zulaihat tayi ko suma? Inna habiba ta mutune ko suma tayi? Shin Aryan yana ganin diyana ku koma taɓata kenan? Yaya Aunty amarya zatayi idan ta samu lbr abun da bgs yayiwa zulaihat? To domin samun amshoshin ku ku chigaba da bibiyar princess teema Star lady 💃💃


NEW TEAM💖

💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖


*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*

     👇👇👇👇


*1,DUK ƘARFIN IZZATA*

       by(Star Lady)


*2,GIDAN AUNTY*

       by(mss lee)


*3,SARKI SAMEER*

      by(xeemat....love)


*4, JINI DAYA*

      by(mrs bbk)


💖The Talent Troupe Writer's 💖



*DUK ƘARFIN IZZATA*


    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


*Episode 7*



9pm jet ɗin yaya prince yayi landing a kasar London United Kingdom, ba tare da ɓata lokachi ba Bgs ya miƙe ya nufi hanyar fita, wasu jibga jibgan rundunan sojoji masu ji da karfi da lfy a gere daga farkon in da jet ɗin yake har wajen motochin da akan tana da domin ɗaukan su Bgs zuwa gida layi biyu suka geru ga wani haɗaɗɗen farin karfet da aka shinfida daga farkon jet ɗin har zuwa wajen motochin


A hankali Bgs ya sako kafar sa wajen jet ɗin nan take wayan nan rundunar sojojin masu ji da lfy da karfi suka fara ɗaga hannu suna sara masa tare da buga kafa ga dubbannin yan jarida dake chike awajen suna son suzo suyi hira da Bgs amma suna tsoro dan shi kullun fuskar sa babu alamar wasa kullum a ɗaure take tam,ganin hakan yasa suka saita Camera kawai suna ɗaukan sa hoto batare da yayi Magana ba, bai bi ta kan kowaba ya fara taku irin na jaruman maza ya sauko ya fara tafiya kan wan nan farin karfet da aka shin fiɗa masa, duk in da yazo wuchewa sai sojojin sun ɗaga hannu sun sara masa, bai tanka kowa daga chikin suba kai ko kallon in da ma suke bai yiba, ya nufi motar tun bai karisa wajen motar ba Abdol ya buɗe masa kofar motar yana ƙarisowa ya  shiga ya zauna hannu Abdol ya ɗaga ya sara masa tare da rufe kofar motar.


A tare Yusuf da Khalid suka fito rike da hannun matan su gaba ɗaya sojojin sun sha ruwan mamaki ganin Yusuf da mace, dan sun san halin sa ƴaƴan  manya manyan  yan siyasar dake kasar sunyi ta bibiyar Bgs Aryan da kuma Yusuf amma ko ɗaga ido su kallesu basu ɗaba yiba kuma har yanzu akoi wasu da suka nache su dai dole sai Bgs, gaba ɗaya yan jaridun dake wajen suka dakata da daukan Bgs suka komar da Camera kan Yusuf da Khalid dan sun sha ruwan mamaki ganin su da mata.


Fahad Ahmad tare suka fito suna yar hira sama sama nan dai suma yan jarida suka fara ɗaukan hoton su kowa jira yake yaga fitowar tager Aryan amma shiru shiru daga karshe hiyana tare da amrat suka fito, dai dai tsakiyar karfet ɗin nikaf na hiyana ya kwanche, ya gangaro ya rufe mata ido hannu tasa ta chiro nikaf ɗin gaba ɗaya, ta rike a hannun ta, nan take kallo ya dawo kanta manya manyan Generals na sojoji da manya manyan yan siyasan da su kazo tarban su Bgs sai wani kallonta suke suna lashe baki da mamaki sojojin dake wajen ke kallon hiyana ɗaya daga chikin yan jaridan ne ya matso kusa da ɗayan yace "kai kaga wata hurul ai, mai kama da Brigadier General Safras anya wan nan ba kanwar sa bace dan kaman nin nasu yayi yawa? "Kai john wlh ka iya bakin idan ba haka ba yanzu zaka jika a bakon waje, shiru sukayi suka chigaba da bin hiyana da Camera suna ɗaukan ta  gaba ɗaya jama'ar dake wajen kallon su ya dawo kan hiyana da Amrat chike da jin haushin hakan Fahad yace "wai sister's ba zakuyi sauri ba!? Da sauri suka kariso wajen 


motar da yaya Ahmad ya shiga shi suka shiga a tare motochin suka bar Airport ɗin suka nufi gida


Motochin na parking a chikin gida Bgs ya fito ya nufi chiki gaba ɗaya su Fahad ma suka fito suka bi bayan sa, a babban palon kasa suka zauna, Bgs da Fahad kuwa part na Bgs suka wuche basu tsaya a palo ba, kallon Yusuf Khalid yayi san nan ya dawo da kallon sa kan hiyana dake sunkuye  da kai kasa ya fara magana


"Sister ki tashi ki bi mijin ki part na shi kije kiyi wanka ki huta idan kin shiga palon, zakiga kofofin guda uku a chiki to ki shiga ɗakin gefen hagu kinji shine ɗakin ki na tsakiyar kuma ɗakin yaya prince ne" ya karisa maganar yana nuna mata part ɗin Bgs da hannu "to kawai Hiyana tace san nan ta miƙe jiki ba kwari ta haura sama bin ta da kallo sukayi har ta karisa haurawa ta shiga part ɗin Bgs, dawo da kallon sa Khalid yayi kan Amrat yace "kema sister Part ɗin da Hiyana ta shiga nan zaki je domin da alama mijinki a part ɗin Bgs zai zauna ina tunanin yana ɗakin gefen dama, kije kema kiyi wanka ki huta sai anjima idan mun haɗu wajen chin abinchin" to Amrat tace tare da miƙewa itama ta haye sama, hannun Zahra ya kama tare da miƙewa yana faɗin "sis love muje ko, tsaki Yaya Ahmad ya ja kafin ya miƙe ya nufi part nashi yana faɗin "nima dai na kusa Auren nan, dariya Yusuf yayi tare da miƙewa ya ɗauki Lamrat chak kamar yar baby ya nufi Part na shi da ita 


Da sallama Amrat ta shigo ɗakin da yaya Khalid yace taje,ɗaki ne mai girman gaske ɗauke yake da wani katafaren gadon mai shinfiɗe da White bet shit ba ƙaramin kyau gadon yayi ba, ga wasu haɗaɗɗun sofa set 1 Brown da milk a tsakiyar kujerun akoi wani haɗaɗɗen sofa table daga gefen dama kuwa wasu tagwayen kofofi guda biyu ne awajen da alama ɗaya kofan toilet ne ɗayan kuma dressing room ne  ta shagala da kallon haɗuwar ɗakin sai ji tayi an sunkucheta chak sai kan gado.


A hankali ya kwantar da ita chike da kulawa yace "tsoron ɗakin kike ne? "Aa kawai ina kallon ɗakin ne" "ya miki kyau kenan? "Eh mana yaya Fahad ɗakin yayi kyau sosai" "ok to tun da ya miki kyau a nan zamu zauna daman so nake mu koma Part na yaya Aiman amma bari mu zauna a nan kawai tun da kina so ɗakin" shiru tayi batayi magana ba kallon fuskanta yake sosai ji yake kamar ya mai data chikin sa, kasa kasa da murya kamar mai raɗa yace "tashi muje na miki wanka" dariya tayi wadda yasa dan siririn wushiryar dake tsakanin fararen hakoran bayya, chike da yaranta tace "yaya Fahad ai na iya wanka ni ba sai kamin ba "eh ai nasan kin iya tun da kullun ke kikeyi amma yau ni zan miki da kai na" zatayi magana yayi sauri haɗe bakin su waje guda sosai yake kissing nata sai da yayi kissed nata mai isar sa san nan ya saketa yana kallon face nata, turo ɗan karamin bakin ta tayi chike da yarinta ta fara magana "yaya Fahad wai kai sai ka rinka shawa mutun baki kuma fa yana min zafi" murmushin gefen fuska yayi kafin yace "ai ba bakin ki bane na wane kuma sha kam yanzu na fara muje na miki wanka sai mu dawo na chigaba da sha" "to yaya Fahad baki na ɗin yana maka daɗine? "Sosai ma kuwa ai bakin ki yafi zuma daɗi amma kefa ba ki faɗamin ba nawa bakin akoi daɗi? "To ai ni ban taɓa shan naka ba kullun kai kake shan nawa" "ok to yanzu kema ki sha nawa sai ki faɗamin akoi daɗi ne ko babu" yayi maganar ya kara haɗe fuskokin su sosai, chikin nitsuwa Amrat ta kamo lip nashi na kasa tafaɗa sha kamar yadda yake mata, wani irin shock yake ji bai ma san lokachin da ya rungumeta gaba ɗaya ya maido ta kirjin saba wani irin salon kiss ya shiga yi mata, lokachin guda ya ruɗe sai wani numfashi mai zafi yake fitarwa, kuka Amrat ne ya dawo dashi daga duniyar da ya faɗa, a hankali ya zame jikin sa daga nata ya ɗan koma gefe


da kyar ya iya buɗe bakin sa chikin dashewar murya yace "me ya faru ki ke kuka? Chikin shesshekar kuka tace "ba kaine ka danne niba kuma kirji na yana min zafi ga baki nama zafi ya kemin" "oh sorry to tashi ki je kiyi wanka dan yanzu gaba ɗaya jikina ya mutu ba zan iya ɗagaki ba" yun kurawa tayi ta miƙe ta sauko daga kan gadon ta nufi toilet, binta yayi da ido har ta shige chikin toilet ɗin shafa kansa yayi tare da sauke ajiyar zuchiya, kasa kasa yace "wai me ke damu na ne Fahad? Me yasa duk lokacin da naga yarinyar nake kasa samun kwanchiyar hankali har sai ta kasan che kusa dani, kwanchiya yayi tare da lumshe ido yana jiran fitowar ta


Kwance yaya Yusuf yake saman katafaren gadon sa yana latsa waya, jin an buɗe kofar Toilet ne yasa ya ɗago yana kallon ta ɗaure take da towal a kirjita ta sanya hijabi zuwa guiwa murmushi yayi kana ya mata nuni da hannu akan tazo ba musu taje kusa dashi ta zauna hannu yasa ya chire mata hijabin dake jikin ta sunkuyar da kanta kasa tayi "kunya ta kike ji ne my baby? Shiru tayi batayi magana ba, hannu yasa ya ɗago haɓarta "ya jikin naki? Kasa kasa kamar wadda bakin ta ke chiwo tace "da sauki" jawota yayi ta faɗa kan kirjin sa ya juya da ita ya mai data kan gadon ya mata runfa da kirjinsa "me yasa kike jin kunyata my baby? Runtse ido tayi tace "babu komai yaya Yusuf kawai dai ina jin bazan iya haɗa ido da kai bane" "mmmm amma zaki iya haɗa baki da ni kam ko? Da sauri ta waro idon ta waje tana kallon sa "kunyar ya tafi ne kuma? naga kin buɗe ido Hannu tasa ta rufe fuskar ta tana murmushi, "my baby ni ki faɗamin wai kin samu sauki ne dan nifa inason ki haifa mana baby masu kama dake da wuri, zame hannun ta tayi daga kan fuskar ta chike da zumuɗi tace "yaya Yusuf nima wlh ina son baby's dayawa pls" kara matsowa kusa da ita yayi har dogon hanchin su na gogan na juna kasa kasa yace "kin shirya ansan baby yanzu ne? "Eh yaya Yusuf ni ko yanzu aka bani ina so kuma ko guda 12 za'a bani inaso" "to waye zai bakin? "Ni ma ban sani ba ina chewa a asibiti ake bawa mutun idan yaje" murmushin kaɗan yayi chike da so da kauna yace "aa duk duniya ni kaɗai ne zan iya baki baby" "yauwa yaya Yusuf to dan Allah ka bani yanzu kaji pls "kin shirya na baki yanzu? "Eh Allah na shirya kawai ka bani inaso amma biyu zaka bani sai na kaiwa Aunty hiyana ɗaya" "ok yanzu kuwa zan baki yan uku ma ba yan biyu ba" zatayi magana ya haɗe bakin su, waje guda waro ido waje lamrat tayi tana kallon sa hannu yasa ya rufe mata ido ta saman kanta, sosai yake kissing nata chikin dabara ya kwanche towel dake jikin ta ɗayan hannunsa ya kai kan breast nata ya shiga shafasu yana ɗan murza yan kananan bakin, zame ɗayan hannun sa yayi daga kan face nata ya zura shi ta bayan ta ya tallaɓota da kyau ya shiga murzata ta ko ina.


Lamrat da taga dai ba zai chire bakin sa daga chikin nata ba sai ta gabza wa harshen sa chizo ba shiri ya same bakin sa daga nata yana kallon face nata ganin  ido a runtse tana murmushin ne yasa ya fahimci da gangan ta chijesa kwafa yayi yace "zanyi magana nin ki yanzun nan kuwa, kafin ta buɗe ido ya mai da bakin sa kan Nipple nata,wani irin shock sukaji gaba ɗayan su chike da shagwaɓa tace "yaya Yusuf pls kayi hakuri wlh akoi zafi  shiru yayi kamar bai ji me take faɗe ba ya chigaba da socking na breast nata yana murza ɗayan da hannun sa lokachi guda ya fita hayyachin sa sai wani gurnani yake fitarwa tun lamrat na rokansa akan ya kyaleta a hankali har ta fara yi masa kuka, amma ina yaya Yusuf baya chikin hayyachin sa  baya jin kukan nata, chikin dabara ya zame wandon dake jikin sa tare da shot ɗin gaba ɗaya, kafin ramlat ta ankara sai taji wani azaban zafi ya ziyarche ta lokachi guda wani ihu azaba ta saki tafara kokarin ture'sa tana faɗin "dan Allah yaya Yusuf kayi hakuri wlh ba zan sake chizon kaba na tuba wlh akoi zafi wayyo Ammi kizo ki checheni yaya Yusuf zai kashe ni, duk wan nan ihun da lamrat keyi yaya Yusuf baya jin ta bai ma san tanayi ba socking nata kawai yake, yagushin chizo babu wan da lamrat bata yimasa ba duk ta ya gushe masa fuska tun tana iya ihu da karfi har voice nata ya dai na fita, Yaya Yusuf dai bai bartaba sai da ya mai data chikakkiyar mace san nan ya sauka daga kanta ya kwanta gefen ta yana mai da numfashi, ita kuwa gaba ɗaya bata chikin hayyachin ta sosai tasha wuya



Amin afuwa yau naje anguwa sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kaimu




NEW TEAM💖

💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖


*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*

     👇👇👇👇


*1,DUK ƘARFIN IZZATA*

       by(Star Lady)


*2,GIDAN AUNTY*

       by(mss lee)


*3,SARKI SAMEER*

      by(xeemat....love)


*4, JINI DAYA*

      by(mrs bbk)


💖The Talent Troupe Writer's 💖



*DUK ƘARFIN IZZATA*


    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


*Episode 8*



 .......After some minutes Yusuf ya ɗago kai a razane ya miƙe ganin halin za lamrat ke chiki, chike da tashin hankali da danasani ya kariso wajenta "subhanallah shine abun da ya furta lokachin da idon sa ya sauka akan aika aikan daya aikata yayi dana sani sosai, ya ruɗe ya rasa ta ina zai fara taɓa ta tunani ya shigayi gashi gaba ɗaya likitoci dake dubasu maza ne kai shi ko mace ba zai iya bari taga jikin matar shiba bare namiji yanzu ne ya kara jin zafin rasuwar Aiman, da yanzu Aiman na nan sai yaje ya tambayoshi abun da ya dace ya mata, yaya Aryan shine mai ɗan saukin kai shima baya nan ko kwaya ya sha bai isa ya tinkari Bgs da maganar nan ba, ya shiga matsanan chin tashin hankali da danasani ko dai na sanar da yaya Khalid girgiza kai ya shigayi yana faɗin "No No" ba zan iya sanar da kowaba" chan kuma wata dabara ta faɗo masa chikin sauri ya diro daga kan gado ya ɗauki short na shi ya mai da jikin sa ya fara laluɓar wayar sa chan gefe ta karshen gadon ya hango wayar, chikin sauri ya ɗauko tare da kunna hasken screen ya duba time karfe 11pm contact nashi ya shiga kan number Aunty farida ya danna kira, wayar tayi ringing har ta katse baa ɗaga ba, sake kira yayi sai a karo na uku Aunty farida ta ɗaga da murya irin na mai barchi tace "Hello Yusuf" shiru ya ɗanyi yana tunanin ta yadda zai fara sanar da Aunty farida aika aikan da yayi "yaya Yusuf bakaji nane? "Aa Aunty farida ina jinki Ykk? "Lfy lau ya London? Ya Amarya Lamrat? "Uk Alhadulillah" "lfy kakirani a wan nan daren? "Eh Aunty babba lfy ba lfy ba" chikin sauri Aunty Farida ta miƙe zaune tana faɗin "subhanallah ba lfy ba kuma to me yake faruwa baka da lfy ne? Ko dai Lamrat che bata da lfy? Ko kuma sauran yan uwan namu dan yanzu prince yayi block nawa bana samun sa awaya" "Aunty farida ki kwantar da hankalin ki mana irin wan nan jero tambayoyi haka dukkan mu muna chikin koshin lfy daman" sai kuma yayi shiru ya kasa karisawa "dama me Yusuf? Kayi magana mana ko so kake ka bugamin zuchiyata ne haba mana" "no Aunty farida ki bari zan rubuta miki tex kawai" batare daya jira amsar taba ya katse kiran chikin sauri ya shiga rubuta mata massage, yana gamawa ya tura mata ba afi 2mins ba sai ga kiran ta ya shigo wayar sa,ji yayi kamar kar ya ɗau call ɗin saboda kunya amma ba yadda zai yi dole ya ɗauka dan ga Lamrat nata zubar da jini, jiki ba kwari chike da jin kunya yayi picking tare da manna wayar a kunnen sa


"Kana jina Yusuf yanzu kasa ruwa mai zafi wadda hannu zai iya shiga chiki sai ka mata wanka ka gasa mata jini amma ka zuba detol a chikin ruwa san nan ba sau ɗaya ba idan ruwan ya ɗan yi sanyi sai ka sauya mata wani mai zafin, zai taimaka mata sosai amma ya zama dole ka kaita asibiti domin kaga lamrat karaman yarinya ce tayu ka jimata chiwo tun da ba waje ɗaya muke ba bare nazo da kaina yanzu kayi mata wanka sai ka shirya ta kuje hospital" tun Aunty farida bata karisa magana ba ya katse kiran chikin sauri ya shiga Toilet ya haɗa mata ruwa mai zafi tsabar ruɗewa yama manta Aunty farida tace ruwan da hannu zai iya tsayawa


Dawowa chikin ɗakin yayi ya ɗauki Lamrat chak kamar yar baby ya koma chikin toilet ɗin da ita, chikin baf ɗin wanka ya sanya ta, da sauri ta damke hannun sa dan zafin da ruwan yayi masa, wani irin ihu azaba ta saki tare da kankame hannun sa da karfi, kawar da kansa gefe yayi dan bai san ganin tashin hankali dake kan face nata, sosai lamrat ke masa kuka, jin kukan nata yake har chikin ranshi amma ba yadda zai yi dole ya nema mata lfy, sau uku yana chanza mata ruwa kafin nan ya mata wanka sarki ya saɓota a kafaɗar sa sudawo chikin ɗakin saman sofa mai zaman mutun 3 ya kwnatar da ita yaje ya ɗauko bargo ya rufe ta saboda rawan sanyi da take, komawa yayi wajen gadon gaba ɗaya ya kwashe gayan dake kan gadon, kama daga bargon bet shirt  fillows gaba ɗaya ya kwashe su ya kai wajen ajiye kayan wanki ya dawo ya shiga dressing room ya ɗauko wani set na bet shirt da blanket, yazo ya shinfiɗa da kansa, ya koma ya ɗauko ta ya dawo da ita kan gadon sai kuka take, a hankali hankali idan ba ka kasa kunne sosai ba bazakaji kukan nata ba dan voice nata baya fita sosai, shiru yayi yana tunani wani kaya ya kamata ya sa mata dan bata da kaya ko set ɗaya a gidan nan basu ɗauki komai ba sai da safe daman zasuje shopping su saya musu kayan sawa, komawa chikin dressing room ɗin yayi jim kaɗan ya fito rike da jallabiyar sa a hannun, hayewa gadon yayi ya ɗagota ya zura mata jallabiyar tallaɓota yayi da kyau a kirjin sa chike da so da kauna ga wani mugun tausayin ta da ya dira masa a rai kasa kasa ya fara "my baby am so so sorry pls ki dai na kukan nan kinji idan kinayi har chikin raina nakeji pls kiyi shiru kada kanki yayi chiwo kinji? Ko kallo in da yake lamrat batayi ba ta chigaba da kukan ta mai tsuma zuchiya, dafe kai yayi yana kara dana sanin abun da ya kai kata mata, wayar sa ya ɗauko yana kokarin kiran yaya Aryan, sai ga kiran Khalid ya shigo, kwantar da lamrat yayi ya miƙe ya koma gefe dan kar Khalid ya ji kukan lamrat, picking call ɗin yayi tare manna wayar a kunnensa ya fice daga ɗakin ya koma Palo "Hello yaya Khalid" daga ɗaya ɓangaren Khalid yace "Yusuf ka fito muci Abinci mana tun ɗazun muke jiran ka "No yaya Khalid kuchi kawai ni bana jin chin abinchi gaskiya" yana gama faɗin hakan ya katse ba tare da ya jira amsar Khalid ba dan baya son ya jefo masa wata tambayar da ba zai iya amsawa ba.


 layin yaya Aryan ya fara kira, kira ɗaya Aryan ya ɗaga, chikin dashewar murya yace "Yusuf kun sauka lfy? "lfy lau yaya Aryan ya karfin jiki? "Alhamdulliah" "yauwa yaya Aryan pls alluran barchi nake son yiwa Lamrat" "akan wani dalili zaka mata Alluran barchi" shiru yayi yama rasa amsar da zai bawa yaya Aryan "Yusuf kana jina koma me dalilinka kasani dai alluran barci yana da illa ba kasafai akewa mutun ba sai idan ya zama dole, ka rabu da yar mutane karka sa mata wani chuta "to yaya Aryan wani magani ya kamata na bata domin ni gaskiya bana son kai ta asibiti kasan yadda tsarin kasar nan yake basu da Addini sosai" shiru yaya Aryan yayi yana nazari kuma yana son ya gano dalilin Yusuf na neman magani dan shima bai son tambayar Yusuf ɗin tun da yaga sai wani kauche masa Yusuf ɗin yake alamar bai son asan meke damun matar tashi, amma dole dai ɗayan biyu ne ko dai ta fara period ko kuma, yau ta karɓi bakonchin Yusuf "yaya Aryan ya kayi shirune? "Yusuf matar taka ta fara period ne? "Aa yaya Aryan ba period bane fa kawai" sai kuma yayi shiru, murmushi gefen fuska yaya Aryan ya saki dan ya gano me Yusuf ke ɓoyewa "zan tura maka message ɗin drugs da ya dache ka bata" "ok kawai Yusuf yace tare da katse kiran ya koma chikin ɗaki.


Gaba ɗaya sun haɗu a babban palon kasa domin chin abinci ban da Yusuf da Lamrat sai Bgs da baya nan shima, abinchi suke chi chikin kwanchiyar hankali chike da tausayi da tunanin me zai biyo baya Khalid ya dubi Hiyana ya fara magana  "sister tashi kije ki kaiwa yaya prince abin chin sa ko" kallon Khalid yaya Ahmad yayi ya buɗe baki zai yi magana, cikin sauri Khalid ya ɗaga masa hannu yana girgiza kai yace "bana bukatar maganar kowa wan nan umarnin Abba ne dan haka dole abi ko ana so ko baa so" jin haka yasa yaya Ahmad yayi shiru ita kuma Hiyana ta mike jiki ba kwari ta nufi kichin nasu, already jourfree mai Aikin su ya gama shirya abin chin yaya prince a chiki wani haɗaɗɗen katowar trey da kyar hiyana ta iya ɗaukan trey ɗin ta fito ta nufi ɗakin nashi, tafiya take Kamar wadda kwai ya fashewa a chiki


Da sallama ɗauke a bakin ta tashiga ɗakin nashi yana kwanche saman katafaren gadon sa yana latsa waya daga shi sai short wannan haɗaɗɗiyar suran jikin nashi dake rikita mata da maza awaje lallausan bakin gashin kan nan nashi ya kwanto masa har kan fuska, kasan chewar bai ɗaure ba kuma gashin na da tsawo sosai dan zai iya kai kusan tsakiyar bayan sa, ɗamtsen hannun san nan kuwa kamar zasu fashe saboda karfi da samun horo mai kyau baki lallausan gashin dake kwance saman faffadar kirjin san nan kuwa sai kyalli yake, ga wani gashi mai tsantsi da taushi kwanche a chinyoyin sa har zuwa yatsun kafar sa haka ta sama ma gaba ɗaya hannun sa baki lallausan gashin me mai kyau da sheki ne kwanche awajen har kan yatsun sa na hannu, 


saman table dake tsakiyar ɗakin Hiyana ta ajiye trey ɗin, ta karisa Wajen gadon ta sugunna tare da sunkuyar da kai kasa, murya na rawa tace " yaya prince ina wuni" shiru bai amsa ba ko kallon in da take bai yiba latsa wayar sa kawai yake "yaya prince ga abin chin ka chan na kawo maka"shiru kamar bai san da shigowar mutun a ɗakin ba, jiki ba kwari hiyana ta miƙe ta fice daga ɗakin, tana fita wani kukan bakin chiki ne ya zo mata da gudu ta wuche ɗakin ta tafaɗa kan gado ta fara rera kukan ta, chikin kuka take faɗin "ni me nayiwa yaya prince yamin irin wan nan tsana haka sai kache ba musulmi ba ya Allah idan yaya prince ne alkhairin a gareni Allah ka kawomin mafita ta yadda zan samu kansa idan kuma shi ba alkhairi bane a gareni ya Allah ka gaggauta chiremin son sa a raina dan isar ka da karfin mulkin ka ya Allah nasan ba wan da ya isa ya bani abun da baka bani ba haka zalika ba wanda ya isa ya kwachemin abun da ka bani ya Allah ka dafamin, ya Allah kasan ina son sa ina kaunar sa tun farkon gani na da shi ya Allah ka dafawa rayuwata, kukan da yachi karfin tane yasa tayi shiru ta dai na magana ta chigaba da kukan ta mai tsuma zuchiyar mai sauraro har barchi yayi awon gaba da ita.



Yola Nigeria


A hankali Inna ta waro idon ta wani haske ne ya kashe mata ido da sauri ta runtse su


 sake buɗewa ido tayi a hankali, bin in da take kwance da kallo take sai wani jujjuya ido take sama, karaf idon ta ya sauka kan yaya Bello dake tsaye a Kanta ya harɗe hannu a kirji yana kallon ta, chike da mamaki tace "bello kai ne? Ina ne nan kuma? Waye ya kawoni? Ajiyar zuchiya yaya bello ya sauke tare da saukar da hannun sa kasa ya kariso in da take kwanche ya zauna a gefen ta burman nata ya fara magana "eh goggo habiba nine, nan kuma wajen mai magani ne, kuma ni na kawoki" yun kurawa tayi zata tashi amma ta kasa komawa tayi ta kwanta "yanzu Bello duk irin takurawa rayuwan ku da nayi bai sa kaki taimako na ba" "aa goggo habiba ki daina faɗin haka ko ba komai uwa ɗaya uba ɗaya kuke da Bappan mu kuma ni duk abun da nakeyi inayin sane dan Allah ba dan wani ba" kuka mai tsuma rai Inna ta fashe dashi chikin kuka take faɗin "Allah mai iko dan Allah Bello ku ya femin "goggo habiba kiyi shiru kinga yanzu kina chikin chiwo ni na yafe miki duniya da lahira Allah ya yafe mana tare" Shiru sukayi sai kuka kasa kasa Inna take, yaya Bello na rarrashin ta.



KANO


slowly zulaihat dake kwanche saman sofa ta tada kai da chinyar Aunty Amarya ta buɗe ido, da murna Aunty amarya ta fara faɗin "alhamdulliah alhamdulliah Allah mun godema ta farfaɗo" Ammi dake zaune a gefe guda ta taso ta nufo wajen tana faɗin "masha Allah" dogon tsaki Aunty amarya taja kafin tace "karki zo nan munafuka ba duk ɗan ki bane yaja ai wlh da ya kashe yar mutane zai gane kurenshi" shiru Ammi tayi ta dakata da nufar tasu da take, Ummi dake zaune saman sofa mai zaman mutun 1 ta mike ta kama hannun Ammi ba tare da tayi magana ba suka fice daga ɗakin sukayi part nasu.


Washegari Uk

 


Kwanche Lamrat take kan gado ta tada kai da chinyar yaya Yusuf sai kuka take, 

Da kyar yaya Yusuf ya iya shawo kan ta ta dai na kuka kwata kwata taki chin abinci ita dai dole ya mai data wajen Ammin ta tun da kasheta yake sonyi, "my baby kiyi hakuri na miki alkawari ba zan sake miki hakan da zafi ba" waro ido waje Lamrat tayi chike da jin haushi tace "au daman yaya Yusuf zaka sake yimin hakan kenan? "My baby dole na sake yi maki mana idan ban miki ba taya zamuyi mu samu baby's" "nifa yaya Yusuf bana son baby's ɗin na hakura kawai ka mai dani wajen Ammi na" "haba my baby idan na mai daki wajen Ammi  ni kuma fa dawaye zan zauna kenan? "Ka zauna kai kaɗai mana ai daman kai kaɗai kake zaune ba da ni ba  "to shike nan tun da haka kika che yanzu dai zan mai daki wajen Ammi ni kuma sai na samo wata baby na Aura ta aifamin baby's masu kyau" kuka mai karfi Lamrat ta fashe dashi a razane yaya Yusuf yace "my baby lfy kukan me kuma kike "ni yaya Yusuf ka kaini wajen Aunty hiyana ta wlh ni yanzu bana son ka tun da dai wata mata zaka aura" dariya mai karfine ya kwache masa, dariya yake sosai har da rike chiki, ganin yana mata dariya ne yasa ta kara sautin kukan ta sosai, ba shiri ya dakata da dariyan da yake "sorry my baby tuba nake ni ai ke kaɗai kin ishe ni ba ruwa na da wata mace ni kam wasa nake" "ni dai yaya Yusuf ka kaini wajen Aunty hiyana tun  jiya fa ban ganta ba"tana magana tana shesshekar kuka "to kiyi shiru idan kina son zuwa wajen su nima yanzu zanje na shirya na je wajen aiki sai karfe 2 na rana zamu dawo sai mu kai ku wajen shopping dan ku zabi kayan da kuke bukata" "to nayi shiru ka kai Ni" mikewa yayi batare da ya sake magana ba ya kwantar da kanta a saman gadon ya sauko kasa ya shiga dressing room jim kaɗan ya fito hannun sa ɗauke da jallabiya baki ya dawo kan gadon ɗagota yayi ya zura mata jallabiyar san nan ya miƙe ya ɗauke ta chak ya nufi waje da ita, a babban palon kasa ya samu su Zahra gaba ɗayan su suna zaune suna hira hiyana ce kaɗai bata wajen, saman sofa mai zaman mutun 3 ya direta chike da jin kunya lamrat ta fara gai da Zahra, shi ko juyawa yayi chikin sauri Zahra na gai da shima bai bi ta kan taba ya haye sama.


Da sallam hiyana ta shiga betroom ɗin Bgs sanye take chikin doguwar hijabi har kasa fari tas, hannun ta ɗauke da katon trey mai ɗauke da kayan breakfast nashi, tsaye yake gaban mirrow sanye da uniform na sojoji yana kokarin ɗaure gashin kansa ta baya, kasa kasa hiyana ke satar kallon sa ba karamin kyau kayan suka masa ba kamar dan shi akayi su, sai wani fitinannen kamshin da yake zubawa kamar anyi ɓarin turare ajikin sa, sosai take shakar kamshin turaren nashi 


table ɗin tsakiyar ɗakin ta nufa da niyyar ajiye masa abincin, turus ta tsaya ganin abincin da ta kawo masa jiya da daddare ma ko taɓawa bai yi ba, shiru ta tsaya tana tunani shin na ajiye masa breakfast ɗin ko zai chi ne ko kuma dai na haɗa har da na jiyan na mayar kitchen tun da ba zai chi ba, tayi nisa chikin tunanin da take, sai ganinshi tayi ya wucheta ya nufi kofar fita, chikin sauri ta tsugun na kasa murya na rawa tace "ina kwana yaya prince" ko kallon in da take bai yiba ya fice daga ɗakin, shiru tayi ta kasa miƙewa dan ji tayi gaba ɗaya jikin ta ya mutu, yanzu ya zatayi da abincin nan, da ƙyar ta miƙe ta fice daga ɗakin ta mai da breakfast ɗin kitchen san nan ta dawo ta ɗauki na jiyan ma ta mai da kitchen chike da ɓachin rai ta koma ɗaki ta kwanta


Misali karfe 2pm gaba ɗayan su suna zaune a palon kasa suna hira wayar Zahra dake hannun Lamrat ya fara ringing, chikin sauri Lamrat ta miƙawa Zahra wayar, ansa Zahra tayi ganin sunan Aunty farida ne ya bayyana a kan screen ɗin yasa ta yin picking da sauri ta sanya wayar a hand-free dan su hiyana su gaisa da ita gaba ɗaya, daga ɗayan ɓangaren Aunty farida tace "Auta ykk? Ya Uk? "Aunty farida muna lfy ya junior? "Junior yana lfy ina Hiyana? "Gatanan Zahra tayi maganar tana miƙawa hiyana wayar, chikin sanyin murya hiyana ta fara magana


"Aunty farida ina wuni" "lfy lau my Hiyana ykk y mijinki? "Muna lfy ya junior" "yanzu dai bar zanchen wani junior  mu fiskanchi abun dake gaban mu, kinga yanzu mijin ki yayi blocked ɗina, waro ido waje Hiyana tayi "yau Aunty farida ke da kanki yaya prince yayi blocked? "Eh my Hiyana nima na sha ruwan mamaki amma wan nan duk bashine matsalar ba kinaji kyalesa idan ya huche zai buɗe Ni, yanzu dai kina yin abubuwan da na tsara miki ne? ko kuma dai kin chigaba da zama shiru shiru "Aa Aunty farida inayi jiya ma na kai masa abinchi yau ma kuma na kai masa" "good my Hiyana abu na gaba da zan faɗa miki ya kamata ki rage tsoronsa kuma na faɗa miki ki daina sanya manya manyan hijaban nan da kike sanya wan  kina jina ko? Zan sanya yaya Khalid ya sai muku waya gaba ɗayan ku dan mu rinƙa waya sosai kinji ko? Hiyana zatayi magana sukaji diran motochi su Bgs a chikin gidan alamun sun dawo daga wajen Aiki, chikin ruɗu hiyana tace "Aunty farida gasu yaya prince sun dawo aikin" "good my hiyana yanzu yana shigowa ki bishi ɗaki nasan yana shiga ɗaki zai zauna saman sofa yaɗan huta to yana shiga ki bishi ki chire masa takalmi da socks kinji? Shiru Hiyana tayi tana tunanin ta yarda zata fara tunkaran Bgs har ta chire masa shoe "my Hiyana kimin alkawarin zaki min hakan kinji? "Aunty farida na miki alkawari zanyi tana magana wasu zafafan hawaye na bin kunchin ta, hannu Zahra tasa tana gege mata hawaye chike da tausayin ta, katse kiran tayi ta ajiye wayar a gefe ta rike hannun Zahra tanan kokarin fara magana kenan, sukaji takun tafiyar su Bgs nan take suka nitsu ɓoye fuska hiyana tayi chikin chinyoyin ta dan hawayen nata sunki tsayuwa kuma bata son su yaya Yusuf suga tana kuka.


Bgs ne a gaba ya shigo kafin Zahra ta ɗaga masa gaisuwa ma ya haye sama abun sa, miƙewa Hiyana tayi chikin sauri ta bi bayan sa, a tare su Khalid suka shigo gaba ɗayan su suka baje a palon kowa ya zauna kusa da matar sa, chike da so da kauna suke gaisawa da juna "ke Amrat tashi kije ɗaki ki ɗauko min laptop di na" chewar yaya Fahad, da gudu Amrat ta miƙe ta haye sama


A ɓangaren hiyana kuwa


Tana zuwa bakin kofar ɗakin yaya prince ta tsaya ta goge hawayen ta, san nan ta shiga ɗakin da sallama yana zaune saman sofa mai zaman mutun 2 ya ɗan jingina da jikin sofan ya lumshe ido, a nitse ta tako zuwa gaban sa jikin ta har rawa yake, ta sungunna, ta kai hannunta kan takalmin sa, da kyar ta ita sai ta hannun ta ya dai na rawa, igiyar ta kalman tafara kwanchewa, da kyar ta iya ɗan ɗaga kafar tasa ta zame ta kalmin haka ta zame ɗayar ma, ɗan ɗaga kafar wandon nasa sama tayi ta kama bakin safar kafar tasa ta zame ta a hankali, zubawa kafar tasa ido tayi, ba karamin kyau dogayen yatsun kafan sa suka mata ba, ga wani bakin lallausan gashi a kwanche a kan yatsun, farchen (kunba) kafar sa farare tas sai kyalli suke bata san lokachin da ta kai hannun sa saman yatsun nashi ta shafuso su ba wani gigitachen mari ya sakar mata a kumatu wadda yasa ta mikewa tsaye ba shiri tare da fasa wani razanannen ihu  chikin tsawa yace "get out" a guje ta fice daga ɗakin ta nufi nata



Tana shiga ɗakin ta ta chire hijabin jikin ta, ta sanya karfi ta yagashi gida uku chikin sauri ta ɗauko face Mark ta sanya a fuskar ta ɗaukan hijabin nata tayi ta taka saman gadon ta ta ɗaura hijabin a jikin Ac tanayi tana kuka mai suma rai, daure hijabin nata tayi sosai chikin kuka tace "banga anfanin rayuwata ba wlh Bappa ya rasu Inna ta rasu diyana ta ɓata yaya prince da yake matsayin mijina ya tsane ni to me kuma ya ragemin sosai ta gyara face Mark dake fuskantar ta yadda zatayi saurin mutuwa kar numfashi ta ya fita ɗaure wuyar ta tayi da kyau san nan ta sauka daga kan gadon kafar ta na lilo a tsakiya sai karkarwa take ta zaro blue eyes nata waje sosai saboda shake wuyar ta da hijabin yayi,


Amrat na fitowa daga ɗakin su rike da laptop ɗin yaya Fahad, daga ɗakin hiyana taji wani irin numfashi da take da sauri ta nufi ɗakin tana nura kofa taga hiyana na kokarin mutuwa dan gaba ɗaya har jikin ta ya fara saki, wani razanannen ihu Amrat ta saki wadda ya dira a dodon kunnen kowa dake gida, gaba ɗaya su Khalid suka miƙe a tare suka hauro dai dai lokacin Bgs ma ya fito daga ɗakin sa  dan jin irin ihu da Amrat ta saki, kusan tare suka shiga ɗakin Hiyana.


Bgs na ganin halin da Hiyana ke chiki yaja wani dogon tsaki tare da karisawa chikin ɗakin da hannu ɗaya ya damki kafafunta tare da chire hijabin da ta ɗaure wuyarta ya sauko da ita kasa sai wani tangal tangal taka alamar ta jigata, wuyar ta ya damko ta bayan ya fara janta har suka fito waje, chike da bachin rai Khalid yace "haba Bgs menene haka? Bai bi ta kan kowa ba yayi waje da ita chikin bayan motar sa ya jefata ya shiga gidan gaba yau da kansa ya ja motar da gudu suka bar gidan, a razane Fahad yace "ina key ɗin ɗayar motar nan dole na bisu dan nasan halin yaya prince yanzu wani abun zai mata, tun kafin Fahad ya karisa maganar yaya Khalid ya shiga motar sa ya tayar da sauri Fahad da Ahmad suka shige chikin motar da gudu suka bi bayan Bgs 


sai kuka su Zahra suke suna addu'ar Allah ya kuɓutar da hiyana daga hannun Bgs



Wajen saman wata gatuwar dutse dake zubar da ruwa kasa Bgs ya tsayar da mota fita yayi ya buɗe gidan baya ya damko wuyar Hiyana ya jata  har zuwa bakin dutse kallon kasan dutse Hiyana tayi katuwar rafine awajen a tsorace ta dawo da kallon ta kan shi, so take ta chire face mark dake fuskantar ta masa magana amma kafin ta ɗago hannu ya daga mata tsawa chikin tsawa yace "ba mutuwa kike son yi ba to ga hanyar da zaki mutu chikin sauki, yana gama faɗin hakan yayi wurgi da ita kasan dutsen ya juya abun sa.....




Masu karatu Bgs fa ya buga min kai yau sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kaimu naso na muku 2 page amma bani da charji shiyasa na muku long page Ashe karatu lfy azo a bani hot comments



NEW TEAM💖

💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖


*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*

     👇👇👇👇


*1,DUK ƘARFIN IZZATA*

       by(Star Lady)


*2,GIDAN AUNTY*

       by(mss lee)


*3,SARKI SAMEER*

      by(xeemat....love)


*4, JINI DAYA*

      by(mrs bbk)


💖The Talent Troupe Writer's 💖



*DUK ƘARFIN IZZATA*


    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


*Episode 9*



Uk



....wurgi yayi da ita kasan dutsen ya juya abun sa,ya shiga mota chike da tsanar hiyana ya ja motar da gudu ya bar wajen dai dai lokacin lokachin motar Khalid ya iso wajen yana kashe motar suka fito da sauri, a sukwane Fahad ya chiro wayar sa dake aljihun sa tare da balle agogon diamond dake hannun sa ya miƙawa yaya Khalid yayi tsalle ya faɗa kasan dutsen ya ce bi bayan hiyana, ta sauri yaya Ahmad ya karisa wajen yana kokarin faɗawa yaya Khalid ya riƙe sa yana faɗin "muje mu sauka kasan dutsen mu tare su a chan, a tare suka koma chikin mota yaya Khalid ya jasu juya kan motar yayi suka bar waje.


Suna karisawa kasan dutse daga bakin rafin suka ga motar yaya Yusuf a wajen, kashe motar yaya Khalid yayi a tare suka fito suka nufi wajen da yaya Yusuf yayi parking motar sa, da mamaki suke bin motar da kallo, ga mota dai motar Yusuf ne  amma baya chiki, ɗaga kai sukayi suka fara dube dube ta in da zasu ga Yusuf, amma basu ga ko mai kama da Shiba, almost 5mins suna tsaye sunyi shiru sai karan tsuntsaye da ke tashi da sautin zuban ruwa.


Chan suka hango Fahad saɓe da hiyana a saman kafaɗar sa yaya Yusuf na biye dasu a baya dukkan su sunjiƙe sharkaf ruwa sai zuba yake daga jikinsu, hiyana kuwa ko motsi bata yi, da sauri yaya Khalid da yaya Ahmad suka karisa wajen su, a hankali Fahad ya kwantar da hiyana a kasa ta gefen rafin, zuba mata ido sukayi, fiskar ta yi falau ta kara haske sosai 


hannu Fahad yasa ya chire face mark dake fuskantar ta ba karamin razana sukayi da ganin yadda tayi haske sosai kamar babu jini a jiki ta, kasa kasa Fahad yace "daman haka kamannin fuskar ta yake? Ai wan nan ba in da ta bar yaya prince a kamanni, wlh tama fishi kyau" dogon tsaki yaya Khalid yaja chike da ɓachin rai ya fara magana "wai kai Fahad ta fuskar ta ma kake ko? Baka tunanin abun da Bgs ya mata bai kyau taba kashe ta fa yaso yayi ba dan Allah yasa muna nan ba" "No yaya Khalid wlh ni ina da tabbacin dan yaya prince yasan muna nan ne kuma yasan bazamu taɓa barin ta mutu ba shiyasa yayi hakan amma wlh da yasan babu kowa ba zai mata haka ba, ai shi ba mahaukaci bane, yasan me yake yi" da sauri yaya Yusuf ya karɓi zanchen da chewa "kana da gaskiya Fahad wlh idan Bgs yasan bamu nan ba zai yi kuskuren jefata chikin ruwan nan ba, tabbas yana da zuchiya kuma yana za zafin rai sosai kuma ya tsani mace amma ai shi ba mahaukaci bane ya san idan ya kuskura wani abi ya sami sister wlh Ammi zata iya tsine masa akan hakan, yana sane da duk abun da yake, inaga fa ya mata hakane domin gobe karta sake kwatan ta kashe kanta da kanta" chiki tsawa yaya Ahmad yace "dalla kuma mutane shiru koma me kusani idan da wan nan abun da yayi wa sister yazo da karan kwana da ta mutu ku ɗaga kan ku fa ku kalli daga in da ya jefota wlh idan da wata mai karamin zuchiyar ne tun kafin ta iso chikin ruwan nan zata mutu dan tsoro, than God sister iya suma tayi" chike da confidence yaya Khalid ya fara magana "kana da gaskiya Ahmad wlh ya zama dole yau mu gwadawa Bgs kuskuren sa ai dan yaga muna tsoran sa sosai ne shiyasa yake duk iskanchin da ya ga dama kuna gani fa yana jefata ya juya ya shiga mota abun sa da bamu zo da wuri bafa wlh mutuwa zatayi amma dan baku san gaskiya kun tsaya kuna wani chewa yana son gwada mata kuskuren tane, toma duk abun da sister tayi ba shi ya ja tayi ba yanzu me laifin sister da Bgs zai tsane ta saboda Allah dai ku gayawa kan ku gaskiya haka kwanaki ya zabgawa friend ɗin Aunty farida nan da take saudiya mari a gaban ɗan mijin ta,haka kuka take gaskiya ku ka che wai matan ne tayi laifi, me laifin ta dan ta masa nasiha akan ya rage zafin rai? to yau dai ko shine ya aifi zuchiya sai mun faɗa masa kuskuren sa" "yaya Khalid kai da waye zakuje faɗa masa kuskuren nasa!? Chewar yaya Ahmad yayi Maganar yana zaro manya manyan fararen idon sa " ku mana ai ni ba zan tun kare sa ba ku zaku je" da sauri yaya Yusuf yace "wlh ban da ni sai dai Fahad" Mikewa tsaye Fahad yayi yana faɗin "kai idan kun ganni a lahira kai ni akayi me haɗina da yaya prince ba shiyasa nache muku abun da yayi, yayi dai dai ba ba wai dan yayi dai dai ɗin bane yasa nace hakan ai, kawai dan kar akai ga zanchen tun karar sane amma sai da kuka ja akazo wajen to ni kunga tafiya ta babu ruwana daku" 


Tsaki yaya Khalid yaja kafin yace "to sai ka ɗauki ta mu tafi ai, duƙawa yaya Ahmad yayi yasa hannu zai ɗauke ta chikin sauri yaya Khalid yace "aa Ahmad ka bari dai Fahad ɗin ya ɗauke ta" da mamaki  Ahmad ya ɗago yana kallon Khalid irin kallon nan na karin bayani nikeso "kana da gaskiya Khalid na farko ita matar Aure ce kuma koba matar Aure ba daman Fahad ɗin ne ya dace daya ɗauke ta dan shine muharraminta" chewar Yusuf yayi maganar yana kokarin wuchewa ya shiga motarsa, dawowa Fahad yayi ya ɗuƙa ya ɗauki ta chak ya saɓa ta a kafaɗar sa ya nufi motar, Yusuf


A gidan baya ya kwantar da ita san nan ya shiga gidan gaba, Yusuf ya shaga mazaunin driver, Khalid da Ahmad suka shiga nasu motar a tare suka tayar suka bar wajen suka nufi gida


Suna shiga gida tun basu gama parking ba yaya Khalid ya fito chikin sauri ya faɗa chikin gida yadda suka bar su Zahra haka ya shigo ya same su sai kuka suke, suna ganin sa suka miƙe tsaye da gudu Zahra ta nufoshi a ruɗe take tambayar ina hiyana "yaya Khalid ina Aunty Hiyana" riko kafaɗar ta yayi yace "Auta kiyi shiru sister tana lfy kinji yanzu dai ina yaya prince ya dawo ne? "Eh yana ɗakin sa" "ok to ku jirani ina zuwa yayi maganar tare da sakin ta ya nufi stair ɗin.


Ko da ya kisha ɗakin Bgs kwanche ya isko shi saman katafaren gadon sa, yana waya da Ammi shiru Khalid ya tsaya har sai da ya kammala wayar chike da ɓachin rai da jin haushi ya fara magana "yanzu dan Allah abun da kayi wa yarinyar nan ka kyau ta? Karka manta fa amana aka baka ita ai wlh kamata yayi ache kafi kowa tausayin yarinyar nan da kuma kaunar ta, saboda kasan Ammi ba abun da takeso a duniyar yanzu daya wuche ƴaƴa ɗan uwan ta ɗaya tilo, yara ba uwa ba uba sun taso chikin ukuba da wahalar rayuwa amma duk da kasan haka babu ko ɗan ɗigon tausayin su a rayuwar ka, anya Bgs kai mutun ne kuwa? Kai ni dai gaskiya na fara tantama a kan chewa kai mutun ne, koba mutun ba, to idan ma kai mutunne na fara tantama akan musulunci ka, domin duk wani chikakken musulmi yana da imani da tausayi, amma kai ko kaɗan babu,

A waje ɗaya mukayi rayuwa da kai bare nache ko zama chikin turawane yasa tausanyin ka da imanin ka suka ragu amma gaskiya ya kamata ka gyara wlh ko dan neman lahiran ka, ni ko zaka kasheni sai na faɗa maka gaskiya dan ina son ka ina kaunar ka inason mu shiga aljanna tare bayan mun mutu" dakatawa yayi da Magana yana kallon BGS da idon sa ke lumshe, 


 hayewa saman gadon yayi tare da ɗan bubbuga kafaɗar Bgs waro manya manyan green eyes nashi yayi kan face ɗin Khalid, chike da izza yace "au har ka gama surutun ne ai na ɗauka kwana zakayi kanayi" dunkule hannu Khalid yayi chike da jin haushi ya kaiwa Bgs naushi da sauri Bgs ya riƙe hannun sa yana faɗin "a lallai yau Khalid ka fusata sosai wai ma to me ya fusata kane? Tsaki Khalid yaja tare da gyara zaman sa a gefen Bgs dan ya lura idan mutun yace zai bi wa Bgs ta karfi tofa babu abun da zai sauya gwara subi shi ta lalama 


"prince dan Allah ka rage zafin zuchiyar nan taka kaji ko? da kasa mu farinciki wlh kana yawan jefamu chikin tashin hankali da damuwa, ni nasan kana sanmu kuma nasan haka halinka yake amma pls karinƙa sassautawa dan farinchikin mu zakayi hakan" dogon numfashi yaja tare da sauƙe ajiyar zuchiya kafin yace "duk abun da ka faɗa Khalid naji from A to Z so i will try my best amma ina son kasan wani abu ni ba wai nayi niyar kashe yarinyar nan bane na mata hakane dan gobe kada tayi ganganchin kokarin kashe kanta yanzu kaga ta ɗan ɗani yadda akeji idan akazo mutuwa, gobe ba zata sake yunkurin kashe kan taba "aa prince yanzu da bamu je wajen bafa mutuwan gaske fa zatayi "ai nasan dole zakuje wajen ne shiyasa na jefata "to amma lokachin da ka jefata bakayi tunanin kafin ta isa kasa zata iya buguwa da jikin dutsen ba? "Haba Khalid ya kake min tambaya kamar ba da Brigadier General Safras kake magana bane ni da idan na kalli abu sau ɗaya to zan iya rufe ido komai nisan abu in sai ta shi in harbeshi da gun, kuma ya harbu, karka manta dukka wani wanda yake riƙe da wata mukami a chikin sojoji ko mai girman mukamin to a karkashin Brigadier General yake daga mukami na babu wani kowani soja a kasana yake to kana tunanin a banza na taka wan nan matsayin ne, na san ta yadda zan jefata, kuma idan ka lura a mun rigaku isa wajen amma ban gefata da wuriba sai da na tabbatar kun kusa isowa san nan na kefata ina faɗa maka hakan ne ba dan na kare kai na ba sai dan kuyi farinciki kuma ku dai na dangan tani da mara imani" 


"eh hakane amma dai duk da hakan ka rinƙa rage zafin zuchiyar taka" "ka san me yasa na tsaya nake magana da kai Khalid? Girgiza kai Khalid yayi alamar a'a "to ina magana da kai ne dan naga yau kaɗau zafi dayawa duk chikin mu kai ne kaɗai wanda baya ɓata rai baya fushi kullun kana chikin farinciki kullun fiskar ka ɗauke da murmushi So ba zan so ganin face naka babu wan nan farin ciki ba gaskiya that why na tsaya nake maka wan nan dogon bayani amma yanzu zaka iya tafiya ka chigaba da farinchi ki" "Maganar bata kare ba ai Bgs bare kache na tafi" "ok to ina jinka saura me kuma" "me yasa kayi blocked na Aunty farida? "Wan nan bai shafeka ba Khalid tsanina da ita ne! "Ok naji bai shafeni ba amma zan rokeka wata alfatma dan girman Allah idan kamin hakan ka gama min komai aduniya" zubawa Khalid green eyes nashi yayi batare da yayi Magana ba "pls my Brigadier General dan Allah ban che ka ansa sister a matsayin mata ba ka ansheta a matsayin sister, ka dai na tsoratata ka daina daka mata tsawa pls idan ta gaishe ka karinƙa amsawa idan ta kawomaka abinci ka bari tarinka zuba maka pls wan nan alfarman kawai nake nema" "ok i will try my best, shike nan kaji daɗi? Murmushi Khalid yayi kafin yace "naji daɗi sosai shiyasa nake son ka my blood" "da kasan ka chucheni ba dole kace kana sona mana" dariya Khalid yayi ya sauka gadon ya nufi hanyar fita yana faɗin "ba wata chuta ya za'ayi na chuchi my blood ai hakan ba zai yuwu ba, ya kai karshen maganar tare da ficewa daga ɗakin ya nufi palon kasa.


Saman duguwar kujera mai zaman mutun 3 Fahad ya kwantar da hiyana dake jike sharkaf, da sauri su Zahra suka matso kusa da ita, ko motsi batayi da alama ta sha ruwa sosai, a hankali Fahad yasa hannu ya fara danna mata kan chikin ta, kaɗan kaɗan ruwa na fitowa daga bakin ta, har ya fara fita sosai kuka su Zahra suke sosai yaya Ahmad na basu hakuri, chike da jin haushi kukan nasu Fahad yace "zaku min shiru ne ko sai na kakkarya ku" tsit sukayi suna goge hawayen.


Sai da hiyana ta amayar da ruwan chikin ta gaba ɗaya san nan ta fara tari, ganin ta farfaɗo ne yasa Fahad ya chire hannun sa daga kan chikin nata ya nufi ɗakin su dan chanza kayan jikinsa. Matsowa su kayi baga ɗayan su kusa da ita har da su Yusuf dai dai lokacin yaya Khalid ya sauko kasa ya fito daga ɗakin Bgs, wajen su ya kariso suka zubawa hiyana ido.


a hankali ta waro blue eyes nata da suka sha ruwa suka koma jaa sosai, yunkurawa tayi zata mike zaune da sauri Zahra ta sa hannu ta tai maka mata suna mata sannu, kuka mai tsuma zuchiya ta fashe da shi.


zama yaya Khalid yayi kusa da ita yana rarrashin ta chikin kuka ta fara magana "yaya khalid dan Allah ka faɗamin shin kaga wani abune ajikina wadda zai sa kowa ya tsaneni duk in da naje baa sona, a kauyen mu kowa ya tsaneni a gidan Ammi, Abba da Ammi sai kai da yaya Ahmad da Aunty Zahra Aunty Farida ne kaɗai kuke sona dan Allah ni me nayiwa mutane ne kowa bai sona" "ya isa haka sister kowa yana son ki kinji ki chigaba da hakuri zaki chi riba yanzu kije kiyi wanka ku shirya kuzo muje shopping domin saya muku kaya da wasu abubuwan da zaku bukata, karki damu da kowa mujema na saya miki waya ki fita harkan kowa kiyi abun dake gaban ki kinji? Dawo da kallon sa yayi kan Zahra "auta tai maka mata ki kai ta ɗaki tayi wanka bari na ɗauko mata jallabiyar Bgs, waro ido waje hiyana tayi chike da tsoro tace "wlh bana so bana son duk wani abu da ya shafi yaya prince Allah bana son ko sake kallon face nashi a rayuwa ta" matsowa Yusuf yayi kusa da ita chikin sanyin murya ya fara magana "sister na san ke macece mai ilimin addini kuma wadda take amfani da ilimin ta kin yarda da kaddara ko ba hakaba? Dan haka kiyi hakuri ki daure ki chigaba da yakin da kika fara gaba ɗayan mun nan har da su Abba da Ammi muna bayan ki kuma muna tayaki da addu'a, ina son ki sani sarkin yawa yafi sarkin karfi bi izzinillahi taala zamuyi na sara akan Bgs, ina son ki sani gaba ɗaya mu har da su Ammi mun dora yakinin mu a kanki ne mun sa ran ata da lilinki Bgs zai iya sauyawa,  kada ki watsa mana kasa a ido pls sister mun miki alkawarin kome zai faru ba zamu taɓa bari Bgs ya chutar da keba ki yar da damu ki chigaba da hakuri kina masa duk abun da ya dache a matsayin sa na mijinki kinji? Shiru tayi ta sunkuyar da kai kasa dan gaskiya ba zata iya yiwa su Yusuf musu ba ko ba komai sun gwada mata halacci kuma Yusuf shine mutun na farko da ya fara share mata hawaye a duniya bazata taɓa mantawa da kyautatawar sa agare taba, murya na rawa yaya Ahmad ya fara magana dan shi har gobe yana son hiyana kuma yana tausayin ta sosai amma ba yadda zai yi "sister ki kara hakuri kinji? karki yanke kauna da samun rahman Ubangiji kiyi abun da muka chemiki zakiyi nasara In Sha Allah" ba karamin kunya hiyana ta jiba ache yanzu kamar su yaya khalid suke rukanta abu kai yazama dole tayi musu koda hakan zai zama sanadiyar rasa rayuwanta, ɗago kanta tayi chikin nitsuwa da sanyin muraya ta fara magana "na muku alqawarin zanyi iya kokarina a matsayina na ya mace ko da kuwa hakan che zatayi sanadiyar mutuwa ta to zanyi kuma zanyi alfahari idan na mutu ina bautawa miji daga yau zan ɗaura ɗamaran yaki da jiji da kan yaya prince" har suna haɗa baki wajen faɗin "good sister Allah ya dafa miki" kasa kasa ta amsa da "Amin" "Auta tai maka mata ki kaita ɗaki sai ki dawo ki je daki kema ki shirya .


A tare suka mike gaba ɗayan su har da su amrat Lamrat kuwa tana mikewa ta fara ihu dan azaban zafin da take ji dazun ma da kyar ta iya mikewa taje ɗakin hiyana to yanzu ta manta da chiwon shiyasa ta mike da karfin ta "sisters meke damun ki? Chewar yaya khalid shiru tayi ta sunkuyar da kai kasa karisowa in da take Yusuf yayi ya duka ya saɓeta a kafadar sa ya nufi part nashi da ita yana faɗin "ai daman ke bai kamata ki bisu ba kamata yayi mu tafi ɗaki naje na miki wanka na shiryaki da kai na, kinsu da kallo Khalid yayi a zuchiyar'sa yana faɗin "kai amma gaskiya Yusuf baka da dama yanzu ka kasa hakuri kabar yar mutane ta huta, shine ka rigani lallai nima ba zan yar daba am sorry Auta gaskiya a yau ba sai gobe ba zaki karɓi bakon lamari, dan ba zan yarda Yusuf ya rigani samun baby ba" yayi nisa cikin tunanin sa sai yaji an taɓashi firgigit yayi yana kallon ta "yaya Khalid me yasa ka tsaya a nan? Wai gawa yayi yana faɗin "Auta ina Ahmad dake tsaye a nan "yaya Khalid ai lokachin da na shigo palon nan babu kowa sai kai kaɗai "ok to jeki ɗaki ina zuwa bari naje na ɗaukowa hiyana jallabiyar Bgs in kawo miki ki kai mata idan tayi wanka ta sanya" bai jira amsar taba yayi sama ya nufi ɗakin Bgs ita kuma ta wuche part nasu.



Zaune gaban mirrow ya same sa yana faman haɗa wani allaura suna video call da Aryan gefen sa yazo ya tsaya yana karewa Aryan kallo, lokachin guda yaji wani mugumugun tausayin Aryan ya kara dira masa a zuchiya gaba ɗaya Aryan ya sauya kamar ba shiba yayi baki ya rame, daga chikin wayar Aryan yace "Khalid ya Auta? Kakalo murmushi Khalid yayi yace "Auta tana lfy ya karfin jiki? "Jiki Alhamdulillah" Khalid yana son ya tambayi Aryan lbr diyana amma yana tsoron kara tayar masa da hankali dan haka sai yayi shiru


Ɗaure hannun sa Bgs yayi yana neman jijiya dan yayiwa kan sa alluran da ya haɗa "me zakayi kake ɗaure hannun ka haka ko dai baka da lfy ne? Aryan ya tambaya yana karewa Bgs kallo, shiru Bgs yayi bai tanka Aryan ba, zuba masa ido Khalid yayi yana jiran yaji amsar da zai bayar, dago alluran yayi zai yiwa kansa Aryan na ganin Alluran da Bgs ke kokarin yiwa kansa chikin sauri yace "haba Bgs bai kama ta a che har yanzu kana ɗirkawa kan ka wan nan alluraba, yanzu fa kana da mata pls my blood ka bari haka kar yaje ya taɓa lfy kafa ka rungumi matar ka kawai a wuche wajen, ɗayan hannun sa Bgs yasa ya katse Video Call ɗin tare da wurgawa Khalid harara ta chikin mirrow, juyawa Khalid yayi yana guntse dariya ya nufi dressing room nashi, bakar jallabiya ya ɗauko ya fito ya fice daga ɗakin.





NEW TEAM💖

💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖


*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*

     👇👇👇👇


*1,DUK ƘARFIN IZZATA*

       by(Star Lady)


*2,GIDAN AUNTY*

       by(mss lee)


*3,SARKI SAMEER*

      by(xeemat....love)


*4, JINI DAYA*

      by(mrs bbk)


💖The Talent Troupe Writer's 💖



*DUK ƘARFIN IZZATA*


    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


*Episode 10*



UK


A nitse hiyana ta chire jikakken kayan jikin ta ta dauki farin towel mai kyau da laushi dake gere awajen drawar ajiye kaya ta ɗaura a kirjinta zuwa dai dai chinyar ta towel ɗin ya tsaya kwanche gashin kanta tayi subhanallah hiyana tafi diyana gashi nesa ba kusa ba domin ita gashin ta ya kai har karshen bayan ta gashi bakin kirin mai laushi da tsantsi sai sheki da kyalli yake, a hankali take tafiya kamar bata san taka kasa duk in da tayi taku ɗaya sai jikin ta ya girgiza, tafi diyana halittar komai akoi ta da manya manyan boobs ga hips nata kamar zasu fashe in dai fannin shap ne baa magana hiyana karshe che, kai tsaye toilet ta shiga, kokarin kwanche towel dake jikin ta take karaf blue eyes nata ya sauka kan ɗan karamin machijin dake ta yawo a chikin baff ɗin wanka tsantsi ya hana shi fita ya gudu, wani ihu ta saki tayi waje da gudun gaske, tama manta babu kaya a jikinta daga ita sai towel, dai dai tsakiyar palon part nasu tayi karo da Bgs kankame shi tayi sosai a ruɗe take faɗin "yaya prince machiji wlh machijine a toilet na" chikin tsawa yace "ke sakeni!!" a razane ta ɗago kanta tana kallon face nashi, da mamaki yake kallon razananniyar face nata tunani ya shigayi wacece wan nan kuma ko dai itace matar da aka kakaba min, shiru yayi, yana kallon yadda take juya idon ta chikin tsoro tace "wlh yaya prince yau ko kasheni zakayi bazan sake kaba sai dai ka kasheni wlh tsoron machijin nake" runtse ido yayi chikin tsawa yace "ki sakeni nace ko!! kara kankame shi tayi da kyau ta chusa kanta chikin faffadar kirjin sa ta fashe da kuka tana kuka tana magana "wlh yaya prince ba zan sake ka ba" a fusache ta damko wuyar ta da nufin yayi wurgi da ita, a razane ta ɗago blue eyes nata da suka fito waje sosai saboda shakan da ya ma wuyar nata tana kallon sa, a hankali ya zame hannun sa daga kan wuyar ta kasa kasa yace "sake ni" sake harɗe sa tayi ta rikesa sosai, bashi da wani zaɓi dole ya mata abun da takeso, tsaki yaja tare da saɓa ta a kirjin sa tare da tallaɓo bayan ta ta kasa ya nufi ɗakin nata, sosai hiyana ta shiga jikin sa, kai tsaye toilet suka nufa.


Chikin dabara yasa hannu ya damki kan machijin, ya juya ya nufi waje tana makale a saman kirjin sa, dai dai tsakiyar palon part nasu, kasa kasa yace "ke sauka na chire machijin" dago kai hiyana tayi karaf blue eyes nata ya sauka kan machijin dake hannun sa a reke ihu ta sake ta kankame da karfi nan take kuma ta ɗauke diff kamar an ɗauke wutan nepa, ji yayi tana kokarin zame wa daga jikin sa ta faɗi kasa chikin sauri ya kankame ta da kyau, tsaki yaja ya juya ya nufi betroom nashi da ita saman katafaren gadon sa ya kwantar da ita san nan ya fito ya nufi waje, Abdol ya mikawa machijin ya koma chikin gida.


yana shiga ɗakin sa call ɗin Ammi na shigowa wayarsa a nitse ya chiro wayar daga aljihun sa, ganin sunan Ammi ne ya bayyana a kan screen din wayar hakan yasa shi yin picking da sauri manna wayar yayi a kunnensa tare da faɗin "Assalamu alaikum" daga ɗayan ɓangaren Ammi ta amsa masa da "wa'alaikumus salam" "my Ammi y kuke y gd? "lfy lau ya yan uwan ka? "Suna lfy" "ina son yin Magana da Hiyana ne ka bata wayar" sai lokachin ya ɗago ido ya sauke su saman gadon sa, kwanche take kamar yadda ya kwantar da ita ko motsi bata yi "Ammi tana barchi amma idan ta tashi zan kiraki sai na haɗa ku" ba ƙaramin daɗin jin hakan Ammi tayi ba "to amma idan ka fita ka saya mata waya mai kyau kawai dan idan na tashi magana da ita ba sai na kiraka ba" chikin sauri yace "ok za ayi yadda ki ka che" "au shine ka amsa da wuri dan kar na che karinƙa haɗa mu ko? Wato muna takura maka ko? "Aa Ammi kawai maganar che tazo da wuri" "to shikenan ba zan gaji da tunatar da kai ba, kasani duk abun da kayiwa Hiyana na chutar wa idan mu bamu gan ka ba Allah na ganin ka, ina kara rokan ka dan Allah ka kulamin da marainiyar Allah nan kada ka bari tayi kuka idan tayi kuka to tamkar ni nayi idan ka sanya ta kuka tamkar ni ka sanya" ɗaure fuskar sosai yayi ji yake kamar ya katse kiran ita Ammi nan kullun ta kira mutun wa'azi wa'azi, to mutun yace bai san yarinya amman an kakaba masa dole san nan yanzu kuma arinƙa takurawa mutun da zanchen hakki hakki ni gaskiya abun nan ya isheni "au yanzu ina maka ma shiru kamin ko? "Ammi ba shiru nayi ba karki damu ina iya bakin kokarina" "to ka kara kokari kaji? "Ammi pls bari nayi picking call ɗin wani" yana gama faɗin hakan ya katse kiran batare da ya jira amsar taba yayi wurgi da wayar saman sofa tare da jan dogon tsaki ya nufi saman gadon sa, gefen hiyana ya kwanta tare da lumshe ido ba jimawa barchi yayi awawon gaba da shi


A chikin barchi yaji mutun na numfashi da kyar da kyar kamar wadda aka shake, Slowly ya waro green eyes nashi mai chike da barchi alamar barchin bai ishe sa ba, kan Hiyana ya sauke su, kallon ta yayi from head to toe tsaki yaja kafin ya zame hannun sa dake kan chikin ta yana ɗauke hannun nasa ta miƙe chikin sauri tana bin jikin ta da kallo da gudu ta fice daga ɗakin tsaki yaja ya mai da idon sa ya lumshe 


Har ta kai tsakiyar palo kuma sai ta juyo a kuje ta koma ɗakin sa, jin mutun ya shigo yasa ya waro green eyes nashi akan ta ji tayi kamar ta nitse kasa dan kunya gashi kuma tana tsoron ɗakin ta dan tun da taga snake tofa bazata iya zama a ɗakin ba ko kasheta za'ayi bazata zauna a chan ba


Chikin tsawa yace "me ya dawo dake ɗakin nan" murya na rawa ga masifaffen kunyar sa da takeji tace "ya ya yaya prince wlh tsoron ɗakin nake ji nake kamar akoi wani machijin a chiki" mai da idon sa yayi ya lumshe batare da ya sake magana ba kalaman Ammi ne kawai ke masa yawo a kwakwalwa sa yana matikar son Ammi baya son ɓachin ran ta san nan baya son hanyar da zata haɗashi da yarinyar nan kai ba ma itaba baya son hanyar da zata haɗashi da mace kwata kwata, dan har yau yana kan bakarsa na chewa duk wadda mace ta raɓa tofa ya zama mai rauni, shi kuma kwata kwata bai san mutun mai rauni


Sai rawan sanyi hiyana take kasan chewar Ac ɗakin a kunne, gashi babu kaya a jikin ta, almost 15mins tana tsaye shiko yana kwanche idon sa a lumshe kasa kasa hiyana ta fara kuka dan sanyi da yayi mata yawa, tana son ta je ta ɗauki blanket nashi ta rufu amma tana tsoro tun tana sa ran zai mata magana har ta chire rai ta chigaba da kukan ta kasa kasa tana rawan sanyi

Almost 20mins ta kara kan 15 na ɗazun, gajiya tayi da tsayuwa ta lallaɓa ta koma saman sofa mai zaman mutun 1 ta zauna ta takure, duk wani motsin da take achikin kunnen sa take dan ba barchi yayi ba ya dai lumshe ido ne yana jinta, kasa kasa yace "ki shiga toilet na kiyi wankan" ba karamin razana da girgiza hiyana tayiba tunani take anya ba karya kunnen ta ya jiyo mata ba, to idan ma ba karya bane gaskiya ba yaya prince bane yayi maganar nan sai dai idan aljani dan ita bata taɓa jin yayi magana da mutun a nitse haka ba kullun chikin yiwa mutane tsawa yake, daman ya iya magana a hankali? tunawa tayi yace ta shiga toilet nashi tayi wanka chikin suri ta mike dan kar tayi laifi ta nufi toilet ɗin.



"Yaya khalid naje ɗakin Aunty hiyana fa ban ganta ba"chewar Zahra dake tsaye tana rike da jallabiyar da yaya khalid ya ɗauko wa hiyana a ɗakin Bgs "Auta mata da mijin ta kuma kike tambayar ina take wata kila tana wajen yaya prince" "haba yaya Khalid kasan dai bazata je wajen sa bakam" "ok to kije ɗakin nashi mana ki dubota sai mu tabbatar" da sauri Zahra ta wuche ta ajiye jallabiyar a saman sofa tana faɗin "kai aa tayi zaman ta ako ma ina take" dariya Khalid yayi kafin yace "to saiki ɗauki hijabin ki muje ai tun da kin ki zuwa ki dubo mana ina sister take su Yusuf suna jiran mu a palo" "to yaya Khalid yanzu kenan zamu tafi ba tare da Aunty hiyana ba? "Eh to mata tana wajen mijin ta zamuje muche tazo muje ne? ki kyaleta idan munje sai ki zaɓa mata kawai idan kuma da wani abun da take bukata sai mu koma gobe" " to kawai Zahra tace san nan ta ɗau hijabin ta Khalid ya riko hannun ta suka nufi waje


A babban palon kasa suka sami su Yusuf, sun gama shiri suna jiran su "ina Hiyana kuma? chewar Yaya Ahmad" "muje kawai ba zata jeba" chewar khalid, tare suka jera ba wadda ya sake magana suka fita waje, mota 5 sukayi ɗaya Khalid da Zahra ɗaya Fahad da amrat ɗaya Yusuf da Lamrat ɗayan kuma Ahmad, shi kaɗai ɗayan kuma jibga jibgan sojoji yan rakiyar sune a chiki, da gudun gaske suka bar gidan



Chike da jin kunya hiyana ta tafito daga toilet ɗaure da towel ɗin Bgs a kirjin ta wadda yazo mata har guiwa kamar yadda ta barshi kwanche lumshe da ido haka ta fito ta same sa,  saman sofa ta koma ta zauna sai rawan sanyi take, jingina kanta tayi da jikin kujerar har barchi yayi awon gaba da ita a haka



Maiduguri Nigeria


A yaune aka sallami su Ahzan daga hospital suka koma gida ba laifi jikin yarinyar yana samun sauki sosai sai dai har yanzu bata magana sai dai kallon mutane kawai take.


Misalin karfe 4pm yarinyar na zaune a palon gidan su Ahzan tayi shiru tana kallon kasa, sanye take da doguwar riga abaya baki wadda mum Ahza ta bata, Ahzan da mum nashi suka fito daga ɗakin mum suka fito palon saman sofa ɗaya suka zauna, a nitse mum ta fara magana "bai war Allah gashi bamu san iyayen ki ba amma ina fatan zaki iya zama damu? a chikin gidan nan ko, abun mamaki sai yarinyar ta amsa da "eh zan iya" a razane Ahzan ya miƙe chike da mamaki yace "daman kin fara magana? Gyaɗa masa kai tayi alamar eh Ahzan da Mum har suna haɗa baki wajen chewa "Alhadulillah Alhamdulliah" "baiwar Allah ya sunan ki? Chewar mum shiru yarinyar tayi kamar mai tunani chan kuma ta fara girgiza kai tana faɗin "ban sani ba" kallon juna Ahza da mum sukayi wayar Ahzan ya fitar daga aljihun sa ya shiga kiran layin Dr walid, bugu ɗaya Dr walid ya ɗauka


"Hello Dr ya Aiki? Daga ɗayan ɓangaren Dr yace "lfy lau Ahzan ya mai jiki" "jiki da sauki dan ita ma na kira yanzu "ok to me ya faru? Ajiyar zuchiya Ahzan ya sauke kafin ya fara magana "Dr yarinyar nan ta fara magana amma abun mamaki mun tambayeta sunan ta tache bata sani ba shin daman ta samu matsala a kwakwalwan tane? "Aa Ahzan ba wata matsalar da kwakwalwan yarinyar nan ya samu lfy lau take kila ta shiga ruɗani ne ku barta ta kara hutawa zata dawo dai dai In Sha Allah" "to shike nan Dr nagode sai munyi waya, yana gama faɗin hakan ya katse kiran ya dawo da kalon sa kan mum, chikin nitsuwa yayi mata bayanin yadda sukayi da dr, addu'a samun lfy mum tayiwa yarinyar, amin Ahzan ya amsa da shi shiru suka zauna ba wan da ya sake che da ɗan uwan sa kala



NEW TEAM💖

💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖


*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*

     👇👇👇👇


*1,DUK ƘARFIN IZZATA*

       by(Star Lady)


*2,GIDAN AUNTY*

       by(mss lee)


*3,SARKI SAMEER*

      by(xeemat....love)


*4, JINI DAYA*

      by(mrs bbk)


💖The Talent Troupe Writer's 💖



*DUK ƘARFIN IZZATA*


    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


*Episode 11*



Maiduguri


misali karfe 1 na rana gaba ɗaya gidan ba kowa sai yarinyar da Ahzan ya buge da mota, hanan ta tafi school

Mum tana wajen aikin ta a babban hospital 


 zaune take a palon mum Ahzan tana chin pop corn, tana kallon film a chikin makekiyar Tv dake manne a bango.


jin motsin mutun a kantane yasa ta ɗago kai, kallo ɗaya ta masa ta kauda kanta dan taga alamar bai yi kama da mutanen kirki ba, shiru tayi tana tunani anya wan nan ba shine yaya deen ɗin da Aunty hanan ta taɓa bata lbr ba kuwa, dama Aunty hanan tace min ɗan iskane ashe da gaske ne kaga wani gashi kamar shekan tsuntsu.


Chike da iskilancin deen yace "ke chika yaushe kika zo gidan nan? Baa faɗamin nazo na latsaki ba irin wan nan kaya ai sai ni, wai ma wacece ke? Waya kawo ki ko dai ke yar uwar wanchan matar ne? Shiru yarinyar tayi kamar ba da ita yake ba ta chigaba da chin pop corn nata "ke chika wai ba dake nake bane!? Ko kallon in da yake batayi ba, hannu ya kai zai taɓata chikin sauri ta mike tsaye tare da yar da roban pop corn ɗin chike da izza tace "wlh idan ka kuskura ka taɓani sai na sharara maka mari! "Wow kai kaji wata voice mai shegen daɗi, gaskiya ne ke barikiji tun da kika zo gidan mu tofa taɓaki ya zama dole, idan ma zaki saki jiki gwara ki saki jiki idan kuma kinki to zaki sha wahala "kai har ka isa ka bani wahala ni bari kaji mutumin kirki ma bana tsoran sa bare mutumin banza Allah kaɗai nake tsoro" wani wawan mari ya sakar mata a kuma wadda yasa ta fasa ihu kwashe kafafunta yayi ta faɗi kasa, chikin tsawa yace "ni zaki chewa ɗan iska to wlh yau sai kin gwammachi da baki zo gidan marigayi Alhaji Abbas ba" sake dungule hannu yayi zai kai mata bugu charaf Ahzan ya rike hannun sa ta baya chike da jin haushi ya wanka wa deen wani wawan mari chikin tsawa Ahzan yace "me ya kawo ka part ɗin nan!? Chike da rashin kunya deen ya fara magana "tambaya kake ko neman sani wai shin Ahzan ko ka manta Alhaji Abbas ne ya gina gidan nan ba kai ba to idan ka manta na tuna maka kuma kamar yadda kake ɗan shi nima haka nake ɗan shi har Alhaji Abbas ya bar duniya bai taɓa yiwa wani iyaka da shiga wani part a chikin gidan nan ba kuma koda yayi ma kasan dai ni bai isa ya hanani ba" afusache Ahzan ya sake ɗaga hannu zai mari deen chikin fushi deen ya rike hannun nashi yana girgiza kai "bari kaji Ahzan ko ɗazun da ka mare ni bansan zaka kawo marin bane shisaya har ka samun daman marin nawa, yanzu lokachin ka bugeni na barka ya wuce, dan ni ba yaro bane! Kwache hannun sa Ahzan yayi chikin fushi ya fara bugun deen, damko kafar sa yayi, yayi wurgi da shi, chiro belt nashi yayi ya fara bugun deen ɗin kamar Allah ne ya aiko sa, ihu deen yake yana faɗin "mugu azzalumi kawai dan kaga kafi karfi na ko to ai baka fi karfin Allah ba, duk zaluncin da zakamin wlh tarawa nake idan ya chika  sai na rama, wani naushi Ahzan ya kai wa deen a baki dan yayi shiru amma ina yaki yin shiru, gaba ɗaya Ahzan ya fasawa deen baki sai jini ke zuba, da gudu yarinyar ta miƙe ta bar palon ta nufi ɗakin hanan tana kuka.


Sosai Ahzan ya bugi deen amma duk wan nan budu daa deen yasha hakan bai sa bakin sa tayi shiru ba daga karseh hakuri kawai Ahzan yayi ya kyalesa, ya juya ya bi bayan yarinyar, deen kuwa bajewa yayi a kasa awajen ya cigaba da ihun sa yana surutai.


Kwanche saman gadon hanan ya same ta tana kuka, saman drawer gefen gadon ya zauna a nitse ya fara magana "ya isa haka kukan kinji? Ɗago kai tayi tana ganin sa ta mike zaune tana goge hawayen "yaya Ahzan wai daman a gidan nan yaya deen yake kuma wai daman kanin kane, ni kullun idan Aunty hanan tana bani lbr sa, ina tunanin ko ba'a nan yake ba ban ma taɓa tunanin ɗan mum bane, yanzu gashi saboda ni ka da kesa a banza" tana magana tana shesshekar kuka "look ya isa haka deen kani na ne baban mu ɗaya amma ba mum che ta aife sa ba maman shi daban ina ga tun da kikazo gidan nan baki fita waje bane, amma da kin fita tsakar gida zakiga gate na shiga part nasu, daga gefen hagu, ki daina damuwa ba dan saboda ke na bugi deen ba kisani baa taɓa yin sati ban bugi deen ba na rufesa a station na bashi horo amma duk da haka a banza baya jin magana ga shaye shaye da bin abokan banza, idan na hukun tashi kullun sai mum nashi tayi ta faɗa bata son laifin sa ko kaɗan, dan haka babu ruwanki da shi idan ya shigo ya sameki a palo ki tashi ki koma ɗaki ki bar masa palon kinji ko? Gyaɗa masa kai tayi tare da faɗin "eh naji" "munyi magana da mum tun da har yanzu baki tuna sunan kiba zamu rinƙa kiranki da Ummi kinji" "to yaya Ahzan Nagode" "ki dai na min godiya kinji? ni yayan ki ne kuma kin chan chan chi na miki hakan, yanzu dai ya kamata ki shiga school kafin Allah yasa muga iyayenki ko? Da sauri ta mike zaune ta goge hawayen fuskarta ta fara murmushi "yaya Ahzan yanzu nima zan rinka sa uniform irin na Aunty Hanan? zan rinka zuwa in da take zuwa? Zan rinka rubutu a takarar da kamar yadda take? Kasa bata amsa ma yayi ya zuba mata ido kawai yana kallon yadda take murmushi chike da farinchiki, shi kanshi bai san lokacin da ya fara murmushi ba "yaya Ahzan yaushe zaka kai ni to? "Ranar Monday In Sha Allah" saukowa tayi daga gadon ta dawo gaban sa ta sungunna tace "Nagode yaya Ahzan" mikewa yayi ya nufi waje yana faɗin "ki dai na yimin godiya ni yayan ki ne mai kaunar ki dan Allah" yana gama faɗin hakan ya fice daga ɗakin, da murna Ummi ta mike ta koma kan gado tana ta farin ciki ta kwata ta lumshe ido kamar mai barchi



KANO



Kwanche Ammi take a saman gadon Abba ta tada kai da chinyar sa, tana wasa da yatsun hannun sa ɗaya, chikin nitsuwa Abba ke shafa gashin kanta da ɗayan hannun sa "Aisha an gama ginin gonan kun nan fa saura mu ɗauki ma aikata sai a kwaso dabbobi a zuba aduba abubuwa da ya kamata a kara awajen, amma wani suna ya kamata a sanyawa gidan gonan? Gyara kwanchiya Ammi tayi tana kallon face nashi da kyau ta fara magana "ni har ga Allah na barwa su hiyana rabon nawa gadon nariga da nayi kyauta da wadda zanyi sauran kuma a chigaba da kula musu da shi ka zaɓi duk sunan da ya dache ka sanyawa gidan gonar, amma ina neman wata alfarma, idan ba damuwa "wace alfarma che wan nan Aisha? " Ina son idan anje ɗauko dabbobin nan a ɗauko har da bello dan bello ba mutunne na yarwa ba, ya mana halak chi ya chanchan chi muma mu kyautata masa, ina gidan da ka sayawa Ahmadu lokachin da mukayi mukayi ya dawo nan yaki to kabawa Bello gidan ya zauna da matar sa" "Aisha wan nan shawara ce mai kyau kinga daman yasan kan dabbobi sosai sai mu bashi aiki a gidan gonar yanayi duk wata muna biyan shi Albashi ko?  "Eh hakane kaga yaransa zasu samu karatu zasuyi ilimi kuma zai sanya matar sa ma a makarantar tun da itama ba wani girmane da itaba kwata kwata  bazata wuchi 18 to 19 years ba, shi kan shi Bellon ma bai wuchi 25 years ba zai iya shiga school ai" hakane kina da gaskiya Aisha Allah dai ya dafa mana zanyi magana da Aryan dan muga sunan da ya dache musawa gidan gonar.


"Yauwa niko ɗazun banga Aryan awajen breakfast ba naje part nashi baya nan na kira layin sa bata shiga" "Aryan fa baya nan ya tafi Maiduguri dan an kirashi jiya da daddare akoi wadda ya kalli diyana, shine yaje ya duba ko itace" zubur Ammi ta miƙe chike da farinchiki sai murmushin take tace "Allah yasa itace ko Aryan ya samu kwanchiyar hankali bawan Allah wlh kullun sai na tayashi da addu'a, duk lokacin da na tunashi sai nayi hawaye yana matikar Son diyana sosai gashi abun ya haɗe masa rasuwar Aiman batar diyana" Abba da ya lura yanayin Ammi ya fara sauyawa ta fara shiga bakin chiki da ta tuna diyana, sai ya matso kusa da ita chike da so da kauna ya rungumota tare da ɗago habarta yace "ai yadda nake son ki yafi yadda Aryan ke son diyana" hararan wasa ta wurga masa tana faɗin "gaskiya Aryan yana bala'i son diyana sosai" kara rungumota sosai Abba yayi yana kokarin mantar da ita maganar diyana dan yasan yanzu zata fara kuka, kwan chiya yayi da ita a jikin sa, yana shafa bayan ta a hankali, shiru sukayi har barchi ya ɗauketa.



UK


karfe 6pm hiyana ta farka a hankali ta waro idon ta, da kyar ta miƙe zaune a hankali chike da tsoro ta kai idonta kan katafaren gadon sa, ganin tayi Bgs baya nan chikin sauri ta fara jujjuya blue eyes nata tana duba ta ina zata gan shi, amma ina ko alamar sa babu a ɗakin mikewa tsaye tayi jiki ba kwari, tana son fita waje amma babu kayan sawa, a hankali ta taka ta fito palon su, ta rasa ya zatayi gashi daman da hijabi ɗaya tazo kuma ta yaga hijabin tana son ta shiga ɗakinta domin ta ɗauki kayan da ta chire ta mai da tun da bata da wani amma tana tsoro gani take kamar akoi wani machijin, tayi nisa chikin tunani sai ji tayi an taɓa ta firgigit ta ɗago ido ganin Amrat che yasa ta sauke ajiyar "Amrat jeki kawomin hijabin ki, in sanya ina su Aunty Zahra kuma? "Aunty Zahra suna palo yanzu muka dawo daga wajen shopping nima zanje na ajiyewa yaya Fahad kayan shine a ɗaki kizo muje palo kema kiga kayan da Aunty Zahra ta zaɓi miki" "to jeki kawomin hijabin ki tukun nan" to Amrat tache tare da wuchewa ta shiga ɗakin su Amrat na wuchewa sai ga Bgs, chikin sauri Hiyana ta sugunna kasa tace "ina wuni yaya prince" ko kallon in da take bai yiba ya wuche betroom nashi jim kaɗan ya fito ya fice waje, da alama wani abun ya ɗauko, tunani hiyana ta shigayi anya yaya prince zai iya sauyawa kuwa shi kwata kwata ma ba zaka taɓa gane in da ya dosaba baka gane daman shi bare hagun sa, mutunne kamar ba mutun ba, amma zanyi magana da Aunty Farida da kuma Ammi kila su karamin wani shawara amma gaskiya ina da babban aiki kuma da alama na dauki alkawarin da ba zan iya chikawa ba, tana duke a wajen har Amrat ta fito mata da hijabin ta.


"Aunty Hiyana ga hijabin" mikewa hiyana tayi ta ansa hijabin ta sanya iya guiwa hijabin Amrat ya tsaya mata tare suka jera zuwa palon kasa, nan suka samu Zahra da Lamrat sun baza kaya a gaba sai surutu suke, saman sofa mai zaman mutun 1 Hiyana ta zauna tare da ɗagawa Zahra gaisuwa, fiska ɗauke da fara Zahra ta amsa tare da faɗin "Aunty hiyana wayan chan trolley guda ukun nakine ki duba kayan idan akoi wani abun da kike bukata wadda baa sa a chiki ba yaya khalid yace ki faɗamin sai gobe mu koma wajen ki zaba da kan ki idan ma kayan gaba ɗaya basu miki ba sai muje gobe ki zabo da kanki.


Saukowa kasa karfet din Hiyana tayi batare da tayi magana ba ta fara bubbuɗe trolley tana duba kayan, gaba ɗaya trolley sai da ta buɗe su ta duba chike da jin haushi ta ɗaugo blue eyes nata tana kallon Zahra ta fara magana


"Aunty Zahra menene wan nan? Ai wan nan ba kaya bane shirme dai kuma naga babu hijabai da irin abayan nan da sauran manyan kaya na Musulunci a chiki sai dai shirmen irin kayan da diyana ke so" chike ta tsokana Zahra tace "Aunty hiyana yaya prince ne yace wa yaya khalid irin kayan da zai saya miki kenan kuma kada ki kuskura ki rinƙa sanya hijabi a chikin hidan nan dan nan ba gidan hijabi bane gidan kashe miji da love ne wai ma Aunty Hiyana ba Aunty farida ta hanaki sanya hijabi ba? Kina son in faɗa mata chewa baki jin maganar ta ko? "Aunty Zahra waye ya tsara miki maganar da zaki faɗamin haka? dan dai na san wan nan ba maganar ki bane sai dai idan wani ne ya tsaramiki "ni Aunty hiyana babu wan da ya tsaramin iya Gaskiya na faɗamiki" "naji iya gaskiya ne to amma Aunty Zahra me yasa kuke son haɗani da mutumin da baya ko san ganin fuskata? "Au yanzu Aunty Hiyana kin manta alkawarin da kikayiwa su yaya khalid ɗazun nan na chewa ki kayi fa kin ɗaura ɗamarar yaki da jiji da kan yaya prince? "Ban manta ba Aunty Zahra ina sane" "to ai saboda mu taya ki yaki da jiji da kan na shine yasa yaya Khalid yace in zaɓa miki irin kayan nan san nan yace ga waya na baki akoi sakon massage a chiki ki karanta" ta kari maganar tana mikowa hiyanar waya kiran i photo 14 promax, murmushi hiyana tayi tasa hannu ta ansa wayar tana faɗin "wow amma gaskiya wayar tayi kyau ki tayani yiwa yaya khalid godiya" "eh to yanzu dai ki duba massage ɗin dake chiki first" "aa Aunty Zahra zan duba amma sai na koma ɗaki yanzu bari na kwashe kayan na kai ɗaki tukun nan, dan bansan ganin waje a watse" shiru Zahra tayi bata sake magana ba miƙewa Hiyana tayi tare da ajiye wayar a hannun kujera ta fara kwashe kayan nata da ta watsa tana mayarwa chikin trolley


"Aunty Zahra yanzu da baku sayamin hijabi ba dame kuke son na rinƙa yin sallah? "To baki da hijabi ko nayin sallah ne daman? Ina wadda kika sanya da za mu zo" "ai shi na yaga dazun yanzu ko ɗaya babu" "to inaga sai dai ki rike na Amrat dake jikin kin nan dan a garin nan ba'a sayar da hijabi" shiru Hiyana tayi ta chigaba da kwashe kayan dan tasan karya Zahra ke mata akoi kasar da ba'a sai da hijabi ne amma bata son yin jayayya da maganar Zahra dan haka sai tayi shiru ta chigaba da kwashe kayan


Babban trolley ta fara za zuwa part nasu tana shiga ta tsaya turus a Palo tunani ta shiga yi aina zata ajiye kayan nata dan wlh ko kasheta za'ayi bazata koma ɗakin taba dan ita bata yarda da ɗakin ba gani take akoi wani snake ɗin a chiki, da taga ba abun da tunani zai kara mata idan ba zafin kai ba sai ta nufi bayan sofa mai zaman mutun 3 ta ajiye trolley haka ta kwaso sauran dukkan ta ajiye su a bayan sofa, buɗe trolley tayi ta ɗauki wasu riga da wando masu ɗan hankalin ta lallaɓa ta leka ɗakin yaya prince dan taga ko ya dawo bata sani ba, tana ganin baya chiki tayi sauri ta shige chikin ɗaki ta chire hijabi jikin ta sauri sauri ta sanya kayan data ɗuko tare da mai da masa towel nashi toilet ta fito da sauri har tana haɗawa da gudu 


Sai da ta fito palo san nan ta sanya hijabin Amrat a jikin ta ta fice daga palon nasu ta sauka palon kasa


Tana zama saman sofa mai zaman mutun 1 su yaya khalid na shigowa shi da yaya Yusuf kusa da Zahra yaya Khalid ya zauna, shi kuma yaya Yusuf kusa da Lamrat ya zauna, chikin nitsuwa da girmama Hiyana ta gai dasu, da fara suka amsa mata tare da tambayar ta ya karfin jiki sunkuyar da kai kasa tayi tace "naji sauki" 


"Amma sister kin kaiwa Bgs abin chi kuwa? Chewar khalid yayi maganar yana kallon ta "eh yaya Khalid tun kafin ku dawo wajen aiki naje na shirya masa abin chin sa a ɗaki amma bai Chiba, daman kuma nasan ba chiɗin zai yiba dan jiya ma da na kai masa bai Chi ba" chike da ɓachin rai Khalid ya miƙe ya nufi waje yana faɗin "ina zuwa, kai tsaye wajen hutawa dake gefen dama a chikin gidan Khalid ya nufa 


Waje ne mai matikar kyau da tsaruwa kewaye yake da furanni masu kyau da tsada sai kamshi suke, daga tsakiyar wajen kuma wasu tsadaddun kujeru masu numbashine a wajen an sanya runfa mai kyau a dai dai saitin kujerun san nan aka kewaye kujerun da glass aka sanya karamin table a tsakiya, ga wasu yan kanan box glass masu kyau suna ɗauke da ruwa da wasu irin kifaye (fish) masu kyau sai yawo suke a chiki an kewaye wajen gaba ɗaya da box glass na kifin sai wasu tsadaddun fitilla masu bada haske mai tambarin Bgs, komai na wajen ɗauke yake da tambarin Bgs, kallo ɗaya zaka wa wajen kasan wajene na musamman kuma mai mallaki wajen mutun ne na musamman.


Zaune saman kujera yana latse latse a system dake kan chinyar sa Khalid ya iskoshi sanye yake chikin wando 3cuter da yar riga mara nauyi, chike da bachin rai khalid ya shigo wajen amma yanayin arba da face ɗin Bgs nan take yasha jinin jikin sa dan yaga babu alamar wasa a face nashi, jiki a mache ya zauna kusa da shi har yar shakewa voice nashi take ya fara magana


"Haba Bgs ba kamin alkawarin idan sister ta kawo maka abinchi zaka chi ba? Why yau baka chi ba? Shiru Bgs yayi kamar bai san da zaman mutun a kusa da shi ba, idan da sabo khalid ya saba yasan idan kayiwa Bgs magana wani lokaci ma yana ɗaukan 10mins kafin ya baka amsa idan sauri kake ma to sai dai ka tafi, dan wannan abun ya zamo masa jiki, wani lokaci sai ka chire rai da samun amsar Bgs tukun nan sai kuma kaji ya baka amsa wata zubin har sai ka manta da maganar da kayi masa ma, kafin ya baka amsa, to awan nan karon ma hakane sai da Khalid yayi zaman 15mins san


Batare da ya dogo idon sa daga kan system ɗin ba ya fara magana "ni fa Khalid ban maka alkawarin hakan ba kawai nache maka zanyi tunani ne, so naga ma no need nayi wani tunani dan nasan ba zan iya chin abun da yarinyar nan ta taɓa da hannun taɓa kyama take bani ban so, ɗazun ma dana che zanyi tunanin kawai dan naga kaji bachin rai sosai ne shiyasa na maka hakan dan ka sauko amma yanzu ka tashi ka bani waje dan nima raina a bache yake yanzu!! Ba musu khalid ya miƙe ya bar wajen dan ya lura tabbas Bgs na chikin bachin rai idan ya tsaya yache zai masa wani magana to zai iya sumar da shi awajen


 Chikin gida ya koma kai tsaye ya wuche part nashi mikewa Zahra tayi ta bi bayan sa dan taga fiskar sa kamar babu annuri.


11pm Amrat che kadai zaune a palon kasa tana shan complex su Zahra sun tafi part nasu, a tare Fahad da Bgs suka shigo palon kai tsaye part nashi Bgs ya nufa, Fahad kuwa tsayuwa yayi yana kallon Amrat dake ta faman shan complex nata "ke me kike yi a nan har yanzu baki kwnata ba? "Naga baka dawo ba ne yaya Fahad kuma sai na fara jin yinwa shine na fito na haɗa complex, karisowa in da take yayi yasa hannu ya ansa cup din, debo complex ɗin yayi a spoon ya kai bakin sa ya sha zama yayi kusa da ita, ya fara shan complex ɗin sosai yana sha yana bata a baki gwanin sha'awa, a tare suka shanye complex ɗin bayan sun gamane ya ajiye cup ɗin a gefe, ya dawo da kallon sa kanta matso da fukarsa yayi kusa da tata har suna iya jiyo numfashi juna harchen sa ya kai kan ɗan karamin bakin ta la lashe ragowar madarar complex dake wajen, wani dogon numfashi Amrat taja tare da runtse ido kasa kasa yace "numfashi me kike ja kuma? Ko kinyi tunanin bakin naki zan sha ne? Girgiza masa kai tayi tana faɗin "aa" "to ai garama kiyi tunanin hakan dan yanzu kuwa zan fara shan kayana" buɗe baki Amrat tayi zatayi magana yayi saurin haɗe bakin su waje guda, sosai yake kissing nata chikin dabara ba tare da ya zame kabin sa daga nataba ya duke ta ya ɗorata kan chinyar sa tare da mikewa da ita ya nufi ɗakin su, yana shiga palon part nasu yachi karo da hiyana kwanche saman doguwar kujera tana barchi, ɗaure fuska sosai yayi a hankali ya zame bakin sa daga na Amrat tare da sauke ta kasa chike da bachin rai yace "Amrat jeki ɗaki ina zuwa, batare da ta lura da hiyana ba ta wuche ɗaki


Karisowa yayi wajen Hiyana yasa hannu ya ɗan bubbuga jikin kujerar yana kiran sunan ta, da kyar ta iya waro blue eyes nata waje sunyi jaa almar barchi bai ishe taba, "sister me ya kwantar dake a nan? Me yasa baki shiga ɗakin ki ba? Mikewa zaune Hiyana tayi chikin muryan barchi ta fara magana "yaya Fahad wlh ɗazun machiji na gani a ɗakina to na roki yaya prince ya chiremin shi amma har yanzu wlh tsoron ɗakin nake ji bazan iya shiga chiki ba" "machiji kuma!? a chikin gidan nan kai anya kin gani da kyau kuwa sister to wai ta yama za'ayi machiji ya shigo gidan nan har ɗaki" "wlh yaya Fahad na gani da kyau machijin gaskiyane, ka tambayi yaya prince kaji shi ya chire da kansa" "Gaskiya abun da abun mamaki a che snake a gidan nan amma dai ina zuwa" yana kai karshen maganar ya miƙe ya shiga ɗakin Bgs.


Gaban mirrow ya samu Bgs yana shafa mai da alama wanka yayi gefen gado Fahad ya zauna chike da jin haushin abun da Bgs yakeyi wa mutane ya fara magana "yaya prince dan Allah ka bar sister tazo ta kwana a ɗakin nan ko da saman kujera ne, dan tana tsoron ɗakin ta, kaji pls? Shiru yayi kamar bai san da shigowar Fahad dakin ba sai da ya gama shafa mai ɗin sa, ya feshe jikinsa da perfume masu bala'i kamshi da tsada, slowly ya juyo ya sauke idon sa a kan Fahad dake zaune ya zuba masa ido alamar yana jiran amsa "get out Fahad!! Ya furta cikin tsawa, mikewa Fahad yayi ba musu ya fice


yana fita bai bi ta kan hiyana ba dan bashi da wata amsa da zai bata wuchewa ɗakin sa kawai yayi.


Bgs kuwa dressing room nashi ya shiga jim kaɗan ya fito sanye da kayan barchi masu kyau da tsada farare tas masu laushi, saman gadon sa ya haye ya kwnata tare da jan kyakkyawa kuma lallausan blanket nashi zuwa kan chikinsa ya lumshe ido ba jimawa barchi yayi awon gaba dashi.


Ranan dai a palo hiyana ta kwana, ta takure waje guda kallo daya zaka mata ka gane ba karamin tsoron palon ta keji ba, shiyasa ta takure waje guda, fiskar ta duk hawaye a bushe...



NEW TEAM💖

💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖


*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*

     👇👇👇👇


*1,DUK ƘARFIN IZZATA*

       by(Star Lady)


*2,GIDAN AUNTY*

       by(mss lee)


*3,SARKI SAMEER*

      by(xeemat....love)


*4, JINI DAYA*

      by(mrs bbk)


💖The Talent Troupe Writer's 💖



*DUK ƘARFIN IZZATA*


    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


*Episode 12*



KHALID



......wai dan Allah yaya khalid me yasa bazaka bar mutun ya yi barchin sa bane? "Gaskiya aa sis love ni ban hana ki barchi ba karki min sharri, ki yi barchin ki abun ki" "wai to taya mutun zai yi barchi kana taɓa shi? "Gaskiya sis love surutun ki ya fara yimin yawa dan kin samu yau na ɗan kyale miki bakin naki ya sha iska ko?" turo baki Zahra tayi chikin shagwaɓa ta dan buga kirjin sa tana faɗin "ni wlh yaya khalid dakin Aunty hiyana zan kwana gobe" dariya khalid yayi kafin yace "ai inaga sai dai Aunty hiyana nan naki tazo ta tayaki kwana gobe ba dai ke kije ba dan ba zaki samu kafar zuwa bama" zatayi magana yayi saurin haɗe bakin su, dan surutun Auta ta fara yimasa yawa, Sosai suke missing junan su yana yi tana taya shi, chigaba da murza kan nipple nata yayi yana shafa bayan ta da hannu ɗaya.


Da kyar Zahra ta iya kwache bakin ta daga nashi da taga alamar bai da niyar sakin ta, kamar jira yake ta raba bakin nasu ya chapko Nipple nata ya shiga tsotsa kamar jariri, tun Zahra na kokarin hana shi har ta kyalesa dan gaba ɗaya ya ruɗa ta, a hankali ya zame hannun sa dake kan Nipple nata ya mai da gaban ta chikin dabara ya zame pant ɗin dake jikin ta ya shiga wasa da wajen, lokachin guda ya fita hayyachin sa, sai wani irin nishi yake yana fitar da numfashi da karfi karfi, zame Short ɗin jikin sa yayi batare da Zahra ta ankara ba, matso da bakin sa yayi dai dai sai tin kunnenta chikin wata irin yar murya dake fita da kyar yace "am sorry am so so sorryyyyyyy sis love" ɗago kai Zahra tayi tana kokarin tambayar sa sorry for what, sai taji wata iriyar azaba ya ziyar cheta lokachi guda, ihu ta fasa tare da sa hannun ta bibbiyu saman kirjin sa tana kokarin turesa daga kanta, amma ina ko motsashi ta kasa yi, ihu take tana faɗin "wayyo Allah na shiga uku Ammi na ina kike Ummi yaya Khalid zai kashe ni Abba kazo ka checheni, wayyo Allah yaya khalid wlh bana sonka mugu ka mai dani gida zan mutu wayyo Allah!! Shiko Khalid baya ma jinta socking nata yake da karfi karfi dan baya chikin hayyachin sa yana sambatu "wash my wife Allah ya miki albarka kin biyani ash Allah wai gaskiya Yusuf baka kyau tamin ba da ka rigani dan ɗana wan nan daɗin" da karfi Zahra ta gabza masa chizo a kirji amma ina bai ma san tana yi ba ya tafi duniyar sama jannati, lokachi guda Zahra ta ɗauke diff kamar an ɗauke wutan nepa, gaba ɗaya bakajin komai a dakin sai nishin khalid.


Sai da ya samu nitsuwa san nan ya sauka ya kwanta gefen ta yana mai da numfashi, bai ma lura da Zahra bata numfashi ba, da haka barchi ɓarawo yayi awon gaba da shi 



To masu karatu bari muleko su Inna a Yola Nigeria muga wani wai nar suke toyawa wata kila kafin mu dawo su yaya khalid ya dawo hayyachin sa shima


YOLA NIGERIA


sosai inna take samun sauki sai kuma wani azababben laulayin chiki da take fama da shi bata son ganin komai bata chin abin chi da zarar taji kanshin abin chi zata fara amai, abu ɗaya take iya chi shine gawayi, shine abin chinta idan ba gawayi ba babu wani abun da chikin nata ke yarda ya ansa haka zatayi ta gabzan gawayi tana shan ruwa, tun yaya Bello na mamaki har ya daina yanzu kullun idan zai zo dubata wajen mai magani sai ya sawo mata gawayi na 200 kafin gobe ta chinye.


A ɓangaren buba kuwa ba laifi sauki ya samu sosai dan yanzu abubuwa dayawa shi yake yiwa kansa amma har yanzu kwakwalwa tasa akoi ɗan sauran matsala dan gaba ɗaya ya manta da suwaye diyana da hiyana ma.


A ɓangaren Innar buba kuwa ta samu lfy sosai yanzu tana iya takawa da kafar ta ta fito tsakar gida, sai dai bata iya tafiya mai nisa sosai take gajiya


Hasana matar yaya Bello kuwa baa magana yanzu laulayin chiki nata ya ragu sosai sai wani kiba da haske da tayi, ta kara kyau ta chika ta ko ina, kullun yaya Bello yana makale da matar sa yana matikar ji da chikin nan nata, duk da haka baya hana shi bawa su inna kulawa da duk abun da ya dace.


Washegari jumma'a misalin karfe 7am Allah yayiwa bappan su yaya Bello rasuwa, ba karamin tashin hankali suka shigaba yaya Bello duk jarumtar san nan sai da yayi kwalla lokachin da ake sanya bappan sa a rami, sosai buba ma yayi kuka, da kyar aka samu jama'a suka iya lallaɓa yaya Bello ya dawo gida da yace shi ba zai iya barin kabarin bappan sa ba, a kofar gidan su jama'a ke zaman makokin bappa, Inna ko tana chan wajen mai magani tana fama da laulayin chiki bata da masaninyar bappan su Bello wato ya'yan ta ɗaya tilo a duniya ya rasu, bayan rasuwar bappa yaya Bello yazo wajen ta har sau uku amma yaki sanar da ita dan kar ta kara chiwo kan chiwo.


Wan nan kenan tun da munji halin da mutanen yola ke chiki sai mu koma London dan muga ne ake ciki


Uk


Sai kusan asuba Khalid ya farka daga nauyayyar barchin da ta ɗauke sa, chikin sauri ya miƙe tsaye kai kallon sa yayi kan Zahra dake kwance ko motsi bata yi, a razane ya haura saman gadon hannu yasa ya ɗagota amma sai yaji jikin ta a sake ga wani mugun zafin da jikin nata yayi alamar zazzaɓi mai zafine ya rufe ta, maidata yayi ya kwantar chikin ruɗu ya sauko daga gadon ya nufi tailet jim kaɗan ta fito ɗaure da towel, saman gadon ya hau ya ɗauke ta chak ya nufi toilet da ita,  Almost 45mins san nan ya fito da ita naɗe a towel, sai kuka take kasa kasa, zaunar da ita yayi saman sofa ya dawo gaban gadon da kansa ya chire bet shirt ɗin ya ɗauko wani ya shinfiɗa, ɗauko ta yayi ya dawo da ita saman gadon, san nan ya sauko ya koma toilet dan yin wanka lokachin an fara kiraye kirayen sallar asuba, yana fitowa wayar sa dake masan drawer gefen gadon ta fara ringing, batare daya nufi wayar ba ya wuche dressing room, dan yasan Yusuf ne ke kiran shi su rafi masallaci, sauri sauri ya shirya chikin jallabiya baka ya fito, har lokacin kuka Zahra take, yanaso yaje ya rarrashe ta Amma, babu lokachi dan an tada kabbara a masallacin su kuma yana da tabbacin Bgs ya tafi dan shi baya jira sai dai a jirashi, dan haka sai ya kyale Zahra chikin sauri ya fice daga ɗakin ya nufi waje


Tsaye ya samu khalid a palon kasa, ba sai ya tambayi ina Bgs da Fahad ba yasan sunyi tafiyar sune, tare suka gera shi da Yusuf suka nufi waje.


Karfe 5:20am Hiyana ta farka chikin sauri ta sauko kasa daga kujerar, mikewa tsaye tayi ta fara sanɗa kamar wata ɓarauniya, ta leka ɗakin Bgs dan taga yana nan ko baya nan, tana ganin baya nan tayi sauri ta koma palo ta buɗe trolley ta ɗauki wasu kayan ta shige ɗakin sa, toilet ta nufa a gurguje tayi wanka ta ɗauro alwala, ta fito ɗaure da towel nashi rike da kayan da ta chire a hannun ta, sauri sauri ta sanya kayan da ta ɗauko, ta zura hijabi a nitse ta shin fiɗa daddumar sa tayi sallah. 


tana gamawa ta naɗe ta mai da masa mazaunin sa, har ta juya zata fita idon ta ya sauka kan gadon sa dake watse a yamutse ajiye kayan hannun ta tayi ta haye gadon ta fara gyara masa, tanayi tana surutu "yanzu ni ya kamata na rinƙa gyara gadon nan ba mai aiki ba gaskiya, kai bama gadon ba har ɗakin gaba ɗaya amma idan ya tafi aiki zan rinƙa zuwa ina gyra masa dan na rinƙa samu ladan yiwa miji hidima dole na san yadda zan yi na dakatar da mai Aikin nan da shiga ɗaki nan" tana ta surun ta har ta kusan kammala gyara gadon.


 tana ɗago blue eyes nata karaf sai kan face nashi yana tsaye a bakin kofar shigowa ɗakin yana latsawa waya, chike da ruɗu da tashin hankalin ta diro kasa daga gadon ta sungunna, murya na rawa tace "ina kwana taya price, shiru kamar bai ma san da mutun awajen ba sai latsa wayar sa yake, Almost 15mins yana tsaye yana latsa waya ita kuma tana sugunne.


Chikin tsawa yace "in my room!! On my bed!! Chikin rawar murya tace "kayi hakuri yaya prince wlh ba zan... Bata kai karshen maganar ba ya daka nata wani uban tsawa wadda yasata mikewa ba shiri "shoot up!! Oya fara frog jump, daga yanzu har na dawo aiki! yana kai karshen maganar ya karisa shigowa chikin ɗakin bai ko kalli in da take ba, ya wuche toile 


tsallen kwaɗo hiyana ta fara, tun tana yi da sauri sauri har ta fara a hankali hankali, kuka kasa kasa ta fara dan ta gaji gashi yace daga yanzu har karfe 2pm idan ya dawo aiki, gashi mutun ne da idan yayi magana baya sauyawa dan haka No need ta bashi hakuri dan kota bashi bata bakin ta zatayi idan ma batayi Sa'a ba ya kara mata da wani hukunchin.


Wanka yayi ya fito ya shirya chikin wandon jeans blue da t-shirt ash, ya gyara lallausan bakin gashin kannan nashi ya watsa a baya ba tare da ya ɗaure gashin ba, booth blue ya sanya a kafar sa ya ɗaura wata danƙareriyar agogo diamond a hannun sa, wayar sa ya ɗauka ya nufi waje yana jin hiyana na kuka tana tsallen kwaɗo amma ko ajikin sa kamar ba mutun che ke kuka ba yayi fuchewar sa.


A harabar gidan ya sami Fahad na tsaye ya harɗe hannu a kirji shima ya shirya chikin wandon jeans blue da t-shirt fari, yana ganin Bgs ya fara ɗaga masa gaisuwa, ba tare da ya amsa gaisuwar ba kasa kasa yace "yauma bina zakayi? Ya kamata ka fara Aikin ka fa, "yaya prince to ai kai ya kamata ka samomin aikin ko? "Aiki kam ai yana zaune yana jiranka duk time da ka shirya kuma duk matsayin kujerar da kakeso yanzu dai ina Yusuf da Khalid? "Basu fitoba" batare da ya sake magana ba ya wuche ya nufi waje motochin sa, Fahad ya bi bayan sa, dai dai lokacin Yusuf ya fito shida Lamrat ta rakosa har waje suna rungume da juna, ganin Fahad da Bgs yasa Lamrat kwache jikin ta da sauri ta fara gaidasu, Fahad ne kawai ya tsaya yana amsa gaisuwar tata shiko Bgs ko kallon in da suke bai yi ba yayi wuchewar sa.


 Fahad na gama ansa gaisuwar lamrat shima ya ɗagawa Yusuf gaisuwa, da fara'a Yusuf ya amsa tare da tambayar "ina yaya khalid? "Bai fitoba" Fahad ya bashi amsa lokachin da yake wuchewa ya nufi wajen Bgs, juyowa Yusuf yayi yana fuskantar Lamrat, ya fara magana "my baby ki koma chiki sai mun dawo" "yanzu yaya Yusuf da gaske ba zaka tsaya kayi breakfast ba? "My baby na faɗa miki sauri muke akoi rundunar da yaya prince zai je ya sanya hannu a kan takardun su zasu tafi yaki da yan kunan bakin wake, jiya sun kama mana manya Manyan sojojin mu to shine za'a tura runduna 2 suje su yake su su kwato mana sojojin mu, baki ga gaba ɗaya jiya ran yaya prince a bache ba, kinga har yanzu ma ransa a ɓache dan haka bari nayi sauri karya hukuntani shi baya son jira sai dai a jirashi" kiss lamrat ta masa a kumatu tana faɗin "to a dawo lfy Allah ya tsare mani kai ya kareku da kariyar sa" "eyeee my baby yau ba fullanchin kenan ba jin kunya har da kiss na samu wow i can't forget this day" sunkuyar da kai kasa tayi tace "amma ai yaya Yusuf ba da kai zaa je yakin bako? Murmushi yayi tare da kama hanyar tafiya wajen Bgs yana faɗin "ba da ni za'a jeba ki koma chikin gida" "to kawai lamrat tace tare da juyawa ta goma chikin gida


Chikin motar Bgs ya isko Bgs da Fahad zaune nashi motar ya shige ya zaune.


"Kai Fahad kiramin layin Khalid" chewar Bgs yayi maganar yana kokarin chiro wayar sa daga aljihu dan yaji tayi kara alamar shigowar sako, yana kunna hasken screen ɗin sai yaga sakon khalid ne, chere pin na wayar yayi ya shiga massage "kai Fahad kyale batun kiran khalid ɗin nan muje kawai" "to yaya prince amma shi yaya khalid ɗin yau lfy ba zai je wajen aikin sa ba? Shiru Bgs yayi kamar bai ji me Fahad yace ba, umarnin ya bawa sojojin sa akan sutafi, da gudu suka kunna mitochin suka bar gidan.


Tun hiyana na iya kuka har ta kasa sai dai numfashinta dake fita da sauri sauri, sai wani wahalallen nishi da takeyi, tun asuba har zuwa karfe 8am tana frog jump.


Tun tana iya ɗaga kafarta har ta kasa ta yanke jiki ta faɗi kasan karfet ɗin sumammiya



Maiduguri Nigeria


Kwanche Ahzan yake saman gadon sa yana waya, "Umar wlh ba zaka gane bane ina son ta ina kaunar ta wlh ban taɓa ganin yarinya ta shiga rai na lokaci guda ba sai ita, so bazan iya mikawa iyayen ta itaba gaskiya dan naga alama yadda ake nunata a duk wani tasha ta gidan Tv da zaridu gidajen redio da sauran su, ni nasan ba daga ƙaramin gida ta fitoba, to kaga in dai hakane, in na miƙa ta ga iyayen ta bazasu taɓa bani auren taba gara kawai na lallaɓa na chigaba da ɓoyeta har nayi na saran chusa mata sona idan yaso bayan munyi Aure na kai ta wajen iyayen ta dan kaga lokachin ba yadda zasuyi dole su kyalemu, da nayi tunanin sata school ma amma gaskiya na fasa zan rinƙa samun lokachi ina karantar da ita da kaina kaga a haka zan samu sona ya shiga zuchiyar ta, daga ɗayan ɓangaren Omar ya fara magana "amma Ahzan kana ganin hakan ba rashin adalci bane? ni a nawa tunanin idan kayiwa yarinyar nan haka baka kyau ta mataba, to duk bama wannan ba kana tunanin mum zata yarda ka Auri yarinyar da bakusan asalinta ba? "Umar mum zata yarda ni nasan ta in da zan bi mata ta yarda,

.............. da dai daddy na raye ne sai inche ba zai yiwuba, amma dan mum bani da wata damuwa wai kai Umar wlh idan kaga yarinyar nan sai kache nayi kokari ma dana iya hakuri na kyaleta sai an mana Aure, "kai Ahzan duk kyau ɗin ta ta kai diyana tace, wlh idan kaga diyana kai zakache ita tayi kanta yarinyar nan amma haka wanchan ban zan yayan nata ya mun duka ya raba ni da ita, amma wlh ba zan hakura ba ina samun sauki duk in da zanshiga, sai na shiga dan na samu diyana" "wai Umar ni kam aina ka samu wannan diyanar ne da kullun kake takuramin da zanchen ta? Haba kilama ko kyan gani bata da shi, ni dai yanzu zan lallaɓa daddy ya yiwa Ummi waliyi nan da next week a ɗaura mana Aure dan ma kar na ja lokachin har yan uwanta su gano tana nan, wai kasan ma awajen aiki daga manyan mu na sama aka turomana hoton ta akan mu nemota, na sa yarana suna ta yawo a gari bayan na ɓoyeta a gida kai daga ganin yadda ake neman yarinyar nan a garinnan kasan ba yar karamin mutun bane" "kai haba Ahzan karfa kaje ka jefa rayuwan ka chikin hatsari wlh gwara ka fitar da yarinyar nan ka mikata ga iyayen ta in yaso kaje ka nemi aurenta a wajen su idan sun baka to Fine idan ma basu baka ba sai ka hakura, nifa ina ganin kamar ma daddy salim ba zai yarda da batun auren ba, dan daddyn salim da Allah jikan rai dadyn ka halin su irin ɗaya, dama dai daddy Auwal ne" "lallai Umar baka da lfy daddy Auwal fa kace tab hmmm ai ban isa in tinkari dady auwal da wannan magana ba, kai dai bari yau ma dadyn kam ya wuche Us kuma har Chan zan bi shi nasa ta yadda zan ɓullo masa, zai yarda ai yadda nake son yarinyar nan ma koda daddy'na na raye sai na san yadda zanyi nasa ya yarda da abun da nakeso ɓare daddy salim kai dai kawai kazuba ido ka tayani da addu'a" "to Ahzan Allah ya shige mana gaba" "amin Omar ngd amma kasan me Omar? "Aa ban sani ba sai ka faɗa" "jiya danaje office ɗin commissioner naji suna magana wai left kanal general Aryan yazo, nasha ruwan mamaki wlh sai Allah kaɗai yasan wajen wani mai Sa'a yazo, ina masifar son ganin guy ɗin nan ba kaɗan ba da zan samu Allah ya taimake ni wani yamin hanya ba samu ganin sa koda sau ɗaya ne arayuwa ta, to dana sanya wannan ranar a chikin ranakun tarihin na wayan da ba zan taɓa mantawa dasu ba" "wai daman Ahzan kasan Kga? Ni wlh sunan sa kawai nake ji in burin naga koda hoton sane ba face Mark" "kai ina da wani hoton sa guda ɗaya wadda na taɓa turawa a wayan Commissioner, zan turoma ka ganshi amma ya sanya face mark, sai dai kaga jikin sa, da kaga jikin nashi kaga chikakken jarumin namiji, ai wlh da Allah zai nunamin Bgs da kga arayuwata ko da a mafarki ne shikenan nikam burina ya gama chika a duniya" "kai Ahzan bari ina rabaka wlh ka kiyayi kan ka domin ko shugaban kasa wuyar gani Bgs da Kga zasu masa kai dai ka bar kan ka a in da Allah ya ajiyeka" "kai dai Omar bari ai addu'a nayi kuma karkasha mamakin Allah ya haɗamu wata rana" "to Allah ya haɗamu da su ta hanyan alkhairin, dan wlh da mu haɗu da su ta hanyar sharri gwara mu mutu tun kafin lokacin" "kai Omar amin dai ka haɗu da su da alkhairin ma yaya bare da sharri yadda nake jin ana lbr su a gidajen Tv da jaridu, tab basu da wasa" "nima dai ina mugun son naga wannan Bgs ɗin sai dai duk hotunan su da ake dorawa a gidan Tv zaka samu sun sanya face mark ban san me yasa basu son barin face nasu a buɗe ba" "ai kasan wasu mutanen haka suke sun fi son a sansu ta aikin su ba ta suna ko fiskar su ba" "hakane Ahzan kana da gaskiya to Allah dai yasa mu dace" "amin Omar sai munyi waya" yana gama faɗin hakan ya katse kiran tare da sauke nauyayyar ajiyar zuchiya ya miƙe ya fice daga ɗakin.


UK


misalin karfe 1:30pm jourfree ya shigo ɗakin Bgs da nufin ya gyara masa ɗakin, ganin Hiyana a sume ne ya bashi mamaki, da sauri ya koma kitchen ya ɗauko ruwa ya dawo ɗakin, kusa da ita ya tsugunna ya zuba mata ruwan, a razane ta mike tana faɗin "yaya prince kayi hakuri wlh ba zan sake ba na tuba" "what are U saying madam? Jourfree ya jefo mata tambaya, dawo da kallon ta tayi kansa chikin sauri ta mike tsaye tana gyara hijabin jikin ta, kasa kasa tace masa " "as from today i don't want to see U here again, pls get out" chikin tsoro jourfree ya juya ya fice a ɗakin dan ba zai iya jayayya da maganar hiyana ba kuma bai san ya zasu kwashe da Bgs ba lallai akoi dirama.


Aiki hiyana ta shigayi tama manta ya sata frog jump, yace karta tashi har sai ya dawo aiki, duk da zafin da kunburin da kafarta suke hakan bai hanata ta fara tikar aiki ba wanke masa toilet tayi tas ta shinfiɗa masa gado ta gyara ko ina ta sanya masa turaren ɗaki mai daɗin kamshi, karfe 1:55pm ta kammala aiki ta ɗauki kayan ta ta nufi hanyar fita ɗakin har ta kai bakin kofa sai kuma ta juyo, tace "kai yau dai tun da baya nan wlh sai na je wajen hutawan shin nan nagani, dawowa tayi ta nufi kofar glass dake kusa da toilet, a hankali ta tura ta shiga wajen 


wani iska mai shegen daɗi ne ke kaɗawa awajen saman kujera taje ta zauna tana bin wajen da kallo, mikewa tayi ta ɗauko ruwa da glass cup ta dawo ta zauna ta zuba ruwan a cup ta fara sha sanyin ruwan na ratsa ta sai wani lumshe ido take, tana sauke Ajiyar zuchiya, Almost 15mins tana zaune awajen har barchi ya fara ɗaukan ta, alamar tafiyan mutun da tajine yasa ta miƙe chikin sauri tana karanto duk addu'ar da tazo bakin ta, dan neman Allah ya tsareta daga faɗawa hannun Bgs.


dai dai zata fita shi kuma yana shigowa a razane ta ja da baya, chikin fushi da bachin rai fuskar shin nan kamar hadiri a daure tamau ya damko wuyar ta ya jata zuwa karshen wajen, chikin tsawa yace "ke bana che karna sake ganin ki a daki na ba shine zaki shigomin har nan" tsabar tsorata hiyana ta kasa magana, ta kasar ido ya kalli kasar benen, san nan ya dawo da kallon sa kanta, sai faman girgiza masa kai take ta kasa magana, wurgi da ita yayi kasan benen chike da ɓachin rai ya juya ya koma chikin ɗaki, wayar sa ya ɗauka ya kira jourfree, chike da izza da bada umarni yace wa jourfree yana bukatar a chan za masa komai dake wajen shakatawar sa na chikin ɗakin yana gama bawa jourfree umarni ya wuche cikin toilet.....


Hiyana kuwa tana fadawa chikin katon pool dake wajen, da kyar ta iya sai ta numfashi ta Allah ma yasa ta iya ruwa tun a kauye dan tun suna yara suke zuwa rafi, da kyar ta iya fitowa, kasa tafiya tayi ta zauna a bakin pool ɗin tana kuka kasa kasa dan sautin kukan nata ma baya fita sosai



NEW TEAM💖

💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖


*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*

     👇👇👇👇


*1,DUK ƘARFIN IZZATA*

       by(Star Lady)


*2,GIDAN AUNTY*

       by(mss lee)


*3,SARKI SAMEER*

      by(xeemat....love)


*4, JINI DAYA*

      by(mrs bbk)


💖The Talent Troupe Writer's 💖



*DUK ƘARFIN IZZATA*


    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


*Episode 13*



.......sai 6pm Hiyana ta lallaɓa ta zagayo ta koma chikin gida a babban palon kasa tachi karo da yaya khalid, zai koma part nasu, sugunnawa tayi har kasa  "yaya khalid ina wuni" "me ya fitar dake waje sister? Shiru ta ɗanyi tana tubanin abun da ya dace ta faɗa masa "Bgs ne ya miki wani abun ko? Dan naga hawaye a face naki" Chikin sauri ta girgiza kai tana faɗin "aa yaya Khalid ba shi bane" kallon ta khalid yay fara yi from head to toe, kawar da kai gefe yayi chike da bakin chiki yace "ok jeki yi wanka ki chanza kaya kizo part nawa ki sameni kuma kizomin da wayar ki" sai lokachin ta tuna ashe tana da waya, jiki ba kwari ta mike ta haye sama, tana tafiya tana tunani, wai shi yaya prince ai na ya keson na sa rai nane ya kashe ni ma ya huta kawai na gaji nagaji sa irin azabtar dani da yake wayyo Allah dan isar ka ya Allah ka kawomin ɗauki, da wannan tunanin ta shiga palon su, zaune saman sofa mai zaman mutun 3 ta samu Fahad yana sanye da jallabiya fara yana latse latse a waya, tsugunnawa tayi har kasa "yaya Fahad ina wuni" sai lokachin ya ɗago ido kallo ɗaya ya mata ya kauda kan shi gefe chike da bachin rai ya mike har wani huchi yake kamar wani zaki ya nufi betroom na Bgs batare da yache da ita komai ba.


 kwanche saman gadon ya same'sa idon sa a lumshe, kallo ɗaya Fahad ya masa ya gane bai yi barchin ba, chike da fushi ya fara magana "yaya prince ka dubi girman Allah ka tausayawa sister wai dan Allah me ta maka ne da har ka tsaneta haka pls ko dan farincikin Ammi da Abba ka rinƙa tausayin sister, ina kakeson yarinyar nan ta sa ranta dan Allah dai, ko so kake watarana zuchiyar ta ta buga ne? ba ni kakewa ba amma duk sanda kayi mata wani abun jinake zuchiyara kamar zafa fashe, ji nake kamar zan mutu, nasan kana son mu baka son ɓachin ran mu kana kauchewa duk abun da zai samu bachin rai, to kasani fa wlh idan kayiwa sister wani abun gaba ɗayan mu ji muke kamar zamu mutu dan ɓachin rai, mu muna sonta muna kaunar ta, munason farinchikin ta kamar yadda mukeson na Auta, karka manta fa wlh ina da tabbacin Ammi tafi son Hiyana sama da yadda take son Auta, wlh ko dan Ammi dole naso yan uwana, lokachin da aka aura min Amrat ban son ta amma dana fahimchi yaran nan sune farincikin Ammi, sai na hakura na rungumi matata Allah da ikon sa kuma chikin ƙanƙanin lokachi ya dasamin son ta a rai na, dan Allah yaya prince ka bawa sister kulawa ko dan Ammi, da Abba ina da tabbacin hakanne kawai burin da ya rage musu a rayuwa pls yaya prince ba dan kowa ba dan Allah.


Ba tare da ya bude ido ba yawa Fahad alama da hannu akan yazo, ba musu yaje ya zauna a gefen sa

               Wani wawan mari ya sakar wa Fahad ɗin a kumatu tare da mikewa zaune ya wato idon sa waje, chike da ɓachin rai ya fara magana "kayi girman da zakazo ka tsaya a kai na kanamin magana haka ko? Chikin sanyin murya da danasanin Fahad yace "kayi hakuri yaya prince bachin rai ne yasa hakan amma am so so sorry ba zan sake ba" shiru Bgs yayi bai sake magana ba "yaya prince dan Allah ina neman wata alfarma" zuba masa ido kawai Bgs yayi batare da yayi Magana ba, "dan Allah yaya prince kabar sister ta dawo ɗakin ka wlh ban son ganin ta a palon nan kuma kaga tana da tsoro sosai" shiru yayi na tsawon 2mins kafin yace "me ya samu ɗakin na ta? Da sauri Fahad ya kara juyowa da kyau yana fuskantar shi dan jin yadda Bgs ɗin yayi magana chikin sanyi murya da alama zasuyi nasara "yaya prince ai ton lokachin da ta kalli snake a ɗakin take tsoron shiga" zuro dogayen kafofin sa kasan fadon yayi ya miƙe batare da yace da Fahad komai ba ya nufi wajen hutawan sa dake chikin ɗakin, shiru Fahad yayi yana addu'a a chikin zuchiyar sa Allah ya ɗora su a kan Bgs Allah ya sa ya yarda hiyana ta dawo ɗakin sa, Almost 30mins yana zaune daga ƙarshe dai ya mike ya fice daga ɗakin chike da sa ran zasu iya yin nasara awan nan karon dan, yadda yaji yaya prince yayi magana a hankali.


Zaune saman sofa a palo ya samu hiyana ta takure waje guda da alama sanyi takeji, "sister tashi kije ɗakin ki ki chanza kaya" chikin rawar murya tace "yaya Fahad wlh tsoron ɗakin nake ji bazan iya shiga ba" shiru yaɗan yi kafin yace "ok ɗauki kayan naki muje na rakaki part ɗin yaya Aiman sai kiyi wanka a chan ki chanza kaya" ba musu ta mike ta ɗauko wasu riga da sket masu shegen kyau black colour, ta nufoshi gaba yayi ta bishi a baya, har part na Aiman.


Zama Fahad yayi saman sofa a palo san nan yayiwa Hiyana nuni da betroom din yace taje tayi wanka yana jiranta a nan, dan ya lura tsoron part ɗin take.


Jikinta sai kerma yake ta shiga betroom ɗin Aiman wani makeken hoton'sa ta fara chin karo da shi a gefen gado yana sanye da jeans da t-shirt ya ɗaura rigan aikin sa a sama kayan yana ɗan murmushi, ganin hoton Aiman ba karamin tayarwa Hiyana hankali yayi ba, nan take hawaye suka fara zarya akan fuskanta, tana kuka tana bin ɗakin da kallo karaf idon ta ya sauka kan wani makeken Frame mai kyau gaske wadda ke ɗauke da hoton Bgs yana tsaye da kakin sojoji ya rike Ak47 a hannun sa, ba karamin kyau yayi ba fiskar nan tashi kamar kullun babu alamar annuri ko kaɗan,kurawa hoton ido tayi tana ta kallon sa tana goge hawaye ta, 15mins ta ɗauka tana kallon hoton kafin ta wuche ta nufi toilet a gurguje tayi wanka ta fito, shiryawa tayi chikin riga da sket din ta nufi gaban mirrow ta tsaya tana kallon kanta 


Ba karamin kyau kayan suka mataba sun fito mata da ainihin suran jikin ta, 


kai kallon ta tayi kan kirjin ta gaba ɗaya rabin boobs nata awaje kasan chewar wuyar rigan babban ne sosai gashi kayan sun manne da jikin ta sun matse ta sosai, tsaki ta ja ta sanya hannu ta tara kyakkyawar lallausan bakin gashin kan ta a tsakiya ta daure ta kitse bindin gashin ta watsa shi baya wadda ya kai har karshen bayan ta, kunyan fita hakan take ji gashi hijabin Amrat ya jike kuma yayi datti sosai, shiru ta tsaya a ɗakin almost 10 mins tana tunanin yadda zata fita da kayan nan a hakan ma wai ta zaɓo kayan masu ɗan fasali kenan, data ga dai tsayuwa ba zai tsinana mata komai ba sai ta, dauki kayan ta da ta chire ta kare kirjin ta dasu ta kama hanyan fita tana tafiya gaba ɗaya a takure take har ta fito palon


Yadda ta bar Fahad haka ta fito ta same'sa yana zaune yana latsa waya, jin Sallamar tane yasa ya ɗago kai kallo ɗaya ya mata ya kau da kai tare da mikewa yayi gaba yana faɗin "to muje" bayan sa tabi hannun ta rike da kayan da ta chire ta kare kirjin ta dasu, part nasu suka koma.


Yana shiga palo ya wuche betroom na su ita kuma hiyana ta zauna saman sofa, ta kame jikin ta waje guda, dan ji take kamar babu kaya ajikin ta a haka har barchi ya fara ɗaukan ta gyarawa tayi ta kwanta ba jimawa barchi yayi awan gaba da ita


KHALID


wunin yau gaba ɗaya Zahra ta wuni ne tana kuka khalid yayi rarrashi har ya gaji taki yin shiru taki chin komai tun safe ga zazzaɓi da ya rufe ta, Sosai Khalid ya shiga damuwa, ya rasa meke masa daɗi 

........zaune yake gefen gado yayi tagumi ya rasa meke masa daɗi, Zahra na kwanche saman gadon tana kuka kasa kasa, chikin shesshekar kuka tace "yaya Khalid" chikin sauri ya juyo tare da haurawa saman gadon ya karisa in da take, hannun ta ya kama chikin nashi murya kasa kasa Kamar mai raɗa yace "am sorry my wife kiyi hakuri kinji? Chikin dashewar murya tace "yaya Khalid ka dai na damuwa kaji bana son ganin ka kayi shiru kana tunanin nan" "my wife in dai baki dai na kukan nan ba baki chi abinchi ba, ba zan dai na damuwa ba" "to yaya khalid kamin tausa dan ko ina chiwo yake min idan na samu sauki zan chi abinchin kaji? Chikin sauri ya fara yimata tausa yana faɗin "yanzu nan ma ina gama yimiki tausan nan zaki samu sauki sai na baki abinchi da kai na ko? Kakalo murmushi dole Zahra tayi ga hawaye na bin gefe da gefen fuskar ta tace "to amma iya tea kawai zan sha" "ok to ko tea din ma yayi bari na kawo miki" batare da ya jira amsar taba ya sauko daga gadon ya nufi, waje.


Jim kaɗan ya shigo hannun sa ɗauke da kyakkyawar cup, mai ɗauke da tea mai zafi gefen gadon ya zauna tare da ajiye cup ɗin a saman drawer gefen gadon, hannu yasa ya ɗago ta ya ɗaurata kan chin yar sa, ya ɗauki tea ɗin ya fara bata a baki, a hankali hankali take dan sha har ta shanye "in karo miki wani ne? "Aa yaya Khalid ya isa haka wannan ma da kyar fa na shanye" batare da ya sake magana ba ya ajiye cup ɗin a saman drawer, san nan ya miƙe tare da ita a jikin sa suka haura saman gadon.


Kwanchiya yayi, tana manne a kirjin'sa, a hankali yake shafa bayan ta yana mata raɗa a kunne tun Zahra na share sa har ta fara biye masa suka chigaba da zubawa juna kalaman love.


Maiduguri Nigeria



Ahzan ne zaune saman karfet a betroom din mum ɗin sa yayin da mum ke saman gado suna hira

"Ahzan kana ganin hakan shine dai dai? "Eh mum ya kamata mu taimaka mata" "amma Ahzan abun ne da ban mamaki anya Dr walid bai yi kuskure ya baka result na wata ba, a mai makon na Ummi dan ni dai ban ga alamar Ummi na bukatar aure ba" "mum baki ji Dr yace yanzu ne abun ya fara kamata ba idan ta kara 1 week ba tare da an mata aure ba, shine abun zai bayyana karara kuma kinga idan hakan ta faru ba zanji daɗi ba" "Ahzan Hanan fa zata girmi Ummi sosai dan yadda nake ganin Ummi ba zata wuchi 16 years ba kawai tana da wadatatchen halittace, ni anawa ganin idan ma hakane to chiwon hanan ya kamata ya fara kamawa ba Ummi ba" "mum kowa da kike gani a duniyar nan da irin tasa kaddarar, ai wanna chiwon bai bi ta shekaru ba" "hakanne Ahzan kana da gaskiya to shikenan zanyiwa dadyn ka salim magana" "to mum amma fa karki sanar da kowa batun chiwon nata dan kar su fara magana akai" "ai wannan abun kunya ne baki ba zai iya faɗi ba" "yauwa my mum san nan kinji Dr yace kar a wuche 1 week baa mata Aure ba idan aka wuche za'a samu matsala, ba ƙaramin tausayi yarinyar ta bani ba shi yasa ma na yanke shawarar Auren ta kawai, dan in shere mata hawayen rashin iyaye" "In Sha Allah zaka samu ladan hakan" "Allah yasa my mum, amma mum yana ga baki shirya zuwa wajen aiki ba jiyama fa baki jeba lfy" "wlh Ahzan gaba ɗaya jikina a mache ne bana iya komai sai kwanchiya kawai" shiru Ahzan yayi yana tunani a ranshi "kai gaskiya maganin na aiki da kyau am sorry mum ba zaki iya komai ba kwakwalwan ki ma bazata yi aiki ba bare kiche babu irin wan nan chiwo a duniya, dole sai abun da na tsara miki shi zaki yi, bazaki iya fita ko nan da tsakar gida ba har sai an ɗaura Aure na da Ummi dan karki bata min shiri nasan kina fita zaki samu lbr ana neman Ummi dan haka babu in da zakije sai bayan Aure, shima dady salim yanzu zanje nayi maganin sa dan idan yazo kawai ya amince da zanchen Aure na da Ummi, babu wan da zai zo gidan nan da sunan yazo biki salon suga Ummi, su tonamin asiri Auren sirri za'ayi

              "Ahzan tunanin me kake? Da sauri ya dago kai tare da mikewa ya nufi hanyar fita daga ɗakin yana faɗin "babu wani tunanin da nake mum ina tausayin yarinyar ne kawai" ya kai karshen maganar tare da ficewa daga ɗakin, gyara kwanchiyar ta mum tayi a saman gadon ta ta lumshe ido ta chigaba da barchinta da ta fara.



KANO


da sallama ɗauke a bakin sa Aryan ya shigo fada, kallo ɗaya Abba dake zaune kan kujerar sarauta ya masa ya kau da kansa gefe dan bai san ganin Aryan a chikin wannan hali kwata kwata, saman kujerar kusa da Abba yaje ya zauna "Aryan yaushe ka dawo? "Yanzu na dawo Abba" "to ya ake chiki Allah dai yasa diyanar ce" "aa Abba ba ita bace, wadda suke magana a kanta wai mahaukachiya che wani ya buge da mota to kaga  ita kuma ai ba mahaukachiya bace shiyasa ban ma bi ta kan maganar tasu ba ina jin hakan nayi dawowata kawai" "eh lallai Aryan na yarda kana chikin matsananchin tashin hankali wadda yasa baka iya tantanche abubuwa" juyowa Aryan yayi da kyau yana kallon abba kafin yace "Abba me yasa kace haka? "Eh mana Aryan idan ba kana chikin tashin hankali ba, ai da ka daɗe da gano in da diyana take" da sauri Aryan ya kara waro idon sa waje yana kallon Abba "ta yaya kenan Abba kamin bayani" "lokachin da farida ta kira tana sanar mana da diyana ta bata kai kayi picking call din amma tashin hankali ya hanaka kaji bayanin da farida tayi kafin ɓatar diyanar" "Abba pls tell me wani bayani kuma tayi!? "Chemaka tayi diyana ta tafi babu ɗankwali babu mayafi babu ta kalma ta bar wajen, to kaga bazaka nemi diyana a chikin masu hankali ba sai dai a dubata a sawun marasa hankali, idan kayi tunani mai yuwuwa wayan chan mutanen suna da gaskiya domin babu yadda za'ayi suga hoton diyana su che itache kai kuma ka che ba ita bace ko da blue eyes nata zaka iya ganeta chikin sauki kawai dan ayanzu baka da nitsuwa ne, shiyasa Amma abun da nake so da kai yanzu ka tattara nitsuwar ka waje guda, ka dawo asalin Kga da na sani kayi aiki da kwakwalwan ka dan samun nasara ina taya ka da addu'a tare da fatan awanan karon kayi nasara"


a sukwane Aryan ya miƙe ba tare da ya sake magana ba ya nufi hanyar fita fada, taku yake da sauri sauri, wayar sa ya chiro, ya kunna hasken screen ɗin ya duba time 7pm contact ya shiga sauri sauri ya fara kiran layin Shahram, kira ɗaya Shahram ya ɗaga chike sauri da bada umarni Aryan yace "ka sanar da commissioner ya rikemin wayan nan mutanen, san nan ka shiryamin tafiya gobe karfe 7 ina son tai mana a Maiduguri" yana gama faɗin hakan batare da ya jira amsar Shahram ba ya katse kiran part na Ammi ya nufa


Da sallama a bakin sa ya shiga betroom na Ammi zaune take saman Throw pillow tana shan fura ganin shi yasa ta ajiye furar a gefe chike da kulawa ta amsa masa sallamar tare da tambayar yaushe ya dawo, sauri sauri yace mata "yanzu" Ammi zata sake magana ya rigata da chewa  "Ammi ina son ganin drowar sa kayan yarinyar nan "diyana? Ammi ta tambaya tana kallon sa sosai "Eh ita inane wajen sa kayan ta yake? "Yana ɗakin su kayan na chan yadda suka bari ba a taɓa ba" tun Ammi bata karisa maganar ba ya juya ya fice ya nufi ɗakin su Hiyana, jakar da ya bawa diyana lokachin da ya dawo saudia ya ɗauka ya fice daga ɗakin, kai tsaye Part nashi ya koma 


Yana shiga betroom nashi ya ajiye jakar saman mirrow ya nufi toilet dan yin wanka



Uk


8pm dai dai hiyana ta fito part nasu ta nufi kitchen already jourfree ya gama shirya abinchin Bgs dauka kawai tayi ta komo part nasu gaba ɗaya a takure take dan ji take kamar tsirara take tafiya kayan sun kamata sosai, da sallama ta shiga betroom ɗin yana zaune saman sofa yana waya da wajen aikin su ga dukkan alamu magana yake akan sojojin su da yan ta adda suka kama yana chikin bachin rai sosai, saman table dake gaban sa ta ajiye masa abinchi chikin sauri ta juya zata fita dan kar ya ganta ba hijabi muryan sane ta katse ta yace "ke zonan!? Chikin sauri ta dawo ta tsugunna a gaban sa ta sunkuyar da kai kasa dan kunyar kayan jikin ta takeji, alama ya mata da hannu akan tayi sarving nashi, da mamaki ta ɗago tana kallon sa, taga bama ita yaƙe kallo ba, chikin sauri ta ɗauko plate ta fara zuba masa abinchin tana gama zubawa bata lura da hannun sa dake saman hannun kujerar ba ta ɗora plate din awajen saman hannun nashi, wani wawan mari ya sakar mata, tare da binta da harara chikin tsawa yace "get out" da gudu ta miƙe ta fice daga ɗakin tana kuka, katse wayar da yake yayi ya ajiye wayar a gefe, chike da ɓachin rai ya miƙe ya fice daga ɗakin ya nufi waje, Hiyana na ganin fitar sa ta dawo ɗakin ta kwashe kayan abinci gaba ɗaya ta mai da kitchen tana dana sanin abun da tayi yau itache rana ta farko da yaya prince zai fara chin abun da ya fito daga hannun ta amma gashi saboda zumuɗi ta bata hakan, dawowa tayi saman doguwar kujera ta kwanta ta lumshe ido tana tunani har barchi yayi awawon gaba da ita



12:30Am 


Bgs ya dawo chikin gidan kai tsaye part nasu ya nufa, dai dai zai shiga betroom nashi yaji mutun na numfashi da kyar da kyar kamar wadda aka shake, gashi palon akoi duhu wutan a kashe yake, kunna wutar wayar sa yayi haske ya gauraye wajen, juyawa yayi ya nufi in da take kwanche ta takure waje guda,  sai rawan sanyi take, a hankali ya kai hannun sa saman wuyar ta jikin nata yayi zafi sosai kamar wuta hannu ɗaya yasa ya dauke ta chak, ya nufi betroom nashi da ita 


Jin mutun ya dauke tane yasa ta waro manya manyan blue eyes nata da kyar dishi dishi ta fara gani ta kasa gane wanene ya dauke ta kokarin kwache kanta take ta fara fisge fisge da iya karfinta, chike da jin haushin hakan ya.....




Masu karatu sai mun haɗu  gobe idan mai dukka ya kaimu🤪🤪



NEW TEAM💖

💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖


*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*

     👇👇👇👇


*1,DUK ƘARFIN IZZATA*

       by(Star Lady)


*2,GIDAN AUNTY*

       by(mss lee)


*3,SARKI SAMEER*

      by(xeemat....love)


*4, JINI DAYA*

      by(mrs bbk)


💖The Talent Troupe Writer's 💖



*DUK ƘARFIN IZZATA*


    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


*Episode 14*



.......Chike da jin haushi hakan ya yakacheta daga jikin sa zaiyi wurgi da ita, kalaman Fahad suka fara masa yawo a kwakwalwa kalman Ammi ta karshene ta dira masa a rai in da take chemasa idan har ya kuntata wa hiyana to yasa a ranshi tamkar ita ya kuntatawa, tuna hakan ne yasa ya mai data jikin sa ya rike ta da kyau chike da bachin rai ya daka mata tsawa "zaki min shiru ne ko sai nayi wurgi dake! Jin voice na shi yasa ta nitsu tsit dan ita bata taɓa tunanin shi bane tayi tunanin wanine yazo sache ta shi yasa take kokarin kwache kanta.


saman ka tafaren gadon sa ya kwantar da ita tare da mikewa ya ɗauko Box ya dawo saman gadon, magani zazzaɓi ya fitar ya ɓalli guda biyu, chikin sanyin murya yace "gashi an sa ki sha" jikin ta na kerma ta sa hannu zata ansa zubawa hannun ta ido yayi da mamaki yake kallon yadda hannun nata ke kerman tsoro, ɗaugo idon sa yayi ya fara kallon ta from head to toe gaba ɗaya jikin ta kerma yake hannun ta ya kasa tsayawa waje guda ba lallai idan ya sanya mata maganin a hannun ta ta iya kaiwa bakin ta ba, mikewa yayi ya koma falo ya ɗauko ruwa mai sanyi tare da glass cup ya dawo ɗakin a gefen gadon ya zauna ya balle bakin roban ruwan ya zuba a glass cup ɗin, zama yayi da kyau ya sa hannu ɗaya ya ɗagota, kasa kasa yace "buɗe bakin ki" da kyar ta iya sai ta kerman da bakin na ta keyi ta bude masa, sanya mata maganin yayi sannan ya kafa mata glass cup ɗin a bakin ta, sosai ta sha ruwan sai da ta shanye dukka, san nan ya chire mata cup ɗin a baki ya mai da ta ya kwantar, ya mike ya mai da cup ɗin da roban ruwan saman table ɗin tsakiyar ɗakin, toilet ya nufa.


Wanka yayi ya fito ɗaure da towel a kugun sa, a gurguje ya shafa mai tare da fesa perfume nashi mai bala'i kamshi da daɗi, dressing room ya nufa, jim kaɗan ya fito sanye chikin kayan barchi masu kyau da tsada ga laushi fararen tas riga da doguwar wando, saman katafaren gadon sa ya haye, ya kwanta hannu yasa saman drawer ya ɗauki remote ya kashe wutan ɗakin ya mai da remote ɗin ya ajiye, ya kunna wutan gefe da gefen gadon masu bada haske blue da green, addu'ar barchi yayi ya shafa, sannan ya juyo ya ɗan kalli in da hiyana ke kwanche yadda ya kwantar da ita ko motsawa ba tayi ba, hannun sa ya kai saman goshin ta ba laifi jikin nata ya fara sanyi, dauke hannun sa yayi ya juya ya bata baya yana fiskantar gabas ya ja blanket zuwa saman chikin sa, tare da lumshe ido, asuba ta gari.


1:30am hiyana ta farka daga barci dishi dishi ta fara gani goge idon ta da kyau tayi domin ta tabbatar wa kanta shin muryan mutun take jine ko dai aljani ne mai wannan karatun dan ita dai a chikin bil adama kam bata taɓajin voice mai daɗin wannan ba, mikewa tayi zaune a saman gadon, tafara bin ɗakin da kallo.


 mamaki ne ya kamata yaushe ta zo ɗakin nan kuma? Waya kawota? Dan ita jiya kwata kwata batama san in da kanta yake ba, yan waige waige ta fara yi tana neman ta in da take jiyo wannan kira'an Alqur'ani mai bala'i daɗin, karaf idon ta ya sauka kan shi yana zaune saman dar duma  yana rike da Alqur'ani mai girma yana karatu, tasha ruwan mamaki wai daman yaya prince ɗin nan ya iya karatu? wai da gaske ne daman yana da imani? Ashe yasan Allah? Ashe yasan in da gabas take? ai na ɗauka shikam in ban da bindiga ba abun da ya sani, da wani zuchiyar sa kamar na Abu lahabi, duk girma da kima da mutunci da fiyayyen halitta manzon rahma yake da shi sai da abu lahabi, ya rinka kokarin kashe sa, to haka yaya prince ka ke duk mai mutunchi da imani da kima wadda Allah ya ɗaura maka responsibility sa a kanka komai kyaytatawar da zai maka sai ka nemi ka masa rashin mutunchi kai mutun baya taɓa kyau tata maka ko mai aka maka laifi ne, tayi nisa chikin tunani da take kamar daga sama har tsakiyar kanta taji voice nashi "ke sauka kije ki kawomin Black tea mara sugar! Chikin sauri ta diro daga gadon ta nufi waje mai da kanshi yay kan karatun da yake ya chigaba.


Jim kaɗan sai gata ta shigo rike da Cup mai shegen kyau gefen sa tazo ta tsugunna murya na rawa tace "gashi nan yaya prince" ko kallon in da take bai yi ba, shiru shiru sai zuba kiraar karatun qur'ani kawai yake tun hiyana na sa ran zai ansa har ta chire rai ta gaji da tsugunno gashi ba wani isshen lfy ke gareta ba, Almost 30mins tana tsugunne a wajen har barchi ya ɗan fara ɗaukan ta, slowly ya sa hannu ya ansa cup ɗin, da kyar ta iya mikewa sai kuma ta kasa komawa saman gadon nashi ta kwanta, gani take kamar idan ta hau zai mata tsawa yace ta sauka, shiru tayi tana tunanin ta haune ko dai ta koma Palo, dan bata son tsawan nan da yake mata ko kaɗan, daga karshe dai ta yanke shawarar komawa saman sofa set dake chikin ɗakin dan tana ganin hakan ne ɗan dama dama.


Saman doguwar kujera ta kwanta ta lunshe ido, har barchi ya fara ɗaukan ta sanyi mai karfi ne taji ya fara ratsa gaba ɗaya jikin ta, takurewa tayi waje guda, sai rawan sanyi take, har karfe 2:45am ba abun da kakeji a chikin ɗakin sai karan hakoran ta dake kakkarwa suna haɗuwa da juna 

           mikewa yayi ya mai da Qur'an mazaunin sa bayan ya gama karatun dawo yayi ya naɗe daddumar ya nufi gadon sa, hayewa yayi ya kwanta yaja blanket zuwa dai dai chikin sa, ƙaran sautin haɗuwar da hakoran ta keyi ne suka takura masa, chikin tsawa yace "ke zaki dai na damuna ne ko sai na ɓallaki!? Da sauri ta sanya hannu ta toshe bakin ta ta dungule waje gida, rmt ra ɗauko ya kara gudun Ac sosai ya mai da ya ajiye, ya ɗan kara hasken din light dake gefen gadon ya lumshe ido ba jimawa barchi yayi awon gaba da shi.


Hiyana kuwa barchi ya gagara, sai juyi take saman kujera sabon zazzaɓi ne ya rufe ta tun tana iya hakuri har ta fara kuka kasa kasa, gashi yace bai san jin karan sautin hakoran tama bare kuma kuka sosai ta toshe bakin ta, ta rasa in da zata sa ranta, shiko sai sharara barchin sa yake a haka har asuba, bata yi barchiba tayi kukan ta kasa kasa har ta gaji tayi shiru, tana jin sa ya tashi yayi wanka ya shirya chikin jallabiya fara ya fice ya nufi masallaci, yana fita ta chire hannun ta daga bakin ta, ta saki wani marayan kuka da kyar ta tashi ta nufi toilet na shi sauri sauri tayi wanka da ruwa mai zafi sosai, ta fito ɗaure da towel nashi ta nufi Palo, kamar zatayi kuka lokachin da take duba kayan da zata sanya dan tayi sallah gaba ɗaya babu kayan arziki, daga rigar da wando masu kama da 1 sai doguwar riga mara hannu, ji take kamar taje ta dauko Zahra ta mata mugun duka dan haushi, da kyar ta samu wani bakin wando da rigarsa fari mai hannu ɗaya, hannun ɗayan ma ɗan siriri da shi da babu duk ɗaya ne, komawa tayi chikin ɗakin sa da sauri ta sanya kayan ta ɗauki blanket na shi ta rufa a jikin ta daga kanta har kasa ta shin fiɗa daddumar tayi Sallah, tana idarwa ta mai da blanket ɗin ta naɗe daddumar, ta ɗauki Cup da yasha black tea da daddare ta fice daga ɗakin ta mai da kitchen, tunani ta shigayi shin yauma naje na gyara masa ɗaki ne ko dai na kyalesa kar yazo yamin hukunchin irin na jiya.


Da wannan tunanin ta koma betroom nashi, gadon ta nufa ta chire bet shirt ɗin ta nufi waje ajiye kayan datti ta ajiye ta dawo ta shiga dressing room ta ɗauko wani dankareren bet shirt fari tas mai bala'i kyau da tsada ga laushi kai ka che audigane, sauri sauri ta shinfiɗa gadon ta sauko ta nufi toilet ta wanke masa fes ta gyara ko ina a chikin ɗakin, ta sanya turare mai bala'i kamshi, shiru ta tsaya tana mai da numfashi tunani take in koma palo in zauna ne ko dai in zauna a nan kar kuma na zauna a nan ya dawo ya fara faɗa, dan shi bazaka taɓa gane menene idan ka masa dai dai da kuma ba dai dai ba, yanzu na samu ya fara ansan abu daga hannu na bai kamata nayi masa wani laifin da zai sa ya dai na hakan ba, jiki ba kyari ta fito palo ta zauna saman sofa, tayi shiru tana tunanin chan ta tuno ashe tana da waya, mikewa tayi chikin sauri ta ɗauko wayar a chikin akwatin ta, ta kunna babu charji, mikewa tayi ta sanya wayar a chaji ta dawo ta zauna.


Karfe 6 Bgs ya shigo palon yana waya betroom nashi ya nufa har ya kai bakin kofa sai kuma ya juyo kallo ɗaya ya mata ya kauda kai tare da chere wayar daga kannun sa, daga in da yake tsaye ya sai ta ta da wayar alamar tazo ta ansa, chikin sauri ta miƙe ta garisa gaban sa ta sugunna ta ansa watar juyawa yayi ya shige chikin betroom ɗin.


Manna wayar tayi  a kunnen ta, chikin sanyi da girmamawa duk da batasan wanene ba tace "Assalamu alaikum ina kwana" daga ɗayan ɓangaren Ammi tace "lfy hiyana Ykk y gida? Chike da farin chiki da zumuɗi tace "Ammi ina lfy ya gida yasu Abba wlh ina kewar ku dukkan ku" "sunanan lfy muma muna kewar ki" "ayya Ammi ki sa a dawo dani gida kinji na gaji da nan banason kasan nan ko kaɗan" jin abun da hiyana tace ba karamin ɗagawa Ammi hankali tayi ba  hakan ya tabbatar mata da Bgs baya kula da hiyana idan yana kula da ita bazata yi wan nan furuchin ba, wani irin bakin chikine ya tokarewa Ammi makoshi awan nan karo gaskiya bazata kyale Bgs ba ya isa haka "Ammi ya naji kin yi shiru ko dai kin kashe wayar ne? Muryan hiyana ta katse mata tunani da sauri tace "aa ban kashe ba, kina jina hiyana yanzu zan sanya yayan naki ya sai miki waya yau ɗin nan anjima sai muyi magana da wayar ki yanzu kam ki bashi wayar sa" Ammi ai jiya yaya Khalid ya sai mana waya dukkan mu nawa babu charji ne yanzu nasa a charji idan yayi charji zan ansa number ki ko wajen Aunty Zahra ne sai na kiraki" mamaki ne ya kama Ammi lallai ba karamin abu Bgs kewa hiyana ba tun da gashi shine mijin ta amma batace zata ansa number na awajen Shi ba sai dai wajen Zahra yarinya kwata kwata bata so ayi mata zanchen sa, amma bari na ɗan tambaye ta "Hiyana ina yayan ki? "Yana ɗakin sa Ammi" "to naga lokachin tafiyar su wajen aiki ya kusa kije ki tayashi shiryawa mana zamuyi waya anjima" "kai Ammi! Shiryawa kuma kinason ya....sai kuma ta yanke maganar tace "to Ammi bari naje" hmmmm kawai Ammi tace dan ta rasa me zata che da Hiyana, chikin karyewar zuchiya tace "to hiyana ki je ki kai masa wayar In Sha Allah daga yau kasar zata fara yimiki daɗi kinji? "To kawai hiyana tace tare da mikewa ba tare da ta katse kiran ba ta nufi betroom nashi 


da sallama a bakin ta ta shiga yana tsaye gaban mirrow yana shafa mai, gaban sa dazo ta tsugunna chikin sanyin murya tace "yaya prince ina kwana ga wayar" shiru yayi bai ansa mata gaisuwar ba kuma bai ansa wayar ba, aikin gaban sa kawai yake, Almost 10mins tana sugunne shi kuma ya gama shafa mai yana gyara gashin, chike da tsoro tace "yaya prince dan Allah ka ansa wayar mana wlh ji nake kamar zan faɗi kai na na chiwo sosai" shiru kamar baya wajen duk wannan abun da suke Ammi na jin su dan bata katse kirar ba, sai da ya gama abun da yake san nan ya ansa wayar ya wuche dressing room dan shirin zuwa wajen aiki, sauri sauri Hiyana ta miƙe ta fito ta nufi kitchen already jourfree ya gama shirya breakfast na bgs ɗauka tayi ta nufi betroom nashi.


Tana shigowa dai dai lokacin ya fito daga dressing room ya shirya chikin haɗaɗɗadiyar   suit ash colour, da alama wani meeting zai je ba ƙarin kyau kayan suka masa ba, sun kara fito masa da ainahin suran jikin sa, kyawun sa ya kara bayyana sosai, ya ɗaure lallausan bakin gashin kan nan nashi, sai wani haske da ya kara, fiskar nan tashi a ɗaure take sosai kamar wadda akayiwa wani abun, dan yanzu da yake tsaye gaban mirrow fiskar a ɗan sake, daga shigan sa dressing room ya fito fiskar sa ta sauya sosai, ɗamtsen hannun san nan kullun kamar kara hurasu ake sai kara chika suke kamar zasu fasa hannun rigar, 

                 sosai hiyana ke satar kallon sa ta kasan ido tana addu'ar Allah ya dai dai ta tsakanin su, kwata kwata bata son ya fahimci tana son shi shiyasa bata taɓa yarda tayi gigin kallon face nashi kai tsaye sai dai ta rinƙa satar kallon sa ta sanya wa ranta ko mutuwa zatayi da son sa bazata taɓa bari ya fahimci tana son nasa ba.


Saman table ta ajiye masa abincin, ta tsaya awajen tana jiran shi yazo tayi sarving na shi


Sake feshe jikin sa yayi da perfume nashi mai bala'i kamshi da daɗi sannan ya nufi saman sofa ya zauna, chikin sauri ta fara haɗa masa tea ta miƙe masa, sai da ya ɗauki tsawon 2mins kafin ya ansa cup ɗin, a hankali ya kai cup ɗin sai tin dan karamin bukin sa ya fara sha tea ɗin, kasa kasa hiyana ke satar kallon yadda yake shan tea ɗin kamar bai san sha, zuba masa chips tayi a plate tare da soyayyun kaji, ta dora saman table ɗin ta matso masa da table ɗin, komawa gefe tayi ta zauna tana jiran ya kammala ta kwashe kayan.


Muryan sane ya daki gogon kunnen ta yana faɗin "kije ki ɗauki magani a drawar chan ki sha guda biyu bayan kinchi abinchi, san nan idan kika sake magana ta da Ammi kin san sauran" murya na rawa tace "kayi hakuri yaya prince bazan sake ba" shiru yayi bai sake magana ba yachi gaba da shan tea ɗin sa mikewa tayi ta nufi drawer ta ɗauko maganin ta fice daga ɗakin ta nufi kitchen 


 abinci kaɗan ta zuba a plate ta dawo palo ta zauna, a nitse ta chi abin chin ta ta sha ruwa sannan ta sha maganin tana kokarin mikewa ta nufi ɗakin, shi kuma yana fitowa, kasa kasa chikin tsoro tace "adawo lfy Allah ya tsare" a'sukwane ya juyo ya kalleta nan take taji numfashi ta ya tsaya duk wani jini dake gudu a jikin ta sai da ya tsaya chak addu'a ta shigayi Allah yasa ba laifi tayi ba faɗin hakan da tayi, juyawa yayi ya chigaba da tafiya ba tare da yayi Magana ba bin bayan sa tayi da kallo  har ya fice, yana fita ta sauke nauyin ajiyar zuchiya tare da miƙewa ra nufi betroom ɗin


Kwashe kayan abin chin tayi ta maida kitchen ta dawo ta kara kyara ɗakin ta shiga toilet na shi tayi wanka a gurguje ta fito ɗaure da towel nashi wadda yazo mata har kasan guiwa, fitowa tayi ta nufi betroom nasu Fahad, sallama tayi a bakin kofar, Amrat na daga chiki ta amsa tare da faɗin "Aunty Hiyana ki shigo mana yaya Fahad baya nan" "aa Amrat ni bazan shigo ba ki kawomin hijabi idan akoi a chikin kayan ki" "Aunty hiyana hijabin ɗan karamin ne fa bai wuchi ya tsaya zuwa kirjin ki ba" "eh kawomin" bata karisa rufe baki ba amrat ta fito rike da wani haɗaɗɗen dan karamin hijabi mai stone a jiki, pink colour ta mika mata, chikin sauri hiyana ta ansa ta sanya a jikin ta ta juya batare da ta kara Magana ba sauko palon kasa tayi, ta nufi part na su Zahra.


 dai dai zata shiga part ɗin Zahra na fitowa karo suka kusayi baya hiyana tayi tana hararan Zahra "lfy kike harara ta Aunty hiyana? Zahra ta tambaya tana guntse dariya dan tasan batun hijabi ne ya kawo hiyana "yanzu Aunty menen hakan dan Allah ki bani hijabi idan kina da shi  wlh yau da blanket ɗin yaya prince na rufa nayi sallah" "dan Allah Aunty Hiyana da gaske kike yi yau da blanket na yaya prince kikayi Sallah" hararan wasa hiyana ta wurga mata kafin tace "eh mana" dukawa kasa Zahra tayi tayi sujudur shukur tana ɗagowa ta rungumi hiyana tana faɗin "Alhadulillah Alhamdulliah ya Allah na godema da ka nunamin wannan rana ya Allah ka dauwamar min da yar uwata chikin farinchiki ya Allah kasa yaya prince ya so ta sosai" "ke Aunty Zahra waya che miki sona yake, baya nan fa na ɗauki blanket na shin kema ai kin san da yana nan ban isa ba" "Aunty Hiyana ke dai karki damu jiya kwana nayi ina sallah ina miki addu'a Allah ya juyo da hankali yaya prince gareki" "hmmmm ko kuma kwana kikayi kina zubawa yaya Khalid iya shege ba" "kai Aunty hiyana to duk ma ba wan nan ba yaya khalid ne yace daman naje na sanar dake ki shirya zamuje yanzu nan ya mana registration zamu koma school" "da farinchiki Hiyana tace "kai Alhadulillah Alhamdulliah daman na gaji da zaman gidan nan, yanzu dai Aunty Zahra dan girman Allah ki bani hijabin ki da kika sanya da zamu zo nan kina ga fa ko hijabin sallah bani da shi" "kimin alkawarin iya sallah zaki rinƙayi da shi kawai" "Aunty Zahra na miki alkawari iya sallah kawai zan rinƙa yi sai kuma idan zan fito palon kasa ya miki? "Eh ya min kije ki shirya zan kawo miki hijabin yanzu" to kawai hiyana tace ta juya ta koma part nasu Zahra kuma ta koma ɗaki



8pm dai dai Khalid ya ɗauki su hiyana suka tafi registration yaje ya musu sannan suka wuche wajen sayyaya saya musu duk wani abun da zasu bukata na makaranta yayi sai karfe 1pm dai dai suka dawo gida kowa ya wuche part nashi.


Hiyana na shiga part nasu kai tsaye wajen da ta ajiye trolley kayan ta ta nufa dan ta sanya kayan school nata a chiki, da mamaki take bin wajen da kallo, gani babu trolley ɗin awajen lallaɓawa tayi ta leka betroom ɗin ta tagani ko yaya prince yasa an kai su chan, gani tai basa chiki, juyowa tayi ta nufi betroom nashi, da mamaki take kallon yadda jourfree ya shirya mata trolley ɗin ta a chikin ɗakin tunani take to waye yace jourfree ya kawo mata kayan ta nan kar yaya prince yazo ya hukun tata yayi tunanin ko ita ta kawo su ɗakin,  jiki ba kwari ta nufi trolley, zuge zip ɗin babban tayi ta zuba kayan makarantar nata a ciki, ta miƙe ta wuche toile 


sauri sauri tayi wanka ta fito gaban mirro taje ta tsaya chike da tsoro ta fara shafa man shafawar sa tanayi tana tunanin karfa yaji kamshin man shi ajikin na ya hukun tani, hannu ta kai zata ɗauki perfume nashi sai kuma ta fasa ta juya taje ta ɗauko wasu sheɗanun riga da wando kwata kwata rigar babu hannu, ita kuwa wando crazy che duk an tsastsaga ta a dai dai chinyoyin, sosai kayan suka matse ta, chinyoyin ta kamar zasu fashe, ɗaure gashin kanta tayi ta ɗauki hijabin Zahra ta sanya, ta fito ta nufi kitchen, already abin chin Bgs na shirye ɗauka kawai tayi ta koma part nasu, saman table da ta saba ajiye masa a nan ta ajiye ta kara gyara masa ɗakin ta nufi wajen turaren ɗaki dake gere chikin wani box glass mai ɗan girma wani haɗaɗɗen turare ta zaɓo mai bala'i kam shi ga daɗi, gaba ɗaya lungu da sakon dake chikin ɗakin sai da tabi ta feshe air freshener nan ta kara gudun Ac ta fito ta zauna a Palo, ta ɗauko wayar ta, ta kunna ta shiga massage dan ta duba massage ɗin da yaya Khalid yace ta duba, tana kokarin fara karan tawa sai taji takun sa alamar yana shigowa da sauri ta ajiye wayar, ta nitsu ta kame jikin ta waje guda


Kasa kasa yayi sallma kafin ya shigo, kafin ta buɗe baki ta gai da shima har ya shige betroom nashi, chikin sauri ta gyara hijabin jikin ta, ta miƙe tabi bayan sa, zaune saman sofa ta same sa ya jingina kai a jikin sofan yana kallon sama, gaban shi tazo ta tsugunna chike da tsoro ta fara chire masa ta kalmin kafar sa tana faɗin "sannu da dawuwa yaya prince ina wuni" chikin sanyin murya tayi maganar shiru yayi kamar ba da shi tayi maganar ba, bata damu ba dan bai amsa mata gaisuwa ba idan da sabo ta saba, zame masa safar kafan sa tayi, zubawa kafan sa blue eyes nata tayi ba Karami kyau yatsun kafar sa ke mata ba, ba abun da ya faɗo mata a rai sai marin da ta sha ranan akan taɓa kafar sa da dayi tuna hakan ne yasa tayi saurin kawar da idonta gefe tare da mikewa ta ɗauki ta kalman da safan ta mai dasu wajen da ya dace


Gaban shi ta dawo ta sugunna ta ɗauko goran ruwan faro mai sanyi daga chikin try abin chin da ta kawo masa, dauko glass cup tayi ta balle bakin roban ruwan ta zuba a chikin glass cup ɗin, ta ɗago ido tana satar kallon sa chikin sanyin murya tace "yaya prince ga ruwa" sai lokachin ya ɗago daga jinginan da yayi a jikin sofan, ba tare da kalli in da take ba yasa hannun ya ansa cup ɗin, a hankali ya kai cup ɗin sai tin dan karamin bakin sa ya fara shan ruwan, wani nauyayyar ajiyar zuchiya ta sauke wadda yasa shi ɗan kallon in da take chikin sauri ta fara kokarin zuba masa abin chi, hannun ya ɗaga mata kasa kasa ya furta "no need am ok" yana kai karshen maganar ya miƙe, da sauri ta miƙe itama ta dan duka ta anshi cup ɗin hannun sa, wuchewa yayi ya nufi toilet ita kuma ta kwashe kayan abin chin tayi waje dasu, sai murna take yau yaya prince ya bari ta chire masa ta kalma lallai yau ba zata manta da wannan rana ba, Allah dai yayiwa Ammi albarka daman ta faɗa mata daga yau yaya prince zai sauya mata to kuma gashi nan zan chen Ammi ya fara tabbata, kitchen ta mayar da kayan abin chin ta dawo palo ta haye doguwar kujera ta kwanta tare da jan hijabin jikin ta ta rufe har kafanta, ta lumshe ido kamar mai barchi.



Maiduguri Nigeria


Da matsanan chin gudu sosai motar su Aryan ta shararo akan mikakkiyar hanyar da zata sadasu da titin gidan Aunty farida, dai dai zasu shiga kwanan da zata sadasu da hanyar gidan Aunty farida, lokachin motan Ahzan ya danno kai, a sukwane ya taka birki, da da sauri motochin su Aryan ma suka taka birki wani wawan birki Shahram yaja wadda yasa Aryan dake zaune a gidan baya kan shi ta bugu da kujerar gaba na motar saura kaɗan motar sojojin dake gaban ya bugi motar Ahzan, chike da bachin rai Aryan yace "wani irin  birki ne wannan Shahram? Murya na rawa Shahram yace "sorry sir bamusan mota na zuwa a gaban mu bane Shiyasa Allah ma ya tsare" shiru Aryan yayi bai sake magana ba ya dukar da kan sa dake matsanan chin sara masa, zuchiyar sa na bugawa da sauri sauri ji yake gaban sa na faduwa sai mai mai ta innalillahi wa inna ilaihir rajiun hasbunalluhu wani mal wakil a chikin zuchiyar sa


A ɓangaren Ahzan kuwa chike da jin haushi ya kama marfin motar zai fita Hanan dake zaune a gidan baya kusa da Ummi tace "yaya Ahzan karka fita dan Allah kana ganin wayan nan manya manyan Sojojin daga ganin fiskar su basu da imani" "haba hanan sufa suka so buge ni, ko ina mukaje sune masu laifi dan baa shiga kwana da irin wannan gudun da suka shigo yanzu da mun samu haɗari fa? Dole doka tayi Aiki a kansu duk da suke sojoji ai sun karya doka su kaya, juyawa yayi yana kokarin buɗe kofar motar sai ji yayi ana buga glass ɗin motar, fasa buɗe motar yayi ya sauke glass ɗin, da sauri ya runtse ido yasa hannu yana goge idon na shi dan ya tabbatar wa kan sa ba mafarki yake ba kuma ba karya idon sa ke gane masaba, wani jabgegen sojane tsaye awajen fiskar sa babu annuri chikin tsawa da karfin murya sojan yace "kai ka jaye mana motar kan nan ka bamu hanya!! Nan take jikin Ahzan ya fara rawa hannun sa sai kerma yake da kyar ya iya tada motar da gudu ya bar wajen, komawa chikin mota sojan yayi suka tayar suka bar wajen da gudun gaske.



UMMI


"Aunty hanan ji nake kirjina na bugawa da karfi zuchiya ta sai tsinkewa take kamar wani abu zai faru dani, Ahzan dake zaune a mazaunin driver yana tuki ya ɗan kalleta ta chikin mirrow motar yace "haba Ummi kawai kin tsoratane saboda haɗarin da muka kusa yi, ba wani abu da zai faru dake ki chigaba da faɗin hasbunalluhu wani mal wakil kinji? Gyaɗa masa kai Ummi tayi alama to, suka chigaba da tafi suna hiran irin sayayyan da zasu idan sun karasa shopping ɗin, "amma fa ba zaku shiga shopping ɗin nan ba jira zakuyi a mota ni zanje na sayi komai ba dan kun matsa ba ma da ba zaku bini ba" Hanan zatayi magana ya ɗaga mata hannu dai dai lokacin da yake shiga gate ɗin super market ɗin. 




To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu



NEW TEAM💖

💖THE TALENT TROUPE WRITER'💖


*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*

     👇👇👇👇


*1,DUK ƘARFIN IZZATA*

       by(Star Lady)


*2,GIDAN AUNTY*

       by(mss lee)


*3,SARKI SAMEER*

      by(xeemat....love)


*4, JINI DAYA*

      by(mrs bbk)


💖The Talent Troupe Writer's 💖


Wannan page ɗin sadaukar wane gareki masoyiya Gidan Aunty ya Allah ya baki lfy Allah yasa kaffara ce


    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


*Episode 15*



Aryan Aunty Farida, zaune suke a palon Aunty farida suna hira


"Aryan gaskiya ban yar da ba awannan karon kam sai dai muje tare, dan ni gani nake kamar baku duba diyana da kyau ji nake kamar idan naje da kai na zan iya gane ta" chewar Aunty farida tayi maganar tana kare masa kallon kan sa na kasa ba tare da ya ɗago ba yace "no Aunty farida nima ba iya zuwa zan yi ba domin gaba ɗaya ji nake zuchiya ta na bugawa da karfi karfi na rasa me yasa tun dana kamo hanyar zuwa gidan nan naki gabana ke faɗuwa gaba ɗaya naji jikina ya mutu, na kira commitioner akan su kawo mana mutane gidan nan, kawai" "eyya sorry Allah ya sauwaka ya Allah kasa diyana ce awan nan karon, Aryan zanyi magana wayar sa ta fara ringing, chirota yayi daga aljihun sa, ganin sunan Shahram ne ya bayyasa akan screen ɗin yasa yayi saurin picking call ɗin, 


"hello sir ga mutanen sun kariso" mikewa yayi da kyar yana faɗin "ok am coming" yana gama faɗin hakan ya katse kiran tare da ficewa daga palon, chikin sauri Aunty Farida ta haura masa ta ɗauko hijabi ta sanya ta bi bayan sa.


A harabar gidan Aryan ya tsaya tare da bawa sojojin sa umarni akan su shigo da mutanen, ba afi 2mins ba sai ga Shahram tare da wasu murane guda 2, dai dai lokacin Aunty farida ma ta fito ta kariso wajen nasu, chike da kwarin guiwa da sa ran zasuyi na sara Aunty farida ta fara magana "bayin Allah sannun ku" har suna haɗa baki wajen chewa yauwa hajjiya ina wuni? Batare da ta amsa gaisuwar ba tace "yanzu so muke ku kaimu in da mahaukachiyar yarinyar take, dan mu duba ita muke nema ko ba ita ba" shikam Aryan ido kawai yake bin su da shi ya kasa magana "hajjiya wlh tun lokacin da wani mai mota ya bugeta bamu sake ganin taba bamu sake jin ɗuriyar taba a takaice dai bamu san in da take ba, iya abun da muka sani shi ne lokachi da mai motar ya bugeta ya ɗauke ta ya sanya ta chikin motar sa, ina tsaye saman bene ina kallon sa har motar sa ta sauka daga kan titin layin ina kallon sa" Aunty farida zatayi magana Aryan ya riga ta da cewa "kun rike number motar ne? Motar wace iri ce? Shiru mutumin ya ɗan yi yana tunanin chan yace "gaskiya ban riƙe number motar ba ni dai na san motar baka che" tsaki Aryan yaja tare da bawa Shahram umarni akan ya sallami mutanen nan dan basu da anfani, chike da ɓachin rai ya juya ya nufi chikin gida da sauri Aunty Farida tabi bayan sa.


Saman doguwar kujera mai zaman mutun 3 ya zauna yana furzar da iska mai zafi daga bakin sa, gefen sa Aunty farida ta zauna chike da tausayin ɗan uwan na ta ta fara magana "kayi hakuri Aryan ba dare ba rana muna addu'a In Sha Allah diyana zata dawo garemu" shiru yayi dan ya kasa magana, karar shigowar sako wayar sane yasa ya ɗago tare da fitar da wayar yana sauke zazzafar ajiyar zuchiya, yasha ruwan mamaki lokacin da yaga wadda ya turo masa sakon, number Bgs ne ya turomasa sakon wani address, fita yayi daga wajen massage ya shiga contact ya fara kiran layin Bgs 


Wayar tana ta ringing har sai da ta kusa katsewa tu kun nan Bgs yayi picking "Hello my blood Ykk? ya Uk? daga ɗayan ɓangaren Bgs yace "am fine what of U? "same here bro i saw Ur massage this address is for who?  Shiru Bgs ya ɗanyi na yan sakanni kafin yace "am sorry tun jiya naso na turomaka ina busy ne akan batun kama su marwan da yan ta adda su kayi, alkhairin da na ɗauka maka akan ka bani 2daya zan nemo maka matar ka to shi ne na chika, address ɗin in da matar ka take ne" a'sukwane Aryan ya miƙe chike da farinchi yace "nasani na san zaka iya fiye da hakan, my blood 1 in million nasan ba dan busy da kake ba da ka ɗaɗe da nemo min ita, Allah ya maka albarka ya Allah yasa ka gama da duniya lfy daman nasan in ba kai ba ba wadda zai min wanan aiki chikin kankanin lokaci haka wai kasan me ma? Shiru Aryan yaji Bgs bai amsa ba chiro wayar yayi daga kunnen sa sai yaga ashe already Bgs ya katse kiran tun ɗazun farin ciki da zumuɗi ne yasa bai ma san lokacin da Bgs ya katse kiran ba


Hanyar fita palon ya nufa chikin sauri  ya manta ma da Aunty farida suke zaune, muryar tane ta katse shi da chewa "Aryan lfy ni kabar ni a duhu me Prince ɗin ya tura maka? "Aunty farida ke kam ki jirani ina zuwa" ba tare da ya jira amsar taɓa ya fice daga palon, sauri sauri ya umarchi sojojin sa akan su shiga mota, 


da gudu suka shehshege chikin motar, suka tayar, da wani mahaukachin gudu suka bar gidan, sai faɗa Aryan ke musu akan hanya akan su kara sauri, dan shi gani yake kamar idan bai yi sauri ba ahikenan zai rasa diyana, map na wayar sa ya buɗe ya shigar da address ɗin a wajen, da mamaki yake kallon waje basu da nisa da gidan Aunty farida, tunanin yake to anya wayan nan suna da hankali kuwa? ashe ma suna kusa? babu in da ba a baza hoton diyana a garinnan ba, zasuche basu gani bane, da bazasu kai ta police station ba,suka ajiyeta awajen su nan take yaji ransa yayi mugun ɓaci sosai amma da ya tuna yau zai ga diyanar sa sai ya ji ransa ta ɗanyi sanyi, daga ɗan nesa da gidan su Ahzan sukayi parking na motochin su, fitowa Abdol yayi ya buɗe wa Aryan chikin sauri Aryan ya fito yana kallon wayar sa, shiru ya ɗan yi yana so ya tantanche wani gidane gidan su Ahzan daga chikin gidajen layin, call ne ya shigo wayar sa, ganin kiran Bgs ne yasa ya ɗauki wayar da sauri.


"Hello my blood" daga ɗayan ɓangaren Bgs yace "ka kara gaba kaɗan gidan na gaban ka" murmushi kawai Aryan yayi dan yasan in dai Bgs na son yin abu tofa 30mins yayi yawa angama da wannan matsalar sai dai wata "Aryan kaje ba sai ka katse kiran ba ina ganin ka" "ok my blood" chike da jarunta Aryan ya fara taku, chikin sauri jibga jibgan sojojin sa suka diro daga saman nasu motocin suka bi bayan sa, hannu ya ɗaga musu alamar baya bukatar su bi sa, yana tafiya Bgs na faɗa masa in da zai bi, dai dai kofar gidan su Ahzan Bgs yace "nagama aiki na all the best my blood" yana gama faɗin hakan ya katse kiran juyowa Aryan yayi kallo ɗaya yayiwa gate ɗin gidan su Ahzan yaji ya tsani ganin gidan kwata kwata ƙarisawa bakin gate ɗin yayi chike da kyamar gidan yasa kafa ya taka gate ɗin a hankali dan ba zai iya sanya hannun sa a kazamin gate ɗin gidan nan ba


Da gudu mai gadin gidan su ya nufo wajen gate ɗin ya bude kofar,  a tsorace mai gadin ya fara kallon Aryan from head to toe duk da Aryan ya rame sosai kallo ɗaya zaka masa kaga chikakken jarumin namiji ɗamtsen hannun sa kawai mai gadin yake kallo, kamar zasu fasa riga dan murɗewa da Chika, chike da tsoro Mai gadin yace "sannu ranka ya daɗe" kafa Aryan ya sanya ya shigo chikin gidan ba tare da yayi Magana ba, dan yana tabbacin diyana na chikin gidan nan, Bgs baya binchike akan abu sau biyu idan yayi binchike yace ga result tofa wannan result ɗin haka take babu tantama, idan kuma har diyana na chikin gidan nan tofa babu wanda zai rage a gidan nan bai ansa hukunchin ba.


A harabar gidan ya tsaya ya zura hannu a aljihun sa yana bin gidan da kallo kamar mai binchiken wani abun


 da sauri mai gadin ya nufi chikin gida, jim kaɗan ya fito tare da Ahzan, kallon Aryan Ahzan yake kamar ya sanshi bin kirar jikin Aryan yayi da kallo duk tsawon da Ahzan yake da shi a kafaɗar Aryan ya tsaya "malam lfy ka shigo mana gida ba da izinin mu ba? chewar Ahzan yana magana a tsorache dan yadda ya kalli fiskan Aryan bai ga alamun annuri ba bai ga alamun wannan fuska ta san menen dariya ba" A wulakan che Aryan ya kalli Ahzan from head to toe, chike da jin haushi ya buɗe baki zai yi magana kenan sai ga hanan da Ummi sun fito, zasu shiga part ɗin su deen kallon Ummi kawai Aryan yake lokaci guda yani harshen sa ta masa nauyi tambayar kan sa yake wai shin gaskiya idon sa ke faɗa masa ne ko karya, runtse ido yayi da karfi ya furta "ke zo nan" a tare Hanan da Ummi suka juyo kallon Aryan Ummi take sosai ji take kamar ta sanshi ji take kamar ta taɓa ganin sa, chikin tsawa da tsoro Ahzan yace da su hanan "me ya fito da ku zaku wuche ku komane ko sai na same ku awajen" chikin sauri suka juya suka koma chikin gidan, chike da iyayi Ya juyo yana kallin Aryan "malam ka fice daga gidan nan tun ban kira yarana sun fitarmin da kai ba, daman ka karya doka ka shigo gidan mutane ba tare da izinin suba" shiru Aryan yayi yana tunanin hukunchin da ya dache da Ahzan


 hannu Ahzan yasa yana kokarin ture Aryan akan ya fita daga gidan iya karfin sa ya sanya yana ture Aryan amma ina ko motsi Aryan bai yi ba.


gaba ɗaya ganin Ummi yasa jikin sa ya mutu baya son bugun mutun yanzu amma yazama dole Ahzan yaji kamshin lahira yanzu, damko wutar Ahzan Aryan yayi ya ɗaga shi sama yayi wurgi da shi gefe, wani ihun azaba Ahzan ya saki wadda yasa gaba ɗaya family Alhj Abbas fitowa da gudu, nan take Aryan yaji ransa yayi mugun bachi gadan gadan ya tinkari Ahzan kafar sa ta damko, ya ɗaga shi ya sake wurgi da shi gefe, wani wawan bugu ya kai masa a gefen chiki, kwata kwata Ahzan ya kasa ihu ma sai zazzare ido kawai yake kuka yaki fitowa, wani razannen ihu Mum Ahzan ta saki wadda ya sa Aryan ɗagowa ya kallin in da suke karaf idon sa ya sauka kan razanannen fuskan Ummi da ta kankame hanan hawaye na zuba daga idon ta, dafe kai yayi yana kallon ta baya son kukan da take, alama ya mata da hannu akan tazo kara kankame hanan tayi alamar tsoron sa take, shafa kan sa yayi da hannu ya chije lips nashi na kasa da karfi chike da jin haushi ya daka mata tsawa "zo nan nace" jikin ta har kerma yake ta kariso in da yake tsaye sai kuka take kasa kasa, daga ɗan baya kaɗan ta tsaya, hannu yasa ya fiskota ta faɗa kan faffadar kirjin sa rungumeta yayi sosai yana sauke nauyayyar ajiyar zuchiya gaba ɗaya jama'ar dake wajen, suka zuba masu ido, sai mutsu mutsu Ummi keyi ajikin sa yana kankame da ita da hannu ɗaya, yasa ɗayan hannu ya chiro wayar sa daga aljihu ya fara kiran layin Shahram, bugu ɗaya Shahram ya ɗaga "kuzo ku kwashe jamar dake chikin gidan nan dukka ku wuche dasu Kano, ku miƙasu ga D P O sai na dawo" yana gama faɗin hakan ya katse kiran, ya ɗan duƙa ya saɓi Ummi a kafaɗar sa, ya nufi gate ɗin gidan sai kuka Hanan take ta rungumi mum, duk iskanchin irin na Deen yau sai da ya nitsu kamar bashi awajen ya rungumi mum ɗin sa yana zare ido kamar an tare ɓera a tarko


Aryan na fita gidan rundunar jibga jibgan sojojin sa suka diro chikin gidan gaba ɗaya wayan da suke gidan suka tattare kowa dake chikin gidan har da mai gadi suka nufi airport suka wuche kano da su,


Gidan Aunty farida Aryan ya wuche da Ummi, Aunty farida na zaune a palo tayi shiru abun duniya ya ishe ta tunani take awani duniya diyana take yanzu. 


Dauke da Ummi a saman kafaɗar sa ya shigo palon bakin sa ɗauke da sallama, chikin sauri Aunty Farida ta miƙe murya na rawa tace "diyana Aryan ina.. bata karisa maganar ba ta yake jiki zata faɗi da sauri Aryan ya tare ta, da hannu ɗaya ya sauke diyana daga saman kafaɗar sa ya rike Aunty farida da kyau ya kwantar da ita saman doguwar sofa dawo da kallon sa yayi kan Ummi dake tsaye tana zazzare blue eyes nata "ke ɗauko min ruwa a fridge" ya ƙarisa maganar tare da nuna mata in da fridge ɗin yake, ba musu ta nufi wajen ta ɗauko ruwan faro mai sanyi ta kawo masa ansa yayi ya buɗe bakin robar ruwam ya tarbo a hannun sa ya shafa ma Aunty farida a fuska, ajiyar zuchiya ta sauke tare da waro idon ta waje, mikewa yayi ya koma saman sofa mai zaman mutun 2 ya zauna ya sunkuyar da kan sa kasa, miƙewa zaune Aunty farida tayi chikin en ena tace "my diyana zo ki zauna kusa da ni mana, juyawa Ummi tayi tana neman ta ina diyanar take, ɗago kai Aryan yayi yana kallon ta, chikin sanyin murya yace "zo "yayi maganan yana mata alama da hannun sa, chike da tsoro ta karisa wajen sa hannun ta ya kama ya zaunar da ita kusa da shi chikin sanyin murya ya fara magana "me yasa kika tafi ki bar wajen da Aunty farida tace ku zauna ku jira ta? Me yasa baki sanar da wayan chan banzayen ke matar Kga bane? Shiru Ummi ta ɗanyi kamar mai tunani chan kuma tace "wacece kuma Aunty Farida? Ni ban san kuba dan Allah ka mai dani wajen Aunty Hanan tsoro nake ji" tana magana kamar zarayi kuka, zuba mata ido kawai Aryan yayi yana kallon ikon Allah yau diyana ce zata che bata san shi ba?



Masu karatu sai mun haɗu ranar Saturday idan Allah ya kaimu yau naje kunshi ne shi yasa baku samu long page ba


Jinjina da fatan alkhairin gare ku matanen duk karfin izzata paid group


Godiya da fatan alkhairin gare ku mutanen duk karfin izzata comments section group ina ganin comments naku ina godiya Allah ya bar zumunchi


Aisha baita jidda my mum

Aunty Asma'u

Aunty asmy

Sister shamsiya

Maman Amir

Maman Amira

Queen Haseena

Aunty Aisha

Aisha bello ashlady

Aisha gala dima

Baby Zahra

Sis Halima

Aunty kharima


Da duk sauran wayan da basu ji sunan su ba, ina miko sakon gaisuwa


Jinjina gareku the talent troupe writer's fatan nasara garemu


💖The Talent Troupe Writer's 💖


Wannan page ɗin sadaukar wane gareki masoyiya Gidan Aunty ya Allah ya baki lfy Allah yasa kaffara ce


    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin bDuk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


Page 16


......Aunty farida ta kasa magana dan ganin abun take kamar a mafarki, shi kan shi Aryan ji yake Kamar mafarki yake, kuka diyana ta farayi tana jan hanchi, chikin sauri Aryan yace

   "kukan me kuma keke? Me akamiki?" 


Chikin kuka tace "ni ku mai dani gidan mu wlh tsoron ku nake ji kuma dan Allah kar ku dake ni"


 jawota Aryan yayi ta faɗa jikin sa ya rungume sosai a jikin sa,  chiki sanyin murya ya fara magana 


"ya isa kukan haka kinji ko? Wayan chan da kika zauna da su basune yan uwan ki ba wanchan gidan ba shine gidan kuba, nan shine gidan ku kunji ko?


 Dago kai tayi daga kirjin sa chikin kuka ta fara magana "daman yaya Ahzan ya faɗamin ina da iyaye da yan uwa, sai dai bai san in da yan uwan nawa suke ba, Shiyasa ba zai mai da ni gida ba kenan yanzu kune yan uwan nawa? Mai da kan ta yayi saman kirjin sa ya kwantar yana shafa bayan ta ganin hakan yasa Aunty farida ta miƙe ta bar palon


"Kin san me nake so dake? Tana kokarin ɗago kai daga kirjin sa tayi magana ya mai da kan nata ya kwantar yana faɗin "ban che ki ɗago kai ba ban che kiyi magana kiyi kwanchiyar ki kawai kiyi shiru ki saurare ni" 


shiru tayi ta lafe a jikin sa, tana kuka kasa kasa, chigaba da magana yayi

     "daga yau karki sake zanchen wayan chan kazaman, mune yan uwan ki, nine mijin ki, kuma yayan ki, ki manta da wayanchan idan ki kayi kuskure sake yimin maganar su tofa zan hukun taki dan a yanzu duk duniya ba abun da na tsani ji da kuma gani kamar su, yanzu zamu koma asalin family hause namu mai yiwuwa idan munje chan zaki iya tuna wani abun kin ji ko?"


 daka tawa yayi da magana yana ɗan shafa wuyar ta, ji yayi numfashi ta ya sauya alamar ta masa barchi a jiki nauyayyar ajiyar zuchiya ya sauke tare da sanya hannu ya ɗago haɓar ta sosai ya zuba wa face nata ido, godiya da kirari mai tarin yawa yarin ƙa yiwa Allah, ji yake sabuwar son ta da kaunar ta na ratsa shi kasa jure kallon face natan yayi, ya rankofo da kan sa dai dai sai tin face nata, Slowly ya kawo ɗan bakin sa kan nata sai kerma lips na shi keyi, sumbatar ɗan ƙaramin bakin nata yayi chikin sauri ya chire bakin sa dan ji yayi tamkar an tsira masa allura from head to toe gangan jikin sa ta an shi sakon.


a hankali chikin da bara ya kwantar da ita saman sofan ya miƙe tsaye ya chiro wayar sa ya kira layin Aunty farida, har wayan ya katse Aunty farida bata ɗaga ba, mai da wayar aljihu yayi ba tare da ya sake kiran taba.


Sauri sauri Aunty Farida ta sauko daga sama ta dawo palon tana faɗin

      "Aryan lfy kake kirana?"


"Lfy daman zamu wuche ne"  


"haba Aryan why ba zaku bari sai gobe ba?" 


"No Aunty farida ga dukkan alamu yarinyar nan ta samu matsala a brein nata kwata kwata fa bata san wacece ita ba bata san mu ba ta manta kowa da komai,so nake mu koma kano a yau adu bamin  lafiyar brein nata da ma lfy jikin ta gaba ɗaya" 


dogon numfashi Aunty farida ta ja tare da sauke ajiyar zuchiya kafin tace

          "hakane Aryan to shikenan Allah dai ya sa ba wata matsala babba bane" 


kasa kasa yace "Amin tare da juyawa ya sanya hannu ɗaya ya ɗauki diyana ya saɓa ta a kafaɗarsa suka nufi waje, sai addu'a da fatan alkhairi Aunty farida ke musu har suka fice daga palon.



Kano


Zaune saman sofa a ɗakin sa haidar yake shikaɗan yana latsa waya shiru ɗakin kamar babu kowa sanyin A.c da daddaɗan kamshin Air freshener ke tashi,


 chike da yanga da duniyan ci zulaihat ta shigo ɗakin babu ko sallama, jikin ta sanye da wasu shegun riga da wando wadda suka matseta sosai, gaba ɗaya halittar jikin ta a bayya ne, bata sanya breaziya ba wayan nan shayyayyun breast natan kamar silifas awaje, ta sanya wani shegun takalma a kafarta sai wani taunan chingam take, kusa da Haidar taje ta zauna chikin kissa da kisisina irin na yan duniya ta fara magana "hiii Haidar Ykk? ba tare da ta jira amsar shi ba ta chi gaba da magana Amma kai daga gani kanin wanchan mutumin ne ko? Maman ku ɗaya ko?  Dan naga kuna kama sosai gaskiya ba karya kaima kyakkyawa ne tun ranan da na gan ka awajen chin abinci a palon Abba naji na kyatsa, idan ba damuwa zamu iya ɗaukan hoto?


 Ko kallon in da take Haidar bai yi ba bare ta sa ran zai mata magana da alama bai ma jin me take faɗe dan ya sanya blth a kunne, kara matsowa tayi kusa da shi ta chi gaba da Magana


 "am pls zaka kai ni shan ice cream? Daga nan sai muje wajen shakatawa idan zamu dawo sai mu biya ta wajen shopping dan inason sayan kayan haɗin shisha da ita kanta tukunyar shishan" ta karisa maganar tana kokarin rungumar sa.


 chikin sauri ya miƙe tsaye ya buɗe baki yana kokarin yin magana, 


miƙewa tayi chikin sauri ta rungume shi, nan take ya ɗauke diff kamar an ɗauke wutan nefa kamar ya sume turesa tayi daga jikin ta da iya karfin ta ya faɗa saman sofa bet ɗin, wani shu umin dariya tayi chikin sauri ta chiro wayar ta, ta shiga Camera ta saita video ta fara ɗaukan su saman dressing mirrow ta ajiye wayar, ta sai ta tana daukan su sosai


kayan jikin ta tafara chirewa, ta chire wando tana kokarin chire riga kamar daga saman taji diran jibga jibgan sojoji 4 a chikin ɗakin, kai tsaye wajen mirrow suka fara nufa wayar nata suka ɗauka da karfi suka buga wayar da kasa ta tarwatse kacha kacha, wani razanannen tsawa daya daga chikin su ya daka mata 


"wuche mu tafi!! A tsorache ta ɗago tana kallon su gaba ɗayan su fiskan nan nasu babu alamar ya taɓa sanin menen dariya, 


jiki na rawa ta ɗauki wandon ta ta mai da jikin ta sojojin suka tasa ta a gaba sukayi waje da ita, suna fita Aryan na shigo ɗakin chikin sauri yana waya da Bgs


 "amma Bgs kai a tunanin ka me yasa zata yiwa Haidar haka? Daga ɗayan ɓangaren Bgs yace 


"turota akayi domin su samu makamin da zasu rusa farincikin gidan Alhaji Abubakar Saraki" 


"to amma abun da mamaki taya kasan turota akayi kuma waye ya turota?" 


"Aryan ka fara damu na fa, sai kace ba soja ba da kakemin irin wanan tambayo" 


"sorry my blood ai kasan dan ban san komai bane in da ina gidan nan tun safe ba zan tambaye ka ba, kilama kafin ka ga Camera zan rigaka gani, kana sane fa yanzu shigowa ta gidan nan kuma ba wani lfy ne da ni ba" 


"ok naji, abun da yasa nace turota akayi shi ne wayar da ta saita video ta fara ɗaukan su, idan da don ra'ayin kan tane bazata yi masu video ba yanzu dai ka dubamin jikin Haidar menene ya sanya shi suma" 


chikin sauri Aryan ya kariso wajen gadon, ba tare da ya katse kiran ba, chike da mamaki yace

   "kaiii bgs Haidar ai bai suma ba kawai tayi amfani da powder sagar da jijiyoyi ne ta yadda zatayi abun da take so da shi, idon sa biyu ba zai iya hanata ba, dan ta samu hujjan da take so, lallai yanzu na kara tabbatarwa turo ta akayi kuma wanan yarinyar ba karamar criminal bace, ai na ta samu wanna powder da muke yaki akan a dai na shigo mana da shi kasa nan, kai kowace kasa ma ta dai na yin amfani da shi kwata kwata, lallai yarinyar nan ba karamar criminal bace, amma anjima zanje wajen DPO kan case ɗin wayan chan criminals ɗin sai na fara bin chike a su tukun nan in in dawo kan ta dan muga suwanenen suke neman rusa family mai cheke da zaratan jarumai" 


it's ok idan kaje zamuyi magana" yana gama faɗin hakan ya katse kiran ba tare da ya jira ansar Aryan ba, 


chiro wayar Aryan yayi daga kunnen sa ya mai da aljihu, gyarawa Haidar kwanchiya yayi da kyau, tare da yi masa addu'a ya juya ya fice daga ɗakin, ya nufi fada


Uk


8am kwanche take saman sofa mai zaman mutun 3 a palon part nasu, tana jiran dawowar Bgs, har barchi ya ɗauke ta Bgs bai dawo ba


 chan chikin barchi taji wayar ta na kara a firgiche ta miƙe tana lalubar wayar chan kusa da hannun kujerar taga wayar, daukowa tayi lokachin har kiran ta kusa katsewa.


chikin sauri ta goge idon ta dan tabbatar wa kan ta ba mafar ki take ba, da gaske ne sunan da take gani ya bayyana kan screen nata ko wasa, tabban sunan yaya prince ne kamar yadda tayi saving dan already ta ansa number sa wajen Zahra tasa a wayar nata tayi saving mamakin ai na ya samu phone number tane yasa har wayar ta katse bata ɗaga ba, ganin kiran ya katse ne yasa ta miƙe chike da ruɗu da tashin hankali gaba ɗaya sai tajima kamar bata taɓa jin wani abu wai shi barchiba tsabar tashin hankali da ta shiga, tunani ta farayi ya dawo ne ko bai dawo ba, kai kallon ta tayi wajen time na wayar 11:30am chikin sauri ta ajiye wayar ta nufi betroom nashi tsabar sauri kamar zata tashi sama.


Da sallama ɗauke a bakin ta ta shigo betroom ɗin, zaune yake saman sofa ya sanya system a gaba da alama aiki mai muhimmanci yake ko wani binciken, daga shi sai Short, faffadar kirjin nan nashi a buɗe asalin murɗaɗɗen suran jikin sa nan a bayyane, kallon ɗamtsen hannun sa kawai hiyana ke yi mamaki ma hannun nasa ke bata ita tunani ma take taya akayi hannun sa yayi wanan girma haka ga kirjin sa kamar na mata, breast nashi da girma kamar na wata mace, gasu a tsaye dam dam, yau da bai sanya riga ba ba karamin rikita hiyana yayi ba domin bata taɓa kallon ainahin suran jikin sa a fili haka ba sauko da blue eyes nata tayi kan lallausan bakin gashin dake kwanche saman kirjin nashi, wow kawai take ta mai mai tawa a zuchiyar ta, dan gashin wajen ba Karami kyau yake mata ba, yana matikar tafiya da imanin ta aduk lokachin da taga gashin wajen jitake kamar taje ta shafa wajen, chike da tsoro ta tako zuwa in da yake zaune, tana tafiya tana satar kallon baki kwantachen kuma lallausan gashin dake kwance a chinyoyin sa da hannayen sa, wani fitinannen kamshin yake tamkar anyi barin turare a jikin sa, sai shakan manshin take tana lunshe ido dan ita dai aduniya tana bala'i san perfume na shi ba karamin tafiya da imanin ta yake ba.


Gaban sa tazo ta tsugunna chikin tsoro da sanyin murya tace 

"sannu da dawowa yaya prince ina wuni" shiru yayi tamkar bai san da mutun awajen ba, shiru itama tayi tana satar kallon dogayen yatsun kafar sa, almost 10mins 


 daddaɗa kuma sanyayyar voice nashi ne ya daki dodon kunnen ta 


"jeki kawomin Black tea mara sugar,ki ɗan matsa lemon juice kaɗan" yana magana chikin nitsuwa yana aikin dake gaban sa a chikin system.


 chikin sauri ta miƙe har ta kai bakin  kofa sai kuma ta juyo, chike da tsoron amsar da zai bata tace


 "yaya prince in kawo maka har da abinci zaka chi? 


Shiru yayi bai bata amsa ba kuma bai ɗago ya kalli in da take ba, aikin sa kawai yake tamkar ba da shi tayi maganar ba.


 shiru shiri tana tsaye tana jiran amsa, shi kuma yana aikin gaban sa ko kallon in da take ma bai yi ba, almost 15mins da ta ga dai bai da niyar sake magana, ta wuche jiki a mache ta fice daga ɗakin ta nufi kitchen


 baafi 2mins ba ta haɗa masa Black tea mai zafi kamar yadda ya umarchi ta, ta dawo betroom ɗin Gaban sa tazo ta tsugunna


"yaya prince ga tea ɗin tayi Maganar murya na rawa, 


hannu yasa ya ansa cup ɗin ya ajiye gefen sa,kan shi na kan system chike da izza ya fara magana "idan kika sake tambaya ta ki kawomin abun da bance ba sai na ballaki" 


"kayi hakuri ba zan sake ba" 


shiru yayi bai sake magana ba, itama shiru tayi tana son tashi ta koma palo ta kwanta dan barchi take ji amma tana tsoron yin hakan 


zaman 30mins tayi awajen, tana jiran taji me zai sake che mata ko zai bukachi wani abun

 shiko aikin sa kawai yake yama manta da mutun a wajen chikin tsoron amsar da zai bata tace 


"yaya prince zan iya tafiya?


Kai kawai ya ɗaga mata alamar eh ba tare da yayi Magana ba, 


chikin sauri ta miƙe ta koma palo ta kwanta, tana ta murmushi jin daɗin yadda yaya prince yayi mata magana chikin sanyin murya da haka har barchi ya ɗauke ta.


1:30am ya fito daga betroom nashi sherye chikin kayan barchi masu bala'i kyau da tsada ya shigo chikin palon, 


palon duhu baka iya ganin komai, 


a duhun ya taka har zuwa wajen kujerar da take Kwanche kunna harshen screen ɗin wayar sa yayi a kan face nata, guntun tsaki yaja tare da kawar da kanshi jefe chikin zuchiyar sa yana faɗin "U kill me Ammi U already kill me,yanzu ki rasa wani hukunci zaki min sai kiche idan na sake kwana gado daban daban da yarinyar nan baki yafe ba, why zaki min haka, ni da wanan hukunci wlh gwara ki sanya bindiga ki harbeni ai. Dojon tsaki ya kuma ja kafin ya mai da wayar sa aljihu ya duka ya dauke ta chak tare da saɓata a kafadar sa yayi chikin betroom da ita .


Saman katafaren gadon sa ya kwantar da ita, sai kwaɓe fuska yake ya koma ta ɗayan gefen ya kwanta tare da jawo blanket,zuwa kirjin sa, ya lumshe green eyes nashi yana karanto Addu'ar barchi, yana gama addu'ar ya shafa tare da juyawa yana kallon gefe ba jimawa barchi ya ɗauke sa


4:50am dai dai ya farka slowly ya waro green eyes nashi akan face nata, ta shige chikin jikin sa yayin da shi kuma ya ɗora hannun sa ɗaya saman bayan ta suna fiskantar juna, 


barchi yayi daɗi basu san lokacin da suka manne da juna ba, kawar da kansa gefe yayi chike da ɓachin rai ya furta 


"U kill me Ammi kin gama dani wlh ni gaskiya ba zai yuwu ba, dole yarinyar nan ta bar gidan nan kwata kwata ma ban son sake ganin ta.


A hankali hankali take jiyo voice nashi a chikin barchi da kyar ta iya waro blue eyes nata a kan face nashi  


Chikin sauri ya juyo yana kallon ta, ba karamin mamaki ya shaba ganin yadda idon nata ke kyallin, saboda ta waro su waje sosai dan tsoron ganin ta ajikin sa da tayi, kallon chikin idon nata yake sosai, ganin hakan yasa ta runtse idon ta dan ba za ta iya kallon chikin idon sa lokachi da yake kallon taba, hukunci kawai take jira ya yanke mata dan tasan yau ta shiga uku.


 cool voice nashi ne ya daki dodon kunnen ta wadda ya sanyata buɗe ido ba shiri 


"me ya kawoki jiki na? Yayi maganar yana kokarin raba jikin sa da nata


kasa magana tayi dan gaba ɗaya yadda yayi magana da sanyayyar voice yasa taji harshen ta ya mata nauyi, 


Kokarin mekewa yake ba tare da ya ankara ba ya dora hannun sa saman breast nata, wani laushi da yajine yasa shi waigowa da sauri yana bin hannun nashi da kallon, 


Da sauri ta runtse ido tana jin zafi,dan ya danne mata su sosai ga shi hannun sa da nauyi sosai, kai kallon sa yayi kan face nata yaga yadda ta tsuke fuska alamar tana jin zafi, shiru yayi yana tunani yana kallon yadda take tsuke ɗan bakin nata alamar tanajin zafi sosai.


muryan tane ya katse masa tunanin da cewa

    "dan Allah yaya prince kayi hakuri zafi sosai wajen yake min ta karisa maganar tare da sakin wani marayar kuka, t


saki ya ja tare da ɗauke hannun sa, daga wajen ya miƙe ya nufi toilet dan yayi wanka ya shirya zuwa masallaci


Kasa kasa take kuka har da shessheƙa, dan ba karamin zafi wajen yake nata ba, yaya prince ya danne mata da karfi domin kusan gaba ɗaya nauyin sa ya saki a kan hannun nasa dafa wajen yayi zai miƙe, ba karamin dauriya tayi ba ma lokachin da ya ɗaura hannun sa awajen, ji take kamar zata fasa ihu.


Har ya fito daga toilet ɗaure da towel tana kwance tana kuka kasa kasa, ko kallon in da take bai yi ba, ya shirya ya fice daga ɗakin ya nufi masallaci.


 kasa tashi  tayi dan raɗaɗin da wajen ke mata haka ta kwanta tana ta kuka mai tsuma zuchiyar mai sauraro, tana son taje tayi wanka tayi sallah amma ta kasa mikewa ji take kamar idan ta tashi breast natan zai faɗi kasa, dan azaban chiwo


FAHAD AMRAT


"Yaya Fahad  dan Allah ka bari mana" kara matsowa yayi kusa da ita kasa kasa yace 


"naki bari wai ma shin jikin kine ko nawa? 

Chikin sauri Amrat ta buɗe baki zata yi magana ya chapko lip nata na kasa ya shiga tsotsa kamar sweet, hannun sa ɗaya ya ɗora saman kirjin ta, ya shiga murza yan kananan breast nata, a hankali ya zame bakin sa daga nata chike da so da kauna yace 


"my,wayan nan abubuwan wai sai yaushe zasu girma sosai ne, dan na kosa naga kin fara bawa baby na yana sha" 


chike da yaran ta tace

  "yaya Fahad to ai baka sayo mana babyn ba 


"eh zan sayo amma sai breast naki sun girma sosai kin ga wanan ai baby ba zai iya sha ya koshi bako? Hannu ta sanya ta rufe idon ta 


kasa kasa tace 

  "yaya Fahad ai zai girma baza'a daɗe ba domin haka na Aunty hiyana da kuma Aunty diyana ma..... Bata karisa maganar ba ta fashe da kuka saka makon tunu da diyana da tayi


Chikin sauri ya zame hannun sa daga kan yan breast nata ya rungumota sosai chike da rarrashi yace


  "kukan me kike? Chikin kuka take faɗin 


"yaya Fahad wai taushe Aunty diyana zata dawo ne? 


"Aunty diyanar ki ai ta dawo yau da safe" 


zubur ta miƙe daga jikin sa tana zaro ido da mamaki ta kasa magana,


 hannu ya sanya ya jawota ta faɗa saman kirjinsa ya rungume ta sosai a kunne ya raɗa mata 


"karki yi magana kiyi shiru kinji Allah yaji kukan mu ya dawo mana da yar uwar mu anjima da safe zan haɗaku video call yanzu dai kin ga anfara kiran sallan asuba bari naje na shirya zuwa masallaci sai na dawo" ya karisa maganar ya manna mata kiss a kumatu,

Ya zareta daga jikin sa ya kwantar da ita ya miƙe chikin sauri dan lokaci ya tafi, almost 5:15am sauri sauri ya watsa ruwa ya shirya chikin jallabiya ya fito Lokacin har an fara Sallah, kallon in da take kwance yayi chikin sauri yace 


"lokacin Sallah yayi ki tashi kiyi alwala kiyi sallah, yana gama faɗin hakan ya wuche ba sauri ya nufi masallaci.


BGS HIYANA


6am dai dai ya dawo💖The Talent Troupe Writer's 💖


Wannan page ɗin sadaukar wane gareki masoyiya Gidan Aunty ya Allah ya baki lfy Allah yasa kaffara ce


    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin bDuk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


Page 16


......Aunty farida ta kasa magana dan ganin abun take kamar a mafarki, shi kan shi Aryan ji yake Kamar mafarki yake, kuka diyana ta farayi tana jan hanchi, chikin sauri Aryan yace

   "kukan me kuma keke? Me akamiki?" 


Chikin kuka tace "ni ku mai dani gidan mu wlh tsoron ku nake ji kuma dan Allah kar ku dake ni"


 jawota Aryan yayi ta faɗa jikin sa ya rungume sosai a jikin sa,  chiki sanyin murya ya fara magana 


"ya isa kukan haka kinji ko? Wayan chan da kika zauna da su basune yan uwan ki ba wanchan gidan ba shine gidan kuba, nan shine gidan ku kunji ko?


 Dago kai tayi daga kirjin sa chikin kuka ta fara magana "daman yaya Ahzan ya faɗamin ina da iyaye da yan uwa, sai dai bai san in da yan uwan nawa suke ba, Shiyasa ba zai mai da ni gida ba kenan yanzu kune yan uwan nawa? Mai da kan ta yayi saman kirjin sa ya kwantar yana shafa bayan ta ganin hakan yasa Aunty farida ta miƙe ta bar palon


"Kin san me nake so dake? Tana kokarin ɗago kai daga kirjin sa tayi magana ya mai da kan nata ya kwantar yana faɗin "ban che ki ɗago kai ba ban che kiyi magana kiyi kwanchiyar ki kawai kiyi shiru ki saurare ni" 


shiru tayi ta lafe a jikin sa, tana kuka kasa kasa, chigaba da magana yayi

     "daga yau karki sake zanchen wayan chan kazaman, mune yan uwan ki, nine mijin ki, kuma yayan ki, ki manta da wayanchan idan ki kayi kuskure sake yimin maganar su tofa zan hukun taki dan a yanzu duk duniya ba abun da na tsani ji da kuma gani kamar su, yanzu zamu koma asalin family hause namu mai yiwuwa idan munje chan zaki iya tuna wani abun kin ji ko?"


 daka tawa yayi da magana yana ɗan shafa wuyar ta, ji yayi numfashi ta ya sauya alamar ta masa barchi a jiki nauyayyar ajiyar zuchiya ya sauke tare da sanya hannu ya ɗago haɓar ta sosai ya zuba wa face nata ido, godiya da kirari mai tarin yawa yarin ƙa yiwa Allah, ji yake sabuwar son ta da kaunar ta na ratsa shi kasa jure kallon face natan yayi, ya rankofo da kan sa dai dai sai tin face nata, Slowly ya kawo ɗan bakin sa kan nata sai kerma lips na shi keyi, sumbatar ɗan ƙaramin bakin nata yayi chikin sauri ya chire bakin sa dan ji yayi tamkar an tsira masa allura from head to toe gangan jikin sa ta an shi sakon.


a hankali chikin da bara ya kwantar da ita saman sofan ya miƙe tsaye ya chiro wayar sa ya kira layin Aunty farida, har wayan ya katse Aunty farida bata ɗaga ba, mai da wayar aljihu yayi ba tare da ya sake kiran taba.


Sauri sauri Aunty Farida ta sauko daga sama ta dawo palon tana faɗin

      "Aryan lfy kake kirana?"


"Lfy daman zamu wuche ne"  


"haba Aryan why ba zaku bari sai gobe ba?" 


"No Aunty farida ga dukkan alamu yarinyar nan ta samu matsala a brein nata kwata kwata fa bata san wacece ita ba bata san mu ba ta manta kowa da komai,so nake mu koma kano a yau adu bamin  lafiyar brein nata da ma lfy jikin ta gaba ɗaya" 


dogon numfashi Aunty farida ta ja tare da sauke ajiyar zuchiya kafin tace

          "hakane Aryan to shikenan Allah dai ya sa ba wata matsala babba bane" 


kasa kasa yace "Amin tare da juyawa ya sanya hannu ɗaya ya ɗauki diyana ya saɓa ta a kafaɗarsa suka nufi waje, sai addu'a da fatan alkhairi Aunty farida ke musu har suka fice daga palon.



Kano


Zaune saman sofa a ɗakin sa haidar yake shikaɗan yana latsa waya shiru ɗakin kamar babu kowa sanyin A.c da daddaɗan kamshin Air freshener ke tashi,


 chike da yanga da duniyan ci zulaihat ta shigo ɗakin babu ko sallama, jikin ta sanye da wasu shegun riga da wando wadda suka matseta sosai, gaba ɗaya halittar jikin ta a bayya ne, bata sanya breaziya ba wayan nan shayyayyun breast natan kamar silifas awaje, ta sanya wani shegun takalma a kafarta sai wani taunan chingam take, kusa da Haidar taje ta zauna chikin kissa da kisisina irin na yan duniya ta fara magana "hiii Haidar Ykk? ba tare da ta jira amsar shi ba ta chi gaba da magana Amma kai daga gani kanin wanchan mutumin ne ko? Maman ku ɗaya ko?  Dan naga kuna kama sosai gaskiya ba karya kaima kyakkyawa ne tun ranan da na gan ka awajen chin abinci a palon Abba naji na kyatsa, idan ba damuwa zamu iya ɗaukan hoto?


 Ko kallon in da take Haidar bai yi ba bare ta sa ran zai mata magana da alama bai ma jin me take faɗe dan ya sanya blth a kunne, kara matsowa tayi kusa da shi ta chi gaba da Magana


 "am pls zaka kai ni shan ice cream? Daga nan sai muje wajen shakatawa idan zamu dawo sai mu biya ta wajen shopping dan inason sayan kayan haɗin shisha da ita kanta tukunyar shishan" ta karisa maganar tana kokarin rungumar sa.


 chikin sauri ya miƙe tsaye ya buɗe baki yana kokarin yin magana, 


miƙewa tayi chikin sauri ta rungume shi, nan take ya ɗauke diff kamar an ɗauke wutan nefa kamar ya sume turesa tayi daga jikin ta da iya karfin ta ya faɗa saman sofa bet ɗin, wani shu umin dariya tayi chikin sauri ta chiro wayar ta, ta shiga Camera ta saita video ta fara ɗaukan su saman dressing mirrow ta ajiye wayar, ta sai ta tana daukan su sosai


kayan jikin ta tafara chirewa, ta chire wando tana kokarin chire riga kamar daga saman taji diran jibga jibgan sojoji 4 a chikin ɗakin, kai tsaye wajen mirrow suka fara nufa wayar nata suka ɗauka da karfi suka buga wayar da kasa ta tarwatse kacha kacha, wani razanannen tsawa daya daga chikin su ya daka mata 


"wuche mu tafi!! A tsorache ta ɗago tana kallon su gaba ɗayan su fiskan nan nasu babu alamar ya taɓa sanin menen dariya, 


jiki na rawa ta ɗauki wandon ta ta mai da jikin ta sojojin suka tasa ta a gaba sukayi waje da ita, suna fita Aryan na shigo ɗakin chikin sauri yana waya da Bgs


 "amma Bgs kai a tunanin ka me yasa zata yiwa Haidar haka? Daga ɗayan ɓangaren Bgs yace 


"turota akayi domin su samu makamin da zasu rusa farincikin gidan Alhaji Abubakar Saraki" 


"to amma abun da mamaki taya kasan turota akayi kuma waye ya turota?" 


"Aryan ka fara damu na fa, sai kace ba soja ba da kakemin irin wanan tambayo" 


"sorry my blood ai kasan dan ban san komai bane in da ina gidan nan tun safe ba zan tambaye ka ba, kilama kafin ka ga Camera zan rigaka gani, kana sane fa yanzu shigowa ta gidan nan kuma ba wani lfy ne da ni ba" 


"ok naji, abun da yasa nace turota akayi shi ne wayar da ta saita video ta fara ɗaukan su, idan da don ra'ayin kan tane bazata yi masu video ba yanzu dai ka dubamin jikin Haidar menene ya sanya shi suma" 


chikin sauri Aryan ya kariso wajen gadon, ba tare da ya katse kiran ba, chike da mamaki yace

   "kaiii bgs Haidar ai bai suma ba kawai tayi amfani da powder sagar da jijiyoyi ne ta yadda zatayi abun da take so da shi, idon sa biyu ba zai iya hanata ba, dan ta samu hujjan da take so, lallai yanzu na kara tabbatarwa turo ta akayi kuma wanan yarinyar ba karamar criminal bace, ai na ta samu wanna powder da muke yaki akan a dai na shigo mana da shi kasa nan, kai kowace kasa ma ta dai na yin amfani da shi kwata kwata, lallai yarinyar nan ba karamar criminal bace, amma anjima zanje wajen DPO kan case ɗin wayan chan criminals ɗin sai na fara bin chike a su tukun nan in in dawo kan ta dan muga suwanenen suke neman rusa family mai cheke da zaratan jarumai" 


it's ok idan kaje zamuyi magana" yana gama faɗin hakan ya katse kiran ba tare da ya jira ansar Aryan ba, 


chiro wayar Aryan yayi daga kunnen sa ya mai da aljihu, gyarawa Haidar kwanchiya yayi da kyau, tare da yi masa addu'a ya juya ya fice daga ɗakin, ya nufi fada


Uk


8am kwanche take saman sofa mai zaman mutun 3 a palon part nasu, tana jiran dawowar Bgs, har barchi ya ɗauke ta Bgs bai dawo ba


 chan chikin barchi taji wayar ta na kara a firgiche ta miƙe tana lalubar wayar chan kusa da hannun kujerar taga wayar, daukowa tayi lokachin har kiran ta kusa katsewa.


chikin sauri ta goge idon ta dan tabbatar wa kan ta ba mafar ki take ba, da gaske ne sunan da take gani ya bayyana kan screen nata ko wasa, tabban sunan yaya prince ne kamar yadda tayi saving dan already ta ansa number sa wajen Zahra tasa a wayar nata tayi saving mamakin ai na ya samu phone number tane yasa har wayar ta katse bata ɗaga ba, ganin kiran ya katse ne yasa ta miƙe chike da ruɗu da tashin hankali gaba ɗaya sai tajima kamar bata taɓa jin wani abu wai shi barchiba tsabar tashin hankali da ta shiga, tunani ta farayi ya dawo ne ko bai dawo ba, kai kallon ta tayi wajen time na wayar 11:30am chikin sauri ta ajiye wayar ta nufi betroom nashi tsabar sauri kamar zata tashi sama.


Da sallama ɗauke a bakin ta ta shigo betroom ɗin, zaune yake saman sofa ya sanya system a gaba da alama aiki mai muhimmanci yake ko wani binciken, daga shi sai Short, faffadar kirjin nan nashi a buɗe asalin murɗaɗɗen suran jikin sa nan a bayyane, kallon ɗamtsen hannun sa kawai hiyana ke yi mamaki ma hannun nasa ke bata ita tunani ma take taya akayi hannun sa yayi wanan girma haka ga kirjin sa kamar na mata, breast nashi da girma kamar na wata mace, gasu a tsaye dam dam, yau da bai sanya riga ba ba karamin rikita hiyana yayi ba domin bata taɓa kallon ainahin suran jikin sa a fili haka ba sauko da blue eyes nata tayi kan lallausan bakin gashin dake kwanche saman kirjin nashi, wow kawai take ta mai mai tawa a zuchiyar ta, dan gashin wajen ba Karami kyau yake mata ba, yana matikar tafiya da imanin ta aduk lokachin da taga gashin wajen jitake kamar taje ta shafa wajen, chike da tsoro ta tako zuwa in da yake zaune, tana tafiya tana satar kallon baki kwantachen kuma lallausan gashin dake kwance a chinyoyin sa da hannayen sa, wani fitinannen kamshin yake tamkar anyi barin turare a jikin sa, sai shakan manshin take tana lunshe ido dan ita dai aduniya tana bala'i san perfume na shi ba karamin tafiya da imanin ta yake ba.


Gaban sa tazo ta tsugunna chikin tsoro da sanyin murya tace 

"sannu da dawowa yaya prince ina wuni" shiru yayi tamkar bai san da mutun awajen ba, shiru itama tayi tana satar kallon dogayen yatsun kafar sa, almost 10mins 


 daddaɗa kuma sanyayyar voice nashi ne ya daki dodon kunnen ta 


"jeki kawomin Black tea mara sugar,ki ɗan matsa lemon juice kaɗan" yana magana chikin nitsuwa yana aikin dake gaban sa a chikin system.


 chikin sauri ta miƙe har ta kai bakin  kofa sai kuma ta juyo, chike da tsoron amsar da zai bata tace


 "yaya prince in kawo maka har da abinci zaka chi? 


Shiru yayi bai bata amsa ba kuma bai ɗago ya kalli in da take ba, aikin sa kawai yake tamkar ba da shi tayi maganar ba.


 shiru shiri tana tsaye tana jiran amsa, shi kuma yana aikin gaban sa ko kallon in da take ma bai yi ba, almost 15mins da ta ga dai bai da niyar sake magana, ta wuche jiki a mache ta fice daga ɗakin ta nufi kitchen


 baafi 2mins ba ta haɗa masa Black tea mai zafi kamar yadda ya umarchi ta, ta dawo betroom ɗin Gaban sa tazo ta tsugunna


"yaya prince ga tea ɗin tayi Maganar murya na rawa, 


hannu yasa ya ansa cup ɗin ya ajiye gefen sa,kan shi na kan system chike da izza ya fara magana "idan kika sake tambaya ta ki kawomin abun da bance ba sai na ballaki" 


"kayi hakuri ba zan sake ba" 


shiru yayi bai sake magana ba, itama shiru tayi tana son tashi ta koma palo ta kwanta dan barchi take ji amma tana tsoron yin hakan 


zaman 30mins tayi awajen, tana jiran taji me zai sake che mata ko zai bukachi wani abun

 shiko aikin sa kawai yake yama manta da mutun a wajen chikin tsoron amsar da zai bata tace 


"yaya prince zan iya tafiya?


Kai kawai ya ɗaga mata alamar eh ba tare da yayi Magana ba, 


chikin sauri ta miƙe ta koma palo ta kwanta, tana ta murmushi jin daɗin yadda yaya prince yayi mata magana chikin sanyin murya da haka har barchi ya ɗauke ta.


1:30am ya fito daga betroom nashi sherye chikin kayan barchi masu bala'i kyau da tsada ya shigo chikin palon, 


palon duhu baka iya ganin komai, 


a duhun ya taka har zuwa wajen kujerar da take Kwanche kunna harshen screen ɗin wayar sa yayi a kan face nata, guntun tsaki yaja tare da kawar da kanshi jefe chikin zuchiyar sa yana faɗin "U kill me Ammi U already kill me,yanzu ki rasa wani hukunci zaki min sai kiche idan na sake kwana gado daban daban da yarinyar nan baki yafe ba, why zaki min haka, ni da wanan hukunci wlh gwara ki sanya bindiga ki harbeni ai. Dojon tsaki ya kuma ja kafin ya mai da wayar sa aljihu ya duka ya dauke ta chak tare da saɓata a kafadar sa yayi chikin betroom da ita .


Saman katafaren gadon sa ya kwantar da ita, sai kwaɓe fuska yake ya koma ta ɗayan gefen ya kwanta tare da jawo blanket,zuwa kirjin sa, ya lumshe green eyes nashi yana karanto Addu'ar barchi, yana gama addu'ar ya shafa tare da juyawa yana kallon gefe ba jimawa barchi ya ɗauke sa


4:50am dai dai ya farka slowly ya waro green eyes nashi akan face nata, ta shige chikin jikin sa yayin da shi kuma ya ɗora hannun sa ɗaya saman bayan ta suna fiskantar juna, 


barchi yayi daɗi basu san lokacin da suka manne da juna ba, kawar da kansa gefe yayi chike da ɓachin rai ya furta 


"U kill me Ammi kin gama dani wlh ni gaskiya ba zai yuwu ba, dole yarinyar nan ta bar gidan nan kwata kwata ma ban son sake ganin ta.


A hankali hankali take jiyo voice nashi a chikin barchi da kyar ta iya waro blue eyes nata a kan face nashi  


Chikin sauri ya juyo yana kallon ta, ba karamin mamaki ya shaba ganin yadda idon nata ke kyallin, saboda ta waro su waje sosai dan tsoron ganin ta ajikin sa da tayi, kallon chikin idon nata yake sosai, ganin hakan yasa ta runtse idon ta dan ba za ta iya kallon chikin idon sa lokachi da yake kallon taba, hukunci kawai take jira ya yanke mata dan tasan yau ta shiga uku.


 cool voice nashi ne ya daki dodon kunnen ta wadda ya sanyata buɗe ido ba shiri 


"me ya kawoki jiki na? Yayi maganar yana kokarin raba jikin sa da nata


kasa magana tayi dan gaba ɗaya yadda yayi magana da sanyayyar voice yasa taji harshen ta ya mata nauyi, 


Kokarin mekewa yake ba tare da ya ankara ba ya dora hannun sa saman breast nata, wani laushi da yajine yasa shi waigowa da sauri yana bin hannun nashi da kallon, 


Da sauri ta runtse ido tana jin zafi,dan ya danne mata su sosai ga shi hannun sa da nauyi sosai, kai kallon sa yayi kan face nata yaga yadda ta tsuke fuska alamar tana jin zafi, shiru yayi yana tunani yana kallon yadda take tsuke ɗan bakin nata alamar tanajin zafi sosai.


muryan tane ya katse masa tunanin da cewa

    "dan Allah yaya prince kayi hakuri zafi sosai wajen yake min ta karisa maganar tare da sakin wani marayar kuka, t


saki ya ja tare da ɗauke hannun sa, daga wajen ya miƙe ya nufi toilet dan yayi wanka ya shirya zuwa masallaci


Kasa kasa take kuka har da shessheƙa, dan ba karamin zafi wajen yake nata ba, yaya prince ya danne mata da karfi domin kusan gaba ɗaya nauyin sa ya saki a kan hannun nasa dafa wajen yayi zai miƙe, ba karamin dauriya tayi ba ma lokachin da ya ɗaura hannun sa awajen, ji take kamar zata fasa ihu.


Har ya fito daga toilet ɗaure da towel tana kwance tana kuka kasa kasa, ko kallon in da take bai yi ba, ya shirya ya fice daga ɗakin ya nufi masallaci.


 kasa tashi  tayi dan raɗaɗin da wajen ke mata haka ta kwanta tana ta kuka mai tsuma zuchiyar mai sauraro, tana son taje tayi wanka tayi sallah amma ta kasa mikewa ji take kamar idan ta tashi breast natan zai faɗi kasa, dan azaban chiwo


FAHAD AMRAT


"Yaya Fahad  dan Allah ka bari mana" kara matsowa yayi kusa da ita kasa kasa yace 


"naki bari wai ma shin jikin kine ko nawa? 

Chikin sauri Amrat ta buɗe baki zata yi magana ya chapko lip nata na kasa ya shiga tsotsa kamar sweet, hannun sa ɗaya ya ɗora saman kirjin ta, ya shiga murza yan kananan breast nata, a hankali ya zame bakin sa daga nata chike da so da kauna yace 


"my,wayan nan abubuwan wai sai yaushe zasu girma sosai ne, dan na kosa naga kin fara bawa baby na yana sha" 


chike da yaran ta tace

  "yaya Fahad to ai baka sayo mana babyn ba 


"eh zan sayo amma sai breast naki sun girma sosai kin ga wanan ai baby ba zai iya sha ya koshi bako? Hannu ta sanya ta rufe idon ta 


kasa kasa tace 

  "yaya Fahad ai zai girma baza'a daɗe ba domin haka na Aunty hiyana da kuma Aunty diyana ma..... Bata karisa maganar ba ta fashe da kuka saka makon tunu da diyana da tayi


Chikin sauri ya zame hannun sa daga kan yan breast nata ya rungumota sosai chike da rarrashi yace


  "kukan me kike? Chikin kuka take faɗin 


"yaya Fahad wai taushe Aunty diyana zata dawo ne? 


"Aunty diyanar ki ai ta dawo yau da safe" 


zubur ta miƙe daga jikin sa tana zaro ido da mamaki ta kasa magana,


 hannu ya sanya ya jawota ta faɗa saman kirjinsa ya rungume ta sosai a kunne ya raɗa mata 


"karki yi magana kiyi shiru kinji Allah yaji kukan mu ya dawo mana da yar uwar mu anjima da safe zan haɗaku video call yanzu dai kin ga anfara kiran sallan asuba bari naje na shirya zuwa masallaci sai na dawo" ya karisa maganar ya manna mata kiss a kumatu,

Ya zareta daga jikin sa ya kwantar da ita ya miƙe chikin sauri dan lokaci ya tafi, almost 5:15am sauri sauri ya watsa ruwa ya shirya chikin jallabiya ya fito Lokacin har an fara Sallah, kallon in da take kwance yayi chikin sauri yace 


"lokacin Sallah yayi ki tashi kiyi alwala kiyi sallah, yana gama faɗin hakan ya wuche ba sauri ya nufi masallaci.


BGS HIYANA


6am dai dai ya dawo daga masallaci,a bakin kofar shiga betroom ɗin sa ya tsaya, da mamaki yake bin ɗakin nasa da kallon kai kallon sa yayi saman gado kamar yadda ya barta haka ya dawo ya sameta, ko motsin kirki batayi runtse idon sa yayi ya kuma buɗe wa 


a hankali ya taka zuwa bakin gadon ta gefen da take kwance, zama yayi kusa da ita ya sanya hannun sa kan goshin ta, jikin nata yayi wani mugun zafi sosai guntun tsaki yaja ɗauke hannun sa yayi tare da miƙewa ya koma ta ɗayan gefen ya kwanta domin yaci gaba da barcin sa.



 daga masallaci,a bakin kofar shiga betroom ɗin sa ya tsaya, da mamaki yake bin ɗakin nasa da kallon kai kallon sa yayi saman gado kamar yadda ya barta haka ya dawo ya sameta, ko motsin kirki batayi runtse idon sa yayi ya kuma buɗe wa 


a hankali ya taka zuwa bakin gadon ta gefen da take kwance, zama yayi kusa da ita ya sanya hannun sa kan goshin ta, jikin nata yayi wani mugun zafi sosai guntun tsaki yaja ɗauke hannun sa yayi tare da miƙewa ya koma ta ɗayan gefen ya kwanta domin yaci gaba da barcin sa.


💖The Talent Troupe Writer's 💖


Wannan page ɗin sadaukar wane gareki masoyiya Gidan Aunty ya Allah ya baki lfy Allah yasa kaffara ce


    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin bDuk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


Page 17



Kukan da take ya hanashi barchin sai juyi yake chikin tsawa yace

  "kimin shiru!! 


Chike da jin zafin zazzaɓi ga azabar zafin da kirjin ta yake mata tace 


"gaskiya yaya prince baka da imani sai yau na kara yarda da hakan, baka da tausayi kai mugune wlh duk abun da kamin sai Allah ya sakamin tun da ba abun da na maka, komai mutun ya maka aduniyar nan bai yi dai dai ba mutun baya taɓa gane gaban ka bare bayan ka, natsane ka wlh natsani ganin ka kwata kwata kai ba mutun bane, dan girman Allah ka kasheni ka huta na gaji na gaji da wanan bakar wahalar rayuwar, tun da na taso a rayuwata ban san komai ba ban da hawala, ina rokon Allah da ya sanya ya samu dacewa a lahira" tana magana tana juyi kamar zata mutu da alama bata a chikin hayyacin ta,


 a sukwane ya mike zaune yana kallon ta, da alama bata chikin hayyachin ta kwata kwata batama san me take faɗe ba, abun da yake zuchiyar tane ya fito bakin ta ba tare da sanin ta ba,


Shiru yayi yana kallon ta yama rasa mai zai che mata domin yasan ba a chikin hayyachin ta tayi maganar ba, so bai kamata ya hukun tataba abun dake zuchiyar tane ya fito fili bata shirya ba


 Da karfi ta dafe mararta tafara juyi tana faɗin 

   "wayyo Allah na ya Allah kasa karshen wahala tace tazo Allah kasa mutuwa zanyi a yau, na mutu na huta da wanna bakar wahalar wayyo diyana pls ko aina kike idan kin dawo ki kula da su amrat sosai, kar ki bari su shiga ukubar rayuwa irin nawa, ko mutuwa zaki yi ki tabbatar kin share musu hawaye, wayyo Allah na" 

shiru tayi da surutan saboda azabar chiwon maran nata ya karu, 


yana zaune ya zuba mata ido karo na farko da ya fara jin tausayin wani ɗan adam a rayuwar sa, ya kasa motsawa daga in da yake


wani miƙa tayi lokachin guda kuma sai ta saki, ta ɗauke diff kamar an ɗauke wutan nepa


da sauri ya matso kusa da ita Slowly ya ɗaura hannun sa saman wuyar ta, a hankali ya gangaro da hannun nasa saman saitin tsakiyar kirjinta,da sauri yae ɗauke hannun sa, matsowa bakin gadon yayi ya zura kafar sa kasa ya miƙe, ya nufi, palo 


Ruwa mai sanyi ya ɗauko ya dawo ɗaƙin ya haye saman gadon.


Buɗe ruwan yayi ya tarbo a hannun sa, ya shafa mata a fuska, shiru bata farfaɗo ba, sake ɗeban ruwan yayi ya shafa mata nan ma shiru bata farfaɗo ba, kura mata ido yayi sosai a hankali ya kai fuskar sa saitin tata har dogon hanchin su na gogan na juna, kara matso da face nashi yayi sosai ya haɗe fuskokin nasu, har bakin su na gogan na juna, hannu ya sanya ya matse ɗan karamin bakin ta sannan ya ɗora nashi ya shiga hura mata numfashi sa a hankali 

    bai chire bakin sa ba har sai da yaga alamar ta fara numfashi chikin sauri ya chire bakin sa tare da sakin nata bakin ya koma gefe guda yana kwaɓe fuska.


A razane ta farka tare da miƙewa zaune, tana bin ɗakin da kallon, zuba mata ido yayi yana kallon ta da kyau dan ya tabbatar ta dawo normal ne ko dai har yanzu bata chikin hayyachin ta, lokachi guda kuma ya kawar da kansa gefe yana kwaɓe fuska.



Bata lura da shi a chikin ɗakin ba ta miƙe tana takawa a hankali ta nufi toilet, yana zaune ya kasa komawa ya chigaba da barchin sa.


Wanka tayi ta fito ɗaure da towel, batare da ta lura da shiba ta nufi wajen trolley ɗin ta wasu shegun riga da wando ta ɗauko, rigan mai siririn hannu fari tas mau laushi na roba, wandon kuma baki ne mai ɗan ratsin fari daga ta kafar, ta ɗauko  always ta zari pant ɗaya ta sanya Always ɗin a chikin pant ɗin,

    ta miƙe ta sanya pant ɗin a jikin ta, zame towel na jikin ta tayi, ta ɗora saman trolley ta ɗuki rigar nata tana kokarin sanyawa karaf idon ta ya sauka a kan face nashi, a razane ta fasa ihu tare da sakin rigar nata ya faɗi kasa ita duk a tunanin ta aljanine mai kama da shi, dan a iya sanin ta by this time ya tafi wajen Aiki.


Watsa tayi ta gudun gaske ta nufi hanyar fita ɗakin tana ihu, tsaki yaja ya miƙe taku biyu yayi ya damko kugun ta ta baya, tsabar tsorata yau aljani ya taɓata ne yasa numfashi ta ya ɗauke, ba tare da ya lura ta sume ba chikin tsawa yace 


 "a haka babu kaya zaki fita? Shiru yaji kamar an ɗauke wutar nefa kallon face nata yayi yaga alamar ta sume, tsaki yaja ya saɓeta a kafaɗar sa ya koma da ita wajen gadon, wurgi yayi da ita da karfi saman gadon ya juya ya nufi toilet, a gurguje yayi wanka ya fito sauri sauri ya shirya chikin wandon jeans blue da t-shirt ash, bai bi ta kan taba ya fice daga ɗakin, ya tafi wajen Aiki


KANO NIGERIA


gaba ɗaya family Abba suna zaune a palo sai wayan da basa nan, diyana na zaune kusa da Aryan dan taki yarda da kowa a gidan gani take kamar zasu chutar da ita gyaran murya Abba yayi ya fara magana.


"Alhamdulliah Alhamdulliah Allah ya dawo mana da diyana lfy sai dai tana da matsa likitoci daban daban sun dubata babu abun da ke damun kwakwalwar ta, munyi magana da Aryan yace yana son matar sa a haka abar masa kayan sa, da kai shi zai koya mata komai, baya buƙatar yan aiki ko wani abu makamancin haka, zai kula da ita da kan sa idan tana da rabon samun sauki zai chiba da mata addu'a Allah ya bata lfy, sannan Aryan gareka nayi magana da ɗan uwan ka ya sansar da ni yana bukatar ka awajen aiki dan haka sai ka shirya komawa, ya karisa maganar yana kallon Aryan, "sannan magana ta gaba Monday zanje Uk kuma ban yarda wani daga chikin ku ya kirasu ya sanar da su ina zuwa ba, ina son inje in ga irin zaman da suke ne, dan na tabbatar da aiki na a matsayina na uba, ga marayun Allah bayin Allah, akoi mai Magana?


Mikewa Aryan yayi yana faɗin 

     "Abba zamu wuce tare on Monday ɗin" 

yana gama faɗin hakan ya nufi hanyar fita daga palon, 


da gudu diyana ta miƙe ta bi shi hannun sa ta rike chike da shagwaɓa tace

      "shine zaka tafi ka barni ko? Tsayawa yayi da tafiyar da yake ya juyo suna fuskantar juna chikin sanyin murya ya fara magana


 "bazaki zauna da su Ammi bane, suma ai yan uwan kine" make kafaɗa tayi tana girgiza kai tana faɗin


 "aa ni dai tsoron su nake ji" ta karisa maganar kamar zatayi kuka


 "to shike nan ba sai kin min kuka ba, amma kina jina ki dai na tsoron su, Ammi itace ta haifeki kin ji? Itace mamanki ba abun da zata miki karki ji tsoro kije ki zauna da ita an jima sai ki dawo ɗaki muyi hira" 


gyaɗa masa kai kawai tayi tare da sakin hannun sa, ta nufi wajen su Ammi dake zaune kusa da Abba gaba ɗayan su sun zuba musu ido suna kallon ikon Allah yau diyana ce ta dawo hakan, 


"Aa Aryan ku tafi tare da ita tun da tafi sakewa da kai" chewar Abba 


"to Abba ke zo mu tafi"

 tun bai gama rufe baki ba ta juyo a guje ta dawo wajensa ta kama hannun sa, juyar da hannun nasa yayi ya rike nata suka fice daga palon


"Kai wai daman sunan ka Aryan? Ta tambaya lokachin da suƙe ficewa daga part na Abba" 


"eh sunana kenan sunan bai yi bane? 


"Aa yayi amma ina ji kamar na taɓajin sunan kuma inaji kamar na sanka kamar na taɓa ganin ka, da wanchan mutumin yace Aryan sai naji  zuchiya ta buga da karfi kamar na taɓa jin sunan, 


a sukwane ya juyo yana kallon ta lokachi guda farinciki tamamaye zuchiyar sa

     "Alhadulillah Alhamdulliah ya fara furtawa ko ba komai diyana ta fara jin sunan shi a zuchiyar ta In Sha Allah nan ba da jimawaba zata dawo dai dai ashe Dr yayi gaskiya. 


Tsabar farinciki yasa ya duƙa ya ɗauke ta chak ya karisa da ita chikin part nashi 


"Aryan kasan me? Allah ina son shan sweet" 


kasa kasa yace

    "ba Aryan zaki rinƙa kirana ba kinji? Yayi maganar dai dai lokacin da suka karisa chikin betroom nashi


 "to wani suna zan rinƙa kiranka da shi kenan? 


Sauke ta yayi a saman katafaren gadon sa yana faɗin

  

 "daga yau sunana habibi" 


"to habibi nache maka zan sha sweet irin wannan sweet da Aunty Hanan ke bani kullun da safe" 


"ok bari nayi wanka na shirya idan zanje wajen D P O sai na sawomiki, yakalan sweet ɗin yake? 


"Sweet ɗin fa yana nan kamar wani abu haka yana da ɗan wasu abu farare kamar kasa a chikin sa yana da danko sosai, kuma....bata karisa maganar ba ya dakatar da ita chikin sauri 


"ke waya ke baki irin wannan abu kuma idan suka baki keda waye kuke sha!? 


"Ni kaɗai nake sha idan nace Aunty hanan ta sha sai tace yaya Ahzan ya hana kowa sha sai ni kaɗan" 


da sauri ya dawo in da take hannun ta ya kama yana kallon kwayar idon ta, yayin da itama shi take kallon tabbas yanzu ya kara tabbatar da zargin sa akan su Ahzan domin kuwa gashi karara abun ya bayyana a chikin idon ta shi yake bawa diyana abun da zai sanya ta rinƙa mantawa da rayuwar ta na baya, duk lokacin da tasha ba zata tuna komai na rayuwan ta na baya ba sai dai wadda take yanzu shi ya sanya take manta kome ta dawo kamar wadda tayi loosing memory lallai idan kuwa haka ne Ahzan tashi ta kare.


Sosai yake kallon chikin idon ta duk da ba karatun likita yayi ba a iya sanin sa dai wannan magani baya wuche 24h ajikin mutun karfin maganin yake karewa mutun ya dawo dai dai wannan shine dalilin da ya sanya Ahzan ke sanya hanan kowani safiya ta baiwa diyana guda ɗaya.


A fusace Aryan ya sake hannun ta ya juya ya nufi hanyar fita yama fasa wanka gaba ɗaya idon sa ya rufe baya ji baya gani burinsa kawai ya isa ga Ahzan ya masa bugu ɗaya wadda zata sadashi dasu walakiri. 


Har ya kai bakin kofar fita sai kuma ya tsaya chak a hankali ya juyo tana zaune yadda ya ajiyeta tana kuka kasa kasa ga hayaye sharɓa sharɓan akan face nata ganin kukan nata ya sanya yaji zuchiyar sa ta ɗanyi sanyi  chikin sanyin murya yace


 "menene ya faru kike kuka?


 "To ba kai ne zaka tafi ka bar ni ba" tayi maganar chikin kuka da shahsheka 


hannu kawai ya buɗe mata ba tare da yayi Magana ba, da gudu ta miƙe ta taho ta faɗa jikin sa tana dariya kamar ba itace mai kuka yanzun nan ba, rungumeta yayi sosai ya sanya hannu ya ɗago habar ta ya manna mata kiss a goshi 


"habibi bafa a goshi akeyi ba na gani awayar Aunty Hanan a baki akeyi" 


shiru ya ɗanyi kafin yace

   "ok zan miki a baki idan mun dawo amma yanzu dai muje sauri nake"


 "ni dai Allah habibi ban yar da ba idan bakamin a baki ba ba zan tafi ba" 


chije lips nashi yayi da karfi Ahzan ya chuche sa baya son yayi kissing nata bata chikin hayyachin ta ya kamata first kiss nasu ya kasance gaba ɗayan su suna chikin hayyachin su kuma suna shaukin abun


 "kiyi hakuri muje mota sai nayi kissing naki a chan ko kinga sauri nake yanzu" 


kukan shagwaɓa ta farayi tana buga kafa a kasa, dukawa yayi ya ɗauke ta chak yayi waje da ita dan ya lura idan ya biye mata bazasu tafiba kuma shi gaskiya ba zai iya ɓata first kiss na shi ba ba zai iya kissing nata bata a cikin hayyachin ta ba.


Gudu Shahram yake da mota ga motochin sojojin su biyu a gaba uku a baya, diyana na kwance a jikin sa sam taki yarda ta sake shi sai satar kallon su Shahram yake ta chikin mirrow motar tana ta zuba shagwaɓan ta shi kuma yana biye mata.


"Habibi ka manta baka min umm yama sunan abun, shiru ta ɗanyi ta ɗaga kai sama kamar mai tunani yauwa bakamin kiss ɗin ba, 


wani wawan birki Shahram yaja wadda ya sanya su gaba ɗaya tafiya luuuu suka bugu da kujerar gaba na motar, ji kake kiiii motochin jibga jibgan sojojin dake baya sun taka birki har sai da motar baya na karshen ta ɗan daki na kusa da ita, dan birki taki jawuwa da wuri.


Chikin tsawa Aryan yace


 "are you mad!!? Wani irin birkine haka muna tsaka da gudu" 


chikin rawar murya Shahram yace

   "am sorry oga nima ban san ya akayi na jaa birkin ba.


Kukan shagwaɓa diyana ta saki dawo da kallon sa Aryan yayi kanta chikin sanyin murya yace 

           " Me ya faru kuma? 

"Habibi ba kai na bane ya bugu da wajen nan tayi maganar tana nuna jikin kujerar motar.


Hannu sa ya sanya saman goshin nata in da ta dafe da nata hannu tana turo baki, dai dai lokachin Shahram ya tada motar suka chi gaba da tafiya.


Shafa saman goshin nata ya shigayi yana faɗin 

   "Am sorry kin ji zai dai na yimiki zafi.


Kwantar da kanta tayi saman kirjin sa, tana ɗan wasa da rigar sa yana jin  yadda take gangaro da hannun ta ta kasan marar sa, yana son ya hanata amma yana tsoron rigimar ta dan yanzu yana hanata yasan kuka zata sa masa to gwara ya kyaleta kawai.


Bai an karaba sai jin hannun ta yayi saman mararsa ta zura hannun ta chikin rigar sa, wasa ta farayi da chibiyar sa ta sanya yatsan ta awajen tana ɗan jujjuyawa.

       lokachi gudu ta birkita mishi tunani wani mugun sha'awar tane ya taso masa, ji yake tamkar, ya chika aiki kawai a chikin motar nan wani zir zir yake ji a gaban sa, 


Ɗora hannun ta tayi saman gaban sa ta dafa wajen tana kokarin gyara, kwanciyar ta a jikin nashi dan ta ɗan zamo kaɗan.


Ji yayi gaba ɗaya duniya juya masa take, yama rasa me zai yi wata muguwar kasalane ya da bai baye sa lokaci guda, ba zato ba tsammani kwatsam yaji tana tattaɓa wajen tana faɗin

       "Habibi menen wannan kuma naji kamar an chusa wani abunne awajen ga mugun tauri abun.


Dariyar da Shahram ke gumtsewa ne ta kubche masa dan tun ɗazun yake kallon su ta chikin mirrow motar, 

chikin sauri Aryan ya ɗago ido yana kallon Shahram, dake ta famar ɓoye dariyar amma abun ya chi turo da sauri Shahram ya chire idon sa daga kan mirron, harara Aryan ya watsa masa yana kokarin yi masa magana muryan diyana ta kuma katse sa


  "Habibi ya ake buɗe wajen nunamin zan buɗe ne dan naga me kasa awajen, idan ya min kyau nima zaka samin"

   Ta karisa maganar dai dai lokacin da sukayi parking a chikin police station


Nauyayyar ajiyar zuchiya Aryan ya sauke tare da fita motar da sauri dan bai san diyana ta sake jefo masa wani tambayar, sosai ya sake jin haushin Ahzan dan shi ya mai da ta haka amma wlh sai ya gwammaci da bai zo duniya ba.


Chikin sauri diyana ta fito tabi bayan sa, tana faɗin 

    "Habibi ka jirani mana" 


chak ya tsaya bai san ya zai yi da ita ba yanzu idan yace ta jirashi a mota kuka zata masa, shi kuma da yaji kukan ta gwara a harbesa da bindiga baya son ko ɓachin ran ta bare kuka idan kuma yace zai shiga da ita chiki sai ta sa shi a gaba akan ya faɗa mata menene a chikin wandon sa, bashi da amsar da zai bata bai sana ya zasu kare ba gashi bata mantuwa ko kaɗan.



Domin sanin ya rikichin Aryan da diyana zai kasan che a chikin office ɗin D P O ku kasan che da Princess teema Star Lady mu haɗe daku masoyana masoyan diyana page na gobe nakune ku da diyanar ku 😹


💖The Talent Troupe Writer's 💖

 


Masoyiya gidan Aunty wanna page ɗin na kine kyau ta na baki dan page ɗin na manya ne daga yau har next week pages ɗin dukka nakine 😹😹


    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin bDuk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


Page 18



    Da gudu ta kariso wajen sa, hannun sa ta kama chikin shagwaɓa tace 

"Mutafi ko?Hannun ta kawai ya kama suka nufi chiki station ɗin


D.P.O na ganin su ya miƙe tsaye yana murnushi yana faɗin 

"Welcome sir"


Zama Aryan yayi saman doguwar sofa dake chikin office ɗin, tare da zaunar da diyana a gefen sa


Mamaki ya chika D.P.O kallon abun yake tamkar a mafarki yau Aryan ne tare da mace haka a iya sanin sa dai Aryan bai yi Aure ba to ko dai sister sane gaskiya yana son sanin wacece wanna mai Sa'ar da ta samu daman zama kusa da LEFTERNAL GENERAL ARYAN. 


Cheke da izza da bata umarni Aryan ya fara magana 

"Ina criminal nan suke akawomin su" murya na kerma D.O.P yace "suna rufe ai tun da aka kawo su ma banje na gansu ba dan naji kace a tsare su sai kazo,shi ya sanya ban shiga wajen da aka rufe su bama" shiru Aryan yayi bai sake magana ba

 kararrawa D.P.O ya danna sai ga wani ɗan sanda ya shogo da yar gudunsa umarni D.P.O ya bashi akan ya shigo da su Ahzan,chikin sauri ɗan sandan ya juya ya fice.


"Habibi ka manta bakamin miss ɗin ba" chewar diyana tayi maganar tana kwanchiya saman faffaɗar kirjin sa, gaba ɗaya jibga jibgan sojoji hudu da suka rako Aryan chikin office ɗin sai da suka sunkuyo suna kallon in da diyana take,mamaki ya hana D.P.O magana so yake kawai yasan wacece diyana tunani ya shigayi ko dai Aryan ya fara neman matan ban zane dan shi dai yasan Aryan ba shi da mata,kuma kanwar sa dai  baza tace ya mata kiss ba zuba musu ido kawai D.P.O yayi yana jiran amsar  da Aryan zai baiwa diyana haka zalika jibga jibgan sojojin dake tsai tsaye a gefe da gefen office ɗin suna riƙe da manya manyan gun suna basu tsaro, shi dai Shahram bai damu ba domin yasha kallo a mota


kasa kasa chikin sanyin murya Aryan ya fara magana "my jidda ki bari mu koma gida zan miki kiss ɗin kinji? Kin ga yanzu akoi mutane" turo ɗan karamin bakin ta tayi kafin tace "to shikenan na yarda amma kuma ai baka buɗemin abun dake chikin wandon ka na gani ba"


 wani mugun dariyane yazo wa Shahram amma sai ya damme dan yasan halin ogan na shi,shi ko D.P.O mutuwar zaune yayi yana son yin magana amma yana tsoron amsar da Aryan zai bashi dan haka sai yaja bakin sa yayi shiri,sauran sojojin ma jiran amsar Aryan ga diyana kawai suke


Hannu Aryan ya sa ya matse mata ɗan karamin bakin nan nata yana faɗin "wai ke bakin ki baya gajiya da magana ne,kiyi shiru kar na sake jin kinyi magana" ba zato ba tsammani kawai su kaji diyana ta fasa ihu tana faɗin

   "Wayyo baki na ya chiremin bakin gaba ɗaya" dariya abun yaso bawa Aryan amma sai na fiske dan yasan yana mata dariya yanzu wlh bazasu karƙe lfy ba,bashi da zaɓi dole ya rarrasheta domin su zauna lfy gaskiya Ahzan ya gama chutar sa


Rungumota yayi sosai yana ɗan bubbuga bayan ta yana faɗin "ya isa to kiyi shiru"chikin kukan nata da babu hawaye ko ɗigo sai ihu take ba kwalla tace "ni wlh sai ka biyani bakina yanzu dame kake so na chi abinchi?" Shafa fuskar ta yake a hankali yana faɗin "zan baki aron nawa bakin idan muka koma gida" chikin sauri ta ɗago kai daga girjin sa tana kokarin yin magana,yayi saurin mai data ya kwantar dan bai san ta sake yin wata maganar,manuniyar ya tsantsa hannun sa ya sanya mata a baki yana wasa da harshen ta,dan karta sake yi masa wani maganar diyana kuwa kamar jira take ta fara tsotsar yatsan nashi sai jin wani zir zir yake a jikin sa haka dai ya hakura ya danne dan ba yadda zai yi da ita dole ya mata yadda take so dan azauna lfy.


Dan sandan na gaba su Ahzan na biye da shi a baya gaba ɗaya yun jigata mum ta koma kamar ba ita ba lokacin guda ta rame ta sanja,hanan kuwa har wani bakin wahala tayi,duk rashin kunya irin na Deen awannan karon ido ya raina fata,sai wani fiki fiki yake da ido Kasa karfet ɗin suka zauna,shi kuma ɗan sandan ya koma gefe ya tsaya,

diyana na ganin su ta miƙe tsaye chikin sauri tana faɗin "Aunty hanan daman kuna nan shine baku faɗa...bata karisa maganar ba Aryan ya daka mata tsawa akan ta wuche ta zauna kuma karya sake jin bakin ta a office ɗin nan

Chike da tsoro ta koma ta zauna dan yadda yayi maganar bata ga alamar wasa a tattare da shi ba, almost

  10mins su Ahzan na zaune Aryan bai che dasu komai ba yana ɗan latsa wayar sa da alama wani abun yake mai mahimmanci muryan mum Ahzan che ta katse su da cewa


"Ɗana dan Allah ka sanar da mu laifin da muka maka me ya sanya ka kawomu wajen nan ba wani abinci kirki ba ruwan sha wahalar tayi yawa ga sauro dan Allah ka taimaka ka fidda mu daga nan"


slowly Aryan ya ɗago kai ya kallin Shahram chike da bada umarni ya fara magana

   "Shahram ka ɗauki matan nan ka kai su Airport a mai da su Maiduguri nayi bincike basusan komai ba" dawo da kallon sa yayi kan mum ya chi gaba da magana "mama kiyi hakuri ni bana wulakanta mutane shi ya sanya nayi saurin yin bincike a kan ki dan ko ba komai kin haifeni,dolece ta sanya aka kama ki amma ki mana afuwa" nauyayyar ajiyar zuchiya mum ta sauke kafin tace "ba komai yaro amma dan Allah zan iya sanin laifin me mukayi" 


Gyara zama Aryan yayi,dan shi baya wulakanta mu tane baya amfani da matsayin sa na Lefternal general Aryan ya che zanyi girman kai ko kuma wulakanta mutane, labarin abun da ya faru ya shiga sanar da mum da farkon in da ya sani har yau da suke zaune


Dugun numfashi mum taja lokacin da ta gama jin abun da Ahzan ya aikata kuka ne ya kubche mata wai yanzu a che ɗan da ta haifa a chikin tane zai yi hakan har da bata magani domin ya chi gaba da wasa da hankali mutane bama ita ka ɗai ya bawa magani ba ashe har da yar mutane ya juya mata ƙwaƙwalwa gaskiya ka haifi ɗane baka haifi halin sa ba


Chikin sanyin murya Aryan ya fara rarrashin mum tare da chewa su tashi Shahram ya kai su Airport,ba musu mun Ahzan Hanan Mum Deen suka miƙe ko kallon Ahzan mum ba tayi ba,dan bata son ganin sa Shahram yayi gaba suka bi bayan sa


Bayan tafiyan su mum da yan mintoci Aryan ya dawo da kallon sa kan D.P.O ya fara magana "ku ɗauki wanan kuma kuje ku masa hukuncin da ya dace nayi bincike a kan sa watar da ya gaba ta yayiwa wata yarinya yar shekara 10 gyaɗe" ya karisa maganar yana nuna Deen da hannu chikin sauri D.P.O ya bawa ɗan dan da ya shigo dasu Ahzan umarni akan ya tafi da Deen yaje ya tsare sa zasu tattara baya nan su mikashi Court addinin Muslunci, ba tare da ɓata lokacin ba aka wuche da Deen saura Ahzan awaje wadda yake zaune sai raba ido yake kamar an tare ɓera a tarko gaba ɗaya ya chanza ga fuska a kumbure jiki duk chizon sauro, 


shiru office ɗin yayi kowa yana sauraron yaji irin hukuncin da Aryan zai yiwa Ahzan 


sunkuyo da kai Aryan yayi dai dai saitin kunan diyana dake kwace a kirjin sa Kasa kasa yace "my jidda tashi ko ina zuwa zanje waje ne" shiru yaji diyana bata am sa shi ba,kai kallon sa yayi kan face nata idon ta a lumshe amma kallon ɗaya zaka mata ka gane batayi barchi ba tana jin sa

      Murmushin gefen fuska ya saki dan yasan me takewa fushi kuma ba biye mata zai yi a nan ba dan sai ta kwanto masa aiki idan yace zai biye mata,shi gwara masa ma da ta yi fushin a nan karta sake masa magana sai sun koma gida, dawo da kallon sa yayi kan D.P.O chike da bada umarni yace "sojoji zasu tafi da Ahzan" yana gama faɗin hakan ya miƙe tare da ita a jikin sa 


chikin sauri Ahzan yace dan "girman Allah ka faɗamin wanene kai kafin ka tafi" juyowa Aryan yayi ya kalli D.P.O irin kallon nan na kamasa bayani ba tare da yayi magana ba ya wuce ya nufi waje, 


chikin sauri D.P.O yace da Ahzan "shine Lefternal general Aryan kani ga Brigadier general Safras, ƴaƴa ga mai martabar sarki Abubakar saraki" mutuwar zaune Ahzan yayi ya kasa magana,jin abun yake tamkar a mafarki yanzu yar uwar Lefternal general Aryan yayiwa haka yau dai yasan tashi tazo karshe,awani ban garen kuma yaba wa Aryan yake da yadda yayi magana da mum ɗin sa duk da chewa sun chukutar da shi, nan take nadama tare da danasani suka ɗarsu a zuchiyar sa lokaci guda


Ɗaya daga chikin jibga jibgan sojojin Aryan ne ya ɗauki Ahzan chak ya saɓa shi a kafaɗar sa sukayi waje.


Uk


2:10pm hiyana ta fito daga part na su Zahra tana takawa a hankali kallo ɗaya zaka mata ka gane bata da isasshen lfy, kitchen ta nufa already abincin Bgs na shirye ɗauka tayi da kyar saboda bata da karfi sai wani tangal tangal take, da ker take ɗaga kafa ta taka stair case ɗin, duk da a sanin ta babu kowa a ɗakin hakan bai hana ta sallama ba


Saman table ta ajiye masa abin chi ta koma wajen trolley ɗin ta,ta chire hijabin jikin ta,ta ajiye saman trolley, a hankali ta zame rigar jikin ta saboda zafin da breast nata ke mata, wuchewa tayi dressing room nashi ta ɗauko towel fari mai laushi da kyau ta dawo wajen trolley ɗin, sai da ta ɗaura towel ɗin sanan ta chire wandon jikin ta tare da pant ɗin,ɗaukar always ɗin da tayi anfani da shi tayi ta kai dustbin dake waje ta baya, ta dawo betroom ɗin ta ɗauki pant da ta chire ta nufi toilet tana tafiya tana tunanin ya akayi har yanzu yaya Prince bai dawo ba 


Tana shiga toilet ta ajiye pant nata wajen pampo ta nufi wajen da aka jera mayukan wanke baki tsayuwa tayi tana kallon mayukan dake jere a chikin show glass mai balai kyau,


 alamar motsi taji daga ta wajen yin brush chike da tsoro slowly ta kai kallon ta waje, wani razanannen ihu ta fasa sakamakon ganin Bgs da tayi babu kaya a jikin sa ya na tsaye yana brush zanyi wanka, lokacin guda ta yake jiki zata faɗi, chikin zafin nama ya tako zuwa wajen da take ya rike ta ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa,yana kamata towel nata na kunchewa ya zame kasa, bin jikin sa yayi da kallo dan ya ga menene dalilin da ya sanya ta ta suma tsaki yaja lokacin da ya gane dan ta ganshi ba kayane ya sanya ta suma

     Slowly ya dawo da green eyes nashi kan ta,from Head to toe ya fara kallon ta,babu komai a jikin ta ɗan towel da ta ɗaurama ya kunce yayin da shima babu komai a jikin sa domin yayi shirin yin wanka ne, dawo da kallon sa yayi kan breast nata ɗayan yayi jawur tsaki yaja lokacin da ya tuno abun da ya faru da safe yanzu ɗan ɗora hannun sa da yayi awajen ne har wajen yayi jaa haka kuma tun safe bai watsake ba.


Ɗaukan ta yayi chak da hannu ɗaya ya saɓata a saman kafaɗar sa, wani irin shock yaji lokacin da tula tulan breast nata suka sauka saman girjin sa,suna ɗan sokinsa fitowa yayi da ita daga toilet ɗin ya mai data saman gado ya kwantar ya koma toilet,dan yin wankan sa


A gurguje yayi wanka ya fito ya nufi dressing room nashi ba'a fi 20mins ba ya fito shirye chikin singlet  fari tas da wando 3quarter baki, kamar yadda ya kwantar da ita haka ya fito ya sameta kallo ɗaya ya mata ya kawar da kan sa sakamakon tana kwanche flat gashi babu komai a jikin ta wajen bedside drawer ya nufa ya ajiye wani yar karamar roba,ya wuce ya nufi palo ya ɗauko ruwa ya dawo saman gadon ya haye ya ɓalle bakin roban ruwan ya tarbo ruwan a hannun sa,  ya shafa mata a fuska


A razane ta miƙe tare da fasa ihu bata lura da babu kaya a jikin taba haka zalika bata lura da shi a wajen ba, a sukwane ta yunkura zata gudu sai jin ta tayi a jikin mutun, a razane ta sake ɗago kai blue eyes nata su ka sauka chikin green eyes nashi ya zuba mata ido yana kallon face nata, chikin sauri ta runtse idon ta jikin ta sai kerma yake,ya najin ya yadda jikin nata ke kerma a jikin sa kasa kasa da Cool Voice na shi yace

   "Me yasa jikin ki yake rawa haka? Chak taji komai na jikin ta ya tsaya sakamakon yadda yayi maganar chikin sanyin murya, slowly ta buɗe idon ta a kan face na shi,wani sabon son sane ke ratsa zuchiyar ta ji take tamkar ta rungume sa,mai da idon ta tayi kan ɗan karamin red lips nashi, a hankali ya motsasu ya furta 

  "kallon me kike mun? Chikin sauri ta runtse idon ta tana mai jin farinciki ko ba komai yau gata a jikin yaya Prince, tana shakar daddaɗan kamshin turaren sa, ba faɗa ba ɗaga murya,ji take tamkar ba aduniya take ba kwata kwata bata lura da babu komai a jikin taba, kara lafewa tayi a saman faffaɗar kirjin sa tana shakar kamshin turaren sa,tana lumshe ido


Dogon hannun sa ya miƙa saman bedside drawer ya ɗauko yar karamin roba da ya ajiye awajen lokacin da ya fito daga dressing room, hiyana bata ankara ba,sai jin hannun sa tayi saman breast nata yana shafawa a sukwane ta waro ido waje tana kallon sa,ko ajikin sa shafa mata maganin kawai yake awajen, a hankali ya motsa rad lips na shi ya furta 

   "Me ya sameki a wajen nan" kara zaro ido waje tayi lallai ma yaya Prince ɗin nan wato ya manta me ya min da safe,chikin rawar murya tace "nima ban sani ba" da sauri ya dawo da kallon sa kan face nata yana mamakin yaushe ta koyi karya, shiru yayi bai sake magana ba,kuma bai dai na kallon face nata ba ganin hakan yasa ta yunkura zata miƙe a sukwane ta dawo jikin sa ganin babu komai a jikin ta, shigewa tayi chikin jikin sa sosai tana ɓoye fuska a kirjinsa, abun ma ji yake tamkar mafarki ne ba gaskiya ba


Hannun sa ya kai ya kamo fuskarta ya tsai da waje guda domin yadda take chusa kanta chikin kirjin nan nashi tana goga masa gashin kanta awajen yana masa wani iri, 


Gaba ɗaya lallausan bakin gashin kanta ya hargitse wasu sun sauko sun rufe mata fuska wasu kuwa har kan hannun sa, 


slowly ya kai hannun sa saman face nata ya tattare gashin nata ya mai da su baya idon ta a lumshe "open ur eyes now" sayyar muryan sa ya daki dodon kunnen ta,chikin sauri ta buɗe idon "to tashi min a jiki kije kiyi wankan ki kizo ki zubamin abinchi" kankame sa tayi sosai tana girgiza kai dan bazata iya miƙewa a yadda take nan ba, mamaki ta bashi wai ta tashi fa yace amma ta kara kankame sa haka 


"Tashi fa nace kiyi daga jikina ba ki sake kankame ni ba" chike sa tsoron amsar da zai bata tace "dan Allah yaya Prince kayi hakuri wlh ba zan iya ta shi a haka ba" chikin tsawa yace "tashi nace yanzu!! Ba shiri ta miƙe da gudu ta sauka gadon ta wuce toilet tsaki yaja tare da miƙewa bai lura da jinin ta da ya ɓata bed sheet ɗin ba ya miƙe ya bar ɗakin ya koma palo.



KANO NIGERIA


Tsaye Aryan yake a gaban mirrow ɗaure da towel a kugun sa yana gyara lallausan bakin gashin kansa,

da gudu diyana ta shigo ɗakin kafin ya juyo ta iso wajen sa ta rungumesa ta baya tana murmushin tana faɗin 

  "habibi wlh na gaji da zaman jiran ka a palo shine nace bari kawai na biyo ka" juyowa yayi ya rungumeta ta a faffaɗar kirjin sa yana shafa bayan ta sunkuyo da kan sa yayi sai tin kunnen sa kasa kasa ya fara magana 

 "my jidda to ai ban gama shiryawa ba ki bari mana idan na gama zanzo in ɗauke ki da kai na kinji ko?" turo dan karami bakin ta tayi wadda sai da ya taɓa Nipple na shi,wani irin ɗauke wuta yayi lokacin guda itako bata ma san yana yi ba ta fara magana a shagwaɓe "ni wlh habibi ban yarda ba sai dai ka shirya a nan ni kuma in zauna a saman gado in jiraka" kasa magana yayi saboda yanayin da ya shiga ba zai iya koda motsa lips na shi ba


jin yayi shiru bai yi magana bane ya sa ta ɗago kanta tana kallon sa ya ɗaga kan sa yana kallon sama sai furzar da iska mai zafi yake daga bakin sa,kai kallon ta tayi saman kashin dake wuyar sa da sauri ta kai Hannun ta ta ɗora saman wuyan dai dai kashin tana faɗin,  "habibi wannan kashin fa na menene ko dai wani ne ya bugeka awajen? Da ɗan karfi ya furta "wash" tare da sauko da kan sa yana kallon face nata har lokacin bata chire hannun ta daga wuyar na sa ba, shafa wuyar nashi ta shigayi tana kallon sa tana faɗin "habibi wajen akoi daɗin wasa dan Allah habibi ka faɗamin sunan gashin mana" shiru yayi bai yi magana ba kuma bai dai na kallon face nata ba har lokacin, ita ma kallon sa take chikin ido 

   "Habibi wai me ya samu idon ka yayi jaa sosai? Me yasa ina maka magana baka amsawa? Tana magana tana kokarin sakin masa kuka,ganin hakan ya sa ya buɗe bakin sa da kyar muryan sa har sarke wa yake yace


 "my jidda pls jeki kwanta a gado bari na shirya ina zuwa ko" bubbuga masa kafa ta farayi tana faɗin "wlh ni dai aa sai ka faɗamin me yasame ka a wuyan ka da kashin nan ya fito, da kuma abun da ya sa idon ka yayi jaa" yadda tayi maganar ba karamin rikitar da shi tayi ba, kara matse ta yayi a jikin sa kamar zai mai da ta chikin sa, da kyar ya iya fara magana "my jidda wannan kashin na wuyata haka yake kowani namiji yana da shi, ido na kuma ban san me ya sanya yayi jaa ba


Zame hannun ta tayi daga wuyar sa kai tsaye ta mai da gaban sa tana faɗin "habibi menene wanan yake sokina ? A sukwane ya sake ta, daman saboda ya rungumeta sosai ne ya sanya abun yake sokin ta zuba masa blue eyes nata tayi tana kallon sa, yana kokarin barin wajen chikin sauri ta kara faɗawa jikin sa tare da mai da hannun ta kan towel ɗin tana kokarin tura hannun ta chiki tana faɗin "haka ɗazun kace zaka nunamin abun dake wajen kaki nunamin to ni wlh yanzu sai na gani kullun kullun in yi ta jin abu da tauri yana sakina ban san menene ba" mutuwar tsaye yayi kwata kwata ya kasa ko motsi ya kasa hanata shiru kawai ya tsaya yana sauraron ta ya zubawa sarautan Allah ido


Kwanche masa towel ɗin tayi gaba ɗaya ta zame towel ɗin daga jikin sa tare da raba jikin su tana kai kallon ta wajen, wani razanannen ihu ta saki tare da jefar da towel ɗin ta nufi hanyar fita ɗakin da gudu, ganin zata gudu ya sa yaji wani karfi ta zo masa taku biyu yayi ya damko ta, runtse ido tayi tana ihu hannu ya sanya ya toshe mata baki ya ɗaga ta chak yayi wurgi da ita saman gado, 


a sukwane ta miƙe tana kokarin sauka yayi saurin hayewa gadon ya damko gashin kan ta tare da jawo blanket ya rufesu ya kwanta da ita a kirjin sa, ihu take tana faɗin "wayyo na shiga uku na dan girman Allah habibi kayi hakuri nifa ban san abun kato bane shi ya sanya na buɗe wlh dana san haka yake bazan buɗe ba, dan Allah karka bugeni habibi" kawo ɗan bakin sa yayi saitin kunnan ta kasa kasa yace "to ihun ya isa haka gwara ma kiyi shiru domin duk ihun da zakiyi ba wanda ya isa ya shigomin ɗaki dan ya dubaki kowa yasan ke mata tace ke mallakitace idan ma sukaji ihun ki chewa zasu yi sunna nake rayawa" shiru tayi ta dai na ihun amma har lokacin idon ta a rufe 


"wayace ki kuncemun towel? Murya na kerma tace "kayi hakuri ba zan sake ba" kwafa yayi yace "ok to yanzu juyo ki kallin abun da kike son kallon da kika dameni tun ɗazun" kara tura kanta tayi chikin kirjin sa ta kankamesa tana faɗin "ni wlh bana so na fasa gani na yafe wa kai gani dan Allah ka mai dani ɗakin wanchan mata da kace itace mamana banason ɗakin ka kwata kwata banson kara shigowa ɗakin" ba tare da yayi magana ba ya kama hannun ta ya ɗora saman gaban sa kasa kasa yace "idan ba zaki gani ba zaki taɓa kam ai ko?" shiru bata amsa masa ba sakin hannun nata yayi ya ɗago habarta tuni ta sume masa ba tare da ya sani ba, murmushin gefen fuska ya saki kafin yace "ja ira zan yi maganin ki ne, barima ki farfaɗo mun zuba dani da ke kenan haka kawai ki addabeni da tambayar abun da ko ni kaina ba iya kallon sa sosai nake ba Allah ya kai mu gobe maganin nan ya sakeki ki dawo dai dai,zaki gane baki son ɗaki na" yana kai karshen maganar ya kwantar da ita saman gadon ya miƙe ya sauka ya ɗauki towel nasa da tayi wurgi da shi ya wuche dressing room.



To masoyana masoyan diyana ya kamata ku nunawa diyana kaunar da kuke mata ta hanyar bani ruwan comments, dan naji daɗin sambaɗo muku rikici tsakanin habibi da jiddan sa sai mun haɗu da ku gobe idan mai dukka ya kai mu ina jiran ruwan comments pls


💖The Talent Troupe Writer's 💖




To Aunty sadeeya wanan page ɗin naki ne




    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Duk mai buƙatar littafin bDuk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai


Book 2


Page 19


 

Jabir


_________dady wlh ni dai ba zan yar da ba koma yaya ne dole ni dai akawomin hiyana na rinƙa kwana da ita har sai na gaji" miƙewa dad yayi daga saman nashi kujerar ya dawo kusa da jabir ya zauna tare da ɗan rungumosa ya fara magana "am sorry my son kasan dai ko ba ka che hakan ba dole na hukun ta wanda ya taɓamin kai,bani kaɗai bama bakaji yadda mum ɗin ka ma ta ɗau zafi ba, munnemi yarinyar nan har mun gaji sai daga bayan nan na samu lbr basa kasar nan ashe ma yar gidan abokin gaba nane Abubakar saraki,yanzu kasani gaba biyu ne ba ɗaya ba bazan taɓa barin family Abubakar saraki su zauna lfy ba kayi hakuri yarinyar na shigowa kasar nan zamu kawo maka ita" chikin jin haushi jabir yace "dad why baza kuje har kasar da take ku kamota ba!? "Jabir calm down mana ina son kasani bamu isa mu shiga Uk mu kama yarinyar nan ba kai ko hanyar gidan da take ba mu isa mu bi ba kasan awani gida take kasan su wanenen yan uwan ta? Turo baki jabir yayi kafin yace "ni dad ina ruwa da in da take ni dai kawai ina son in ganta a gadona koma ta yaya ka kawomin ita "jabir you are watching news everyday an you knew who is Brigadier general Safras an You knew Lefternal general Aryan an general Yusuf, kai fa da bakin ka kake sanar dani irin haɗarin dake tattare da mutanen nan amma shine yau kuma kake chewa naje gidan su na ɗauko maka yar uwar su sokake na mutu ne ina son kasan shifa makiyi baa fuskantar sa gaba da gaba sai dai ayakesa ta bayan page" chikin tsawa jabir yace "dad it's ok ni ka mutuma idan ka ga dama amma dai ka tabbatar ka kawomin hiyana kafin ka mutu" yana kai karshen maganar ya miƙe fuuuu ya shige betroom nashi ya banko kofa ya burza key,jiki ba kwari dad ya miƙe ya bi bayan sa murɗa cofar betroom ɗin yayi yaji a rufe alamar jabir ya murza key


Chikin muryan rarrashi dad ya fara magana "my son ka buɗe min kaji ko? i promise that zan kawo maka ita ko da zan mutu hakan yayi maka" daga chikin ɗakin jabir yace "dad pls leave this place I don't want to talk to you again if you want to talk to me then you should go an bring hiyana for me first if not I will not come out from this room again I will die here" dafe kai dad yayi sai yanzu ya fara dana sanin me ya sa ya shagwaɓa jabir why yanzu gashi bai isa yayi masa magana ba duk abun da yake so zai yi,yana bala'l son jabir shi kaɗai ne ɗan da Allah ya bashi ba zai iya ganin bacin ran saba kuma yasan halin jabir idan yace zai yi abu tofa sai yayi, yanzu zai iya zama a chikin ɗakin kamar yadda yace idan baa nemo masa hiyana ba bazai fitoba,


chike da damuwa dad ya kuma cewa "ok my son yanzu zan tafi kuma na maka alkawari zan dawo maka da yarinyar amma pls idan mum ɗin ka ta dawo daga wajen aiki ka fito kuyi hira kaji haba my lovely son" "dad naji ni dai yanzu ka tafi kawai kuma karka dawo ba tare sa hiyana ba"murnushi dad yayi dan yaji daɗi jabir ya fara saukowa "ok my son yanzu kuwa zan tafi amma fa kai ma ka fito kaji" "dad pls leave ai naji ko dai sai ka sake batamin rai ne idan baka tafi ba ka sake wata magana Allah ba zan fito ba kuma ba zanchi abinci ba sai dai na mutu a nan" jin abun da jabir yace ne ya sa dad yayi saurin barin waje ya fice daga palon ya shiga motar sa ya bar gidan gaba ɗaya yana saka yadda zai ɓullowa family Abubakar saraki.


YOLA


Gaba ɗaya iyalan gidan su bellon yau suna zaune a tsakar gida innar buba da innar yaya bello suna gyara ganyen rama da zasuyi miyan dare,hasana na zaune gefen su,sun hanata aikin komai saboda chikin ta buba na zaune kusa da innar yaya bello yana gyara musu kifi, inna habiba na kwance saman tabar ma a gefe daga ɗan nesa dasu kasancewar har yanzu ita jikin nata bai gama warwarewa ba

      Da fara'a yaya Bello ya shigo gidan hannun sa ɗauke da yan kananan buhu guda biyu, gaban inna habiba ya ajiye mata buhu ɗaya ɗayan kuma ya wuce da shi ya miƙa wa matar sa,zama yayi a tsakiyar innar sa da innar buba chike da farinciki ya fara magana 

      "inna mun yi waya da Ammi tace ranar Litinin zata turo mota ya ɗauke mu da ni da ke da ita" yayi maganar tasa ta karshe yana nuna hasana ba zai iya kiran sunan ta a gaban ta ko a gaban innar sa ba,hakan a chewar su rashin tarbiyya ce,chikin nuna damuwa innar yaya bello ta fara magana "aa Bello kuje dai kai da ita ni zan zauna da su habiba dan kaga dukkan su basu gama samun lfy ba" chikin sauri innar buba ta tari numfashi ta da chewa "aa innar Bello ku tafi dai karki damu In Sha Allah zamu kula da kanmu bamusun sanadiyar mu ki rasa jin daɗin ki" hmmm larai kenan ai na riga na gama magana babu in da zanje ya ɗauki matar sa suje yaje yaga yanayin wajen idan wajen yayi masa sai ya dawo musan shawarar da zamuyi" ta kai karshen maganar tare da miƙewa ta ɗauki kwaryar ganyen da suka gyara ta bar wajen ta shege kitchen


Dawo da kallon sa yaya bello yayi kan innar buba,hannu innar buba ta sa tana shafa kansa alamar kar ya damu yabi abun da innar tashi tace,jiki ba kwari ya mike ya nufi ɗakin sa yana tunanin ta yadda zai yi wanan tafiya ba tare da innar sa ba, anya zai iya barinta a nan kuwa? Chike da zulumi ya kwanta saman gadon chiyawar su 


Alama innar buba tayiwa hasana da hannu akan ta miƙe ta bi yaya bello dan ta lura gaba ɗaya ya sauya da innar sa tace ba zata bishi birni ba,chikin jin kunya hasana ta miƙe tabi bayan mijin ta.


KANO


8am Aryan ya tsaka da barchin sa mai chike da daɗi da mafarkin diyanar sa,

 a chikin barchi ya jiyo ihun ta har tsakar kansa babu shiri ya waro ash eyes nashi masu chike da barchi sunyi jaa saboda barchin bai ishe sa ba hannun sa ya ɗora gefen sa yana lalubar ta bata awajen chikin sauri ya miƙe zaune, da mamaki yake kallon ta zaune a tsakiyar ɗaki ta wargaza gashin kanta ta harɗe hannayen ta a guiwowin ta ta dunkule waje guda, kawar da kansa gefe yayi ya sauko daga gadon ya nufeta yana zanchen zuchi yau kuma kalar iyashegen da tazo masa da shi kenan


Sugunnawa kan yatsun kafar sa a kusa da ita ya sanya hannu yana kokarin chire hannayen ta data murɗe a guiwowin ta yana faɗin "my jidda wai me ya sa kin chika rigima ne? Yanzu me ya zaunar da ke awajen....bai idasa magana ba yaga tayi wani kukan kura ta hankaɗesa har sai da yayi baya ya faɗi, da sauri ya runtse idon sa ya kuma buɗe wa domin ya tabbatar wa kansa ba mafarki yake ba, ɗago kan sa yayi yana kallon yana yin garin tabbas karfe 9 zatayi yanzu,ya kamata a che lokacin karewar karfin maganin da Ahzan ke bata yayi, mamaki ne ya sake kamashi tuna irin turesa da tayi tabbas wanan ba karfin ta bane domin yana da tabbacin ko hannun sa idan ya sakar mata nauyin bazata iya ɗagawa ba, tuna hakan yasa ya miƙe tsaye chikin sauri yana yan waige waige bata a chikin ɗakin da sauri ya nufi kofar fita daga shi sai wando zuwa guiwa da singlet fari tas a jikin sa, bata a palo ficewa yayi waje yana mamaki, jin abun yake tamakar mafarki, tsayuwa yayi a harabar gidan ya rasa wani part zai shiga neman ta,ba zai iya komawa ɗaki ba tare da ita ba dan yadda ya gantan nan bai ga alamar mai lfy ba wani zuchiya nace masa ya nufi part na Ammi wani zuchiyar kuma nace masa ya nufi part na Abba, ya rasa wanne ɗaya zai ɗauka yayi nisa chikin tunanin da yake yaji wani razanannen ihu daga part na Aunty Amarya,chikin zafin nama ya nufi part ɗin


Abun da bai taɓa zato ba idon sa yayi tozali da shi turus ya tsaya a bakin kofar palon yana ganin ikon Allah, Aunty Amarya na dafe da goshin ta jini na zuba,ga Omar da diyana na tikar dambe duk karfi da kasancewar Omar namiji amma diyana ta faffasa masa jiki, sai kokarin take ta karisa wajen Aunty Amarya shi kuwa Omar duk chiwon da ta jimasa hakan bai sa ya kyaleta ta karisa wajen ba, sai faɗa suke Omar ya kasa da katar da ita dan jin karfi take kamar doki, mutuwar tsaye Aryan yayi yana kallon abun kamar Tv yana kasa motsawa daga in da yake.


Chikin ɗagawa war murya Omar yace da Aunty Amarya "Aunty Amarya ki gudu ɗaki wlh yarinyar nan ba wanda zai iya tare ta, tunkan ta illatamu mu dukka ki gudu" ya kai karshen maganar dai dai lokacin da gaba ɗaya Family suna iso ban da yan Uk dasu Aunty farida dake gidan mazajen su, "subhanallah subhanallah" abun da Abba ke faɗi kawai chikin sanyin murya Ummi tace  "diyana lfy wai meke faruwa ne? Omar na kokarin yin magana diyana tayi kukan kura ta damki wuyar sa ta ɗagashi sama tayi wurgi dashi gefe,a fusace Haidar ya kariso wajen bai yi wata wata ba ya ɗauke ta da mari yana faɗin "ke wani irin kwaya kika sha yau? Ba zato ba tsammani Haidar yaji ta tanki wuyar sa da hannu ɗaya ta ɗagashi sama sai kokarin kwace wuyar nashi yake amma abun ya chi tura zaro ido ya farayi waje alamar ya ji shaƙa, ihu Ummi ta fasa tana faɗin "zata kashe Haidar ku kai masa ɗauki Ammi kam tana tsaye ko motsi ba tayi ba domin kallon ɗaya tayiwa diyana ta fahimci an haɗatane da manya manyan sheɗanun aljanu masu ji da karfi da mugunta kuma duk wan da ya tinkare ta idan bai yi Sa'a ba to zai iya mutuwa, gaba ɗaya su Abba sun ruɗe tashin hankali ya bayyana karara a kan face nasu


Chikin zafin nama Aryan ya kariso chikin ɗakin hannu ya sanya yana kokarin chire hannun diyana daga wuyar Haidar, amma ji yayi kamar kwaɗo akasa aka haɗe wuyar da hannun ta akan datse ko motsa hannun nata ya kasa ga Haidar gaba ɗaya ya gama gala baita numfashi sa na gab da ɗauke wa, karasowa wajen su Abba yayi chikin sanyin murya yace "dan Allah bai war Allah ki yi hakuri ki sake sa zai iya mutufa, Abba bai gama rufe baki ba Aryan ya furta "No" da karfi tare da hankaɗe diyana da iya karfin sa suka tafi gaba ɗayan su kasa ji kake dam karar harbin bin diga builet ɗin ya wuche ya fasa bango, gaba ɗaya mutanen dake chikin ɗakin suka chure waje guda ba karamin tsorata Abba yayi ba chike raunaniyar murya yace "Aryan wanna arbin bin diga fa daga ina? Dai dai lokacin Aryan ya mike zaune yana faɗin "bgs yayi harbin" "bgs kuma? Abba ya faɗa da mamaki a kan face nashi "eh Abba shine yayi harbin kuma nasan hakan zata faru tun danaga Haidar ya galabai ta" "amma Aryan Ina chewa Prince baya nan ta ina to yayi harbin?chewar Ummi tayi maganan da mamaki sosai a face nata mikewa tsaye Aryan yayi ya nufi diyana dake kwance a kasa kamar ta mutu yana faɗin "eh Ummi baya nan akoi wani Gun da ake baiwa manyan manyan sojoji da na ura gun ɗin take aiki, gaba ɗaya gidan nan akoi Camera sirri da muka sanya to idan kana son harbin wani daga chikin gidan nan tachikin Cameran da muka sanya zakayi amfani da motsin mutun sai ka sai ta nauran wanchan gun ɗin ka shigar da Cameran dake gidan nan ka sanya motsin wadda kake son harba sai ka sai tashi kawai ka danna Don shikenan, to daman kafin ka harbi mutun idan aka sai tashi da gun ɗi zaki ga alamar wata jan wuta a jikin sa, shi ya sanya dana gani na turesu" chikin faɗa da ɓachin rai Abba ya fara magana " hauka Safras yake ne da zai harbeta  wato kashe ta yake son yi baya ganin ba a hayyacin ta take ba ne?" chikin sanyin murya Aryan yace "kayi hakuri Abba bai da zaɓine dolece ta sanya ya sai ta harbin nata ku masa uzuri kunga baya nan ta chikin Camera yake kallon mu kuma da kuke nan ya ku kaji da ku kaga Haidar na gab da mutuwa a gaban ku bare kuma shi" ya karisa maganar lokacin da ya tsugunna kusa da diyana, tsaki Abba yaja kafin yace "wanna ba hujja bane ai rai bai fi rai ba... Abba bai gama rufe baki ba yaga diyana ta tamko wuyar Aryan,tare da mikewa zaune tana zaro ido,chikin zafin nama Aryan y ɓalle hannun ta daga wuyarsa ya haɗe hannayen nata dukka biyu ya rike yana faɗin "sa idon ki chikin nawa" wani kukan kura tayi tare da murɗewa waje ɗaya ta dakarkare ta kaiwa masa bugu da kafar ta wadda ya sanya shi yin baya baya ya faɗi dan daman bai tsugunna da kyau ba akan yatsun kafar sa ya tsugunna, miƙewa tayi, ta nufi Aunty Amarya, 


a guje Aunty Amarya ta wuce bayan Abba ta buya, chikin zafin nama shima Aryan ya miƙe ya nufeta ta baya ya damko ta yayi yayi ya ɗagata saman amma jin ta yayi kamar dutse ko motsata ya kasa, juyawa tayi tana kokarin kokawa da shi akan ya sake ta kamar daga sama sukaji wata gigitatchiyar tsawa da basu taba jin Voice irin taba "ke Khadijah ki nitsu!!! a razane gabaɗayan su suka juya suka kai kallon su in da sautin tsawar ta fito, ba karamin razana su kayi ba lokacin da suka ga Ammi ce tayi wanna tsawar tana tsaye kamar gunki kusa da ita Abba ya matso kasa kasa yace "Aisha kina lfy kuwa? Ba tayi magana ba kanta na kallon kasa, lokacin guda diyana ta saki Aryan ta duka kasa chikin wata iriyar Voice mara daɗin ji ta fara magana


"Kayi hakuri oga ba laifin mu bane" chikin tsawa Ammi tace ta fara magana da muryan maza "ba laifin ka bane laifin wanene menene ya kawoka jikin ta? Ba su Abba ba har shi kanshi Bgs dake kallon su ta Camera ya tsorata ganin mahaifiyar sa na magana da muryan maza, kara matsowa Abba yayi kusa da Ammi ya sanya hannu ya na kokarin zaunar da ita, yanke jiki tayi ta faɗa jikinsa chikin sauri Aryan ya kariso ya dauke ta daga jikin Abba ya shinfiɗe ta saman doguwar kujera umarni Abba yayi wa kowa dake chikin palon akan su zauna ba musu kowa ya samu waje saman sofa ya zauna da kyar Haidar ya iya miƙewa ya zauna saman sofa shiko Omar ko motsi bayayi yana baje a kasa alamar ya suma


Ido a rufe Ammi ta fara magana da muryan maza kamar ɗazun "baka bani amsa ba menene ya kawoka jikin ta!? Chikin Voice mai bada amo mara daɗin ji diyana ta fara magana "turomu akayi akan mu haukatata ta dawo ita ba mutun ba kuma ita ba aljana ba" "waye ya turoku ashe akoi wanni daga chikin ku dake chin gashin kansa ashe bakujin maganar mai martaba babana" kuka mai sauti diyana ta fasa chikin kuka take faɗin "izirail kayi hakuri karka sanar da sarki Ni yanzu ma zan fita daga jikin ta amma fa ko na fita kasani ba zata samu lfy ba domin gaba ɗayan ta ogan mu ya riga ya sanyata a chikin kwalba, rayuwar ta na hannun shi ta yuwuma idan na fita a jikin ta ya kashe ta idan na fita zata dai na buge buge da duk wani abu kamar mahaukaciya amma fa bazata samu lfy ba kullun zata kasance chikin chiwo domin oga ya rufe komai na jikin ta har magana ba lallai ta iyayi ba, zaɓi biyu kuke da shi na farko ko dai ku chigaba da bata maganin da kuke bata daga 1 week baya zuwa shekaran jiya domin maganin kamar yana chan zatane gaba ɗaya komai nata zai chanza zaɓi na biyu kuma ko dai ku tinkari oga da kanku domin ya warware aikin shika ɗai zai iya warware Aikin" chikin tsawa Ammi tace "wanene ogan naku? Waye ya turoku? "Ka idar Aiki kasan bamu faɗa amma zan iya faɗa muku in da yake" "ai na yake?" "Garin yola yake" yana kai karshen maganar diyana ta yanke jiki ta faɗi kasa alamar aljanin ya fita


 chike da bada umarni Ammi ta nuna Aryan da hannu ba tare da ta buɗe ido ba ta chigaba da magana "yanzu Khadijah ta zama nauyinka hakkine a kanka ka nema mata lfy sai ka shirya ya je ka nema mata magani idan kuma zaka iya zama da ita to zaɓi ya rage gareka" chikin sanyin murya Aryan yace "amma ya akayi ka kirata da Khadijah ba diyana ba ko dai har yanzu aljanin na nan ne bai fita ba kuma shine mai suna Khadijah" "ai Khadijah ne sunan ta ba diyana ba, da sunan Khadijah aka yanka mata rago, Khadijah na da bukatar abubuwa da dama daga gareka kayi amfani da matsayin da kake da shi ka nemo mata wasu ɓangarori na rayuwar ta" chikin sauri Aryan yace ban fahimta ba ɓangarori na yaruwar ta kuma kamar me kenan? Shiru sukaji Ammi ba ta sake magana ba sai ma wani attishawa da ta buga mai karfin gaske, shikenan sai barchi mai nauyi ya ɗauke ta 


"Tirkashi  to Aryan ka dai ji aikin da ke gaban ka ko" chewar Abba shiru Aryan ya ɗanyi kafin yace "Abba amma ya akayi sunan yarinyar nan ya sauya? ba tare da sanin kowa ba kuma ya akayi ko ita kanta bata san sunan ta ba? kuma wani ɓangarori yake magana kenan? ina son sanin asalin tushen yaran nan" miƙewa Abba yayi yana faɗin "sai dai ka nemi sanin asalin su ta fannin ma haifiyar su bata mahaifin su ba ta mahaifin su kam su Safras ne tushen su dan idan ba Aisha ba Bappan su bai da wasu yan uwa" shiru Aryan yayi na ɗan mintuna kafin ya miƙe ya saɓi diyana a saman kafatar sa ya fice da ita ya nufi part nashi, umarnin Abba ya bawa su Aunty Amarya akan su wuce ɗakin duba marasa lfy Aryan zai zo ya duba su, ba musu Aunty Amarya da Haidar suka wuce Omar dake sume kuwa Aryan ne bayan ya kai diyana ya dawo ya ɗauke sa, Abba da Ummi suna zaune kusa da Ammi suna jiran ta farfaɗo.



Uk


 fitowa yayi daga ɗakin computers nashi bayan ya gama kallon su Ammi kai tsaye wajen hutawar sa na ɗaki ya nufa yana tafiya yana latsa wayar sa, zaune take a saman ɗaya daga chikin kujerun wajen sanin ba wanda yake zuwa wajen ne ya sanya tayi baje warata dan duk tunanin ta baya nan kuma ba zai dawo yanzu ba sai dare, sanye take chikin wasu shegun riga da wando sun matse ta sosai rigar yana da babban wuya kusan rabin tula tulan boobs nata awaje gashi ko breziya bata sanya ba hips nata kamar zasu fasa wandon ta baza gashin kan nan nata ko ɗan kwali bata sanya ba yau kam bare hijab dan tasan ba wanda zaizo wajen,ba karamin kyau tayi ba kamar yar india,tana riƙe da wayar ta tana buga game, ga wani haɗaɗen cofin glass dake saman table ɗin kusa da ita ta zuba ruwa mai sanyi a chiki idan tayi game ta gaji ta ɗau ruwa ta sha. 


Jin tayi gaba ɗaya ta tsargu kamar wani yana kallon ta, slowly chikin  tsoron abun da zata gani ta ɗago blue eyes nata, karaf idon ta ya sauka chikin nashi yana tsaye wajen ɗan karamin pool dake wajen ya harɗe hannu a kirji ya zuba mata ido, a tsorace ta miƙe jiki na kerma tazo ta raɓa gefen sa zata wuce hannu ya sanya ya damko gashin kanta da karfi ya jawota baya ya dawo da ita ta gaban sa suna fuskantar juna, tsuke fuska tayi dan ba karamin zafi jan gashin ta da yayi ya mata ba calmly da sexy Voice na shi ya fara magana "me ya kawoki nan? Bakin ta har bari yake lips nata sai kakkarwa suke tace "kayi hakuri yaya Prince bazan.... Bata karisa maganar ba ya ɗaura yatsa ɗaya a saman lallausan lips nata yace "shiiiiiii" shiru tayi shima yayi shiru ya zubawa tsoratachiyar face nata ido ita kuwa ganin ba zata iya kallon chikin gwayar idon sa bane ya sanya ta runtse idon ta, Almost 3mins suna tsaye a haka da kyar ta iya buɗe baki lips nata sai kerma yake tace "yaya Prince dan Allah kayi hakuri wlh zafin gashin yake min" kasa kasa yace "open your eyes now" chikin sauri ta waro blue eyes nata a kan face na shi tana jiran taji me zai che da ita "wai me nake miki ne da kike yawan kirana da mugu? Kara zaro idon ta waje tayi tana mamakin yaushe yaji tana zagin sa kuma "ba dake nake magana bane" da sauri tace "kayi hakuri yaya Prince ba zan sake ba" 

   "Nifa ba chewa nayi zaki sake ko baza ki sake ba chewa nayi me nake miki da har kike kirana da mugu kuma kika tsaneni" runtse ido tayi chikin tsoro hukuncin da zai mata idan ta faɗa masa ta fara magana 


"kana kyamata kace baka sona baka son ganina komai na taɓa baka so,baka kaunar hanya ta haɗa ka da ni ma bare har jikin mu ya haɗu, ban san me na maka ba kamin irin wanan muguwar tsana duk da tsanar da kamin hakan bai hanani in sauke hankin ka dake kai na ba,hakan baya hanani kyautata maka amma komai nayi maka ba dai dai nayi ba....bata kai karshen maganar ba ya jawota ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa da murya kamar mai raɗa yace "shikenan abun da ya sanya kike chemin mugu?har kike ikirarin kin tsaneni? Kasa magana tayi dan ji take kamar ba aduniya take ba,chi gaba yayi da magana "ok yanzu mun haɗa jiki kuma bana kyamar ki sai ki dai na kirana da mugu, because kalmar batamin daɗi" nan ma ahiru tayi ta kasa magana,hannu ya sanya ya ɗago habarta ya zubawa face nata ido, idon ta a lumshe dan gaba ɗaya kunyar sa take ji "open your eyes" slowly ta buɗe idon nata a kan face na shi "what is your name? Chikin sanyin murya tace "hiyana"shiru yayi bai sake magana ba sai hannun sa da ya ɗago ya ɗaura saman kanta a hankali ya shiga shafa lallausan bakin gashin kan ta, ya zagayo da ɗayan hannun sa ta bayan ta ya ɗaura saman kugun ta, kwantar da kai hiyana tayi saman kirjin sa ta lafe tana tunanin anya ba aljanin bane wannan ɗayan bangaren zuchiyar tane ya bata amsa da chewa idan ma aljani ne yau dai ba kin kwanta saman kirjin aljani mai kama da mutumin da kika fi so a rayuwar ki ba,tuna haka yasa ta kara lafewa a jikin sa tana shakar daddaɗar kamshin perfume na shi almost 10mins suna tsaye haka, kasa jure tsayuwar hiyana tayi dan ta lura Bgs ko shekara zasuyi a tsaye ba zai damu ba, kokarin zamewa take kasa dan kafofin ta sun gaji jin hakan ya sanya ya sunkucheta da hannu ɗaya ya koma da ita wajen kujerun dake rufar wajen, kwanchiya yayi da ita a saman faffaɗar kirjin sa kwantar da kanta tayi saman kirjin na shi tana ɓoye fuska,chi gaba da shafa lallausan bakin gashin kanta yayi, lokacin guda ya fara fita hayyacin sa dan daman shi mutun ne mai tsananin sha'awa, shi ya sanya dan ya kare kansa daga faɗawa neman matan banza yake allura, 


ɗayan hannun sa ya ɗaura saman bayan ta yana shafawa a hankali, mutuwar kwance hiyana tayi  ita har yanzu ganin abun take tamkar mafarki ne ko kuma aljanine yazo mata a suffar yaya Prince, tayi nisa chikin tunani bata ankara ba sai gani tayi ya juya da ita ta koma saman sofar shi kuma ya mata runfa da faffaɗar kirjin sa, waro blue eyes nata tayi waje ba shiri, tana kallon sa, lokaci guda tsoron sa ya dira mata a rai ganin yadda idon sa suka sauya zuwa jaa sosai chikin tsoro lips nata na kerma tace "yaya Prince in tafi ɗaki? Bai yi magana ba sai ma haɗe fuskar su yayi waje ɗaya a hankali ya kamo lips nata na kasa ya fara kissing, gaba ɗaya duk wani kofa da iska ke shiga a jikin ta ya buɗe domin ansan sakon da yaya Prince ke aika mata duk wani jini dake gudu a jikin ta sai da ya tsaya chan,ya baiwa sakon yaya Prince hanya ya wuce, sosai yake kissing nata tare da shafa gashin kan ta da hannu ɗaya, almost 10mins yana kissing nata kafin ya sake ta tare da miƙewa zaune chikin da sarke war murya yace "jeki kawomin abinci" tun bai kai karshen maganar ba ta miƙe da gudu ta barwajen



Masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kaimu


💖The Talent Troupe Writer's 💖





    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*


Wanna page ɗin nakine Hauwa'u jidda maman Abba ina godiya da comments naki ina matikar farinciki da jin daɗi Allah ya bar zumunci



Book 2


Page 20




_______A gigice hiyana ta farka daga nauyayyar barchin da ya take juyawa tayi tana yan waige waige hannu ta sanya a saman lips nata da ɗan karfi tace "daman duk wanan kiss da yaya Prince yamin ma farki ne,ina ma wanna daɗɗaɗar mafarkin ya zama gaskiya ya Allah ka nunamin ranar da yaya Prince zai min kiss" ɗago ido tayi tana bin ɗakin da kallon chikin sauri ta diro kasa daga saman gadon dan tana tabbacin yanzu yaya Prince ya dawo, lallaɓawa tayi ta leƙa wajen hutawar sa chan ta hangosa zaune ya manna waya a kunne da alama waya yake chikin sauri ta juyo ta dawo chikin ɗakin ta ɗauki hijabin ta ta sanya ta fice waje ta nufi kitchen, dan shirya masa abinci


 Shi kuwa oga zaune yake yana waya da Aryan 

  "Ykk Aryan? ya jikin su Aunty Amarya? Daga ɗayan bangaren Aryan yace "Suna lfy nakira na sanar da kai ne zan wuce yola yanzu" shiru Bgs ya ɗan yi kafin yace "aa ba yau ba kuma ba gobe ba zanyi bincike a kai kafin na baka izinin zuwa yanzu dai ka chigaba da bata magani da wanchan wawan ke bata,kafin na tattara bayanai" "amma Bgs kasan fa wannan maganin idan yayi yawa zai ja mata wata matsalar ko" "Aryan baka da zaɓi just kayi abun da nache kawai" yana gama faɗin hakan ya katse kiran dai dai lokacin da hiyana ta kariso wajen hannun ta ɗauke da try abinci


Saman table ta aji masa abincin ta ɗau plate ta fara serving nashi bayan ta cammala komai ta ajiye masa saman table ɗin ta matso masa da table ɗin gabansa,tsugunnawa tayi a gaban na sa daga ɗan gefe chikin raunanniyar murana tace "yaya Prince dan Allah ka kiramin Ammi inason in tambayeta an gane diyana ne,wayar da yaya Khalid ya sai min card ɗin ciki ya kare" shiru yayi bai yi magana ba sai ma ɗaukan spoon da yayi ya fara chikin abinci sa,


shiru shiru bai yi magana ba ita kuma tana tsugunne a gaban sa ko kallon in da take bai yi ba har ya kusa kammala chin abin chin chike da kunan rai ta miƙe da gudu ta bar wajen tana hawaye,ko kallon ta bayyi ba ya chigaba da chin abincin sa


Saman katafaren gadon sa ta faɗa tare da sakin wani marayar kuka, tana zanchen zuci wai yaushe ne yaya Prince zai chanza a rayuwar sa mutun kamar ba mutun ba baka taɓa gane me yake so me baya so, yana bala'i son su yaya Fahad amma har yanzu ya kasa gane kamar yadda yake son yan uwan sa kowama haka yake son nashi, wlh ina da tabbacin na fishi kaunar yan uwana sune duniyata sune komai nawa wai ni yaushe ne bakin ciki zai kare a rayuwa ta, ya Allah kamin zaɓi mafi alkhari kamin zaɓin da ya dace da ni, ya Allah ka karemin yar uwata a duk in da take a faɗin duniyar nan, tabbas ina ji a jikina diyana na raye sai dai aduk lokacin da na tuna tana raye nakanji gabana na faɗuwa ya Allah kasa ba chikin wata musibar ta faɗa ba, 


Sai da tayi kukan ta mai isarta sannan ta miƙe ta nufi toilet ta wanke fuskar ta tayi wanka ta fito ta sake shiryawa chikin wata shegiyar doguwar riga mai bala'i kyau rigar ta kamata sosai rigar bata da hannu launin pink color an mata kwalliya da wasu duwatsu farare masu kwalli daga guiwar rigar har zuwa kasa an tsaga ta ta gaba


 gaban mirrow taje ta tsaya tana kallon kanta tsaki taja ganin yadda ta zama kamar wata karuwa ji take kamar taje ta damko Zahra ta mata shegen duka hannun ta na kerma ta ɗauki wani perfume dake wajen ta ɗan sanya a jikin ta kaɗan wai dan karya ji kamshin ya gane, drawer wajen mirrow ta buɗe tana yar dube dube hannun ta sai kerma yake alamar tsoro, wani kyakkyawar hoto ta chikaro da shi awajen jikin ta har bari yake wajen saurin ɗauko hoton sai tagama ashe hotunan biyu ne ba ɗaya ba, tasha ruwan mamaki lokacin da idon ta ya sauka kan face ɗin matar dake chikin hoton matar kamannin su ɗaya da hiyanar kamar an tsaga kara matar na tsaye a kasar wata katuwar bishiyar kuka tana riƙe da kwaryar nono, jikin ta sanye da kayan fulani riga zuwa chibiya da sani an mata manya manyan kitso guda biyu wadda gashin nata ya zubo har kan chibiya bakin kirin sai sheki yake kwata kwata matar bazata wuche 17 years ba, sosai hiyana ta kurawa matar ido tana son sanin wacece wanan mai mugun kama da ita haka,shiru tayi tana tunani to ko dai Ammi ce lokachin da take yanmata dan tasan idan ba Ammi ba ba wacce yaya Prince zai ajiye hoton ta awajen sa ganin tunani da take ba zata samu amsa ba yasanya ta ajiye hoton ta ɗauko ɗayan, ba karamin mamaki ta shigaba lokacin da idon ta ya sauka kan ɗayar hoton, gaba ɗaya Family su Ammi ne awajen tabbas hiyana ta san wasu daga chiki musamman Innar ta dake tsaye kusa da Ammi a lokacin kurawa tsohon da ke tsakiyar su ido tayi tana kallon sa yana ɗauke da yar yarinyar da baza ta wuchi shekara 2 ba murnushi hiyana tayi lokacin da ta gano chewa itace kan kafar tsohon nan domin tana da hoton ta tana karama dawo da kallon ta tayi kan tsohon ta zuba masa ido, na ɗan lokacin kafin ta fara bin su ɗaya bayan ɗaya da kallo, bata san lokacin da hawaye ya fara bin kuncin taba lokacin da idon ta ya sauka kan fuskar bappa dake tsaye yana ta murmushi, kallon sa take kamar ta kira shi ya amsa jin motsi takun Bgs ne ya sanya tayi sauri mayar da hoton ta goge hawayen ta chikin sauri ta juya zata barwajen dai dai lokacin shi kuma ya shigo kallo ɗaya ya mata ya kawar da kai gefe,ya wuche chikin ɗakin da sauri itama ta wuce ta ɗauki hijabin ta, ba tare da ta ɗaure gashin taba ta sanya hijabin ta wuche ta nufi wajen hutawar dan ta kwashe kayan abincin da yaci 


Bayan ta kwashe kayan abincin ta mayar kitchen ne ta dawo ta gyara wajen tana gamawa ta dawo chikin betroom ɗin tana kokarin wuchewa palo sexy Voice nashi ya daki dodan kunnen ta "come here" chikin sauri ta juyo ta nufoshi yana kwanche saman gado, tana kokarin tsugunnawa a kasa yayi saurin nuna mata gefen sa da hannu ba tare da yayi magana ba, in da ya nuna mata ta zauna miƙewa yayi zaune shima suna fuskantar juna 


Chikin sanyin murya ya fara magana "already an gane yar uwar ki tana gida" ai hiyana bata san lokacin da ta miƙe ta rungume sa tana dariya ba tana faɗin "wayyo Allah na Alhamdulila Alhamdulila" shiru yayi abun ma mamaki ya bashi sai da tayi dariyar ta mai isar ta sanna ta ɗago kai kallon face nashi ba karamin tsoratata yayi ba bashiri ta sake sa ta koma ta zauna a gefe ta nitsu ta manta ɗazun fa mafarki take yanzu kuma gaskiya ne, kara ɗaure fuska yayi sosai chikin izza ya fara magana "idan kika sake min irin haukar nan sai na ɓallaki ki nitsu kiji abun da zan che miki first menene sunan ki? Nitsu ta karayi chikin sanyin murya tace "hiyana"ɗan sakin fuskar sa yayi kaɗan kafin yace "what about your sisters Name" "diyana itace mai bina sai lamrat mai bi mata sai amrat auta" shiru yayi ɗan yi kafin yace "What about Your mother? Narai marai tayi da ido tana kokarin kuka,hannu ya ɗaga mata alamar kar ta kuskura ta fara masa kuka a nan ba tare da yayi magana "wacece maman ki yar ina ce? kuma aina take yanzu?chikin dakiyar zuchiya ta fara magana "ta rasu tun ina yarinya amma bayan rasuwar ta da jimawa bappa ya bamu lbr ta kuma yace zai ajiye mana wani sako ko bayan ranshi idan muka girma mu binciki ɗakin sa zamu samu sakon akan innar mu sakon yake tafiya" 

   "Ok mahaifiyar ta ku yar ina ce?  "Bappan mu yace mana ita yar sudan ce" shiru yayi kafin yace zaki iya tuna a sudan a wani gari? Girgiza masa kai tayi kafin tace "aa bai faɗa mana awani waje bane mu dai yace mana ita yar sudan ce"  "tana da yan uwa a nan Nigeria ne?shiru hiyana ta ɗan yi kamar mai tunani chan kuma ta girgiza kai tana faɗin "aa bata da kowa" shiru yayi bai sake magana ba sai chiro wayar sa da yayi ya fara kiran Aryan video call, bugu ɗaya Aryan ya ɗaga


Wani Cool murmushi Aryan ya saki lokacin da idon sa yayi masa tozali da hiyana zaune gefen Bgs yana son ya yi magana akan hakan amma yasan halin Bgs yanzu yana magana zai iya korin ta awajen


 "Aryan ina yarinyar nan take? Chewar Bgs

da gangan Aryan yace "wace yarinya kuma" yana magana ya guntse dariya so yake ya ɗan kure Bgs,dogon tsaki Bgs yaja tare da wurga ma sa harara ta chikin wayar "zaka bata wayane ko ko" harara wasa shima Aryan ya wurga masa kafin yace "2dys ba muyi bane shi ya sanya yau nake maka tsiyar" ya kai karshen maganar tare da komawa kusa da diyana dake kwance saman gado tana barchin wahala,mikawa hiyana wayar Bgs yayi hannun ta har kerma yake ta ansa tamkar diyana na jin ta haka tafara surutai 


"diyana ina kika shiga kinsan tashin hankali da na shiga bayan tafiyar ki kuwa? dan Allah ki tashi daga barchin nan ko zan samu naji daɗi a rayuwata alhadulillah Allah mai kyauta mai kari ko iya ganin ki kawai danayi ya kawarmin da duk wani tashin hankali da damuwa dana ke chiki, dan Allah diyana ki tashi kimin magana kinji buɗɗon bappa kin tuna sunan ko" tana magana tana kuka hawaye sharɓa sharɓa, shi kanshi Aryan kawar da fuskar sa yayi daga gaban Cameran dan idon sa sun cika da kwalla lokacin guda Bgs yaji mugun tausayin yaran ya kama shi ashe ba shi kaɗai yake son yan uwan sa kaman ran saba Allah sarki marayun Allah first time a rayuwar sa da yaji zai iya tsayawa mace zai iya share mata hawaye.


Slowly ya kai hannun sa saman face nata abun da bai taɓayi ba a rayuwar sa, chikin nitsuwa ya fara share mata hawaye yana sharewa wasu na zubowa, kamar pampo, shiru yayi yana tunanin ta yaya ake rarrashin mutun ya daina kuka ita kuwa sai surutai take tana hawaye bata ma san Bgs na goge mata hawaye ba idon ta na kan diyana dake kwance ko motsi ba tayi "dan Allah yaya Aryan ka tashe ta ka tashe ta tayi mun magana ko zanji daɗi wlh ji nake kamar in ganni gani gata wayyo Allah" ba karamin tausayin su Aryan ya jiba chike da zullumin abun da zai biyo baya idan ya tashi diyana ya sanya hannu yana ɗan shafa fuskarta yana faɗin "my jidda my jidda" zubur diyana ta mike zaune tana yan waige waige,da karfi hiyana tace "diyana diyana kimin magana kinji? sai lokacin diyana ta kai kallon ta kan wayar da ke hannun Aryan, zubawa hiyana ido tayi tana kallon ta kamar bata taɓa ganin taɓa ita kuwa hiyana sai kuka take tana faɗin "diyana kiyi magana ki faɗamin kina lfy ki chemin in da kikaje ba a chutar da ke ba dan Allah diyana kiyi magana" chikin sanyin murya diyana tace "kamar na san ki kamar sunan ki hiyana ko? a razane Aryan ya ɗago yana kallon ta domin bai taɓa tunanin diyana zata gane hiyana na ba, dafe kai diyana tayi da hannu bibbiyu tana jujjuya kanta da ɗan karfi karfi, chikin sauri Aryan ya rikota yana faɗin "my jidda menene? Shiru diyana batayi magana ba sai juyi take tana kankame da gashin kanta da karfi tana kokarin ta tunano wasu abubuwan, kawar da kai Bgs yayi daga kallon su ya juya gefe chak hiyana ta da katar da kukan da take chikin zafin nama kamar zata chafko diyana ta chikin wayar tace "diyana lfy me kuma ya sameki ko dai baki da lfy ne? Diyana kiyi magana mana" kokari diyana take ta tunano wasu abubuwa na rayuwar ta, tabbas ta tuna wacece hiyana sannan tana jin kamar bayan hiyana akoi wasu da ya dace ta sani, wani marayan kuka hiyana ta kuma saki wadda ya sanya Bgs juyowa yana kallon ta tsabar kukan da ta sha har Voice nata ya dai na fitar da sauti sosai, da sauri ya ansa wayar sa daga hannun ta ya katse kiran ya ajiye wayar a gefen sa dan kukan da hiyana take yayi yawa


Ganin yaya Prince ya anshe wayar sa ne ya sanya ta tattaro sauran sautin Voice nata ta fasa kuka mai sauti ta fika kanta saman guiwowinta tana faɗin "wayyo diyana ni che yau baki gane ba? to meya same ki? me aka miki? waya sa kika manta da ni? shiru yayi yana kallon ta, yana son ya sanya ta tayi shiru amma kwata kwata bai san ma ta yadda ake rarrashin mutun ba wani ɓangare na zuchiyar sa na faɗa masa ya rungumota yace tayi shiru zatayi haka ko akayi chikin sauri da zafin nama ya jawota jikin sa, ya rungume ta sosai da sexy Voice na shi kasa kasa a sai tin kunnen ta yace

  "kiyi shiru ya isa kukan" ko jin sa hiyana ba tayi ba sai ma kara sautin kukan nata da tayi dan ji take tamkar zuchiyar ta zai fashe ya fito waje, idan ta tuna ba ta san menene ke damun diyana ba sai ta sake kara sautin kukan nata, Bgs ya rasa yadda zai yi da ita shi gashi bai san fita ya barta a hankalin da take chikin nan dan ba karamin tausayi suka bashi ba gashi bai iya rarrashin mutun ba, iya tsawa da umarni kawai ya iya bawa mutane karo na farko a rayuwar sa da ya sanya ƙwaƙwalwa sa tuna ta yadda ake rarrashin mutun, almost 10 mins suna zaune haka sai kuka hiyana ke karawa taki yin shiru


 ko me ya tuna sai yayi saurin ɗago habar ta chikin zafin nama ya haɗe bakin su waje guda, lokaci guda hiyana tayi tsit ta daina kukan waro idon ta ta sukayi jaa suka kunbura saboda kuka tayi waje tana kallon sa yayin da shima ita yake kallo tunani ta shigayi an ya yanzu ma ba mafarki bane kuwa anya da gaskene, tayi nisa chikin tunanin da take sai jin tayi ya sanya ɗayan hannun sa ya rufe mata ido tare da zame bakin sa daga nata kasa kasa yace "kiyi barchi" yana kai karshen maganar ya kwanta da ita a kirjin sa, ita dai hiyana har yanzu ganin abun take tamkar mafarki ne irin na ɗazun,shiru ɗakin yayi almost 30mins suna kwanche haka


 ɗago kai Bgs yayi yana kallon face nata idon ta a lumshe tayi barchi, ajiyar zuchiya ya sauƙe chikin dabara ya juyar da ita yanason ya kwantar da ita amma me sai jin yayi ta kankame sa sosai da hannayen ta dukka biyu, guntun tsaki ya ɗan ja tare da komawa ya kwanta da ita a haka tana jikin sa har barchi yayi awon gaba da shi


Chikin barchi yaji zafi ya damesa da kyar ya iya buɗe idon sa, lokaci hiyana ta ɗan sake sa, a hankali ya kwantar da ita a gefen sa ya ɗauki AC remote ya kunna yana kokarin lumshe ido, idan sa ya sauka saman face nata dake ta faman zufa saboda hijabin dake jikin ta,tsaki yaja tare da mirginawa ya matso kusa da ita ya sanya hannu ya ɗan ɗagota kaɗan ya chire mata hijabin 


gaba ɗaya tula tulan breast nata a wajen sakamon mutsu mutsun da ta rinkayi a jikin sa ɗazun daman rigan ba ta da hannu shiyasa rigar ta gangaro ta koma chikin ta, zubawa breast nata ido yayi yana kallon na yan mintoci kafin ya mai da kallon sa kan face nata tasha kuka ta koshi hawaye a bushe a kumatun ta, komawa yayi ya kwanta tare da sauke ajiyar zuchiya, ya lumshe ido ya chi gaba da barchin sa


KANO NIGERIA


rungume diyana Aryan yayi sosai a jikin sa yana faɗin "my jidda me ya faru ne? shiru diyana batayi magana ba hannun sa ya sanya ya chire mata hannun da ta kama kanta da shi ya ɗauke ta chak ya wuche da ita toilet tsai data yayi a tsakiyar toilet ɗin ya kunna ruwan zafi sai data ruwan ta kusa tsakiyar baff ɗin wankan sai ya kashe ya kunna na sanyi sai da ruwan ya surku dai dai wanka, sannan ya juyo ya kalle ta tana tsaye tayi shiru kamar mai tunani a hankali ya kira sunan ta "my jidda" ɗago ido tayi tana kallon sa,alama ya mata da hannu akan tazo,ba musu taje riƙe ta yayi da kansa ya chire mata kaya jikin ta tana tsaye bata hana shi ba ɗaukan ta yayi a tare suka faɗa chikin baff ɗin shiru tayi sai kallon sa take kamar mai son tuna wani abun bai bi ta kan ta ba ya mata wanka ya fito ya ɗaura towel sanan ya fito da ita ya ɗaura mata towel ya ɗauke ta chak suka koma chikin ɗakin duk in da yayi binsa take da ido, kwata kwata baya son kallon ta a yadda taken nan dan zata iya jefashi chikin wani hali 


zama saman gadon yayi ya zaunar da ita, ya shiga dressing room nashi chikin yan mintuna ya fito sanye chikin jallabiya fara hannun sa na ruke da wata farar jallabiyar, wajen ta ya dawo tana zaune kamar yadda ya barta zura mata jallabiyar yayi tare da zama kusa da ita hannun ta ya riko yana kallon cikin idon ta a nitse ya fara magana "my jidda kiyi magana mana why kika zauna shiru" shiru tayi bata yi magana ba sai kallon sa da take "in kawo miki coffee? Jin sunan coffee ya sanya taja dogon numfashi ta rumtse idon ta da karfi ta furta "yaya Aryan" chikin sauri Aryan ya miƙe yana kallon ta itama miƙewa tayi tsaye tana kallon sa saisai ta Voice nata tayi tace "yaya Aryan ko? Da sauri yace mata "eh my jidda kina nufin kin tuna dani kenan? Shiru tayi bata sake magana ba, shima shiru yayi yana tunani wato a hankali hankali zata dawo dai dai kenan? in dai hakane no need mu bata wani kwaya ko wani abun ai, rungumota yayi a jikin sa a kunne ta ya fara bata lbr abubuwan da suka wuce dan ya lura idan tana kallo ko tana jin abubun da suka wuce tana iya gane wasu abubuwan daukan ta yayi chak suka koma saman gado ya zauna ya ɗaura ta a jikin sa ya chi gaba da bata lbr kwanciya tayi saman kirjin sa tayi shiru tana sauraron sa.



To masu karatu mukoma Uk muga tom and Jerry chan me suke ai katawa



Chikin barci gaba ɗayan su sukaji a takure suke basa numfashi sosai kusan a tare suka waro idon su a kan fuskar juna,chikin razana hiyana ta yunkura tana kokarin miƙewa amma ina gaba ɗayanta tana tsakiyar faffaɗar kirjin sa ya baybaye ta ta ko ina ba halin ta tashi,jikin sa a mace saboda barci ko motsin kirki ya kasa calmly ya fara magana

   "me ya kawo ki jikina" yayi magana dai dai lokacin da green eyes nashi ya sauka saman tula tulan breast ɗin ta dake saitin kirjin sa,kara wato idon sa waje yayi yana kallon su,chikin sauri ta sauke idon ta tana bin in da yake kallo da kallo,ganin breast nata a wajen rigan ya gangara ya koma saman chikin tane ya sanya ta kara rungumesa da kyau ta shige chikin kirjin sa tana ɓoye fuska, wani yarrr yaji a jikin sa lokacin da abubuwan nata suka fara sokin sa a kirjin sa, lokacin guda ya shiga chikin wani yanayi hannu ya sanya da karfi yana kokarin turera kara shigewa jikin sa tayi sosai ta riƙesa chikin tsawa yace "sake ni!" Ba shiri ta sake sa tare da sakin kuka kasa kasa, kokarin jan rigar ta take ya hauro sama amma rigar yaki saboda tana kwanche ne ta danne rigar, da sauri ta miƙe ta nufi toilet, dogon tsaki yaja tare da miƙewa shima ya shiga toilet ɗin ta na tsaye ta chire rigar jikin ta daga ita sai pant ta chikin mirrow ta ga shigowar sa ihu ta fasa ta juya ta nufi kofar fita da gudu tsawa ya daka mata "ina zaki je a haka" chak ta tsaya ba tare da ta juyo ba jikin ta sai ɓari yake, ko kallon in da take bai sake yi ba ya wuce ya ɗauro alwalal sallar la asar ya zo ya raɓa gefen ta ya wuce ya fita daga toilet ɗin tana tsaye ta kasa motsawa har sai da ya fice sanan ya koma ta chigaba da abun da take gaba ɗaya kunya ya ishe ta yaya Prince ya gama kalle ta.



Washe gari 11:30am


Tana zaune a palo tana latse latse a wayar ta, sanye take chiki farin wandon jeans da top pink color, ba karamin kyau kayan suka mata ba kasan chewar tasan dukka su yaya Prince basa nan suna wajen aiki ya sanya tayi zaman ta a palon babu hijabi,ta ɗaure gashin kanta da ribon ta zuba jelar har tsakiyan bayan ta ɗan karamin bakin nan nata kamar an sanya pink jan baki tayi kyau sosai kamar ita tayi kanta, tayi nisa chikin game da take bugawa ba zato ba tsammani taji shigowar mutane palon chikin sauri ta ɗago kai tana binsu da kallon yaya Prince ne da wasu turawa su biyu suna sanye chikin wandon sojoji da t-shirt na su kallon ɗaya zaka musu ka gane manyan generals na sojoji ne, kasa miƙewa tayi dan kunyar kayan jikin ta take 


saman sofa suka zauna yaya Prince ya chiro waya ya kira jourfree akan ya yawo musu abun sha, chikin sauri ɗayan baturen ya fara magana chikin harshen turanci "aa Bgs kabari wanan sister nan ta ka ta kawomin dan ni saboda ita nazo gidan nan tun ranar dana kuka sauka a Airport ido na ya sauka akan kyakkyawar face nata naji duk duniya idan ban same ta ba zan iya mutuwa shiyasa na takura maka akan muzo gidan nan tun da ko mun tambaye ka awajen aiki baka bamu amsa shi ya sanya nazo da kai na na ganta baki da baki na furta mata abun da ke rai na" da sauri ɗayan ya miƙe yana faɗin kai dest karya kake na rigaka ni barima ka gani" ya kai karshen maganar tare da nufar in da hiyana ke zaune 


ita dai tayi mutuwar zaune tana kallo ikon Allah, kusa da ita yaje ya zauna yana faɗin "hii baby" shiru ta yi bata amsa ba sai ma takure jikin ta da tayi tana kallon gefe, hannu ya kai yana kokarin kamo face nata ya juyo da ita bai kai ga taɓa fuskar nata ba yaji an yiwa hannun sa wani wawan damka

 

 da sauri ya juyo, zaro ido yayi waje ganin yadda face ɗin Bgs ta sauya lokacin guda idon sa ya sauya yayi jaa


Da karfi Bgs ya murɗe hannun ya mai da ta baya ji kake kas kas kashin ya karye ihun azaba baturen sojan ya saki, da gudu ɗayan ya miƙe ya bar palon dan ya san halin Bgs, bugun mutuwa Bgs yayi wa baturen har sai da ya suma, a guje hiyana ta bar palo ta shige betroom jikin ta sai rawa yake,tsoro ya hana ta hawa gadon tsayuwa tayi a tsakiyar ɗakin, tana tunanin irin hukuncin da zai mata 


Bayan ya gama sumar da baturen ne ya chiro wayar sa ya kira jibga jibgan sojojin dake tsaron gidan su kazo suka ɗauki sumammen baturen sukayi waje da shi,chikin zafin nama ya juya ya nufi betroom ɗin tana jin shigowar sa ta kwasa a guje ta nufi wajen hutawar sa, taku biyu yayi ya damko kugun ta ta baya chikin tsawa yace "me ya kai ki palo da har kika zauna a chan!!? Runtse ido tayi ta kasa magana dan ji tayi gaba ɗaya hanyar maganar ta ya toshe harshen ta ba zai iya motsawa ba, jiran saukan duka kawai take tsawa ya sake daka mata tare da juyo da ita suna fuskantar juna "ba da ke nake magana bane!!!  Ɓari kawai lips nata keyi hakoranta sai karaf karaf suke suna haɗe wa da juna, ganin tsoratachiyar face nata ya sanya ya ɗan ji zafin zuchiyar sa ta ragu, dan ya lura ta gama tsorata ko magana ba zata iya ba calmly yace "Open your eyes" kamar jira take ya sake magana ta saki wani kuka mai ban tausayi da ratsa zuchiyar mai sauraro, chije lips na shi na kasa yayi da karfi yana ɗan shafa kan sa da hannu ɗaya kasa kasa yace "kukan me kuma ki ke? Sai lokacin ta samu damar buɗe baki ta fara magana "dan Allah yaya Prince kayi hakuri ba zan sake ba idan ba ka so ko palon ma ba zan sake zuwa ba dan Allah kar ka bugeni" 


Kara chije lips na shi yayi da karfi ya jawota ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa ya rungume ta da hannu ɗaya ɗayan hannun nasa kuma ya chusa chikin gashin kanta yana shafawa da Cool Voice yace "it's ok" shiru tayi ta kara lafewa a jikin sa kasa kasa yayi magana ɗago kai tayi dan bata ji me yace ba "yaya Prince banji me kace ba" shiru yayi yana kallon face nata sake mai mai ta maganar nata tayi nan ma shiru yayi bai yi magana ba slowly ya fatso da face nashi dai dai nata sunkuyar da kanta kasa tayi dan kunyar sa take ji,kwantar da kansa yayi saman wuyar ta yana shakan kamshin man tashin ta "wayace kimin amfashi da man gashi? Saxy Voice nashi ya daki dodon kunnen ta "kayi hakuri ni bani da shine kuma gashi na ya fara hardewa" shiru yayi bai sake magana ba chigaba yayi da yawo da face nashi samar wuyar ta kamar mai neman wani abun sosai yake shafa lallausan bakin gashin kanta da ɗayan hannun sa,ba karamin daɗin taɓawa lallausan fatar wuyar ta ya masa ba


Kokarin faɗuwa hiyana take dan gaba ɗaya ya kashe mata jiki kafofin ta ba zasu iya ɗaukan taɓa amma haka ta daure ta chigaba da tsayuwa dan tana tsoron yi masa magana, Almost 15mins suna tsaye sai shafa gashin kanta yake ya dawo da face na shi saman kanta yana shaƙar kamshin da kyau 


Gangaro da kansa yayi kusa da kunnen ta yace "kije ki kawomin wayar ki" ya karisa maganar tare da sakin ta,da gudu ta wuce ta bar wajen ta koma palo



Masu karatu sai mun haɗe gobe idan mai dukka ya kaimu Nagode sosai da comments na ku kuma ina matikar jin daɗin comments ɗin Allah ya saka da alkhari


💖The Talent Troupe Writer's 💖





    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*


Wanna page ɗin nakine Aisha baita jidda My mum  ina godiya da comments naki ina matikar farinciki da jin daɗi Allah ya bar zumunci ya barmin ke



Book 2


Page 21



____da sauri hiyana ta koma palo ta ɗauko wayar ta lokacin da ta dawo ɗakin zaune a bakin gado ta same sa gaba ɗayan kunyar sa take ji yanzu gaban shi tazo ta tsugunna tare da miƙa masa watar tana faɗin "yaya Prince gata" batare da ya kalleta ba yace "sim ɗin zaki chire ki bani" zaro ido waje tayi sai yanzu ta fahimci me yake son yi wato bayaso tayi waya dasu diyana ko,shiru tayi ta kasa ko da motsi dan gaskiya tun da diyana ta dawo bazata iya kwana ɗaya basuyi waya ba,ita yanzu ya zatayi, ganin tayi shiru bata chire sim ɗin bane ya sanya ya ɗago kai ya kalle ta yayi niyar yi mata tsawa amma sai ya fasa saboda tausayin ta dayaji musamman daya ga face nata yadda ya sauya lokacin guda kasa kasa da sanyin murya yace "chiro sim ɗin ki bani idan kina son magana da su sai ki kirasu ta wayata"sunkuyar da kanta tayi kasa kafin tace "dan Allah yaya Prince kayi hakuri ka barmin kaga kai wani lokaci baka dawowa da wuri kuma kullun da rana muna waya da Aunty farida da Ammi" kawar da kansa yayi daga kallon ta ya ɗaure fuska sosai ya fara magana "ba dan su Aunty farida zan ansa sim naki ba nasan ko nace karki kira yar uwar ki sai kin kirata kuma idan kikayi haka ba ke kaɗai ba kuna gefa Aryan chikin tashin hankali da damuwa sister ki bata da lfy idan taji Voice naki tana kara birkichewa Aryan kema nan ki zauna kiyi ta kuka mara amfani addu'a zaki mata dan haka bani sim ɗin,duk lokacin da kike son magana da su Aunty farida ki furta afili kina son yin magana da su duk in da nake zan jiki ko nayi ni sa zan sanya a haɗaki da su" jikin ta har bari yake wajen chire sim ɗin kamar zatayi kuka haka ta chiro ta miƙa masa chikin sanyi murya tace "to yaya Prince ina son ganin Aunty farida da Ammi wlh ina kewar fuskar su" shiru ya ɗan yi kafin ya mata nuni da hannun sa akan ta zaun na gefen sa a saman gadon ba tare da yayi magana ba,chikin sauri ta koma saman gadon ta zauna kusa da shi 


 remote ya ɗauko daga bedside drawer ya kunna makekiyar Tv dake chikin ɗaki tana sai tin gadon sa, Cameras da ban da ban ne a jikin Tv tafiya yake kai tsaye ya shiga Cameran gida zai wuce idon sa ya sauka kan wata tsohuwar Camera na ɗakin da Ahmad ya kwanta rashin lfy bai san ma ta ya akayi ta shiga Cameran ba, tsaki yaja yana kokarin fita dai dai idon sa ya sauka lokacin da hiyana ta fara yiwa Ahmad addu'a da tsawar da taji da duk wani abu da ya faru a ɗakin, dakatawa yayi ya fasa fita ya chigaba da kallon ita kan ta hiyana waro ido waje tayi ta chigaba da kallo dan ita kwata kwata tama manta da yaya Ahmad ya taɓayin wani chiwo a rayuwar sa tun daga farko har karshen yanar da Ahmad ya warke sai da suka kalla a tare 


nauyayyar ajiyar zuchiya ya sauke lokacin da suka kammala kallo satar kallon ta yayi ta kasar ido yayin da itama take satar kallon sa tana jiran taji me zai che, shiru yayi yana tunani idan dai hakane zuchiyar yarinyar nan take bai kamata naki ansar ta a matsayin sister na ba,tabbas ko dan taimakon ɗan uwana da tayi ya kamata itama na fara tausayin ta na ɗauke ta kamar Zahra Auta, da wanna tunani ya fita Cameran ɗakin Ahmad ya shiga na gidan Aunty farida tare da ɗaukar wayar sa ya kira layin Aunty farida 


lokacin da kiran Bgs ya shigo wayar Aunty farida tana bedroom, nata Camera kuma a iya palo Bgs ya sanya shiya sa ya kirata domin ta fito palo, zubur Aunty farida ta miƙe tsaye lokacin da ta ga sunan mai kiran ta dogon numfashi ta ja tare da sauke ajiyar a fili tace "yau kuma an tuna da ni kenan yau kuma ko meya sanya Prince ya kirani ko dai ya hakura ya sauko ya chireni a blacklist ɗin ne,jiki na rawa ta ɗauki kiran tare da manna wayar a kunne tana faɗin "hello" ba tare daya amsa ba yace "ki fito palo" yana gama faɗin hakan ya katse kiran, chikin zafin nama ta nufi palo jikin ta har bari yake ita duk tunanin ta yazo gidan tane dan bata taɓa tunanin akoi Camera a gidan na ta ba


pitowa palo tayi amma bataga kowa ba zama tayi saman sofa tana jiran taji me zai faru kuma gaba, massage ne ya shigo wayar ta tana dubawa ta ga Bgs ne ya turo mata, "kunna cameran system naki" abun da aka rubuta a sakon massage ɗin kenan tunani ta shigayi anya Safras lafiyan sa kuwa anya bai sha wani abun ba kuwa? Mutun ne kamar wani aljani bai da aiki sai bawa mutane umarni kamar shi ya haifesu to idan nace ba zan kunna cameran bafa dan iskanci tun yaushe bamuyi waya da shi ba amma ko ya tambayi ya nake, wani tunanin ne ya sake faɗo mata to idan abu mai mahimmanci zai nuna mata fa ai gara ta kunna cameran dan tasan shi dai Safras baya chewa ayi abu haka kawai sai da dalili, tuna hakan yasa ta miƙe chikin sauri ta karisa wajen table ɗin tsakiyar palon ta ɗauko system ɗin duk abun da take Bgs da hiyana suna kallon ta tana kunna system ɗin ta shiga Camera tana shiga Bgs yayi connecting nasu, 


Aunty farida bata san lokacin da ta miƙe tsaye ba ganin Bgs da hiyana zaune waje guda saman gado ɗaya kawar da kai gefe Bgs yayi yana faɗin "ya Junior? Ba karamin haushi Aunty farida taji ba wato ma ba zai gaishe ta ba sai ya wani kawar da kai yama faɗin ya Junior wai shin yaushe Safras zai chan za ne shikan a rayuwar sa, hiyana ce ta katse ta da chewa "Aunty farida ina wuni dawo da kallon ta Aunty farida tayi kan hiyana lokacin guda ta saki wani Cool murmushi tana son suyi gulma da hiyana amma ba hali tana so ta tambayeta ya akayi suke tare waje ɗaya da Bgs bayan ada tasan ko fuskar hiyana bai san gani amma duk ba daman yin haka dan yana zaune ya chiro wayar sa yana latsawa duk da hankali sa na kan wayar sa yana jin duk abun da suke sosai hiyana da Aunty farida ke zuba hira suna dariya kamar wasu kawaye kwata kwata hiyana ta manta ma Bgs na jinsu ta saki jiki sai zuba hira suke sai da ya gaji sun chika masa kunne dan shi ba mai son surutu bane chikin sauri ya ɗauki remote yayi disconnecting da Aunty farida ko sallama bai bari sun yi ba 


wajen Ammi ya shiga ya ha ɗasu da Tv palon ta dan a iya palo kawai yake sanyawa matan Camera kannan sa maza ne yake samu su har bedroom na su 


Ammi na zaune a palo tana shan fura ga Tv a kunne tana kallon News, kamar daga sama taga kallon  ya ɗauke sai ganin hiyana da Bgs tayi zaune a bakin gado,tasha ruwan mamaki amma sai ta ɓoye mamakin nata chikin farinchiki kamar bakin ta ba zai rufu ba tace "my hiyana a ɗo jam (my hiyana kina lfy)? "Lfy lau Ammi ina wuni? Ammi dai tama kasa yin wani dogon magana gaba ɗaya farinciki da murna ganin hiyana ya sanya harshen ta yayi nauyi "Ammi ya su yaya Haidar? Hiyana ta sake jefo mata tambaya

Sai lokacin Ammi ta samu damar chewa "my hiyana yaya jiffina oɗo wanna ma ko haɗi ko? to owala wanna ma dai dai a yacha am (my hiyana yayan ki ya sauko yana miki abun da ya dace ko idan fa baya miki ko yana miki wani abun da baki so to ki sanar da ni karki ɓoyemin kin ji) Ammi tayi magana chikin harshen fullanci ne dan bata son Bgs yaji me suke faɗe satar kallon sa hiyana tayi ta kasan ido dan ita dai tasan Bgs na jin fullaci ta taɓa jin sa yana magana da harshen fullanci a waya ko kallon in da suke bai yi ba latsa waya kawai yake kai kace kwata kwata baya jin me suke faɗe, jiki a mace hiyana tace chikin harshen fullanci "babu abun da yake min Ammi sai kyautatawa" sosai suka sha hira Ammi sai kawo mata zanchen Bgs take da fullanci hiyana na kakkauchewa dan karya mata hukunci 


Daya ji hiran Ammi fa ba mai karewa bane sai ya kashe Tv nasu gaba ɗaya yana jan tsaki su mata basu da wata matsala a rayuwar su idan sun haɗu dai sai suyi ta magana ba hutawa, chikin sanɗa hiyana ta miƙe tana son ta zame ta gudu dan tasan duk abun da Ammi ta faɗa yaji kuma yanzu zai iya mata wani abun akan hakan duk abun da take yana kallon ta ta wutsiyar ido sai da ya barta ta kai bakin kofar fita chikin harshen fullanci yace "waru haɗo (zonan)" turus ta tsaya zuchiyar ta na dukan uku uku dan daman tasan yaji kuma tun da yaji ba zai kyaleta ba mutun kamar wani aljani ko waye ya koya masa fullanci ohon masa ko aina ya koya oho gashi fullanci nasa ma har yafi nasu hiyana fita,


 jiki a mace ta koma ta tsugunna a kasa tana faɗin "damin ɗo (gani nan) kamar bai san da zaman ta awajen ba yayi shiru ya chigaba da latse latsen wayar sa tun hiyana na sa ran zai yi magana har ta chire rai kwatsam sai taji sexy Voice nashi ya daki dodon kunnen chikin harshen fullanci "or daman kin che wa Ammi ina miki wani abun kenan ko? To me nake miki faɗa min naji" girgiza kai ta farayi tana faɗin "aa yaya Prince wlh ba abun da kake min" wani mugun kallo ya jefa mata da manya manyan green eyes nashi nan wadda ya sanya ta haɗiyar yawun wahala da kyar


"baki che mata komai ba baza tace na rage muguntar dana ke miki ba ko? Daman ina miki mugun ta kenan ko? to faɗa naji wani mugun tan nake miki? Sunkuyar da kai kasa tayi chikin sanyin murya tace "kayi hakuri ba zan sake ba na tuba dan Allah karka hukun tani nayi alkhari ba zan sake ba" dogon tsaki yaja bai sake magana ba yayi shiru itama shiru tayi tana tsugunne almost 30mins suka kwashe suna zaune a wajen ko kallon in da take bai sake ba hiyana ji take kamar zata faɗi dan ta gaji da tsuguno tana tsoron ta tashi dan yanzu ma bata san hukuncin da zai mata ba,karta kara laifi saman laifi sai da suka kara 10mins a haka sanan Bgs ya miƙe ba tare da yabi ta kan taba ya fice daga ɗakin yana fita ta zauna dirshan awajen tayi zaman yan bori tana mai da numfashi 


30mins da tafiyar Bgs sai gashi ya dawo chikin sauri tana zaune yarda ya fita ya barta ta shiga duniyar tunanin meke damun diyana saxy Voice nashi ne ya daki dodon kunnen ta "ke zonan!" da sauri ta miƙe ta karisa wajen sa saman gadon ya haye ya zauna a tsakiya tare da nuna mata gefen sa akan ta zauna, system na shi dake saman bedside drawer ɗayan side ɗin ya ɗauko ya kunna system ɗin sauri sauri ya na yi yina tambayar ta 


      "wani magani kika bawa Ahmad? Satar kallon sa tayi ta kasan ido kafin tace "ruwa addu'a" chak ya tsaya da latsa system ɗin ya juyo yana kallon ta dan shi a tunanin sa wani maganin gargajiya ta bawa Ahmad "ok to ya kamata ki sanya sister ki a addu'a domin itama kusan chiwon ta ɗaya da Ahmad" na rai na rai tayi da ido chike da tausayin diyana ta fara magana "to dan Allah yaya Prince kasa a mai da ni gida sai na mata addu'a kaji? "Ki mata addu'a daga nan ko ina take zai same ta"yana kai karshen maganar ya miƙe ya fice daga ɗakin yana jiyo sassanyar Voice nata tana faɗin "Allah ya tsare a dawo lfy" a chikin zuciya ya amsa addu'ar yayi ficewar sa, gyara kwanciyar ta tayi saman gadon tana kallon sama kamar mai tunanin wani abu,ko me ta tuna sai kuma ta miƙe da sauri ta shiga toilet ta ɗauro alwala tazo ta fara sallah a sujadar farko tayiwa diyana addu'a sosai da sosai tana addu'a tana hawaye sharshar ta daɗe awajen tana jerawa Allah kirari tana rokon sa daya bawa diyana lfy bayan ta gama ta made daddumar ta koma saman gado ta kwanta



KANO


Abba Aryan da wani Babban malami ne zaune a palon Abba suna tattaunawa akan abubuwan dasu suke faruwa a gidan lbr Abba ya fara bawa malamin tun farkon chiwon Ahmad da duk wasu abubuwan da suka faru a gidan har izuwa yau,dogon numfashi malam ya ja lokacin da ya gama jin bayanan Abba chikin nitsuwa da girma ya fara magana


 "gaskiya kunyi sakaci tun farko kun riƙe boko sosai kun yasan da addini da aladu duk waɗan nan abubuwa da suka faru a gidan nan ba komai bane face sihiri da tsubbace tsubbace yanzu dai ku kawomin marasa lfy bari afara yimusu addu'oe idan na gama sai abasu ruwan rubutun Alkur'ani mai girma" kasa kasa Abba ya sachi kallon Aryan dan yasan mawuyacin abune Aryan ya yarda dan su kwata kwata basa son abun gargajiya, komai nasu da ya shafi rashin lfy sai dai likita tun farko su sukaki a kira malami yayiwa Ahmad addu'a,gaba ɗaya su suka sanje gidan gargajiya izuwa gidan boko basa yarda da duk wani abu na gargaji da aladu,shiru palon yayi dan Abba bai san me zai ce ba "Ranka ya daɗe akawomin marasa lfy" malam ya mai mai ta maganar sa, kallon Aryan Abba yayi face to face yace "Aryan ka kawo diyana" miƙewa Aryan yayi ya nufi kofar fita har ya kai bakin kofa ya dakata da tafiyar ba tare da ya juyo ba yace "bana bukatar duk ire iren waɗan nan abubuwan Abba ni ban yarda da shan ruwan rubutu da sauran su ba ni Abba kasan ban son irin haka  da kai na zan nemawa matata lfy ta hanyar da nake ganin ya fi ye min" yana gama faɗin hakan ya fice daga palon, ajiyar zuchiya Abba ya sauke daman ya san haka zata faru dan dukka yayan sa basu yarda da gargajiya ba a kan boko suka tashi kuma a hakan suke tafiya har yanzu


Kallon Abba malam yayi ya lura Abba ya shiga damuwa sosai chikin ni tsuwa ya fara magana "Ranka ya daɗe karka damu in dai irin yayan nan naka ne mun saba haɗuwa da ireren su yanzu dai zan sanya a kawo maka ruwan addu'a sai ka san yadda zakayi ka baiwa ita yarinyar" sunkuyar da kai Abba yayi dan kwata kwata bai ji daɗi ba ache ya sa a kira masa babban malami kamar wanna Aryan ya masa irin wanna chin fuska haka abun sam bai yi ba


dafa kafaɗar Abba malam yayi yace "karka damu yanzu dai kuyi taka tsan tsan domin masu bin ku da wanan asiri asiri da tsuɓɓace tsuɓaɓan nan dama masu bin family ka da sharri suna tare da kai makusan tan kane yanzu kasan yadda zakayi ka bawa duk family ka ruwan addu'ar nan da zan aiko ma,domin da alama makiyin ku na kusa sosai da ku sanan zan aiko maka da turaren ayi hayaki dukka gidan nan dan na san koda an bawa yarinyar addu'ar ita ta warke zaa iya sake yima wani asirin sai ku shirya" malama na gama magana ya miƙe ya nufi hanyar fita, kasa tashi Abba yayi yaje ya raka malam tunani ya shigayi makiyin mu na tare damu to wanene ke mana wanna abun? gaba ɗaya Abba yayi iya tunanin sa a gidan sa dai bai ga wan da zai iya aika ta wanna abun ba sai dai in daga wajen,jiki ba kwari ya miƙe ya shige bedroom na shi


UK


4pm


Sun gama shiryawa gaba ɗayan su suna zaune a babban palon kasa suna jiran hiyana zasu tafi wajen shakatawa sai murna su Zahra keyi yau yaya Khalid zai kai su yawo,gaba ɗayan su sun shirya chikin dogayen riga sai dai rigar ta kama su sosai Zahra da lamrat sun sanya ɗan karamin hijabi baki a kansu ita kuwa amrat ɗan karamin mayafi ta sanya yaya Ahmad sai tsokanan su yake yana dariya sunyi kyau da su abun su kamar ka sache su ka gudu da su dan kyau wajen 10mins suna zaune suna jiran hiyana shiru shiru tsaki Fahad yaja kafin yace "amrat je ki kira sister tazo mu wuce" da sauri Zahra ta miƙe tana faɗin "bari naje na kirata" bata jira amsar su ba ta haura sama.


Zaune a bakin gado ta isko hiyana ta gama shiryawa chikin wandon jeans baki crazy,da yar t-shirt fara mai laushi rigar tana da ɗan dogon hannu amma bai kai karshen hannun taba ta ɗaure gashin kanta a tsakiyar kai 

sai chika take tana batsewa,kallo ɗaya Zahra ta mata ta fahimci abun da ya hanata fitowa dariyar mugunta ta guntse chike da iya shege da tsoka Zahra tace  

  "Aunty Hiyana yaya Khalid yace karki kuskura ki kara 1mins baki fitoba in kika kara tafiya zamuyi mu barki" wani mugun kallo ta wurgawa Zahra ji take kamar ta shako ta mata duka,ganin haka ya sa Zahra ta kariso chikin ɗakin ta chire hijabin jikin ta ta sanya mata ta kamo hannun ta suka nufi kofar fita,binjikin ta da kallo hiyana tayi kwata kwata hijabi a iya kirji ya tsaya mata bata san ya zatayi ba bazata iya fita gidan nan da wanan shigar ba gashi kuma tana mutuwar son fita dan ta gaji da zaman gida,runtse ido tayi ta rasa ya zatayi ahaka Zahra ta jata har palo, Khalid na ganin su suka miƙe a tare suna faɗin "muje ko? da sauri Zahra ta koma ɗaki ta ɗauko wani hijabin ta sanya ta dawo palo 


Jerawa sukayi kowa ya rike hannun matar sa hiyana da yaya Ahmad suka gero daga ƙarshe suna fita harabar gidan dai dai lokacin motocin Bgs ya danno kai chikin gidan, tsayawa su Khalid sukayi suna jiran fitowar sa su gaisa


Jibga jibgan sojojin sa ne suka fara dirowa kasa daga saman nasu motocin ɗaya daga chikin su ya buɗe wa Bgs kofar motar ɗayan kuma ya buɗewa Abdol ya fito,jeruwa sojojin sukayi suka fara sara masa bai bi ta kan kowa ba ya nufi chikin gida ko kallon in da su Khalid suke bai yi ba ya wuce su 


har ya kai bakin kofar shiga palo ya dakata ba tare da ya juyo ba yace "ke zo ki haɗamin fruits da Black tea" yana gama faɗin hakan ya wuce chiki, hiyana kamar zata yi kuka haka ta juya ta koma chikin gidan


Kallon su Yusuf Khalid yayi yace "muje ko" "aa yaya Khalid mu ɗan jira sister mana" chewar Yusuf murmushi Khalid yayi kafin yace "baza tazo ba muje kawai" "kamar yaya baza ta zo ba kuma" Ahmad ya tanbaya yana tsare Khalid da ido,


"Auta kuje wajen mota ku jiramu" chewar Khalid ba musu Zahra lamrat amrat suka wuche suka nufi wajen motocin suka tsaya


 murmushi Fahad yayi ya fara magana "daga jiya zuwa yau na lura da wani abu tsakanin yaya Prince da sister, amma ba zan iya fassara menene ba mu dai je zuwa" tsaki Khalid yaja kafin yace "ai tun ranar dana sanya snake a toilet na sister, na fara sanya yakinin akan Bgs zai sauya dole idan suka koma kwana ɗaki ɗaya, sai dai ba yanzu ba sai alluran jikin sa ta sake sa daman 2 weeks alluran ke ɗauka ina ga ayanzu ya kai 10 days da yiwa kansa allura wlh duk ranar da alluran nan ta sake sa zai fara sha'awar sister daga sha'awa kuma sai soyayya ta biyo baya" dogon salati Fahad yayi kafin yace "amma yaya Khalid ka iya shirya kitinurmura daman kai ka sanya snake a toilet na sister?" dariya Khalid yayi kafin yace "ai ba a iya nan na tsaya ba ma nayi abubuwa dayawa sai dai ba zan faɗa muku ba wlh sister tana bani tausayi gashi Auren ta da Bgs babu saki to kunga tun da babu saki dolene a matsayin mu na wayan da suka san wanene Bgs mu tsaya tsayin daka mu taimaka mata dan ta samu fatinciki ni dai yanzu na ɗaura ɗamarar yaki da Bgs wlh ko jiya naso zuba masa magani chikin abinci amma dana tuna wanene Bgs sai na fasa dan idan na kuskura na zuba masa magani yasha tofa inaga zamu iya ɗaukar gawar sister dan bazata iya ɗaukar Bgs a yanzu ba tayi kankanta sai gaba" Yusuf ne ya ansa zanchen da chewa "ni nasan dole Bgs zai fara son sister sai dai matsalar bai san me so ba bai iya so ba,bazai taɓa gane yana son taba dan bai taɓa mu'amala da wata mace ba idan ba iyayen mu ba ko Aunty mardiya bai taba zama yayi magana da ita ba kunga ko ya fara son sister ba zai taɓa gane yana son taba" "kabar wanna maganar Yusuf duk na riga na gama shiri a kan haka yanzu ma na gama shiryawa sister yadda zata masa idan alluran nashi ya sake sa,bazan iya fuskantar sister na faɗa mata baki da baki ba shi ya sanya na rubuta mata massage a waya lokacin da na sai musu waya yanzu dai lokacin kawai zaku jira nan da two days dole Bgs ya fara sha'awar sister dole kuma ya fara kula ta bashi da zaɓi dan ba zan taɓa bari ya sake yiwa kansa allura ba,dani da Aryan mun gama shirya masa kitimurmura ta yadda ba zai sake yiwa kansa allura ba" chewar Khalid ya karisa maganar tare da kama hanyar tafiya "laaaa yaya Khalid wato kai da yaya Aryan kuna munafurtan yaya Prince ko?to sai na faɗa masa" chewar Fahad yayi maganar chikin raha "amma ni ina ganin kamar mujira sister dan wlh naga alamar tana san zuwa sosai kuma daman dole zata so zuwa zama waje ɗaya fa takurace" chewar yaya Ahmad, juyowa Khalid yayi ya dakata da tafiyar da yake yace "sister fa baza taje ba idan kun lura ba Black tea ko fruits yake son shaba kawai shigar da tayi zamu tafi ne bai masa ba lokacin da ya fito daga motar sa wlh ina kallon sa kallon ta yake ta kasan ido kayan jikin tane bai masa ta fita da su ba shi ya sanya, kuma dai wani lokaci sai ku rinka yin abu kamar baku san shi ba komai da Bgs zai chi a duniyar nan to da time na shi kai bama abun chi ba komai da zai aikata yana da lokacin yin sa baya barin wani lokacin ya shiga na wani yanzu fa karfe 5 ake nema ba zai chi wani abuba sai 12 dare kun san Bgs da bala'i kishi ko ku da kuke yan uwan sa ma yaya bare sister da yanzu tauraron ta zai fara haskawa a zuciyar sa" yana kai karshen maganar chikin raha da tsokana tare da wuche ya nufi wajen su Zahra chikin sauri su Yusuf suka bi bayan sa suna dariya,chikin motocin su suka shiga kowa da matar sa ya zauna yaya Ahmad shi kaɗai,a tare motocin suka fita gidan



A ɓangaren hiyana kuwa tana komawa chikin gida kitchen ta nufa ta shirya masa abun da ya bukata ta ɗauka ta nufi part na su zaune saman sofa a chikin bedroom ta same sa, ya jingina kan sa yana kallon sama chikin nitsuwa ta tako zuwa wajen saman table ta ajiye masa try ɗin ta dawo gabansa ta tsugunna ta fara chire masa ta kalmar kafar sa tana faɗin "sannu da dawowa ya Aiki" bai amsa mata ba kuma bai sauko da kansa ba yana kallon sama, chire masa ta kalmi tayi tare da safa ta ɗauka ta wuce ta ajiye wajen da ya dace, ta dawo tana kokarin tsugunnawa yayi saurin ɗaga mata hannu tare da nuna mata kusa da shi akan ta zauna ba musu ta zauna ba tare da ya kalle taba yace "ya sunan mahaifiyar ku? "Sunan ta Fateema amma yan garin mu suna che mata Ummi dan sunan kakan mune wadda ta haifi baban mu...ba ta karisa maganar ba ya ɗaga mata hannu yana faɗin "iya sunan ta na tambaya ban nemi wani karin bayani ba"shiru ta ɗan yi na yan mintoci kafin tace "yaya Prince in tafi? Sai lokacin ya sauko da kallon sa kanta ya tsare ta da ido tare da ɗaga mata gera ɗaya alamar ki tafi ina, narai narai tayi da fuska chikin dakiyar zuchiya tace "yaya Khalid ne zai kai mu yawo shakawata kuma suna jirana" ta kai karshen maganar kamar zatayi kuka "ba zakije ba" yana kai karshen maganar ya mai da kansa ya jingina yana kallon sama,ji take kamar ta shake sa dan haushi ta gaji da zaman gidan nan,ta gama tsarawa yau zata fita,shiru ta zauna da kamar zatayi kuka amma sai ta danne dan tayiwa kanta alkawari ba zata sake bari yaya Prince yaga kukan taba,da ta tuno ranar Monday zasu fara zuwa school sai tayi murmushi ko ba komai ranar Monday zata fita ai


"Yaya Prince ga tea ɗin fa zai yi sanyi" ta faɗa tana satar kallon sa,shiru yayi na ɗan lokacin kafin yace "ɗauka ki sha" "ni bana shan tea" ta bashi amsa chike da tsoron me zai biyo baya, wani mugun kallo ya gefa mata wadda ya sata ɗaukan cup ɗin tea ɗin ta fara sha tana ɓata fuska dan Black tea ɗin ko sugar babu a cikinta sai lemun tsami miƙewa yayi yama faɗin "ki fitarmin da kayan sawa" ya kai karshen maganar yana shigewa toilet


Yana shiga toilet tayi saurin ajiye cup ɗin tana goge bakin ta tare da fito da harshen ta waje tana gogewa dressing room nashi ta shiga kayan sa ta fara bi da kallo a shesshirye suƙe wajen wandon jeans daban wajen t-shirt daban wajen suit daban wajen takalmi agogo daban kowanne wajen sa daban tasha ruwan mamaki lokacin da idonta ya sauka kan kayan hausawa ashe yaya Prince yana da kayan hausawa gasu dayawa ma hannun ta har rawa yake wajen fito masa da jumpa da wando na wata dakakkiyar shadda mai bala'i tsada da kyau fari tas, chikin sauri ta zaɓo masa farar takalma da dangareren agogon diamond ta fito ta ajiye masa saman gado ta ta koma saman sofa ta zauna.


After 45mins


Ya fito ɗaure da towel a kugun sa kallo ɗaya yayiwa kayan da ta ajiye masa a saman gado ya kawar da kansa kai tsaye ya wuche gaban mirrow ya fara gyara gashin kansa duk abun da yake tana zaune tana satar kallon sa bayan ya gama gyara lallausan bakin gashin kan sa ne ya shafa body lotion nashi masu kamshi da tsada sanna ya wuce dressing room nashi jim kaɗan ya fito shirye chikin wando 3quarter fari da singlet fari tas ya ɗauki laptop nashi dake saman table ba tare da ya kalli in da take ba ya fice daga ɗakin 


jiki ba kwati ta miƙe tazo ta kwashe kayan da ta fiddo masa da su ta mai da dressing room ɗin ta fito ta wuce wajen hutawar sa na chikin ɗaki



Gaisuwa da jinjina gareku yan Duk Karfin Izzata paid group Allah ya bar zumunci ina muku fatan alkhari ina matikar miko godiya gareku masu min comments ina magana ne akan yan duk karfin izzata comments section group ina jin daɗin comments naku ina godiya da muku fatan alkhari, masumin addu'oe ina godiya sosai Allah ya saka muku da gidan aljan na, wayan da basa min comments kuma ina gaishe ku Allah ya barmu tare ina kaunar ku love u all lodi lodi


💋Duk Karfin Izzata 💋




💖The Talent Troupe Writer's 💖



    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



💋I Hate you masoyiya gidan Aunty  lodi lodi💋


💋Aunty sadeeya ina kaunar ki lodi lodi💋


💋Mum sayyid ke kam naki kaunar na daban ne love u lodi lodi 💋


Book 2


Page 22



Uk 1am 


Tana kwance saman katafaren gadon sa ta kasa barci duk bayan minti ɗaya sai ta duba time shiru shiru Bgs bai dawo ba tun abun baya damun ta har ta fara shiga damuwa miƙewa tayi zaune saman gadon tana tunanin ina ya tafi Allah dai ya sa lfy tun da sukazo gidan nan bai taɓa wuce 12:10am a waje ba shin me ya daɗar da shi yau, gajiya tayi da zama ta miƙe tsaye ta fara kai kawo tunawa tayi ɗazun ta kalli waya a saman table ɗin da yake ajiye ta kardu da system nashi da sauri ta nufa wajen tana addu'ar Allah ya sa akoi sim a chikin wayar,hannun ta har karma yake wajen ɗaukar wayar ta kunna haske screen ɗin,wani Cool murmushi ta saki lokacin da ta ga akoi sim a chiki already ta haddace number sa a kai chikin sauri ta shigar da number ɗin sa chikin wayar burinta kawai ta kira shi batayi tunanin me zai je ya dawo ba, sau biyu tana kiran wayar sa bai ɗaga ba sai a na uku ya ɗaga tattara nitsuwar ta tayi gaba ɗaya chikin sanyin murya tace "ina wuni yaya Prince" shiru yayi na ɗan lokacin kafin yace "me menene!? "Babu komai daman naga baka dawo bane har yanzu shine nace.... Bata kai karshen maganar ba ya daga tar da ita ta hanyar chewa "kawomin black tea ɗakin bincike" "yaya Prince ban san ɗakin ba ai"guntun tsaki yaja kafin yace "ki fito palo awajen da ake ajiye remote ki duba zakiga farin remote ki ɗauka ki sai ta sama ki dan na open stair case zai sauko sai ki haura ina wajen" yana gama faɗin hakan ya katse kiran, murmushi ta saki kafin ta ajiye wayar ta fice daga ɗakin


Kitchen ta nufa ta haɗa masa black tea kamar yadda ya buƙa ta ta dawo palo kamar yadda ya sanar da ita haka tayi, tasha ruwan mamaki lokacin da ta ga wani ɗan siririn stair case na saukowa bayan ta danna remote,mutun ba zai taɓa zaton akoi wani abu a saman nan ba wai shi stair case tsoro hawa taji dan kar ta hau ta makale amma da ta tuna yaya Prince ɗin ta na wajen sai ta samu kwarin guiwa, 

Chikin zafin nama ta haye saman stair tana hawa stair case ɗin ya naɗe kansa da kansa 


wani katafaren ɗaki ne awajen mai chike da computers da na urori da ban daban gaba ɗaya ɗakin gauraye yake da hasken computers, yana tsaye gaban wata makekiyar desktop ya sanya wata na'ura a idon sa kamar glass sai aiki yake tika,tsayuwa tayi tana bin ɗakin da kallon kafin ta mai da kallon ta kansa sanye yake da yar gakeren wando wadda ta ɗame sa sosai babu riga a jikin sa da alama wandon ma dolece ta sanya ya sa dan kallo ɗaya zaka masa ka gane haka asalin kyakkyawar suran jikin sa ta bayyana gaba ɗaya hannayen sa da chinyoyin sa baki lallausan gashi ne a kwance awajen sai sheki yake kai kallon ta tayi saman ɗamtsen hannun sa daƙe murɗe dama dama wani mugun farinciki take a duk lokacin da ta kalli kyakkyawar bakin gashin dake kwance a saman faffaɗar kirjin, Cool murmushi ta saki lokacin da idon ta ya sauka a kan haɗaɗen bakin gashin kansa wadda ke baje har bayan sa kasan chewar bai ɗaure gashin ba ya sake ta har baya

duk da sanyin Ac dake ɗakin hakan bai hana shi zufa ba saboda Aikin da yake tika kusa da shi tazo ta tsaya tace "sannu da Aiki yaya Prince" bai an sa ba kuma bai juyo ba aikin sa yake sosai da alama aiki ne mai muhimmanci


Tana tsaye shi kuma yana ta aikin sa almost 10mins da zuwan ta sanna ya chire na'uran dake fuskar sa ya juyo kallon ɗaya ya mata ya ɗauke kai kayan barcine riga da wando a jikin ta fari tas masu laushi sai ɗan karamin hijabin da bai wuce kirjin ta ba ta sanya a kanta baki


ansan cup ɗin hannun ta yayi ya ɗora saman wasu takar du dake wajen chikin sanyi murya yace "wayace ki ɗauki waya har ki kirani? Banche duk wanda zaki kira sai kin sanar da ni ba!? Baya baya ta farayi tana girgiza kai tana addu'a a zuchiyar ta Allah ya sa kar ya bugeta,takowa ya farayi a hankali yana bin ta tana baya baya, "ba dake nake mana bane? Kasa magana tayi ta chigaba da yin baya tana girgiza yana bin ta kai har suka kure bango,runfa ya mata da faffaɗar kirjin sa chikin tsawa yace "bazaki bani amsa ba sai na ɓallaki"slowly ta ɗago kanta tana kallon saitin wuyar sa ta fara magana "daman naga baka dawo bane shi ya sa na kiraka amma kayi hakuri ba zan sake ba" har chikin ran sa yaji daɗin amsar ta dan duk yan uwan sa ba wanda ya taɓa damuwa ko ya kirasa awaya idan ya wuce lokacin dawowarsa ɗan garama Aryan daman shi duk abun da suke a tare suke duk kuma in da zasuje tare suke zuwa for the first time yau sister sa ta damu da bai dawo ba har ta kirasa awaya wow wanan abu yayi,afili kuwa ɗaure fuska yayi sosai chike izza yace "idan kika saƙe ɗaukan waya kika kira sai na hukun taki!" Ɗago kai tayi sosai dan ya fita tsawo sosai idan suna tsaye tana son kallon face na shi sai ta ɗaga kai sosai kwata kwata tsawon ta bazata wuche kirjin sa ba da kanta da komai 


Kallon face na shi tayi kafin tace "In Sha Allah ba zan sake ba amma dan Allah idan ba zaka dawo da wuri ba ka faɗamin kafin ka fita" abu guda ɗaya ne ke burgesa da yarinyar nan koda batayi laifi ba idan ka mata faɗa tana ansan laifin tace kayi hakuri bata damuwa wajen dole dole sai ta sanar da kai ba tayi laifi ba da tayi da bayayi ba zatache kayi hakuri bazata sake ba kuma tana kokarin taga ta kiyaye abun da kayi magana a kai, yana sane ba ita take faɗawa Ammi yana mata mugun taba amma da yace idan tasake faɗa sai ya bugeta duk da ba ita ɗin che ta faɗan ba bata nuna ba ita ɗin bace hasalima hakuri ta bashi ta ansa laifin da ba tayi ba


Shiru suka tsaya yana kallon face nata, sunkuyar da kanta kasa tayi tana jiran taji me zai che da ita gaba

 saukar hannun sa taji saman kanta zame mata ɗan karamin hijabin jikin ta yayi a jefar kasa shafa gashin kanta ya shigayi tare da jawota jikin sa, jin abun tamkar mafarki Hiyana take, sun daɗe a haka yana shafa gashin kanta kafin ya zame hannun sa daga kan nata ya ɗago habar ta suna kallon juna matso da face nashi yayi dai dai nata chikin sauri ta runtse ido kirjin ta na dukan uku uku kasa kasa yace "ki shirya gobe zan sanya a kira muku masu gyaran gashi" yana kai karshen maganar ya sake ta tare da juyawa ya koma wajen aikin sa ya ɗaukk tea ɗin da ta kawo masa ya koma saman sofa dake a ɗakin ya zauna,ya fara sha chikin nitsuwa


Juyawa tayi zata fita sai ta tuna da massage ɗin yaya Khalid in da yake chewa idan ya saura kamar kwana biyu alluran ya sake sa kirin ƙa yawan zama kusa da shi kina yawan yimasa magana ko da ba zai amsa ba domin awan nan lokacin duk karfin alluran ya ragu yana gab da karewa ne gaba ɗaya alokacin zai ɗan fara jin feeling kaɗan kaɗan,tuna hakan ya sanya ta koma wajen sofan da yake zaune ta na kokarin tsugunnawa kasa ya nuna mata gefen sa da hannu ba tare da yayi magana ba, nauyayyar ajiyar zuchiya ta sauƙe kafin ta zauna kusa da shi tana satar kallon sa ta kasan ido, kaɗan ya sha tea ɗin ya ajiye ya miƙe ya koma bakin aikin da yake yana miƙewa ta kwanta a wajen dan daman ta fara jin barci tana kwanchiya ba jimawa barci yayi awon gaba da ita


2am ya kammala aikin da yake gaba ɗaya ya kashe duk wani kayan wuta dake ɗakin nan take duhu ya gauraye ɗakin haske wayar sa ya kunna kasa kasa yace "tashi muje" shiru bata amsa shi ba tsaki yaja kafin ya nufi wajen da take kwance hannu ɗaya ya sanya ya ɗauke ta chak ya saɓata a kafaɗa ya nufi hanyar fita da ita sai da ya kai tsakiyar ɗakin ya danna remote stair case ɗin tayi kasa ya sauka yana sauka stair ta koma kai tsaye bedroom ya wuce,saman katafaren gadon sa ya shin fiɗe ta ya wuche ya nufi toilet wanka yayi chikin sauri yayi shirin barci dan dare yayi sosai, saman gado ya dawo ya haye tana kwance yadda ya kwantar da ita gefe ya kwanta ya karanto addu'oe in barci ya shafa sannan ya lunshe ido


Kamar jira take yana lumshe ido yana lumshe wa ta mirgino ta faɗo jikin sa slowly ya waro green eyes na shin karaf sai saman face nata, zuba mata ido yayi yana kallon ta barcin ta take chikin kwanchiyar hankali yauche rana ta farko da ya karewa face nata kallon, shafa nashi face ɗin yayi kafin yace "haka ne fa kamannin mu ɗaya da yarinyar nan" dawo da kallon sa yayi saman ɗan karamin bakin ta ya zuba mata ido zuchiyar sa na ingizashi akan ya sunbacheta ɗayan ɓangaren na zuchiyar sa yace "idan ka sunbace ta ka sunbaci wa keman?" da sauri ɗayan ɓangaren yace "ka sunbaci sister ka kuma zaka iyayin komai da ita a matsayin ta na sister ka, kawai ka ɗauke ta a matsayin abun rage kewar ka,shiru yayi sai tunaninnuka daban daban yake a zuchiyar sa amma ya rasa wanne ɗaya sai kama ji yayi ba zai iya jure kallon lallausan lips nata ba batare da ya sumbata ba


 slowly ya kai bakin sa saman nata da niyar ya sumbace ta amma sai ya zarce ya fara kissing nata ba tare da ya sani ba, sosai yake kissing nata tare da kara jawota jikin sa sosai duk abun da yake mata tana jin sa dan daman batayi barci ba da gangan ta faɗo jikin sa yaya Khalid ne ya rubuta mata a massage kar ta yarda ta rinƙa barci ba a jikin sa ba tarinƙa nuna masa kamar barci take ta mirgino jikin sa ta nuna kamar bata san ta faɗo jikin na shi ba,kara matse ta yayi sosai a jikin sa yana bata hot kiss tula tulan breast nata dake sokin sa a kirjin sane ya fara damun sa ɗan sassauta rungumar da ya mata yayi dan ya samu su ɗan raba jiki, kaɗan kaɗan yake jin feeling akan ta sai da yayi kissing nata mai isar sa sanna ya zame bakin sa daga nata tare da raba jikin su ya ɗan juya ya lumshe ido shi duk a tunanin sa tana barci bata ji me ya mata ba ita kuwa mutuwar kwanche tayi dan gaba ɗaya ya gama kashe mata jiki ya ruɗar da ita dannewa kawai take tunani ta shigayi anya zata iya biyewa shawarar yaya Khalid da yaya Aryan kuwa? Gaskiya wanna aiki ne mai wahala ba zata iya ba gaskiya sai dai su kawo wani shawarar da wanan tunani barci yayi awon gaba da ita, kusan tare barci ya ɗauke su 


KANO NIGERIA


Auty Amarya na kokarin fita bedroom nata dan lokacin chin abinci yayi tasan yanzu gaba ɗaya su Abba sun haɗu a palo dai dai zata fita wayar ta dake bedside drawer tafara rigging kamar bazata je ta ɗauka ba sai kuma ta fasa ta koma taje ta ɗauki wayar sunan hajj sadiya che ta bayyana saman screen ɗin wayar zama tayi a bakin gado kafin tayi picking call ɗin tare da manna wayar a kunnen ta


Daga ɗayan ɓangaren hajj sadiya tace "Hello hajj ya hajara Ykk"dogon numfashi Aunty Amarya taja kafin tace "lfy Ykk" "Alhadulillah daman nakira na sanar da ke ne yanzu gagarabadau ya mutu sai dai na kaiwa malamina dake bayalsa ya yi mana aikin Farida da Aisha" miƙewa tsaye Aunty Amarya tayi tare da dafe kirji chike da raza na tace "yaushe ya mutu!? "Yanzun nan gani nan ma a kofar gidan sa yanzu baafi minti ɗaya ba"komawa Aunty Amarya tayi ta zauna gaba ɗaya jikin ta ya mutu tama rasa me zata che wa haj sadiya "haj ya hajara ina zulaihat ne? Tun shekaran jiya bata kirani awaya ba itama malamin mu na Niger ya kusa kammala aikin ta tsakanin ta da Safras"tsaki Aunty Amarya ta ja kafin tace "zulaihat bata koma wajen ki ba ai ni tun shekaran jiya da na ganta da safe ban sake ganin taba na yi tunanin ta gaji da zama da nine ta koma wajen ki ai" "aa zulaihat bata dawo waje naba kai amma wanna yarinyar yanzu a gidan naki ma sai data fita yanzu tana chan kila wani saurayin nata tabi yarinya kwata kwata bata jin magana ni Allah yasa malamin nan ma ya gama aikin nan da wuri mu sa mu ayi auren nan kila idan ta shiga gidan Safras ɗin ta rage yawon banzan nan,barima na kira layin ta dan uban ta koma ina take ta wuce ta dawo" guntun tsaki Aunty Amarya taja dan ita gaba ɗaya yanzu haushi ma suke bata daga zulaihat ɗin har Haj sadiyar "haj sadiya sai munyi waya yanzu zanje palo muyi breakfast ne kowa ya hallara saura ni zamuyi waya anjima" tana gama faɗin hakan ta katse kiran ba tare da ta jira amsar haj sadiya ba mayar da wayar tayi saman drawer gefen gadon ta miƙe ta fice daga ɗakin tana mai bakin ciki mutuwar gagarabadau


Da sallam ɗauke a bakin ta ta shiga palon Abba gaba ɗaya wayan da suka rage a gidan suna zaune saman table diyana na zaune kusa da Aryan ɗin ta tayi shiru ta kasa chin abinci zama Aunty Amarya tazo tayi a kujerar kusa da Abba tana harara Aryan da diyana


 "my diyana kici abinci mana" chewar Abba yayi maganar yana kallon diyana,sai lokacin Aryan ya ɗago kai tare da ajiye wayar sa a gefe saman table ɗin ya jawo plate na abincin nata ya ɗauki spoon ɗin ya ɗibo chips ɗin ya kai mata bakin ta, shiru tayi bata buɗe baki ba kuma bata ɗago ba tana kallon kasa, mai da spoon ɗin yayi chikin plate ɗin ya ɗan rungumota da hannu ɗaya yana faɗin "my jidda menene kuma....bai karshen maganar ba yaji ta sake masa jikin ta gaba ɗaya a jikin sa kokarin faɗuwa take dan bai riƙe ta da kyau ba chikin zafin nama ya rikota da kyau yana faɗin "my jidda lfy me ya faru" miƙewa Abba yayi yana faɗin "suma fa tayi Aryan" tun Abba bai gama rufe baki ba Haidar ya miƙe da sauri ya nufi fridge ya ɗauko ruwa, ɗaukan ta Aryan yayi chak suka koma tsakiyar palo ya shinfiɗe ta saman karpet Haidar ya miƙo masa ruwa, chikin sauri ya balle bakin robar ruwan ya tarbo a hannu ya fara shafa mata a face nata gaba ɗaya su Ammi sun kewaye su suna jiran farfaɗo war ta zama saman sofa Abba da Aunty Amarya su kayi Ammi da Ummi kam sun kasa zama suna tsaye Omar Haidar suma suna tsaye,sai kwaɓe fuska Aunty Amarya take


Sau uku Aryan na zuba mata ruwa amma shiru bata farfaɗo ba sai a na huɗun ne taja  dogon numfashi tare da sauke ajiyar zuchiya tun bata buɗe ido ba ta fara sambatu "Aunty farida yaushe ne jirgin mu zan tashi wlh na kosa na ga su hiyana ina kewar yaya Aryan kin san me Aunty farida ina zuwa gida Ammi zan fara runguma sai yaya Aryan sai kuma hiyana da Aunty Zahra aa na manta Ammi ce first sai Abba tukun nan yaya Aryan" shiru palon yayi suna sauraron sambatun diyana Allah sarki wato shine maganar ta na karshe tana cikin hayyacin ta lokacin guda Abba yaji idon sa ya chiwo da kwalla ba karamin tausayi diyana ta basu ba,mutun ya zauna chikin fitar hayyaci ba karamin abu bane, amma Alhadulillah dan da alama ta dawo hayyacin ta tun da har tana iya sambatu da sunayen yan gidan


Ji Aryan yayi ba zai iya chi gaba da jin sambatun nan nata ba tana tayar masa da hankali hannu ya sanya ya shafa fuskar ta tare da matsowa kusa da ita ya riƙe hannun ta ɗaya chike da kaunar ta ya fara magana "my jidda buɗe idon ki kallemu ai tun ɗazun jirgin naku ya iso gida" jin muryan Aryan ya sanya ta waro blue eyes nata da sauri tare da miƙawa zaune tana binsu da kallo ɗaya bayan ɗaya miƙewa tayi da sauri ta rungumi Ammi tana murmushin tana faɗin "Ammi nayi kewar ki daman na faɗawa Aunty farida muna isa ke zan fara runguma" sosai Ammi ta rungume itama tana faɗin "my diyana nima nayi kewar ki sosai amma yanzu dai duk bamu ya kamata ki fara runguma ba mijin ki ya kamata ki fara nunawa farimcikin ki dan ya fimu bukatar ganin hakan" turun diyana ta tsaya chike da mamaki tace "Ammi miji kuma yaushe na samu miji" Abba ne ya ansa zanchen da chewa "Eh my daughter mijin ki" sakin Ammi tayi ta kariso wajen Abba tana faɗin "Abba wanene kuma mijin nawa? Da hannu Abba ya Nuna mata Aryan dake tsugunne ya kasa mikewa dan gani yake kamar har yanzu bata dawo dai dai ba a wani bangare na zuchiyar sa kuwa farincike yake yana godewa Allah da dawowar matar sa hayyacin ta


Kallon sa diyana tayi kafin ta ɗago ta kalli sauran jamaar palon chikin nitsuwa tace "Abba ni yaya Aiman nake so ba yaya Aryan ba da yaya Aiman mukayi alkawarin Aure ba yaya Aryan ba" tirkashi gaba ɗaya zuba mata ido jama'ar palon sukayi Aryan jin kalaman nata yake tamkar ana zuba masa garwashi a zuciya ashe Aiman yayi gaskiya shi diyana ke so chije lips nashi yayi lokaci guda idon sa ya sauya jijiyoyin kansa suka miƙe huci ya fara yi kamar wani zaki diyana ta haɗa masa zafi biyu lokaci guda na farko ta tuna masa da Aiman na biyu tace ba shi take so ba zuciyar sa zafi yake masa jiyake tamkar zata fasa kirjin sa ta fito waje,chikin zafin nama ya miƙe yana kokarin barin palon da sauri Abba ya dakatar da shi ta hayyar riko hannun sa yana faɗin "koma ka zauna" ba musu ya koma saman sofa ya zauna tare da dukar da kai kasa umarni Abba yayiwa su Ammi akan su zauna zama sukayi gaba ɗayan su, saman sofas


"Kai Omar kaje ɗakin Aryan zakaga wata jaka baka mai ɗan girma ka kawomin" chewar Abba da sauri Omar ya juya ya fice daga palon 

  Dawo da kallon sa Abba yayi kan diyana dake zaune kusa da Ammi ya fara magana "my daughter kiyi hakuri da Auren da na miki ba tare da na tambayeki ba, abu na gaba Allah ya yiwa Aiman rasuwa inason ki anshi Aryan a matsayin miji domin da Aryan da Aiman duk abu ɗaya ne kuma Aryan ya riga Aiman fara son ki kema kuma Aryan ki ka fara so ba Aiman ba nasan kinche Aiman kike so ne ba dan komai ba sai dan alkawarin da kika masa akan zaku yi Aure nasan da kin san Aiman ya rasu ba zaki che hakan ba,ina jinjina miki da kokarin chika alkawari da ki kayiwa Aiman duk da ba shi kike so ba" shiru palo yayi ba abun da kakeji sai kukan diyana kuka take sosai kukan da take ne ya sanya Aryan ɗagowa baya san kukan ta ko kaɗan idan tana kuka zuciyar sa zafi yake masa 


Chikin kuka tace "Abba dan Allah ka chemin wasa kake yaya Aiman bai rasu ba wlh na yarda yaya Aryan nake so ba yaya Aiman ba pls kucemin wasa ne yaya Aiman na ɗakin sa" kuka take sosai kakar ranta zai fita kasa jurewa kukan nata Aryan yayi ya miƙe ya dawo kujerar kusa da tasu ya zauna chikin kulawa ya fara magana "my jidda ya isa kukan nan kiyi shiru" "yaya Aryan kai ma ka yarda yaya Aiman ya rasu kenan? "My jidda dole na yarda dan ba'a wasa da mutuwa yanzu dai ki dai na yin maganar kinji idan ba haka ba zaki sanya zuciya ta ta fashe" rage sautin kukan nata tayi dai dai lokacin Omar ya shigo hannun sa ɗauke da jakar da Aryan ya bawa diyana tsaraba lokacin da ya dawo makka


Ansar jakar Abba yayi ya buɗe ya fido da abubuwan dake chiki wayan nan Box guda biyu da Aryan ya ɓuye bai nunawa diyana ba Abba ya ɗauko ɗan babban ya fara buɗe wa, wani dangareren sarkan gold ne wanda ya ansa sunan shi gold ne awajen,mai matukar kyau da tsada sai ɗaukan ido yake ɗago kai Abba yayi ya kallin diyana da ta kwantar da kanta jikin Ammi tana kuka kasa kasa "my daughter ga sadakin ki 100m shine kuɗin sadakin ki daga mijin ki" hannu Ammi ta sanya ta ansa ta sanyawa diyana a tafin hannun ta tana faɗin "an sa ki gani my diyana" kuka kawai take taki kallon sarkan buɗe ɗayan kwalin Abba yayi ya miƙawa Aryan ansa Aryan yayi ya fito da wasu kananan Fararen box masu bala'i kyau daga chiki buɗe ɗayan yayi dan kareran diamond ring ne wadda ya amsa sunan sa diamond sai kyalli yake yana ɗaukan ido ring ɗin ɗauke yake da harafin A ajikin sa ta tsakiya ajiyewa yayi a gefe ya ɗauko ɗayar box ɗin ma ya buɗe shima ring ne irin ɗaya da wan da ya buɗe da farko komai nasu ɗaya sai dai wanan ɗauke yake da harafin D a jikin sa ɗago kai yayi ya kalli diyana dake ta faman kuka kasa kasa yace "my jidda tashi ki zo"tashi tayi tazo gaban sa ta tsaya dan saman sofa mai zaman mutun ɗaya yake zaune hannu ya sanya ya nuna mata saman chinyar sa akan ta zauna satar kallon su Abba tayi kasa kasa yana kallon chikin idon ta miƙewa Abba yayi yana faɗin "zama chikin turawa ya ɓatamin ƴaƴa basa kunya ta yanzu kwata kwata" ya kai karshen maganar tare da fice palo chikin sauri su Ammi suka bi bayan sa taɓe baki Haidar yayi ya fice shi da Omar suna mamakin yaya Aryan


Aryan Kamar jira yake su Abba su fita ya jawota jikin sa yana faɗin "my jidda ya isa kukan nan haka kwantar da kanta tayi saman kirjin sa kasa kasa tace "yaya Aryan kukan ne ai yaki tsayawa" hannu ya ɗaura saman face nata yana goge mata hawaye yana faɗin "to ya isa karki bari hawayen ya sake fitowa kinji? Gyaɗa masa kai kawai tayi ta kara lafewa a kirjin sa hannun ta ya riƙo ya sanya mata diamond ring mai tambarin harafin A sanan ya miƙa mata mai tambarin harafin D yace ta sanya masa ansa tayi ta sanya masa a ya tsan sa na kusa da karamin ba karamin kyau ring ɗin ya musu ba kamar dan su akayi shi  

Kasa kasa da murya kamar mai raɗa yace "my jidda tashi muje na baki abinci" maƙe kafaɗa tayi chikin shagwaɓa tace "aa na koshi yaya Aryan" jan karan hanchin ta yayi chikin wasa yana faɗin "idan baki chiba zan miki Allura" chikin sauri tace zanci to amma kaɗan" ba tare da ya sake magana ba ya miƙe ya saɓata a kafaɗar sa tana faɗin "yaya Aryan dan Allah ka sauke ni zan tafi da kafana" bai tan ka taba ya wuche ya ɗauki Box na sarkan sadakin ta da sauran kayan ya fice daga palon kai tsaye part na shi ya wuce



Masu karatu mu damalmale da ku a soyayyar Habibi da jiddan sa gobe idan mai dukka ya kai mu su habibi yau abun nema ya samu 😹😹


Ina muku fatan alkhari masoyana masoyan Duk Karfin Izzata fatan Allah ya chika muku burin ku na alkhari

 

Ina miko gaisuwa da jijjina gare ku


 Aunty Asma'u

Aunty Hauwa'u

Maman Twins 

My mum

Dr Aisha

Aisha

Hauwa'u yar adamawa jinin yola

Sister Halima

Sister Deeja

Aunty Amira

Nana farida

Deenat Ahmad

Maman Amir

Hafsat Rabi'u Abubakar


Da duk sauran wayan da ban samu daman kiran sunan su ba ina godiya ina ganin comments na ku ya sanyani farimciki da nishaɗi yana rage min kishin hiyana da nake ki dan na lura hiyana ta fara shisshigewa masoyina 🥲



Pls a bani hot🔥 comments


💋Duk Karfin Izzata 💋




💖The Talent Troupe Writer's 💖



    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*



Maman Shureim gaba ɗaya wanan page ɗin na kine more love 🥰




Book 2


Page 23



Uk


4:40am ya farka daga barci slowly ya waro idon sa waje kyakkyawar face nata ya fara chin karo da shi ba karamin kyau hasken blue light na ɗakin ya ma face nata ba, barcin ta take chikin kwanciyar hankali ya ɗan ɗauki mintoci yana kallon face nata kafin ya miƙe zaune tare da zuro kafafun sa kasan kagon gently ya miƙe ya fara tafiya toilet ya nufa brush yayi sannan yayi wanka ya fito ya shirya chikin fara jallabiya ya fice daga ɗakin ya nufi masallaci


Yana fita ba jimawa ta farka da kyar ta iya buɗe idon ta dan barci bai ishe taba kiran Sallah ne ya tashe ta mikewa tayi ta nufi toilet jim kaɗan ta fito ɗaure da towel jallabiyar sa ta sanya ta sanya karamin hijabi tayi sallah zama tayi saman dadduma bayan ta idar da sallan ta fara yiwa diyana addu'ar Allah ya bata lfy sai karfe 6am dai dai ta tashi daga kan daddumar ta naɗe ta mai da mazaunin sa 


Toilet ta fara wanke wa kafin ta fito ta gyara masa ɗakin tsab ta sanya wani daddaɗar turare ɗaki mai bala'i kamshi sai da ta gama komai sanna ta wuce dressing nashi ta chire masa jallabiyar sa ta ɗaura towel ta dawo ta tsaya a gaban mirrow kallon kan ta tayi sosai kafin tace "Allah sarki yaya Prince wlh yanzu zan ɗaura ɗamarar ya kar ka a gidan nan domin son ka yana neman halakani dole nayi amfani da shawarar Aunty farida, da wanna tunani ta fara shafa body lotion nashi masu kamshi da tsada bayan ta gama ta nufi trolley ɗin ta sosai ta shiga wargaza kayan nata tana neman kayan da sukafi lallacewa wadda idan ka sanya zatayi kama da karuwar gaske koma abun da ya fi karuwa chan kasan babban trolley ta samu wasu wanduna da ba zasu wuchi chinyar taba da yan rigunan su masu kama da singlet ɗaga rigar tayi tana kallon rigar ba zata wuci chibiyar taba murmushi tayi ta mai da ta ajiye tana faɗin "wanna sai da daddare" kara watsa kayan tayi sosai wani shegen wando ta sake chin karo da shi shima ba zai wuchi guiwar ta ba sai dai shi rigar sa zata saukar mata zuwa marar ta da rigar da wandon duk jikin su robane, miƙewa tayi da su a hannun ta tana murmushin chikin sauri ta sanya su tanayi tana sanyawa Zahra albarka da addu'ar Allah ya bata baby mai kyau kamar yaya Khalid ɗin ta, sai yau taji daɗin kayan da Zahra ta zaɓa mata,  sosai kayan suka kamata sunfitar mata da ainihin surar jikin ta ba karamin kyau tayi ba ta zama kamar waruwar gaske


bayan ta gama sanya kayan ta kwashe wayan da ta fitar ta mai da chikin trolley ɗin sanna ta nufi gaban mirrow wow ita da kanta tasan tayi kyau sai dai mugun kunya take ji yayay Prince yazo ya ganta a haka tara gashin kanta tayi ta ɗaure a tsakiya da gangan ta ɗauki perfume nashi ta sanya a jikin ta dan ta lura idan ta taɓa wani abu nasa hakan yana sa yazo jikin ta da niyar hukun tata saman gado ta koma ta kwanta tana tunanin ya kamata a che ya yaya Prince ya dawo yanzu, bata kai ga rufe tunanin nata ba sai gashi ya shigo kallon ɗaya ya mata ya kau da kai ya wuce ya nufi toilet har ya kai bakin kofar toilet ɗin ba tare da ya juyo ya kalleta ba kasa kasa yace "ki fitar min da kayan sawa da suka dace da ni" yana kai karshen maganar ya shege toilet ɗin tunani Hiyana ta farayi ki fitomin da kayan sawa da suka dace da ni kenan yana nufi wanda na fitar masa jiya basu dace da shi ba kenan? to ni ya za'ayi in san wan da suka dace da shi kai dole na tambayi Aunty farida ta faraɗamin wasu kayane sukafi dacewa in rinƙa fitar masa idan ya buƙaci dana fitar masan da wanna tunani ta miƙe ta shiga dressing room ɗin,wandon jeans baki da t-shirt ash ta fiddo masa da shi ta ɗaura saman gado ta wuce kitchen dan ɗauko masa breakfast 


lokacin da ta dawo ɗakin har ya fito yana shiryawa godiya tayiwa Allah da ya sanya tafita kafin ya fito ba dan haka ba da zata iya sumewa dan shi yaya Prince ba ruwan shi bai san kunya ba zai iya shiryawa ma a gaban ta,bakaramin daɗi taji ba ganin yau ya sanya kayan da ta zaɓa masa


saman table ta ajiye masa trey mai ɗauke da kayan breakfast ɗin,tana kokarin zama saman sofa sai ta tuna massage ɗin yaya Khalid in da yake chewa ta rinƙa taya bgs sanya kaya da sauri ta fasa zamar ta miƙe ta karisa wajen sa dai dai lokacin yana sanya buttin ɗin rigar, ba tare da tayi magana ba ta sanya hannu chike da tsoro kirjin ta na dukan uku uku ta fara tayashi sanya wa, kasa kasa yake satar kallon ta mamaki ne ya kama shi wato yarinyar nan ta dai na tsoron sa kenan,amma duk da hakan ya ji daɗi sosai har chikin zuciyar sa da ta taya shi sanya buttin ɗin afili kuwa ɗaure fuska yayi chikin tsawa yace "ke me haka!? Chikin sauri ta chire hannun ta daga saman rigar nashi da cool voice tace  "kayi hakuri ba zan sake ba" ko kallon ta bai sake ba ya chi gaba da sanya buttin ɗin sa bayan ya kammala ne ya wuce saman sofa mai zaman mutun uku ya zauna da sauri ta karisa wajen ta fara sarving na shi sai da ta gama komai ta tura masa gaban sa sanna ta tsugunna chikin girmamawa tace "yaya Prince dan Allah ka kiramin Aunty farida" da hannu ya mata nuni da wayar sa dake saman bedside drawer ba tare da yayi magana ba miƙewa tayi ta ɗauko wayar ta dawo ta miƙa masa tare da ɗan tsayawa daga gefe layin Aunty farida ya kira wayar na fara ringing ya miƙa mata


Ansar wayar tayi ta nufi kofar fita dan ta koma palo bata son yaji me zatace tsawa ya daga mata wadda ya sanya ta juyowa ba shiri "in zaki je!? "Palo zanje" ta bashi amsa chikin tsoro batare da ya kalli in da take ba ya mata nuni da hannun sa akan ta wuce wajen hutawar sa tayi wayar achan,ba musu ta wuce ta nufi wajen already Aunty farida tayi picking call ɗin tun ringing na farko duk abun da ya faru a kunnen ta ya faru tana jin su, zaman saman sofan dake wajen hiyana tayi kafin ta manna wayar a kunnen ta ta fara magana


"Hello Aunty farida in kwana"  "my Hiyana kina ji yanzu ba gaisuwa zamuyi ba kin ga wayar sa ne kuma lokacin tafiyar sa wajen Aiki yayi kawai muyi abun da ke gaban mu yanzu wani chi gaba aka samu"shiru hiyana tayi tana ɗan muku muku bazata iya faɗaqa Aunty farida chewar Bgs yayi kissed nata ba,jin tayi shirune ya sanya Aunty farida tace "my hiyana karki ɓoyemin komai ki faɗa min da wuri kinga bamu da time ko, sunkuyar da kanta kasa kayi tamkar Aunty farida na gaban ta chike da jin kunya ta fara bata lbr duk abun da ya faru tsakanin ta da bgs,murna sosai Aunty farida tayi kafin tace "yanzu bari na faɗa miki kayan da ya dace kirin ka bashi da lokacin da suka dace idan ya dawo aiki kinga yana bukatar ya huta ya sha iska to wannan lokaci kananan kaya zaki fitar masa dan su yake buƙata idan ya shiga wanka da daddare kiyi sauri fitar masa da kayan barci masu laushi kuma Prince ya fison abu fari komai nashi farine yana son kalan fari sosai sai ki kula da wanna ma idan da safene to kayan Aiki zaki fitar masa idan kuma ranar weekend ne to ki karanche sa shin yana fita weekend ne idan yana fita to kaya masu kyau da tsada zaki fitar masa irin jeans da t-shirt ba manyan kaya ba aikema ranar kinyi wauta Prince baya sanya kayan hausawa idan ba dole ba, abu na gaba idan kuma baya fita weekend to jallabiya zaki fitar masa sanan ki rinƙa rigasa tashi sallar asuba dan idan ya shiga wanka ki fiddo masa da jallabiya da zai sanye yaje masallaci,yanzu dai sai mu bari haka sai anjima zan kira ku ta wayar Auta akoi wani shirin da zamuyi kuma ki dage akan shawarar Khalid da Aryan yanzu ki mai da masa da wayar sa dan naga lokacin ya tafi zaije wajen aikin sa kar kije kiyi laifi rike masa waya da kikayi" miƙewa tsaye tayi kafin tace "to Aunty farida na gode sosai" "ba sai kin min godiya ba ke dai ki chigaba da yin abun da na faɗa miki In Sha Allah mun kusa nasara" a chikin zuchiya ta amsa da amin tare da chiro wayar daga kunnenta bata iya komai a wayar san nan ba dan haka bata katse kiran ba ta mai da masa da wayar yana zaume saman sofa kamar yadda ta bashi haka ta dawo ta same sa kusa da shi ta zauna tare da miƙa masa wayar tana faɗin "gashi yaya Prince Nagode" an sar wayar yayi tare da miƙewa ya fice daga ɗakin,bin bayar sa da kallo tayi har ya fice, tana kokarin miƙewa sai gashi ya dawo ɗakin a tsakiyar ɗakin ya tsaya tare da miƙa mata hannu sa alamar tazo ta ansa miƙewa tayi chikin sauri ta kariso wajen sa sim card nata ya miƙa mata tare da faɗin "now zaki iya kiran kowa sister ki ta dawo dai dai" yana kai karshen maganar ya juya chikin sauri tace "yaya Prince to dan Allah kasamin kati awayar" ba tare da ya juyo ba yace "akoi card a chiki" "to yaya Prince dan Allah ina neman wata alfarma ma" sai lokacin ya juyo yana kallon ta tare da dakatawa da tafiyar da yake takowa tayi a hankali tazo kusa da shi chikin sanyi murya tace "yaya Prince ina son abubuwa da ɗan dama ina son perfume ina son kayan sawa ina son...sai kuma tayi shiru ta fasa faɗe, kallon ta yayi from head to toe kafin yace "wayace ki sanya min perfume na? Waro ido waje tayi tana nadamar tambayar sa da tayi yanzu gashi ta tonawa kanta asiri, harara ya wurga mata kafin ya sake chewa "ki shirya muje" yana kai karshen ya juya "yaya Prince bani da kayan masu hankali a chikin akwatin wanda zan sanya na fita" "ki sanya jallabiya ta" ya kai karshen maganar tare da ficewa tsalle ta buga tana dariya da sauri ta wuche dressing room nashi ta ɗauko jallabiyar sa ta sanya jallabiyar ya fi karfin ta har jaa yake a kasa sosai itakam bata damu da yawan da jallabiyar ya mata ba sai murna take ta fito daga ɗakin baya palo dan haka sai ta wuche ta nufi harabar gidan 


Yana zaune chikin motar sa sunyi reading tafiya da alama ita suke jira   tsayuwa tayi ta rasa wani mota zata shiga chikin sauri Abdol ya buɗe motar ya fito ya buɗe mata gidan baya in da Bgs ke zaune,satar kallon sa tayi ta kasan ido taga ko ya kalli abun da Abdol yayi kuwa ganin ko kallon in da suke bai yi bane hankali sa na kan system dake saman chinyar sa, hakan ya sanya ta tako jiki ba kwari ta shiga kusa da shi ta zauna tana jiran taji me zai che rufe motar Abdol yayi ya buɗe gidan gaba ya shiga mazaunin driver ya tayar da motar da matsanancin gudu suka bar gidan 


 wani katafaren shopping mall suka shiga bayan sunyi parking Abdol ya fito ya buɗewa Bgs ɓangaren sa sanan ya buɗe wa hiyana,kusan a tare suka fito sai kallon wajen take tana satar kallon sa gaba yayi ta bi bayan sa Abdol ya rufa musu baya tun kafin su shiga chikin wajen ya sanya face mark a face na shi


Suna shiga chikin shopping ɗin Abdol yayi saurin ɗauko masa kujera ya zauna tsayuwa hiyana tayi kusa da shi dan ita gaba ɗaya wajen ma tsoro yake bata da ɗan tsawa Bgs yace "ki wuce kije ki ɗauki abubuwan da kike bukata mana kina ɓatamin lokaci!" Tsuke fuska tayi kafin tace "ni wlh yaya Prince tsoron wajen nake ji ba zan iya zuwa ni kaɗai ba sai dai ka rakani" a sukwane ya ɗago kai yana kallon ta lokacin guda taji numfashi ta ya tsaya dan irin kallon da ya mata tsoro take kar yace an fasa sayan komai su koma gida,kallon ficekar hiyana Abdol yayi kafin ya juyo ya kalli Bgs chikin girmamawa yace "sir let me  escort her tun da tana tsoro" wani mugun kallo Bgs ya wurga masa wadda ya sanya shi juyawa ba shiri ya ɗauke kansa daga garesu ya mayar yana kallon kofar shigowa,miƙewa bgs yayi yana faɗin "wuce a mai daki gida tun da ba sayyayyar zaki yi ba" yayi maganar tare da kama hanyar fita chikin sauri ta riko hannun sa tana faɗin "dan Allah yaya Prince kayi hakuri ka rakani karkace mu koma wlh ina bukatar kayan ne" ta karisa maganar kamar zatayi kuka juyowa yayi ya kalleta kafin ya saukar da kallon sa kan hannun sa da ta riƙe ganin hakan ya sanya ta sake masa hannun sa da sauri chigaba yayi da tafiya har ya fice daga wajen,tsayuwa tayi a ranta tana faɗin "yau zan gani rashin imanin ka ya kai ka iya tafiya ka bar ni a nan ne ko kuma akoi sauran imani a zuciyar ka kuma wlh ko kasheni zakayi bazan fita shopping ɗin nan ba har sai mun yi sayayyan nan bare ma ba abun da ka isa kamin yanzu dan Ammi ta sanar dani bazaka kara buguna ba wlh yau sai nayi maganin ka sai ka sauke girman kan nan naka yau" tana tsaye tana kallon su ta chikin glass har suka tada motocin su suka fice daga shopping ɗin waro ido waje tayi tana kallon su har suka kurewa ganin ta hawaye ne ya fara gangarowa a kan kuncin ta nan take tafara na damar dama bata biyewa zuchiyar taba da ta bishi sun tafi ta hakura da sayayyar yanzu ya zatayi tayiwa mijin ta laifi yayi magana ta ki bin maganar sa wai menene ya shiga kanta wayyo Allah" chikin kuka ta sanya hannu a aljihun jallabiyar jikin ta ta chiro wayar ta ta kira layin yaya Khalid bugu ɗaya ya ɗaga chikin kuka ta sanar da shi abun da yake faruwa dariya Khalid yayi kafin yace "kiyi sauri fitowa daga wajen ki ɓuya ta inda ba wan da zai ganki ganinan zuwa dan ina da tabbacin zai aiko a ɗauke ki amma bari muyi wasa da hankalin sa kaɗan" haka ko akayi chikin sauri ta fito daga wajen kamar yadda Khalid ya umarce ta ta boye ta bayan wani hospital dake kusa da wajen, bata fi 10mins da tsayuwa a wajen ba sai ga motar yaya Khalid,kiranta yayi awaya akan ta fito su tafi da sauri ta fito har tana haɗawa da gudu ta shiga motar Khalid suka bar wajen suna tafi ba jimawa sai ga Abdol ya dawo shi kaɗai a chikin mota yazo ɗaukan ta chikin shopping ɗin ya shiga batanan tambayar mutanen wajen yayi suka sanar da shi ta fita tun ɗazun juyawa yayi ya koma wajen motar sa ya ɗauko waya ya fara kiran layin Bgs sau biyu yana kira Bgs bai ɗaga ba sai a na uku ne ya ɗaga murya har rawa yake Abdol yace "sir madam fa bata wajen ta fita ta tafi" daga tsayan ɓangaren Bgs ya ja tsaki kafin yace "to ina ruwa na ka dawo ka chigaba da aikin gaban ka" yana gama magana ya katse kiran,shiru Abdol yayi yana tunanin hali irin na ogan sa wani lokaci abun ma mamaki yake bashi mutun ne kamar ba mutun ba bazaka gane me yake so me baya so ba yanzu fa shi yache nazo na ɗauko yarinyar nan amma danache bata nan ya nuna halin ko in kula bayan kuma kallo ɗaya zaka masa kasan ya ɗauki yarinyar da mahimmanci kai Allah dai ya shiryamin oga na amma gaskiya zan so ganin ya wanna wasan nasu zai kare shida sister nan tasa Allah ya sama kar a ganta har dare muga ya zaiyi dolene ma yaje neman ta ko dan iyayen su, da wanna tunani Abdol ya shiga motar sa ya bar wajen 


to masu karatu mu koma Nigeria muga me sukeyi kafin mudawo kila yaya Khalid ya dawo mana da hiyanar mu


Kano


Zaune take saman sofa a palon habibin ta tana buga game da wayar sa ta sha kwalliya sosai jikin ta na sanye da dogiwar riga abaya pink color kanta babu ɗan kwali ta saki gashi har gadon baya tana taunar chewing gum tayi nisa chikin game da take bugawa kamar daga sama aka fisge wayar daga hannun ta a zafafe ta ɗago kai ganin yaya Aryan ne ya sanya ta turo ɗan karamin bakin ta tana faɗin "kai yaya Aryan me haka ne dan Allah" hararar wasa ya wurga mata kafin yace "wai ke baki da Aiki sai buga game to ki tashi kije ki ɗauki Kur'ani ki fara karatu zanje na duba wata criminal ina dawowa ba jimawa" miƙewa tayi tsaye chikin jin haushi tace "daman kana da wata budurwace zakache kana sona? Kallon ta yake da mamaki ya mai mai ta kalmar nata "budurwa" "eh mana budurwa ba yanzu kache zakaje ka duba ta ba to idan ma bata da lfy ne Allah ya sa ta mutu" dariya abun ma yaso bashi wai yar karamar yarinya da kishi to ko me takewa kishi yanzu oho ita da bata san menene Auren bama tukun nan,ganin yayi shiru ne ya san ta fasa ihu tana faɗin "to ni wlh babu in da zakaje sai dai muje tare kuma wlh in dai mukaje sai na kashe ta" Aryan dai yau yaga ikon Allah yama rasa mai zaiche shi da zaije hukunta zulaihat me ya haɗa shi da budurwa wani tunanine ya faɗo masa shin ko dai diyana bata san ma'anar criminal bane tuna hakan ya sanya yayi kasa da murya yace "my jidda nifa mai laifi zanje hukun tawa ni da nake dake ina ruwa na da wata ko kin taɓa kallona ina magana da wata mace ne, ina chewa wayata awajen ki take zama kin taɓa kallon hoto ko number mace? Idan ba su Aunty farida ba" jin haka ya sanya tayi shiru ta sa hannu ta rufe fuska ita adole taji kunya murmushi ya saki tare da chire hannun da ta rufe fuska da shi yana faɗin "my jidda sarkin rigima wato har yanzu baki dai na ba ko? Faɗowa jikin sa tayi tana dariya "ni dai ban taɓa kallon mutun mai kuka da dariya lokacin guda ba sai ke my jidda kuka baya miki wuya kamar yadda dariya ma bata miki wuya" ɗan karamin bakin ta ta kafa a sai yin kirjin sa ta gabza masa chizo har sai da yace "wash my jidda to laifin me kuma nayi? da akamin hukunci haka"chikin shagwaɓa tace "Allah yaya Aryan ka chika neman magana to ni gaskiya ko ina ma zakaje sai dai mutafi tare dan naji kace wadda zakaje hukun tawa macece kar ina zaune a gida kai kuma kaje daga hukunci ku fara soyayya" rungumeta yayi sosai yana shafa lallausan gashin kan ta yace "my jidda nifa ke kaɗai kin ishe ni bana son ƙari ki kwantar da hankalin" ɗago kan ta tayi daga kirjin sa tana kallon face nashi tace "yaya Aryan to yanzu dai ka askemin gashin nan dan wlh yana damuna" juyawa yayi ya kamo hannun ta ta baya ya haurar da ita bayan sa ya goyata ya nufi hanyar fita yana faɗin "muje ki rakani wajen mota kuma idan kika kuskura kika taɓa min wanna kyakkyawar bakin gashin nawa sai na miki hukunci gaba ɗaya jikin ki wanna kyakkyawar gashin naki yafi komai burgeni" "kai yaya Aryan Allah ni kuma ban son gashi ni gaskiya askewa zanyi" tayi maganar dai dai lokacin da suka fito harabar gidan "to shikenan kina aske gashin naki ni kuma zan Aure mace mai gashi domin ni inason mace mai gashi sosai" hannu ta sanya da karfi ta za gashin kansa har sai da yace "wash haba my jidda" yayi maganar tare da sauke ta ɗaure fusaka tayi sosai tana faɗin "yanzu duk dogon gashin kan nan naka bai ishe kaba sai....ba ta karisa magana ba tayi shiru tare da juyawa ta bashi baya, murmushi yayi kafin yace "oh my goodness my jidda wai fushi kikayi kenan? to shikenan yanzu dai muje ki rakani wajen mota idan na dawo sai na rarrasheki sauri nake yanzu" make kafaɗa tayi tana faɗin "aa ni ba zan je ba na fasa rakiyar kayi tafiyar ka" juyawa yayi ya nufi parking space yana faɗin "Allah ya sa na haɗu da wata baby kyakkyawa a hanya nayi wuff da ita" jin abun da yace ya sanya ta juyo da gudu tayi tsalle ta haye saman bayan sa tana dariya,buɗe baki yayi zai yi magana wayar sa ta fara ringing,chikin sauri ya fito da wayar daga aljihun sa dan ya san call ɗin Bgs kawai yake expecting chikin sauri yayi picking call ɗin tare da manna wayar a kunne yana faɗin "hello my blood" daga ɗayan ɓangaren Bgs yace "ba sai kaje ba na sa an saki yarinyar" "What!!! Aryan ya furta azafafe tare da sauke diyana kasa daga bayan sa ya jingina da jikin motar sa "akan me zaka sanya a sake ta!? "Akoi dalili idan na gama da case ɗin zakaji" yana kai karshen maganar ya katse kiran juyowa Aryan yayi yana kallon diyana, gaba ɗaya yama manta bata da ɗankwali a kanta, "my jidda jeki ɗauko hijabi kizo mu tafi" "to" kawai tace ta wuce ta koma part nasu,binta yayi da kallo har ta shige ajiyar zuchiya ya sauƙe tare da ɗaga kai yana kallon sama jim kaɗan ta fito sanye da hijabi ɗan karami zuwa kirji,kallon ɗaya ya mata ya kawar da kansa tun bata kariso ba ya shiga motar gidan gaba mazaunin driver shiga ɗayan gefen tayi tana faɗin "yaya Aryan daman ka iya tuka motane? Yau kenan bazaka tafi da wayanchan masu mummunar fuskan ba" girgiza kai kawai yayi ya tada motar yaja suka nufi gate dan ya lura idan ya biyewa diyana sai su kwana a nan, a bakin gate na gidan ya tsai da mota tare da sauke glass ɗin motar ya dubi Shahram yace "ni kaɗai nake son fita kuma ba lallai mu dawo yau ba" yana kai karshen maganar ya ja motar da gudu suka fice daga gidan


Gudu yake shararawa sosai kamar zasu tashi sama chikin kankanin lokaci suka fita garin kano dai dai kafin su isa kwanan ɗan gora dake hanyar Zaria a wani ɗan karamin daji kusa da checkpoint na sojoji ya tsai da motar sa kusa da wata itacen mango dake fuskantar checkpoint ɗin, juyowa yayi yana kallon ta sai fakan kumbure kumbure kumatu take, murnushi ya ɗan yi kafin yace "my jidda sarkin shagwaɓa to yanzu kuma me nayi?ake fushi da ni" kara turu ɗan karamin bakin ta tayi tana wasa da ɗan yatsan hannun ta bata che da shi komai ba, jawota yayi ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa ya fara shafa bayan ta yana ɗan bubbuga ta a hankali kamar yar baby "my jidda wai me nayi ne? Kasa kasa tace "ba kai ne ka rinƙa gudu sosai da motar ba da yanzu mum mutu fa? ni fa bana son na mutu ban sa kayan sojoji na riƙe bindiga kamin hoto ba" ɗago habar ta yayi suna kallon juna kafin yace "In Sha Allah babu abun da zai faru ba zaki mutu ba har sai kin haifa min baby's dozin uku,dariya tayi sosai ta sanya hannu ta tana wasa da jikin rigar sa tace "yaya Aryan dozin uku fa kace kowani dozin guda goma sha biyu ne fa,tab ai ni ko baby uku ba zan haifa ba baby's biyu nake so ɗaya takwarar Ammi ɗaya takwarar Abba shike nan sun ishe ni" haɗe fuskokin su yayi chikin tsananin kaunar ta ya fara magana "gaskiya my jidda ina son baby's dayawa kuma ni bana son mata dayawa mace ɗaya ta ishe ni dan haka ki shirya ansan baby's koda 12 ne kin ji? Ɗago ido tayi suna kallon chikin idon juna yayin ta shi kuma yake goggoga mata karan hanchin sa a saman nata yana shafa ta da hannu ɗaya "Yaya Aryan...bai bari ta yi maganar da take son yi ba ya haɗe bakin su waje guda waro ido tayi waje tana kallon sa ɗayan hannu sa ya sanya ya rufe mata ido chikin dabara ya kwantar da kujerar motar da suke kai kwanchiya yayi da ita a jikin sa bakin su manne da na juna zuro ɗayan hannun sa yayi ta saman rigar ta tare da kara matse ta a jikin sa sosai wani daddaɗar ajiyar zuchiya ya sauke lokacin da hannun sa ya sauka saman lallausan tula tulan breast nata chikin sauri diyana ta kwache bakin ta daga nashi tana kokarin miƙewa daga jikin sa ya sake jawota a kule tace "yaya Aryan ni ka sake ni akan me zaka taɓa min nono?" mamaki ne ya kamashi ji yadda ta kira sunan su ko ajikin ta wanna dole ya mai data makaran ta da islamiya dan ba abun da ta sani jawo ta yayi ta faɗa jikin sa ya kankanme ta da kyau ya fara yi mata raɗa a kunne "my jidda wanna fa kayanane pls karki hana ni wasa da su namiki alkawari iya wasa kawai zanyi da su ko ganin su ba zan yi ba" shiru ta masa kamar bata ji me yace ba ta fara kuka kasa kasa,ba tare da ya lura da kukan nata ba ya fara kokarin zuge mata zip ɗin gaban rigar ta ji yayi ana knocking na glass ɗin motar ba tare da ya miƙe ba ya sanya hannun sa ya sauƙe glass na motar kasa, kamar daga sama yaji anja kofar motar da karfi an buɗe ana faɗin "fito munafiki ka sato yar mutane zaka mata fyaɗe ko? daman tun da naga kayi parking na motar ka a nan na fara zargin motar irin wanna shirgegiyar motar awan nan dajin dole ayi zargin ta ashe ashe zargina gaskiya ne maza ka fito yau taka ta kare!!" ɗan ɗago kan sa yayi yana kallon masu maganar wasu sojoji ne su uku a tsaye suna riƙe da gun tsaki yaja tare da mai da kansa ya kwantar dan gaba ɗaya jikin sa a mace kokarin miƙewa diyana take dan ta tsorata ganin sojojin nan jikin ta har kerma yake kara sautin kukan nata tayi sosai, hannun ta ya kama ya sake jawota jikin sa


 chikin tsawa ɗaya daga cikin sojojin yace "lallai wanan ka chika marakunya bar gani ka fito daga babban gida kana yawo da wanna shirgegiyar motar yau zaka gane kuren ka ko uban ka bai isa ya fidda kai ba yau!!" shi dai Aryan ko kallon in da suke bai sake yi ba gashi yama kasa tashi gaba ɗaya jikin sa a mace, damkar kafar sa ɗayan sojan yayi yana jansa yana faɗin "ka fito daga chikin motar nan munafiki yau asirin ka ya tonu zaka gane kuren ka, ganin sojan nan ya damki kafar yaya Aryan yana jan sa ne ya sanya diyana ta fasa ihu tare da kara kankame Aryan ɗin ta

 waro idon sa waje yayi tare da yunkurawa zai miƙe zaune jan kafar sa da sojan chan ya riƙe yayi yana kokarin zama tafiya sojan yayi luuuu ya buga kansa da jikin stearin motar da kyar sojan ya ja kan sa ya fitar ya tsaya a gefe tsaki Aryan yaja tare da mayar da diyana saman nata kujerar ya zaunar da ita chikin dashewar murya ya bawa diyana umarni akan ta zauna a mota karta fito, kafafunsa ya zuro waje kafin ya fito gaba ɗaya chike da jin haushi ɓata masa farincikin sa da sojojin nan sukayi ya ɗauke babban su da wani gigitatchiyar mari wadda sai da sanya shi tangal tangal kamar zai faɗi lokacin guda yaji duniya ta tsaya masa chak gaba ɗaya kunnen sa ta dai na jin sautin komai marin Aryan fa ba wasa ba, a zafafe sauran sojoji biyun suka ɗaga gun suka sai ta Aryan da shi suna faɗin "kneel down"



To masu karatu sai mun haɗu ranar Monday idan mai dukka ya kai mu ku bini bashin 2 page love u all


💋Duk Karfin Izzata 💋




💖The Talent Troupe Writer's 💖



    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*





Book 2


Page 24



.... Kallon su Aryan ya fara yi daga sama har kasa kafin ya mai da kallon sa ga sauran sojojin checkpoint ɗin dake nufo su,tsaki yaja tare da komawa ya zauna saman kujerar motar chikin sanyin murya yace "my jidda ya isa kukan nan wai da me kike so ɗaya na jine da wayan nan da suka ɓatamin rai ne ko kuma da kukan ki?" Rage sautin kukan nata tayi chikin shesshekar ta fara magana "yaya Aryan mu koma gida ni tsoro nake ji ban san wajen nan ko kaɗan" yana kokarin yin magana wayanchan sojojin suka iso wajen babban chikin su ya sanya hannu ya damki kwalar rigar Aryan yana faɗin "wuce muje" ɗago kai Aryan yayi yana kallon sojan kafin ya mai da kallon sa saman wuyar rigar sa a razane sojan ya saki wuyar riga chikin tashin hankali ya duka gasa yana faɗin "innalillahi wa Inna ilaihir rajiun Lefternal general Aryan" ba shiri sauran sojojin ma suka zube kasa dan sun san sunan Aryan fuskar sa ce dai basu taɓa gani ba tsaki Aryan yaja kafin yace "kuna kan dai dai ai bakuyi laifi ba in da nine na kama mutun zai yiwa yarinya fyaɗe to da yanzu maganar jana'izar sa ake ku tashi ku koma bakin Aikin ku amma ina son ku sani wanan matatace ba sato ta nayi ba" miƙewa sukayi chikin rawar murya babban su ya ɗan leko kai yana faɗin "sannu madan" hannu Aryan ya ɗaga musu chikin sauri yana faɗin "ba ta bukatar sannun ku ku wuce bakin Aikin ku kawai nace" jikin su har kerma yake suka wuce suka bar wajen 

dawo da lallon sa yayi kan diyana "my jidda am sorry na wahalar da ke ko? Haka kawai yau naji ina son in tukaki a mota da kai na muyi tafiya mai nisa muna tafiya muna hutawa a hanya, Abuja nake son muje zaki iya jure tafiyar ne ko kuma in kira waya akawo helicopter mu karisa da shi?fa ɗowa tayi jikin sa tana kuka kasa kasa mai do da kafar sa chikin motar yayi tare da ɗaka kugerar motar ta dawo dai dai ya jawo kofar motar ya rufe ya tada motar,ganin ya kunna motar ya sanya ta ta tashi daga jikin sa tana kokarin komawa wajen zaman ta ta zauna da kyau "me yasa kika tashi? Ya tambaya dai dai lokacin da ya juya kan motar suka bar wajen wayar sa ya ɗauko ya fara kiran layin Bgs,wayar na ta ringing Bgs bai ɗaga ba sai da wayar ta kusa yanke wa sanna ya ɗauka manna wayar Aryan yayi a kunnen sa yana faɗin


 "menene next? Daga ɗayan ɓangaren Bgs yace "kaje zuwa idan ka isa in da ya dace zan sanar da kai" yana kai karshen maganar ya katse kiran,ta chikin mirrow motar ya kalleta ta kwantar da kanta a jikin kujerar mota tana kallon hanya da glass na gaban mota,gudu yake shararawa sosai kamar zasu tashi sama lokacin kan kani suka isa

tsakanin zaria da kaduna kafin su kai jaji ya karya kwana ya sauka daga kan titi ya shiga daji yayi tafiya mai ɗan nisa tun suna iya hango titi har suka dai na hangowa chikin tsoro diyana tace "yaya Aryan wai ina zamuje ne?naga sai shiga daji kake" ta kai karshen maganar dai dai lokacin da ya tsai da motar a kasar wata bishiyar dalbijiya,juyowa yayi ya jawota jikin sa chikin sanyin murya yace "my jidda kina matar Lefternal general Aryan bai kama ta ki ji tsoron wani abun ba kuma fa karki manta tare kike da jarumin mijin ki" "ni yaya Aryan ba fa tsoro nake ji ba kawai ina mamakin me ya kawo mu ɗajin nan ne" zai yi magana wayar sa tayi kara alamar shigowar sako chikin sauri ya saketa tare da ɗaukan wayar ya duba sakon Bgs murmushi ne ta kubche masa lokacin da yake karan ta sakon, sakon ne kamar haka "kai zaka rabu da yar kutane ka fita kayi aikin da ya kawo kane ko dai sai ka rusa mana target" reply ya shiga rubutawa Bgs kamar haka "wai kai Bgs a motar ma bazaka barni na ɗan huta ba sai ka samin ido ko? to wlh wata rana sai kaga abun da zai hana ka barci wato kai na lurama har first night ɗina ma sai ka gani ko? To ka shirya idan my jidda ta sume kai zaka zo ka du bamin jikin ta" yana gama tura sakon ya turawa bgs tare da kwashewa da dariya har da riƙe chiki, baki buɗe diyana ke kallon yadda yau yaya Aryan ke tikar dariya ko me ya sa shi dariya oho


 sai da yayi dariyar sa mai isan sa kafin ya ɗago yana kallon ta "my jidda lfy kike kallo na haka? Kawar da kan ta gefe tayi kafin tace "daman yaya Aryan kana dariya haka ne? Me ya saka dariyar? Ka faɗamin sai nima na rinƙa maka dan karinƙa yin dariyar sosai kayi kyau over da kana dariyar nan" "my jidda tsiya nayiwa yayan ku shiya sanya nake dariya nasan yanzu yana chan ya karanta sakon  yana chika yana batsewa na san ma sai tsaki yake ja yanzu haka ji yake kamar ya shako ni ya buga" guntun tsaki diyana taje kafin tace "wanchan mugun zaka che ai ni ba yaya na bane wlh da ina sane Allah hiyana ba zata Aure shi ba sai dai ta mutu batayi Aure ba zan kirata awaya ai anjima ta layin Aunty Zahra wlh zan gaya mata ta sa ya sake ta idan ba haka ba mugayen yara zata haifa masu kama da shaɗan" jikin Aryan yayi mugun sanyi da jin kalam diyana a kan ɗan uwan sa yasan wacece diyana duk abun da zata faɗa iya gaskiya take faɗe daga zuchiyar ta kuma bata faɗin abun da ba shi ba yanzu daman haka suka ɗauki dan uwan sa kenan? Mugu azzalumi kai ina ai ko dan kallon mugu da akewa ɗan uwan sa dole ya san yadda zai yi ya chanza sa ya zamar da shi yadda mutane ke bukata yanzu babban tashin hankali sa ɗaya shine Bgs yaji duk abun da diyana ta faɗi ya Allah ya sa kar ya kara tsanar sister akan abun da yar uwar ta tayi


 ganin yayi shiru ne ya sa diyana tace "yaya Aryan karka damu ba amatsayin ɗan uwan ka na zageshi ba a matsayin ɗan uwana ɗan goggona na zageshi kai ma ka kalli abun ta wanna fuskar" girgiza kai kawai yayi dan idan ya biyewa diyana zata iya sanya Bgs ya tashi motar su da bom "yaya Aryan na gaji da zama a nan dan Allah mu bar dajin nan" buɗe baki Aryan yayi zai yi magana sukaji alamun takun tafiyar mutane daga bayan su chikin sauri ya ɗauki piston gun dake saman glass ɗin motar ya ɓoye ta a jikin kujerar da diyana ke zaune ya juyo ta chikin mirrow motar yake kallon mutanen dake tin karosu wasu jibga jibgan mutane ne sanye suke chikin bakaken kaya sun sanya safan hannu baki sun rufe fuskar su da bakin kyalle ba  abun da kake iya gani a jikin su sai ido akalla mutanen zasu kai 20 


massage ɗin Bgs ne ya shigo wayar Aryan chikin sauri Aryan ya buɗe sakon fara karanta sakon yayi kamar haka "tun yaushe nace ka rabu da yarinyar nan kayi abun da ya kawo ka kaki nace ka ɗauko yarinyar nan ne ba dan komai ba sai dan mu kama mai neman sister ta dan mu gane wanene amma ka zauna kana shirme to yanzu komai ya kwaɓe ka kwachi kan ka da kanka tun yaushe nake faɗa maka mata rauni ne kaki yarda to yanzu dai sai dai in che maka all the best" dogon numfashi Aryan yaja lokacin da ya kammala karanta sakon dai dai lokacin mutanen suka iso waje motar da karfi ɗaya daga chikin su ya ja murfin motar ya ɓalleta damko kwallar rigan Aryan yayi ya fito da shi waje ihu diyana ta fasa tana faɗin "yaya Aryan ba shi ya sanya tun ɗazun nace maka mu tafi gida ba wayyo Allah Hiyana na ta" chikin zafin nama ɗaya daga chikin mutanen ya buɗe kofar motar ta gefen da diyana take ya fisgota waje 


Atare suka jerasu ita da Aryan ihu diyana take sosai tsawa ɗaya daga chikin mutanen ya daka mata "kiyi mana shiru!!! Ba ku yan lekan asiri ba wlh yau kwanan ku takare a nan zamu kashe ku ba sai mun je wajen oga ba" chikin kuka diyana tace "wlh baku isa ku kashe mu ba kasan ni kanwar wacece nifa kanwar bgs ne Brigadier general Safras ni na san yayana ba zai taɓa bari ku kashe ni ba" asukwane Aryan ya juyo yana mamaki wai ba yanzu ta gama zajin Bgs ɗin ba,yanzu fa ta gama chewa shi ba yayan ta bane amma daga ganin mutanen nan har ta chan za magana itako ko ajikin ta ihu take tana faɗin "mai kama da hiyana ina kake kazo ka chechemu wayyo karka bari a kashe ni hiyana zatayi maraici" shi kan shi Bgs dake zaune gaban desktop computers yana kallon su ta hanyar Cameran dake liƙe da bottin ɗin gaban rigar Aryan sai da yayi dariya dan diyana tayi mugun bashi dariya


A fisace babban chikin su ya ɗaga hannu zai zabgawa diyana mari dan ta ishe su da ihu takiyin shiru zata tona musu asiri, chikin sauri Aryan ya riƙe hannun sa yana faɗin "Sorry oga zan sa ta tayi shiru" fisge hannun sa mutumin yayi ya wuche yayi gaba sauran tawagar tasa suka tasa Aryan da diyana a gaba suka fara tafiya kasa kasa Aryan yace "my jidda kiyi shiru kinji yanzu zamu bar wajen nan" tana son ta rungumesa amma tana tsoron kutanen dake bayan su dan haka sai ta hakura ta kame jikin ta tayi shiru 


Sunyi tafiya mai ɗan nisa kafin su isa wani kewayayyen waje mai girman gaske chikin wajen suka shiga manya manyan yan ta'addan ne awajen ga dilolin coken,daga gefe guda wasu majiya karfin samarine ke haɗan bomabomai ga manya manyan akwatina chike da bindigogi da kayan yaki

 Aryan na ɗago ash eyes nashi karaf ya sauka kan zulaihat dake zaune saman kujera kusa da wani alhaji yasha Ruwan mamaki daman ya san zaa rina tun da yaga Bgs ya saki zulaihat kuma yace ya fito tare da diyana su bi hanyar Abuja ya san da biyu ashe zulaihat dilar kayan maye ce lallai Bgs yaci sunan sa Brigadier general Safras ba abanza ashe aka bashi mukamin ba baya kasar amma yana yiwa kasar sa Aikin da ko shugabannin da suke kasar basa yi lallai a yau ya kara sarawa Bgs


Miƙewa zulaihat tayi daga saman kujeyar ta kallon dadyn jabir tayi kafin ta juyo ta kalli Aryan chike da izza ta fara takowa ta nufo su Aryan sanye take chikin wando zuwa chinya da rigar sa da bata gama rufe chibiya ba sai busan sigari take tana taku chike da sheɗan chi 


gaban Aryan tazo ta tsaya kallon sa ta farayi from head to toe kafin tace "ba laifi dai zan ɗan lallaɓa da kai muje dan a hannu nake wlh naso a che wanchan banzan ne ya bibiyemu da ya gane kuren sa dan a bukace nake da shi ya kwanta min a rai sosai amma kaima ba laifi zanyi maleji" juyawa tayi ta dubi dadyn jabir tace "dady zamu shiga daga chiki kasa su murkus su kawomin giya kwalba biyu" bata jira amsar dadyn nata ba ta juyo ta kalli su murkus tace "ku samin shi a chikin ɗaki" suna kokarin kama Aryan diyana ta riƙe hannun sa chikin kuka take faɗin "wlh babu in da zaku kai min mijina sai dai muje tare" damko gashin kanta ta chikin hijabi zulaihat tayi tace "ni ma zan so mu tafi dake ɗin dan kiga yadda akewa namiji fyaɗe idan na gama da shi kuma sai kema na ɗan ɗana miki daɗin duniya dan daga ganin ki zakiyi daɗi kai murkus idan kun kai shi ɗaki ku ɗaure min shi a saman gado sosai fa ita kuma yarinyar ku ɗaure ta a gefe ta yadda zata ji daɗin kallo na a saman mijin ta da kyau" tana kai karshen maganar ta hakaɗe diyana sai da tayi tangal tangal kamar zata faɗi, da kyar ta kame jikin ta ta tsaya


Gyaran murya Aryan yayi kafin yace "kafin su shiga da mu ciki ina son in yi magana da babanki" tsaki zulaihat ta ja kafin tace "ba zaka samu wanan damar ba kai shege murksu ku wuce min da su chiki" kakkama Aryan su murkus su kayi su 6 ɗaya daga chikin su kuma ya nufi diyana yana kokarin kamata kamar daga sama sukaji harbin gun tasss  dai dai sai tin goshin wan da yazo kama diyana builet ɗin ya sauka nan take ya faɗi kasa gawa, chikin sauri su murkus suka saki Aryan suka nufi wajen gun nasu suna faman ɗaukan gun ɗin wani wawan bugu Aryan ya kaiwa wani ɗan ta'adda dake kusa da shi yana rike da gun faɗuwa kasa ɗan ta'adda yayi tare da yasar da gun ɗin hannun sa a sukwane Aryan ya ɗauki gun ɗin kai kallon sa yayi kan dankareren agogon dake manne a hannun sa call ɗin Bgs ne ya shigo chikin agogo ba tare da ɓata lokacin ba yayi picking tare da fara sakewa yan ta'addan ruwan buleit da hannu ɗaya "ka fara kashe ta kafin kowa" abun da Bgs ya faɗi kenan ya katse kira


rungumo diyana Aryan yayi da hannu ɗaya ɗayan hannun kuma ya riƙe gun yana ruwan builet gaba ɗaya yan ta'addan neman gudu suke dan Aryan wuta yake sake musu ba na wasa ba juyawa yayi ya goyi diyana a bayan sa sosai ta kankame sa ta runtse ido ta kwantar da kanta a bayan wuyan sa sai ta zulaihat da ke kokarin guduwa Aryan yayi ya ɗauke ta da buleit tass a dai dai tsakiyar goshin ta nan take ta faɗi kasa wanwar sai gawa ihu dadyn jabir ya fasa yana kiran "my daughter!! My daughter!!! Amma ina ko motsi zulaihat ba tayi ba, sai ta dadyn jabir Aryan yayi zai harbesa builet na shi ya kare kan kace me yan ta'addan sun kewaye shi da bin digu,umarnin dadyn jabir kawai suke jira su harbi Aryan da diyana shi kuwa dadyn jabir ya durkushe kan guiwowin sa gaban gawar zulaihat yana kuka yana kiran "my daughter ki tashi kin san kece rayuwa ta ki tashi my daughter!!! Kamar wani mahaukaci dadyn jabir ya zama 


"Oga umarnin ka fa kawai muke jira muɓarar da wanna mutumin" chewar murkus sai lokacin dadyn jabir ya ɗago idon sa wadda suka sauya sukayi jaaa sosai miƙawa tsaye yayi ya nufi wata kofa dake wajen yana faɗin "ku kashe su dukkan su ko gawar su ban yarda abari ba ku kasamin namar jikin su ku kawo min shine zai zama abincin darena" yana kai karshen maganar ya shige ta chikin wanna yar kofar 


Ɗana bindigogin su su murkus suka yi suka sai ta Aryan dake goye da diyana wadda ta ɓoye fuskar ta abayan wuyar sa ta runtse idon tana jiran taji ta a lahira kawai, kamar daga sama sukaji murya mai sauti ana faɗin "kayi kasa oga" duƙawa kasa Aryan yayi goye da diyana kan kache me ko ina na wajen ya kaure da ruwan albirushi ban da karan manya manyan jiga jigan bidigogi ba abun da zakaji a dajin nan wasu jibga jibgan sojoji ne suka jiro chikin daji suna rike da manya manyan gun masu lfy da numfashi lokacin guda suka yiwa yan ta'addan nan rubdugu kan kace me sun kashe su gaba ɗaya 


sauke diyana Aryan yayi a fusache ya nufi ɗakin da dadyn jabir ya shiga yana shiga wajen sai yaga ashe ba ɗaki bane hanya ce awajen hakan na nufin dadyn jabir ya gudu ina ba zai yiwu ba dole mu kamo mutumin nan dole mu kashe sa amma kafin mu kashe sa sai ya faɗa mana me haɗin sa da family Abubakar saraki me tsakanin sa da Abba dayake bibiyar mu chike da ɓacin rai Aryan ya juya ya koma wajen sojojin su 


diyana ya tsugunne yadda ya barta ta kasa miƙewa dan ita gani take mutuwa zasuyi chikin jin haushi Aryan yace da sojojin sa "ku tashi dajin gaba ɗaya da bom ku tattara gun ɗin nan ku mikasu a headquarter ayi min bincike akan tayaya akayi aka shigo da su kasar nan gashi dai dukka gun ɗin sabbi ne waye yayi order su ina san amin bincike akan su nan da 2dys in samu result"  yana kai karshen maganar ya duƙa ya ɗauki diyana ya saɓa ta a kafaɗar sa suka nufi wajen motar sa


Bayan sun zauna chikin ɗaya daga chikin motan da sojojin sa suka zo da shine tun da nasu motar su murkus sun ɓalle marfin slowly ya juyo ya dubi diyana dake zaune a mazaunin ta na kugerar gaban mota tana kuka kasa kasa,chikin nitsuwa ya fara magana "my jidda kiyi hakuri yau nayi miki wasa da rayuwa ko?dolece tasanya ni yin hakan bani da zaɓi dolene nayi hakan kin ga yanzu sanadiyar yin hakan munyi babban kamu muna son mu kama mai bibiyar sister ki che dan an sanar da Bgs akoi mai bibiyar sister yana neman ta shi ya sanya muka shirya yin hakan to gashi yanzu a dalilin yin hakan da mukayi gashi mun ragewa kasar mu mugun iri kuma munga fiskar makiyin mu duk da ya gudu zamu kama shi ba jimawa tun da yanzu mun san face nashi kuma in Sha Allah zamu kama mai bibiyar sister ma duk da shima ina da tabbacin yana da allaka da wanchan makin namu domin binciken Bgs akan mai bibiyar sister nan ta bashi result kin ga kenan suna da alaka amma koma me dole nima na koma bakin aiki dan mu ragewa kasar mu mugun iri" faɗowa jikin sa tayi ta kan kame sa tana faɗin "ni dai yanzu yaya Aryan ka mai da ni gida tsoro nake ji kabar yin duk wata magana yanzu sai mun koma gida ni yanzu ma bana jin abun da kake faɗe ni dai kawai inason in ganni kusa da Ammi na" Aryan ya lura diyana na chikin tashin hankali har yanzu bata nitsuba dan haka sai ya kunna motar ya ja da gudu suka bar dajin


Uk


Wuni yau gaba ɗaya Bgs a gaban computer ya wuni sai karfe 12:10am ya fito daga ɗakin binciken na shi kai tsaye betroom na shi ya wuce yana shiga ya nufi toilet har ya kai bakin kofar toilet ɗin sai kuma ya juyo ya dawo ya zauna a bakin gado tare da chiro wayar sa ya fara kiran layin Khalid, 


lokacin da call ɗin Bgs ya shigo wayar Khalid zaune suke a palon part nasu shi da Zahra da Hiyana dariya Khalid yayi lokacin da ya ga kiran ɗago ido yayi yace "sister bgs ne ke kirana wata kila ya sha wahalar neman ki ne da bai ganki ba shine ya kirani ko zan taimaka masa bari dai na ɗaga naji me zai che, chikin sauri yayi picking call tare da sanya wayar a H-free yana faɗin "hello" daga ɗayan ɓangaren Bgs yace "kai Khalid kace yarinyar nan ta kawomin black tea mara suga sanan kuma bata ga time ɗin chin abin cina yayi bane da bazara kawomin abinci ba" chikin dakiya Khalid yace "wace yarinya kuma? Tsaki Bgs yaja kafin yace "ban sani ba kaji? kai ma ka shirya na kusa dawowa ta kan bari dai na gama binciken da ya ɗauke min hankali yanzu na baku 2mins kasa yarinyar nan ta kawomin abinci idan ta haura 2mins" bai sake magana ba ya katse kiran da mamaki Khalid ya juyo ya kalli su Zahra tun bai yi magana ba hiyana ta miƙe tare ɗaukan jakar shopping da sukayi da yaya Khalid ta fice daga palon chikin sauri tana tunanin wai shin  yaya Prince ɗin nan kam mutun ne ko aljani wai yanzu yana nufin yasan yaya Khalid ne ya ɗauke ni tab, da wanan tunanin ta nufi kitchen ta ɗauko abinchin sa ta fito ta haura sama 


Lokacin da ta shigo ɗakin baya nan sai saukan ruwa da taji a toilet ne ya tabbatar mata yana wanka ne saman sofa table ta ajiye masa abincin tana ajiye masa ta wuce chikin sauri ta shirya kayan da suka sawo da Khalid a trolley ɗin ta ta dawo  ta wuce dressing room na shi ta fito masa da kayan barci riga da wando farare tas masu laushi ta fito ta ɗaura masa saman gadon chikin sauri ta chire kayan jikin ta ta ɗauko wando da rigar da ta ajiye da safe ta sanya a jikin ta haɗaɗen perfume da yaya Khalid ya saya mata a shopping da sukayi yau ta sanya a jikin ta ba karamin kyau tayi ba kayan sun fito da ita sosai sai dai dasu da babu duk ɗaya ne iya chinya wandon ya tsaya mata shi kuma rigar iya chibiyar ta ya tsaya tara gashin kanta tayi zata ɗaure zuchiyar ta ya tuna mata da chewar da alama Bgs yana matuƙar son gashin kanta dan haka bai kamata ta rinƙa rufe gashin ba tuna hakan ya sanya ta saki gashin har gadon bayan ta ta koma saman sofa mai zaman mutun 3 ta zauna ta takure waje guda tana jiran sa wani mugun kunyar sa take ji ji take kamar ta tashi ta sanya hijabi


Da zaman ta bai fi 10mins ba sai gashi ya fito daga toilet ɗaure da towel a kugun sa ta kasan ido ya kalli in da take ba tare da ya tanka taba ya wuce gaban mirrow chikin sauri ya shafa body lotion nashi tare da sanya perfume nashi mai bala'i kam shi chikin sauri ya gyara gashin kansa bayan ya kammala ya juya ya nufi wajen gadon ya ɗauki kayan barcin da ta fito masa da shi ya wuce dressing room nashi 


Jim kaɗan ya fito shirye chikin kayan barcin da ta fitar masa ba karamin kyau kayan suka masa ba sai murna hiyana ke yi ya sanya zaɓin ta ajikin sa wajen da take zaune ya nufo tana ganin ya nufo wajen ta miƙe tsaye saman sofa mai zaman mutun 2 ya zauna tsugunnawa kasa tayi chikin sanyin murya tace "ina wuni yaya Prince" bai am sa ba kuma bai ɗago ya kalle taba ta san ma tsalar dan haka sai ta kara matsowa kusa da shi sosai tare da ɗan kama kafar sa tace "kayi hakuri yaya Prince ba zan sake ba wlh ni ma nayi nadamar  sosai" hannu kawai ya ɗaga mata alamar ya ji chikin sauri ta fara zuba masa abinci da sexy voice yace "iya tea kawai ya isa" mai da abincin tayi ta rufe kulan ta ɗauko cup ɗin tea ɗin ta miƙa masa ansa yayi tare da yi mata nuni da gefen sa da hannu akan ta zauna


Miƙewa tayi ta zauna kusa da shi tana jiran taji me zai ce "wanene ya sayamin kayan nan da na gani a dressing room na!? Ji tayi zuciyar ta ya fara dukam uku uku lokacin guda ta sha jinin jikin ta tsoro take karya ce ta kwashe kayan ta zubar "ba dake nake bane!? Daɗɗaɗar muryan sa ya daki dodon kunnen ta  kashe murya tayi kamar yadda yaya Khalid ya rubuta mata ta fara magana "kayi hakuri da naje wajen shopping ɗin ne sai na ga kayan sunmin kyau kuma naga zasu maka kyau shine na ɗauka maka" harchikin ran sa yaji daɗi amma afili sai ya ɗaure fuska yace "nache miki ina bukata ne? Girgiza kai ta shiga yi tana faɗin "aa bakache ba kayi hakuri ba zan sake ba" shiru yayi bai sake magana ba har ya kammala shan tea ɗin ya miƙe ya nufi saman gado, 


Miƙewa ita ma tayi ta kwashe kayan abincin ta mayar kitchen ta dawo ta haye saman gadon daga ɗan nesa ta kwanta "Khalid ya kai ki wajen gyaran gashi? Ya tambaya yana jawo blanket ya rufe jikin sa "eh ya kai ni" shiru suka yi ba wan da ya sake magana 


After 10mins 


Mirginowa tayi ta dawo jikin sa lokaci guda ya sauke nauyayyar ajiyar zuchiya tare da waro manya manyan green eyes nashi waje kallon ta yake sosai kafin ya matso da face nashi dai dai sai tin nata saukar da idon sa yayi yana kallon tula tulan breast nata da kusan rabin su awaje,ji yake kamar ya sanya hannu ya taɓa amma zuciyar sa na faɗa masa idan yayi hakan zata raina shi tuna hakan ya sanya ya kawar da kallon sa tare da ɗora hannun sa saman kan ta yana shafa lallausan bakin gashin kanta yana mai da numfashi duk abun da yake mata tana jin sa kudur tawa tayi a ranta in sha Allah gobe bazata sa riga ba zataga karshen tsiyar sa wlh sai ta kure sa



To masu karatu mu haɗe daku ranar Monday mugani da Bgs da hiyana waye zai yi na sara zamu ga ya wasan zata kaya love u all my masoya 🥰🥰


💋Duk Karfin Izzata 💋




💖The Talent Troupe Writer's 💖



    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*





Book 2


Page 25



.........a hankali ya gangaro da hannun sa saman wuyar ta lokacin guda yaji wani shock ajikin sa daga kan sa har tafin kafarsa lokacin da hannun sa ya sauka saman lallausan fatar wuyar ta,dogon numfashi yaja tare da sauke ajiyar zuchiya kara matse ta yayi a jikin sa yana shafa wuyar ta zuwa bayan ta jiyake hankalin sa na kara tashi ɗago habarta yayi chikin salo ya haɗe bakin su ya shiga bata hot kiss,kasa jurewa hiyana tayi ta fara yi masa mutsu mutsu a jikin sa ya matse ta sosai ya haɗe bakin su waje guda bata numfashi da kyau batama san lokacin da ta buɗe ido tana kokarin kwace kan ta dan ta samu ta shaki numfashi da kyau, hankalin sa baya jikin sa bai ma jin ta kwata kwata yayi nisha chikin kissing nata da yake sai shafe mata jiki yake, hakura tayi ta dai na kokarin kwace kan nata tayi shiru kamar mai tunani kwatsam ba zato ba tsammani taji hannun sa saman tula tulan breast nata ji tayi numfashi ta ya tsaya na wuchin gadi buɗe hannun sa yayi sosai ya damko breast nata ɗaya breast ɗin ta chika masa hannu sosai tafi karfin hannun sa, murzasu ya shigayi yana wasa da harshen sa a chikin bakin ta ita dai tayi mutuwar kwanche tana kallon ikon Allah daman yaya Prince ya iya kiss haka? kaɗan kaɗan ta fata jin breast nata na mata zafi bata da mu ba dan ita yanzu jira take kawai taga aina yaya Prince zai tsaya da kyar ya iya kama yan kananan bakin Nipple nata ya fara murza su,sai gurnani yake kamar wani zaki yana furzar da numfashi mai zafi 


sosai yayi kissed nata kafin nan slowly ya zame bakin sa daga nata ajiyar zuchiya ta sauke tana kokarin zamewa daga jikin sa sai ji tayi ya chap ko Nipple nata da ɗan karamin bakin nan na sa ya fara tsotsa kamar wan da ya samu sweet yana tsotsar ɗaya yana murza ɗaya zafi sosai suka fara yi mata batama san lokacin da ta ɗora hannun saman gashin kansa chikin dashewar murya tana faɗin "yaya Prince wlh akoi zafi dan Allah kabari" ina shi kwata kwata ma baya jin ta sai ma wash ash da yace lokacin da ta ɗora hannun ta a kan nashi,kuka ta fata yi masa tana masa magiya akan ya sake mata breast nata zafi suke mata ko motsawa bai yi ba bare ta sa ran zai sakin mata,data ga dai ba kulata zai yi ba sai ta daure ta hakura ta chike pink lips nata ta runtse ido tana kuka kasa kasa, shiko sai faman shafeta yake ta ko ina ɗan karamin bakin sa na kan yan kananan bakin Nipple nata sai sucking na ta yake kamar yaro ya kama nonon uwa tun tana kuka a hankali har ta fara da sauti kaɗan kaɗan yake jiyo sautin kukan nata a chikin kunnen sa amma bai damuba aikin sa kawai yake 

  

Lokacin guda taji numfashi ta ya tsaya chak na wuchin gadin sakamakon saukar hannun sa da taji a saman marar ta yana shafa wajen a hankali yana ɗan sanya ya tsar sa chikin ramin chibiyar ta ihu ta fasa masa mai karfi wadda yayi sanadiyar dawowar sa hayyacin sa chikin sauri ya sake ta tare da jan dogon tsaki ya juya yana dana sanin taɓa ta da yayi dafe kan sa dake masa tsakanin chiwo yayi ita kuwa jan blanket tayi ta rufe jikin ta tana kuka kasa kasa chikin tsawa yace "kimin shiru!! Toshe bakin ta tayi da hannu ɗaya ta sanya ɗayan hannun ta tana goge hawayen miƙewa yayi ya fice daga ɗakin yana jan tsaki yana mai dana sanin haɗa jiki da ita 

Sai da tayi kukan ta mai isar ta da haka har barci ɓarawo yayi awon gaba da ita 


Shi kuwa yana fita palo ya koma ya kwanta saman sofa mai zaman mutun 3 ba jimawa barci yayi awon gaba da shi


To bari mu leko Nigeria muga me suke kafin mu dawo wata kila yaya Prince ya farka daga barcin sa


KANO


Zaune take saman katafaren gadon sa tana kallon kasa da alama har yanzu bata gama zama dai dai ba fitowa Aryan yayi daga dressing room nashi sanye chikin wando 3quarter baki da yar t-shirt fara mara nauyi kusa da ita yazo ya zauna tare da sanya hannu ya taɓa ta yana faɗin "my jidda muje na baki abinci ko? ɗago kai tayi tana kallon sa kafin tace "yaya Aryan wacece wan chan da tache zata maka fyaɗe? Kuma menenen fyaɗen dan buba ya taɓa chewa zai min fyaɗe a kauye" shiru Aryan ya ɗan yi kamar mai tunani kome ya tuna sai ya miƙe tsaye chikin sauri yana faɗin "ina zuwa my jidda" miƙewa ita ma tayi ta bi bayan sa ba tare da ya lura tana bin shiba 


Kai tsaye part na Aunty Amarya ya shiga dan tambayoyin diyana ya tuna masa da chewa zulaihat ta taɓa zuwa gidan kuma wajen Aunty Amarya tazo dan haka dole Aunty Amarya tana da masaniyar wacece zulaihat suwaye iyayen ta aina kuma za'a same su 


Zaune a palo ya samu Aunty Amarya tana shan fruits  tsabar sauri a tsakiyar palon ya karisa sallamar tasa kallo ɗaya Aunty Amarya ta masa ta kawar da kanta gefe saman sofa mai zaman mutun 3 ya zauna yana faɗin "barka da hutawa" shiru Aunty Amarya tayi bata tanka shi ba gyara zama yayi ya fara magana "Aunty Amarya dama magana nake san muyi da ke akan zulaihat" yana kokarin chi gaba da magana kenan wayar sa tayi kara alamar shigowar sako,chikin sauri ya duba wayar sakon Bgs ne kamar haka "kache mata kana son sanin suwaye iyayen yarinyar ne dan ɗan uwan ka yana sonta domin daman sun kawo yarinyar gida ne saboda ni idan ka sanar da ita haka zata faɗa maka in da iyayen ta suke karka manta ka mata magana ta yadda zata fahimta kuma kada ka nuna mata kamar akoi wata matsala ka kula da yadda zaka mata magana dan uwace a garemu sannan ka bata hakuri dan fushi take da kai"tsaki Aryan yaja baya ya kammala karanta sako tunani yake me ya yiwa Aunty Amarya kuma da take fushi da shi gyaran murya yayi ya chi gaba da magana chikin nitsuwa "daman Bgs ne yake tambayar yarinyar da kuma iyayen ta dan yana son ta da Aure ne" da sauri Aunty Amarya ta ajiye apple dake hannunta ta juyo da kyau tana kallon Aryan chike da farinchiki ta fara magana "haba dai ai wannan abune mai sauki yanzu dai yarinyar bata nan daman kasan tana karatu a makka ne daman hutu tazo yanzu ta koma ne amma zan yi magana da mamanta sai musan ya za'ayi" chikin sauri Aryan yace "no yanzu dai ki faɗa mana gidan maman nata zamu kai mata ziyara sai muyi magana baki da baki zai fi amma zan so ache da baban ta zamuyi magana ba maman ba dan maganar Aure ba wasa ba zai fi muyi magana da baban ta" washe baki Aunty Amarya tayi tana ta farinciki tace "ai baban ta baya zama a kasar nan amma idan kunje wajen maman ta zata muku bayani yadda ya dace amma yaushe shi Safras ɗin zai zo? "Next week zai zo amma Aunty Amarya me tsakanin ki dasu zulaihat ɗin? "Yar aminiya tace" shiru Aryan yayi yana tunani yanzu awani layi zai sanya mahaifiyar sa mutuniyar kirki ko mutuniyar banza ache irin su zulaihat take hurɗa da su kai ina itama dole suyi bincike a kanta dan yanzu ya fara zargin ta itama


 ganin yayi shiru ne ya sanya Aunty Amarya tace "Aryan lfy kuwa?" ɗan firgigit yayi tare da ɗago ido yana kallon ta "lfylou yanzu dai ki bani address ɗin maman yarinyar tare da number wayar ta" jiki har kerma yake wajen karanto masa number wayar tare da address ɗin maman Zulaihat yana ɗago kai idon sa ya sauka kan diyana dake tsaye a bakin kofa ta harɗe hannu a kirji 


alama ya mata da ido akan ta koma waje kar Aunty Amarya ta ganta turo baki tayi tare da juyawa ta fice miƙewa shima yayi yana faɗin "gobe zan kai wa maman yarinyar ziyara" "dawo ka zauna ai bamu gama magana ba wato kai bakada kishi ko? Da ka shigo bakaga ina fushi da kai bane?" Komawa yayi ya zauna yana faɗin "to uwata ta kai na me nayi kike fushi da ni? Harara ta wurga masa kafin tace "kana ji kana gani kake zaune da yarinyar da ta sanya hannun ta bugi mahaifiyar ka ko? Dan tsabar mutuwar zuciya tsabar sun mallake ka ko?" Dafe kansa yayi a ransa yana faɗin "wata sabuwa yau kuma tana Aunty Amarya ta ɓullo kenan shi idan ma ba dole ba me zai kawo sa wajen ta" afili kuwa zamowa yayi daga kujerar sa ya tsugunna kasa ya kamo kafafun ta ya fara magana "haba my mum kiyi hakuri kin san fa lokacin da abun ya faru bata a hayyacin tane amma ina mai baki hakuri a madadin ta" "au ita yarinyar tafi karfin tazo ta bani hakuri kenan? Girgiza kai yayi kafin yace "aa yanzu ma ba sai anjima ba zan kirata dole ta duka ta baki hakuri barina kirata" ya kai karshen maganar tare da miƙa wa ya fice daga palon tsaki Aunty Amarya taja tare da ɗaukar wayar tafara neman layin haj sadiya


Bugu ɗaya haj sadiya ta ɗauki wayar chike da farinchiki Aunty Amarya ta sanar da ita Bgs yace yana son zulaihat kuma gobe zasu kawo mata ziyara chike da farinchiki haj sadiya ta fara magana "kai ai shiya sanya na yarda da malamai na wlh na san aikin su kamar yan kan wukane yanzu duk bama wanna ba kin san dai zulaihat bata nan ko? sai kiran layin ta nake amma baya shiga kila tana chan tana sharholiyar ta takashe wayar ta ajiye wlh awannan karon idan Zulaihat ta dawo dole na kira dadyn ta yazo ya bada Auren ta na huta dan Allah ki san me zaki faɗa musu idan suka zo karsu tambayeta" tsaki Aunty Amarya taka kafin tace"na faɗa musu ta koma makaranta daman hutu tazo naija amma ina son ki sani wlh Safras ba kanwan lasa bane minti 2 ya masa yawa ya gano in da zulaihat take matikar yana da number wayar ta dan haka ki san yadda zakiyi ki nemo ta tun kan kiyi biyu babu " "In Sha Allah kar ki damu nan da kwana biyu zulaihat zata dawo dan dole awannan karon dadyn ta ya nemomin  ita tun da ta kashe wayar ta" "yauwa haj sadiya kin ma tunamin kin fa san su Safras ba sa wasa akan abu ko bata lokaci yanzu ma sai da suka chemin da dadyn ta suke son yin magana dan da Aure yake son zulaihat sai kiyi kokarin ki sanar da dadyn nata" "zan sanar masa baya kasan ne shi ya sanya amma idan munyi waya zan faɗa masa na san yana jin chewa neman Auren zulaihat yar sa ɗaya tilo a duniya za'a zo zai ajiye duk wani abu da yake ya zo Nigeria dan daman bashi da wata buri da ya wuce yaga ya aurar da ita" "hmmmm ke dai ki sanar da shi zamuyi waya anjima" tana gama faɗin hakan ta katse kiran tare da ajiye wayar a gefen ta


A ɓangaren Aryan kuwa a tunanin sa diyana na waje ko da ya fito bata nan kai tsaye part nasu ya koma tsaye a tsakiyar katafaren gadon sa ya hangota har ta sauya kaya zuwa riga da wando tana ta tikar rawa ba tare da waka ba abun ta mamaki ne ya kama shi ya ma kasa shigowa chikin ɗakin itako bata ma lura da shi awajen ba sai rawar ta take tika kamar babu kashi a jikin ta kai kache zata karye almost 30mins Aryan na tsaye ya zuba mata ido daya ga dai diyana ba dai na rawa zata yi ba sai ya tako zuwa chikin ɗakin shi yama rasa yarinyar nan wace irin yarinya ce mutunce karasa gane mata yanzu fa kafin ya fita take zaune shiru har da che masa tsoron yan ta'addan bai sake taba amma daga fitar sa yaje ya dawo har ta zama Michael Jackson wajen rawa kai sai dai yace Allah ya shirya masa matar nan tasa 


Har ya haura saman gadon diyana bata dai na tikar rawa ba bata ma san ya shigo ba sai da ya sanya hannu ya riko ta sanna ta dakata tana mai da numfashi "my jidda daman kin iya rawa haka? Taɓe baki tayi kafin ta fara magana "eh mana a gidan Aunty farida na koya idan Aunty farida bata nan sai mu kunna waka ni da Junior muyi ta rawa yanzu ma na rasa ta ina ake kunna waka a jikin Tv kan nan ne shi ya sanya nake ta rawana ba waka" murmushin ya ɗan yi kafin yace "to yanzu dai sa hijabi muje ki bawa Aunty Amarya hakuri" waro idon tayi waje tana faɗin "me nayi mata da zan bata hakuri? "Babu komai kawai kizo kije kice tayi hakuri" turo dan karami bakin ta tayi ta fara magana "ni fa ba zan je ɗakin taba kuma ban son ta dan naji tace tasan wanchan yarinyar da tache zata maka fyaɗe wato ma Aunty Amarya che ta sanya akamamu a kashe mu kenan?Wlh na tsane su dukkan su ni na manta ma baka faɗa min menene fyaɗe bama" dafe kan sa yayi kafin yace "ba sai na faɗa miki menene fyaɗe ba nan ba da jimawa zan miki wani abu makamancin hakan yanzu dai umarni nake baki kizo ki bawa Aunty Amarya hakuri" zatayi magana ya ɗaure fuska sosai yace "bana son wata magana kiyi abun da nace miki kuma daga yau idan kika sake chewa baki son Aunty Amarya to nima ki sa aran ki bana son ki dan ba zan so wan da baya son mahaifiya ta ba" ganin ransa ya baci sosai ya sanya  ta faɗo jikin sa tana faɗin "kayi hakuri zanje kuma ai bani na fara chewa bana son taba itace tace bata son mu ita da Aunty Maryam" ta karisa maganar kamar zatayi kuka rungumota yayi ajikin sa sosai yana faɗin "tana son ki mana tana sun ku gaba ɗayan ku kamar yadda take san mu kawai rashin samun fahimtar juna ne" hannu ta tura chikin gashim kansa tana faɗin "yaya Aryan yaushe zan maka kitso ne? Gashin kan nan yayi tsawo da yawa"ɗago habarta yayi yace "kin iya kitso ne?" chikin sauri ta ɗaga masa kai alamar eh "to muje ki bawa Aunty Amarya hakuri sai mu dawo ki yimani" chikin sauri ta sake sa ta ɗauko hijabin ta ta nufi waje tana faɗin "to karfa ka tafi wani waje ina dawowa yanzun nan" "to" kawai yace mata yana kokarin zama sai wani tunani ya faɗo masa "yanzu idan diyana ta je bawa Aunty Amarya hakuri ita kaɗai zaa iya samun matsala dan  idan Aunty Amarya tayi wani magana da bai wa diyana daɗi ba diyana zata iya mai da martani dan bata bari ko ta kwana" tuna hakan yasa yayi saurin mikewa yabi bayan ta dan sulhu yake nema da Aunty Amarya ba zai so a sake samun wata matsala ba 


Tana gab da shiga part ɗin Aunty Amarya ya chin mata chikin nitsuwa yace "my jidda duk abun da Aunty Amarya zata che miki ban yarda ki yi wata magana ba kiyi shiru kawai ki saurare ta idan ta gama magana sai kice tayi hakuri" "to" kawai diyana tace


 a tare suka shige chikin palon da sallama a bakin su kamar yadda ya bar ta haka suka shigo suka same ta  saman kujera diyana ta zauna Aryan yana son che mata ta sauka kasa yana tsoron amsar da zata bashi a gaban Aunty Amarya yanzu ma yaya suke da Aunty Amarya bare kuma taji irin maganganun da diyana take masa mara kan gado ba respect tuna hakan ya sanya yayi shiru bai yi magana ba 


A kufule tace "kiyi hakuri Aunty Amarya" salati Aryan ya fara yi a zuchiyar sa wai yaushe diyana zatayi hankali ne ko gaisuwa babu bare ta che ykk

 harara Aunty Amarya ta wurga mata kafin tace "haka ake bada hakuri a gidan uban ki ina zaune a sama ki na zaune a sama" turo baki tayi zatayi magana sai ta tuna abun da yaya Aryan yace mata kallon sa tayi ta gefen ido taga alamun ran sa ya ɓaci sosai jiki ba kwari ta sauko kasa ta matso kusa da Aunty Amarya murya kasa kasa ta fara magana "kiyi hakuri ba zan sake ba" ba karamin daɗi hakan da tayi Aryan yaji ba ji yayi kamar yazo ya rungumeta ta dan murna Aunty Amarya kuwa wani kululun bakin ciki ne ya tokare mata makoshi rai a ɓace ta fara magana "kina bukatar samun tarbiya dan kwata kwata in da kika fito babu tarbiya ya kamata ki koma sai kin samu tarbiya sai ki dawo ki zauna da ɗana" tana kai karshen maganar ta miƙe ta wuche bedroom nata, nauyayyar ajiyar zuchiya Aryan ya sauke tare da miƙewa ya kama hannun ta ya mikar da ita kin tafiya tayi ta tsaya "my jidda muje mana" "yaya Aryan menenen tarbiyya tun da naji Aunty Amarya ta faɗi hakan to tabbas zagi na tayi kuma zagin ma da alama mara daɗi ne" ɗaukan ta yayi chak ya saɓa ta a kafaɗar sa ya nufi waje da ita dan bai san biye mata kar Aunty Amarya ta fito ta gansu a palon


Saman katafaren gadon sa ya sauke ta tare da zama kusa da ita yana faɗin "zo ki mun kitson" jin abun da yace ya sa ta miƙe tana dariya ta fara wargaza masa gashin kansa manya manyan kun bushe ta masa a tsakiyar kan sa guda uku yana zaune yana jin duk abun da take masa leko fuskar sa tayi tace "yaya Aryan na gama kaje wajen mirrow ka gani sun yi kyau" ba musu ya miƙe yaje gaban mirrw a sukwane ya sanya hannu ya goge idon sa ya sake kallon kansa da kyau tsai tsaye ta masa kitson kamar kawon shaiɗan kamar wani sabon mahaukaci haka ya dawo ji yayi tamkar ya wawwan ka mata mari amma sai ya danne ya juyo ya kalleta ta tana zaune tsakiyar gadon sai murmushi take 

kakalo murmushi dole yayi yace "my jidda gaskiya kitson yayi kyau sosai ashe kin iya kitso har haka" kara washe baki tayi tana dariya tace "to yanzu dai kuje ka nunawa su Abba" ta karisa maganar tare da miƙewa ta nufoshi "aa my jidda ba sai na nunawa su Abba ba ki barshi kawai iya ni da ke" "to shikenan yanzu ni bari naje wajen Ammi na" "to" kawai yace mata da sauri ta fice daga ɗakin


Tana fita ya dafe kansa yana faɗin "na shaga uku ni Aryan to ya zanyi dole nayi kokari na gyara kayana tun da ina son ta dole ta koma school da haka ya nufi toilet dan yayi wanka ya kwance haukar da diyana ta masa


To bari mu leka yan Uk muga me suke Aikatawa


Uk 


7am ta farka daga barci slowly ta waro blue eyes nata waje chikin sauri ta miƙe zaune tare da zuro kafafun ta kasa mikewa tayi ta nufi toilet a gurguje tayi wanka ta fito ta shirya chikin sauri doguwar riga ta sanya a jikin ta rigar ta kamata sosai ta fito mata da shape nata sosai rigar tana da yar siririn hannu ɗaure gashin kanta tayi ta watsa jelar a bayan ta hijabi ta ɗauko chikin kayan da sukayi shopping da yaya Khalid jiya a nitse ta gabatar da sallar asuba tana rokon Allah da ya yafe mata akan makara da tayi bata gabatar da sallah akan lokaci ba 


Bayan ta idar da sallah ta jawo trolley ɗin ta ta zauna ta tsara make up abun da bata taɓa yi ba yau first time a rayuwar ta sosai tayi kyau kamar ka sache ta ka gudu mayar da kayan da ta watsa tayi ta miƙe tana tunanin ina yaya Prince ya kwana da bai kwana a ɗaki ba tana da tabbacin yau bai tafi wajen Aiki ba dan kwata kwata bata ji motsin saba na damar abun da ta masa jiya ta farayi chike da tsoro ta nufi waje tana tafiya tana sanɗo kamar ɓarauniya


 tana fitowa palo ta same sa kwance saman doguwar kujera ya miƙe kafafun sa wadda suka fi kukerar tsawo kallo ɗaya ta masa ta fahimci shima ya makara bai yi sallar asuba ba a hankali ta tako zuwa gaban sa ta tsugunna hannun sa ta kamo ta riƙe chikin sanyin murya ta fara kiran sunan sa "yaya Prince yaya Prince yaya Prince" slowly ya faro green eyes nashi a kan face nata ɗaure fuska sosai yayi tare da mikewa zaune kai kallon sa yayi kan hannun sa da ta rike chikin sauri ta sake sa yana kokarin miƙewa tayi saurin rike kafar sa ta fara magana kamar zatayi kuka "yaya Prince dan Allah kayi hakuti tuba nake ba zan sake ba" chikin ɓachin rai yace "me kika yimin da kike bani hakuri!? Chike da tsoro ta kwantar da kan ta saman chikinyar sa tare da kamo hankun sa chikin nata chikin shagwaɓa ta fara magana "na maka laifi mana jiya nasa kayi fushi ka fito palo ka kwana" "tashi min kan kafa" kara kankame hannun sa tayi dan tasan yanzu ba zai bugeta ba dan Ammi tace idan ya kara bugun ta bata yafe masa ba shiya sanya yanzu bata tsoron sa "yaya Prince ni gaskiya ba zan tashi a jikin kaba har sai kache ka hakura" fisge hannun sa yayi tare da miƙewa ya nufi bedroom chikin sauri ta miƙe tabi bayan sa dai dai tsakiyar ɗakin ta rungume sa ta baya tare da kwantar da kan ta a bayan sa tana faɗin "dan Allah yaya Prince kayi hakuri mana nafa che ba zan sake ba" a fusace ya juyo tare da damkar wuyar ta da nufin yayi wurgi da ita ba shiri ya zame hannun sa daga wuyar nata sakamakon tuna maganar Ammi yana kallon face nata zaro ido waje tayi sosai tana kallon face nashi yana sakin wuyar nata ta fara tari tari ta riƙe wuyar ta 

guntun tsaki yaja tare da jawota jikin sa ya ɗago habarta yana kallon face nata chikin nitsuwa ya fara magana "ke sister tace ki tsaya a matsayin ki na sister ta idan ba haka ba" bai karisa maganar ba ya sake ta ya wuce toilet abun sa jiki ba kwari ta wuce ta fara gyara masa gadon tana yi tana tunanin "anya yaya Prince zai chanza kuwa gaskiya nayi na damar hana shi wasa da ni jiyana da daddare wata kila da ya samu abun da yake so da zai iya ɗan sawa ran sa ruwan sanyi" tunani kala kala ta rinƙa yi har ta kammala masa gyaran ɗakin ta fito masa da kayan sawa ta ajiye masa saman gado ta koma ta zauna saman sofa


Ko da ya fito toilet ko kallon in da take bai yi ba ya wuche dressing room nashi tasha ruwan mamaki ganin yaki sanya kayan da ta fito masa da su, wandon jeans fari da t-shirt blue ya sanya yau ko ɗaure gashin kan sa bai yi ba da alama yana chikin bachin rai sosai


 shin fiɗa dadduma yayi ya tada sallar asuba da bai yi ba,chikin sauri ta miƙe ta nufi kitchen ta ɗauko masa breakfast nashi ta dawo ta ajiye masa saman table ta zauna tana jiran sa

 bayan ya idar da Sallah ya mike ya ɗauki wayar sa da system ya nufi hanyar fita daga ɗakin da sauri tace "yaya Prince ga breakfast naka" ko kallon in da take bai yi ba yayi fice warsa daga ɗakin bin bayan sa da kallon tayi har ya fice jiki ba kwari ta miƙe ta koma saman gado tare da ɗauko wayar ta tafara neman layin Aunty farida dan ta taimaka da shawara


To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu zamuga wasan yadda zai kaya tayaya Hiyana zata shawo kan Bgs? Tayaya yaya Aryan zai kare da diyanar sa? tayaya Bgs zasu kama dadyn jabir? Ya za'ayi asirin Aunty Amarya ya tonu? Muje zuwa yanzu wasan ya fara


💋Duk Karfin Izzata 💋




💖The Talent Troupe Writer's 💖



    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*





Book 2


Page 26



Bugu ɗaya Aunty farida ta ɗaga chike da damuwa hiyana ta fara bata lbr abun da ya faru dariya Aunty farida tayi bayan ta gama jin bayanan hiyana chikin nitsuwa ta fara magana "oh su Safras manya to an faɗa masa mata wasa ne wato har da wani che miki ki tsaya a matsayin ki na sister ko? Lallai zai gane shayi ruwane kinsan yanzu me abun yi? "Aa Aunty farida ban sani ba sai kin faɗa" ta faɗi maganar tana girgiza kai "na shan yau ba zai dawo da wuri ba ki tsara wanka ki shakwalliya ki shirya masa duk wani abun da kika san zai bukata kafin ya dawo,yanzu idan mun gama waya ki kirashi ki masa ya isa wajen Aiki lfy idan kuma kika kira bai ɗauka ba to ki masa massage sanna idan ya kusa dawowa nan ma ki sake kiran sa idan bai ɗauka ba ki masa massage ki tambaye sa ya Aiki sai ki kara masa da ya sawo miki chocolate a hanya idan har ya sawo miki chocolate ɗin to ba shakka ya fara son ki idan kuma bai sawo ba to fa muna da sauran aiki a gaban mu sanna idan ya dawo bayan kin gama chire masa ta kalma kin masa duk abun da ya dace idan yayi wanka ya shirya ya zauna yana hutawa sai ki tawo ki zauna a kan chinyar sa tun da yanzu ba zai bugeki ba kina da daman zama a jikin sa ba yadda zai yi da ke idan yace ki tashi karki ta shi ki kwanta a kirjin sa chikin shagwaɓa kice yayi hakuri idan ya fara yi miki tsawa ki sa masa kukan shagwaɓa tare da sanya hannun ki a wani shashe na jikin sa kina wasa da shi ko ki sanya hannun ki chikin gashin kansa kina shafawa kina masa kukan shagwaɓa,wlh dole ya sauko idan kika masa haka saura kuma kije ki masa akasin hakan kin san idan kika kure sa ya zuchiya wlh mantawa zanyi da umarnin Ammi ya miki ɗan ban zan duka kina jina ko? Tun da Aunty farida ta fara wanna bayani hiyana ta sunkuyar da kai kasa kamar a gaban Aunty farida dan take "hiyana ba dake nake magana bane nace kina jina!? Kasa kasa chikin jin kunya tace "eh Aunty farida ina jin ki kuma Nagode" "good yanzu dai ki tashi ki fara aikin abubuwan da na faɗa miki idan da dama ki shiga kitchen ki masa girkin gargajiya da kanki dan na san ya gaji da chin abincin turawan nan tukunnan ma kin iya girkin ne? kar kije ki masa shirme ko da yake Auta na nan zata nuna miki duk abun da ya dace kiyi tuwon shinkafa da miyar egusi zaki masa dan yana matikar son tuwon shinkafa da miyar egusi kinji? "Eh Aunty farida naji kuma In Sha Allah zanyi yadda kikace "yauwa nama fasa Auta tayi maki ni zan koya miki yadda ake komai ina system ɗin yayan naki? "Ya tafi da shi" "ok to tun da ya tafi da shi idan lokacin yin girkin yayi sai muyi video call na nuna miki yadda zaki yi komai yanzu dai ki tashi ki fara yin abubuwan da na faɗa miki kuma saura ki sa hijabi idan ya dawo kaya zaki sanya waɗan da dasu da babu duk ɗaya ne kina ji na?" chikin sauri tace "eh Aunty farida naji" "good to tashi kije ki fara duk abun da ya dace" "to" hiyana tace tare da chiro wayar daga kunnen ta ta katse kiran


Layin Bgs ta fata kira bayan ta kammala waya da Aunty farida sau uku tana kiran layin amma shiru bai ɗaga ba, massage ta tubuta masa kamar haka "yaya Prince ya Aiki fatan ka isa lfy? Ni dai ba zan gaji da ce maka kayi hakuri ba" Tana gama turawa ta ajiye wayar ta buga tagumi tana tunani kamar daga sama taji karar wayar alamar shigowar sako chikin sauri ta duba sakon zubur ta miƙe ganin sakon yaya Prince ne "I'm good" shine abun sa ya rubuta a sakon murmushi ta fara yi tare da rungume wayar a kirjin ta tana faɗin "kai yaya Prince shine kana ganin kirana kaki ka ɗaga ko to zaka dawo ka same ni ne Allah yau na san me zan maka

  Bgs dake zaune chikin katafaren Office na shi yana kallon ta ta chikin system ɗin dake gaban sa ya waro ido waje jin abun da tace kasa kasa yayi magana wadda ina da tabbacin ko shi bai ji me yace ba lokaci guda kuma ya ja tsaki tare da kawar da system ɗin daga gaban sa ya jawo cup ɗin tea ya fara sha a hankali 


Ita kuwa sai surutun ta take tana juyi a tsakiyar ɗakin tayi nisa chikin abun da take wayar ta ya fara kara tana dubawa sai taga number yaya Aryan chikin sauri ta ɗaga kira tare da manna wayar a kunnen ta chikin nitsuwa ta fara magana "yaya Aryan ina kwana? Daga ɗayan ɓangaren diyana ta kwashe da dariya tana faɗin "Kamar wata mutuniyar kirki har da kashe murya wani wai yaya Aryan ina kwana to ba yaya Aryan bane Aunty diyana ce" dafe kai Hiyana tayi kafin ta saki cool murmushi ta fara magana "amma diyana baki da kirki wai har yanzu baki hankali ba" tsaki diyana taja kafin tace "ni ba wanan ne ya sanya na kiraki ba kin san me ni so nake ki che wanan mugu mai kama da ke ɗin maza ya sake ki ki dawo gida idan ba haka ba wlh shaiɗanun yara mugaye zaki haifa" lokacin guda hiyana ta ɗaure fuska chike da jin haushi zagin Bgs da diyana tayi ta fara magana "ke diyana kina da hankali kuwa kin san wanene yaya Prince awajena? miji nane fa ina mutuwar son shi ina kaunar sa fiye da rayuwa ta ina son farincikin sa fiye da nawa bani da buri a duniya da ta wuche yau na ganni gani ga shi mun zauna muna hira idan har ba zaki tayani son abun da nake so ba to bai ka mata ki zageshi a gaba na ba ni ina son kaya na a haka ke in ta kai ce miki komai yaya Prince yayi burgeni yake komai nashi kyau yake min komai idan yayi kyau take masa kamar dan shi akayi abun Kum.... Bata karisa ba diyana tace "ya isa haka hajiya soyayya sai yanzu na gane chewa nayi kuskure yanzu dai ba abun da zanche sai dai in che ki chi gaba dan son yaya Prince Allah ya sanya ya soki shima ko dan maraicin mu da wahalar da kika sha a kan mu Allah ya miki zaɓi mafi alkhari" ajihar zuciya hiyana ta sauke kafin ta chi gaba da magana "amin diyana ki rinƙa tayani da addu'a Allah ya sa yaya Prince ya so ni ko da kwatan son da nake masa ne amma na sha wahala sosai a kan sa" "in Sha Allah zai so ki hiyana zai so ki sosai ma in dai yana da tausayi da imani to tabbas zai so ki in dai yana da ido kuma idan sa na gani da kyau to dole ya soki in dai yana da ilimin addini kuma yana amfani da ita to dole ya soki zan tayaki da addu'a" 


taɓe baki Bgs yayi yana kallon su ta system nashi yana jin me suke faɗe abun ma har mamaki yake bashi "wai yanzu yar yarinyar nan ta san me so tab gaskiya Abba ya chucheni ya haɗa ni da wahala" dogon tsaki ya kuma ja tare da miƙewa ya fice daga office ɗin


  Aɓangaren hiyana kuwa sosai ta bawa diyana lbr tun zuwar su Uk har yau sosai suka sha hira diyana ta jajan tawa hiyana akan wahalar da ta sha, ji suke kamar su haɗiye juna saboda so da kauna har sun yi sallama hiyana ta kuma chewa "diyana karfa ki faɗawa kowa hiran da mukayi" "ba zan faɗa ba hiyana na" godiya Hiyana ta mata sanna sukayi sallama ta ajiye wayar ta ɗauki hijabi ta sanya ta fito ta nufo part ɗin su Zahra



Kano Nigeria


Gaba ɗaya iyalan Abba suna zaune a palo suna cin abincin rana sai hira suke tsakanin su ban da Aryan da Aunty Amarya da suke zaune shiru Aryan na latsa waya Aunty Amarya na chin abincin ta 

  "Aryan gobe fa zamu wuce hope ka kammala abubuwan da zakayi" chewar Abba sai lokacin Aryan ya ɗago kai "Eh Abba akoi in da zanje yau idan na dawo zan zo muyi wata magana" Abba yana kokarin yin magana diyana ta rigashi da chewa Abba eyya ina son muje kauye ina son inje in kalli su yaya bello da innar sa" satar kallon Aryan Abba yayi dan yasan halin ƴaƴan na shi chike da zolaya yace "to my diyana an jima zakuje da mijin ki" a sukwane Aryan ya ɗago ido yana kallon Abba kashe masa ido ɗaya Abba yayi ɗaure fuska sosai Aryan yayi ya dubi diyana ya fara magana "ke idan kika sake yi mana Maganar wanchan ban... Haɗa ido da Ammi ya sanya ya mata kara bai karisa maganar ba ya miƙe chike da ɓachin rai zai bar palon Abba yayi saurin chewa "aa ba sai ka ɓata rai ba ai ba yadda za ayi na yanke wa diyana abun da zatayi yanzu dole sai da izinin ka zatayi komai" zama yayi saman sofa mai zaman mutun 2 a palon yana latsawa da alama wani sakon yake turawa "Abba yanzu ke nan duk abun da yaya Aryan yace na yi shi zan rinƙa yi? Chewar diyana tayi maganar tana kallon Ammi dan ta lura da Ammi tun ɗazu kamar tana son yi mata magana "eh my daughter yanzu duk wani abun da zakiyi sai kin nemi iznin sa idan bai yarda ba sai ki hakura" "to amma Abba in tambaye ka? Gyaɗa mata kai Abba yayi alamar Eh  "Abba menene fyaɗe na tambayi yaya Aryan yaki faɗa min" a sukwane Aryan ya juyo yana kallon ta ita ko batama san yana yi ba hankalin na kan Abba "my daughter ai na ki kajiyo wanna kalmar? "Abba wata yarinya che tace zatayiwa yaya Aryan fyaɗe kuma tun da na kalli yarinyar batayi kalan mutanen masu hankali ba shi yasa nake son sanin manar maganar da ta faɗa" gaba ɗaya su Abba suka juyo suna kallon Aryan ɗauke kan sa yayi kamar bai san suna yi ba "my daughter ai na kuka haɗu da yarinyar? "Abba jiyane muna tafiya da yaya Aryan a mota shine wasu mutane suka kama mu suka kaimu wani waje wai zasu kashe mu shine wanchan mai kama da hiyana ya turo sojojin sa suka kashe su" tsaki Ammi taja kafin tace "wanna ɗan baki akoi magana wlh ke dai diyana ina ganin manne bakin nan naki zamu rinƙa yi" chikin sauri diyana tace "wai ni me baki na ya muku ne kowa sai ya rinƙa zagin baki na haka ma yaya Aryan yace sai ya shanye min ɗan baki na ɗin nan na dai na magana" kasa kasa Haidar ya sachi kallon Omar suna murmushi kasa kasa,


diyana na kokarin chi gaba da magana Abba yayi saurin chan za mata topic ɗin hiran da chewa "baki faɗa min ya akayi kuka kuɓuta daga hannun mutane da suka kamaku ba" dafe kai Aryan yayi Abba zai kara kwaɓe masa abubuwa yanzu idan diyana ta bada lbr abun ya faru tsakanin su da zulaihat ai ta rusa musu shiri gashi ita mutunce da bata karya bata iya ɓuye abu ba iya gaskiyan abun da ya faru take faɗe yanzu tana basu lbr ma Aunty Amarya zata tasa shi a gaba sai ya faɗa mata me ya faru,har Abban ma ba barinsa za suyi ba sai sun dame sa akan me ya faru kuma su waye mutane yanzu idan yace zai kira diyana su tafi ɗaki dole Aunty Amarya zata zargi wani abu zata tasa shi agaba sosai Aryan ya shiga damuwa akan surutan diyana gashi ya rasa mafita abun haushin ma shine biye mata da Abba ke yi wlh Abba ya chika shagwaɓa yara wlh yayi nisa chikin tunanin,diyana kuwa sai bawa su Abba lbr abun da ya faru take har da yi musu kwatan chen zulaihat 


kamar daga sama Aryan yaji wayar sa na ringing picking call ɗin yayi tare da manna wayar a kunnen yana faɗin "hello my blood" daga ɗan ɓangaren Bgs yace "bata wayar" ba musu Aryan yace "my jidda zo ki anshi waya yaya ki na son magana da ke" make kafaɗa ta tana faɗin "wanchan mai kama da hiyana? Idan dai shine bana son magana da shi tun da yana azabtar min da yar uwa hiyana ta faɗa min duk abun da yake mata kuma wlh sai Allah ya saka mata tun da ba abun da ta masa wlh ni ban gama me yasa hiyana zata che tana son shi kamar ta mutu ba ita ma yar banza wlh rashin duka ke damun ta Allah ya sama ya mata dukan mutuwa ta yadda zata dai na son sa shike nan tana dai na son sa dole ya sake ta ta huta da ukubar sa mugu wlh da ina chan ba zan taɓa barinsa ya rinka bugun taba abun haushi ma har da wani chemin wai karna faɗawa kowa abun da ta faɗa min to me abun rufa masa asiri ni wlh na kusa barin gidan nan dan ba naso......bata kai karshen maganar ba Aryan ya daka mata gigitatchiyar tsawa "kimin shiru!!! wadda ya sata miƙewa tsaye ta rungumi Abba tana faɗin "kai ma yaya Aryan zaka dawo irin sa kenan? Mamaki ne ya kama Abba ita dai diyana ko zaa kashe ta bakin ta ba zai yi shiru ba ta wani gefen kuma albarka yake sa mata yau bakin ta yayi rana tun da sunji halin da hiyana ke chiki lallai ya zama dole a kai na a matsayina na uba na ɗau mataki chikin fushi Aryan ya tako ya kariso wajen da hannu ɗaya ya damko hannun ta ya jata suka nufi hanyar fita ko ajikin ta sai ma kallon sa da take tana faɗin "yaya Aryan ya naga da ka ɓata rai kafi kyau ne? Ba karamin dariya ta bawa su Abba ba wato ita batama damu da ɓacin ran nasa ba dogon numfashi Omar yaja kafin yace "tab wani abu sai soyayya idan ban da soyayya yadda yaya Aryan ya bata rai ɗin nan ai da yanzu ya tashi gidan nan da bom lallai yarinyar nan ta chiri tuta tun da har yaya Prince yace zai yi magana da ita awaya tab lallai samun irin ta akoi wahala" Haidar ne ya chaɓi zanchen da chewa "kai dai Omar bari ai wlh da da ne yaya Aryan ranshi ya ɓachi haka ai da gaba ɗaya gidan nan munji a jikin mu  Sister fa tayi winning akan zafin zuchiyar yaya Aryan" "kai dalla ku mana shiru" chewar Ummi "miƙewa Abba yayi chike da ɓachin rai ya nufi bedroom nashi mikewa Ammi tayi chikin sauri ta bi bayan sa dan ita ma maganganu diyana sun ɗaga mata hankali duk tunanin ta yanzu Hiyana ta samu peace of mind a gidan Bgs amma ba komai za suyi maganin sa 


Zaune bankin gado ta samu Abba gefen sa ta zauna chikin sanyin murya tace "ranka ya daɗe menene abun yi yanzu dan ka san dai maganar diyana gaskiya ne bata faɗen magana idan ba gaskiya ba" ɗago kai Abba yayi yana kallon ta ya fara magana "ni ba wanna ne damuwa ta ba babban damuwa yadda diyana tayi maganar bakiji me take faɗe bane ta tsani Safras bata son sa kuma sai ta chusawa hiyana tsanar sa" "bai kamata ka ɗauki zanchen diyana na chewa ta tsane sa da sauran su ba dan yarinya cen yanzu dai kamata yayi mu nemi mafita akan zaman hiyana da yaron nan" "no Aisha ni na san ya zaman su yake dan ba wani motsi na ƴaƴa na da ban sani ba ni damuwa na kalaman da diyana ta faɗa ne kin san fa fulanin daji basu iya tsanar abuba idan sukace miki basu son abu tofa tabbas basu sone kuma zasu iya yin komai dan suga sun rabu da wanna abun yanzu damuwa ta a nan kar diyana ta juyawa hiyana tunani dan shi Safras ya fara sauya wa yanzu haka maganar da nake miki ina da tabbacin yana son hiyana sai dai shi bai fahimci hakan ba ina gab da shirya masa wani tarko da shi da kan sa zai furta yana son ta to amma kalaman diyana sun kashemin hiki" "to menene abun kashe maka jiki kuma diyana fa yarinya ce kuma idan ka auna ka gani hiyana tana da hankali bazata ɗauki zanchen diyana ba" "aa Aisha ina raba ki kin san fa yaran nan suna matikar kaunar junan su to kinga ɗaya zata iya sadaukar da abun da take so domin ɗayan ke baki bibiyar sune shiya sanya bazaki gane abun da nake gudu ba wlh tsab hiyana zata iya hakura da Safras saboda diyana" shiru Ammi ta ɗan yi kafin tace "karka damu daga yau zan sanya Aryan ya dawo min da diyana domin na faro tarbiya daga farko diyana na bukatar abubuwa da yawa" shiru Abba yayi bai sake magana ba miƙewa Ammi tayi ta fice daga ɗakin Ammi na fita Abba ya gyara kwanciyar a saman gadon



A ɓangaren Aryan kuwa yana fita tare da diyana part na shi ya nufa kai tsaye a tsakiyar palon kasa ya tsaya tare da sakin hannun ta chikin fushi ya fara yi mata faɗa sai magana Bgs yake masa ta chikin wayar amma Aryan baya ji kasan chewar ya chire wayar daga kunnen sa katse kiran Bgs yayi ya sake kiran sa kamar ba zai ɗauki kiran ba dan ɓachin rai amma sai ya danne ya ɗaga kiran tare da manna wayar a kunnen sa "mika mata wayar" abun da Bgs ya faɗa kenan ba musu Aryan ya miƙa mata wayar ganin ransa ya ɓaci sosai ne ya sanya ta ansa wayar a kule ta fara magana zuba mata ido Aryan yayi yana kallon yadda take matana a nitse kamar ba ita ba kome Bgs ya faɗa mata oho sai gashi ta kwashe da dariya har da dukawa kasa shi dai Aryan ya zubawa sarautan Allah ido almost 30mins suka kwashe tana hira da Bgs tantama Aryan ya shiga yi anya ba da hiyana take magana ba dan Bgs ba zai tsaya yayi hira mai tsawo da diyana haka ba mutumin da magana ma wahala take masa kai ina akoi dai wani abu sai da diyana ta kwashe 1h tana magana da Bgs sanna sukayi sallama sai mamaki Aryan yake tana katse kiran ta tsugunna kasa tace "yaya Aryan kayi hakuri namaka alkawarin ba zan sake faɗin abun da baa tambaye ni ba kuma ko da an tambaye ni ma ba zan faɗa ba har sai ka bani izinin" Aryan ya rasa bakin magana tunani yake to wa'azi Bgs tayiwa diyana yasa ta sauya kome dan dai ya san halin diyana idan kace zata mata tsawa wlh bazata taɓa yimaka abun da kake so ba sai dai ma ta kara yi maka abun da baka so ɗin to me Bgs ya faɗa mata haka kai dole na san ya akayi irin wanna sauyi lokacin guda haka yau Bgs ya shafe 1h yana hira da mutun akoi alamar tambaya


 ganin yayi shiru bai tan ka taba ya sanya ta miƙe ta rungume sa tana faɗin "yaya Aryan fushi kayi da ni" dawo da kallon sa yayi kan face nata ya rungumeta da kyau yana faɗin "aa my jidda akan me zan yi fushi da ke?"  Hannun ta chusa chikin gashin kansa tace "to yaya Aryan muje yau ma na maka kitso" chikin sauri yace "aa kije wajen Ammi tana neman ki ni ma akoi in da zanje idan na dawo sai muje shan ice cream" murmushi tayi tare da sakin sa tana kokarin juyawa kara kankame ta yayi kasa kasa yace "my jidda tafiya zaki ba tare da kin bani hot kiss ba? Saukar da idon ta kasa tayi chike da jin kunya tace "yaya Aryan ni kam ban iya kiss ba" ɗaukan ta yayi chak suka haura sama


💋Duk Karfin Izzata 💋




💖The Talent Troupe Writer's 💖



    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*





Book 2


Page 27




saman katafaren gadon sa ya kwantar da ita tare da yi mata runfa da faffaɗar kirjin sa yana kokarin yin magana massage ta shigo wayar sa chikin jin haushi ya anshi wayar nasa daga hannun ta sakon Bgs ne murmushi ne ya kubche masa lokacin da yake karanta sakon  "kai zaka kashe Cameran ɗakin ne ko dai zaka nunamin ka isa" kwafa Aryan yayi a fili yace "wlh ba zan kashe ba idan mutun ya isa yayi hakan da matar sa" "yaya Aryan kai da wa kake magana? Shafa kan ta yayi tare da ajiye wayar a saman bedside drawer yana faɗin "my jidda ba kowa ni da waya ta ne" zatayi magana ya ɗaura hannun sa saman lallausan lips nata yana faɗin "shiiiiiii" shiru tayi  tana kallon sa hannu ya sanya ya rufe mata ido ya matso da fuskar sa dai dai sai tin nata face ɗin haɗe bakin su yayi waje guda ya fara bata hot kiss hannunta ta kewayo da shi ta saman bayan sa tana ɗan bubbuga shi alamar ya sake ta 


da kyar ya iya zame bakin sa daga nata chikin sarkewar murya yace "my jidda menene kuma? Turo baki tayi tace "yaya Aryan ba kai ne kake danne min hanchina da wanan dogon hanchin naka ba idan kana min kiss bana numfashi ko kaɗan" jan dogon hanchin ta yayi yana faɗin "ni baby ma zan baki yau ba kiss ba" waro ido waje tayi kafin tace "kai yaya Aryan ni bana son baby yanzu sai hiyana ta samu baby sai ni ma ka bani" "aa my jidda ba yanzu hiyana zata samu baby ba sai gaba ni kuma yanzu nake son baby gaskiya" "waya ce maka ba yanzu zata samu baby ba ai yaya Prince ya...sai kuma tayi shiru bata karisa maganar ba "me ya faru my jidda me yaya Prince ɗin yace? Girgiza kai ta shigayi tana faɗin "yace kar na faɗa wa kowa kuma karna kuskura na sake faɗin abun da bai dace na faɗa ba"murmushi Aryan yayi tare juyo da ita ta dawo saman kirjin sa yana matikar farinciki ko ba komai Bgs ya ɗan sai ta masa jiddan sa tun da har tana iya danne magan bata faɗe lallai Bgs ba iya aikin soja ya iya ba har da aikin gyara mutane irin su diyana ko me ya faɗa mata oho kuma tun da tace bazata faɗa ba komai Aryan zai mata bazata taɓa faɗe ba


"My jidda nifa yanzu ki faɗa min sai yaushe zaki ansa baby" "sai yaya Prince ya sayawa hiyana baby  tukun nan ni ma zan ansa" ɗago ido Aryan yayi yana kallon Cameran dake jikin kwan wutar ɗakin yana gararar Bgs lokacin Bgs baya ma wajen ya fita sabgan su tun sa yace Aryan ya kashe Cameran yaki sai shi ya fita ya shiga wani Aikin


 rungumota yayi a jikin sa ya fara shafa ta suna yar hirar su mai daɗi da haka har barci ya ɗauke ta chikin dabara ya kwantar da ita ya miƙe cikin sauri ya nufi toilet a gurguje yayi wanka ya fito ya shirya zuwa gidan su zulaihat 


bayan ya gama shirin sa tsab ya hauro saman gadon ya manna mata kiss a saman ɗan karamin bakin ta kasa kasa yace "ina matikar kaunar ki my jidda ina son ki fiye da yadda nake son kai na ya Allah ka kulamin da ita kara manna mata kiss yayi ji yake kamar ba zai iya fita ya bar ta ba ji yake kamar ya ɗauke ta su tafi tare amma sai ya daure ya sauko daga gadon har ya ɗauki wayar sa sai kuma ya fasa ya ajiye mata dan ya san ta da son buga game chire sim ɗin yayi ya ɗauko wata wayar daga chikin drawer mirro ya sanya sim ɗin ya fice daga ɗakin chikin sauri


Shi da Shahram kawai suka tafi gidan su zulaihat mota ɗaya suka ɗauka suna isa unguwar basu sha wahala ba suka gane gidan wani katafaren gida ne na alfarma horn ɗaya sukayi a bakin gate mai gadi ya wangale musu gate ɗin kasan chewar an san da zuwar su kallo ɗaya Aryan yayi wa gidan ya gane akoi tsaro sosai a gidan akoi manya manyan Cameras chikin sauri ya sanya face mark a fuskar sa tunani  yake lallai dadyn zulaihat ba karamin kwaro bane wato ya san yadda zai yi ya sanya wa gidan sa tsaro har haka to ai idan ya san wata bai san wata ba yau ya haɗu da wayan da suka fishi basira  


Yau Aryan bai jira Shahram ya buɗe masa motar bama ya buɗe da kan sa ya fito har ya fara tafiya sai kuma ya dawo ya ɗauki jaket babba mai hula ya sanya a jikin sa dan baya son dadyn zulaihat ya san yazo gidan nan dan in ya sani zai iya guduwa ko ma ai na yake sunkuyar da kansa kasa yayi ya shige chikin gidan 


A katafaren palon kasa ya samu Hajj sadiya tana zaune tana ganin sa ta miƙe tana washe baki tana faɗin "oyo barka da zuwa" kallon ɗaya yayiwa matar gaba ɗaya yaji ya tsane ta yana kokarin zama wayar sa ta fara kara yana dubawa Bgs ne ke kiran sa kamar ba zai ɗauka ba dan bai son hajj sadiya ta zargi wani abu amma tuna chewa Bgs baya kiran banza kuma ai yasan da hajj sadiya ya kira shi dan haka sai ya ɗaga kiran tare da manna wayar a kunne chikin tsawa Bgs yace "kafice daga palon nan Aryan!!!" Jin haka ya san ya Aryan ya damko hannun hajj sadiya sukayi waje ba tare da ya katse kiran ba suna fita hara bar gidan bom ya fashe a palon wan da ya tarwatsa ginin palon  da karfi Aryan ya ja hajj sadiya sukayi kasa suka kwanta

 wani shalle Shahram ya buka ya kwanta kasa wani katon dutse ne zai faɗo kan hajj sadiya a sukwane Aryan ya tare dutsen da sauri hajj sadiya ta miƙe zaune ajiye dutsen Aryan yayi ya miƙe tsaye yana neman wayar sa amma bai gani ba yana bukatar magana da Bgs juyawa yayi yana kallon Shahram dake kwance kasa hannu ya miƙa wa hajj sadiya kama hannun nasa tayi ya mikar da ita tsaye kamar daga sama ya ji karar wayar tasa daga chan gefe tsaki yaja tare da ɗauko wayar number Ammi ya gani chikin sauri yayi picking tare da faɗin "hello Ammi" kamar a mafarki ya ji Voice nata tana faɗin "shine yaya Aryan ka tafi ka bar ni ko? zai yi magana kiran Bgs ya shigo chikin sauri ya katse kiran diyana ya ɗaga call ɗin Bgs "Aryan me ya sanya ka taimaki matar nan bamu bukatar ta yanzu domin duk wani hujja ya kone a chikin gidan bata da wani amfani a wajen mu" "me ya sanya zakache haka? Musulmache fa yar uwar mu kuma ina da tabbacin zata mana amfani zata taimaka mana" "Aryan ina mamaki wani lokaci idan kayi magana sai kace ba soja ba ai tun da mijin ta ta salamata ya yafe ta har ya sanya bom ku mutu tare kenan kaga bata da amfani" "awan nan karon Bgs ka faɗi ai tun da kaga yana son kashe mu tare da ita hakan ya tabbatar da ta san wani abu a kan sa kenan" "no Aryan Bgs baya faɗuwa kullun akan nasara yake bawai dan tasan wani abu akan shi yake son kashe taba abun da ya sanya yake son kashe ta shine baya son ta san yana da wata mata bayan ita dan wanan matar da kake gani tafi bom haɗari shi ya sanya nace da kabar ta ta mutu dan arage mugun irin yasan idan ya kuskura ta san da wata matan bayan ita to da kan ta zata kashe shi ko da bata kashe shi ba zata iya ballo masa ruwan shi ya sanya ya zaɓi kashe ku tare da ita" "to shikenan yanzu dai zan tafi da ita sai muyi binchiken da ya dace amma gaskiya mutumin nan ba karamin criminal bane har ya san da zuwar mu wajen matar sa kenan ya san motsin mu fiye da yadda muka san nashi" "no Aryan ai ba wani binchike da ya yarage domin duk wani hujja da kasani mutumin nan ya latata next week zan shigo dan dole na kama mutumin nan da alama yana da yan lekan asiri kusa da mu bai kamata ka yarda da kowa ba zan san abun yi yanzu dai kayi saurin barin wajen" yana kai karshen maganar ya matse kiran dogon numfashi Aryan yaja tare da zura wayar sa a aljihun wandon sa ya juyo yana kallon hajj sadiya dake chikin matsanancin tashin hankali

 mai da kallon sa yayi chikin gidan nasu wutane ke chi har sama wuchewa yayi ya nufi wajen motar sa ya umarci Shahram akam ya shiga tazi shida hajj sadiya ya wuce da ita headquarter zai wayyayeta gobe yana gama faɗin hakan ya ta da motar da kan sa ya fice daga gidan ya nufi gida


Shahram kuwa ya tasa keyan hajj sadiya suka fice daga gidan dama shi mai gadi tun lokacin da bom ɗin ya tashi ya gudu ya bar gidan


To masu karatu rikicin naija ta ishe ni hakan mu leko Uk muga me suke Aika tawa


Zaune take a palon part nasu ta gama shirya masa duk wani abun da zai bukata kamar yadda Aunty farida ta sanar da ita ta shirya chikin wasu shegun riga da wando wanda soka matse ta sosai sun bayyanar mata da duk wani sura na jikin ta rigar bata da hannu ta kafa kanta kan littafin addu'oe dake hannun ta tana karan tawa Kamar daga sama taji diran motoci a gidan chikin sauri ta ajiye ta kardan hannun ta ta miƙe ta nufi wajen window ta zuge glass tana lekawa wani haɗaɗen saurayine ya fito hannun sa rike chikin hannun wata kyakkyawar mata fara kallo ɗaya zaka masa ka gane soja ne shima yaya Yusuf ne ya fito daga chikin nashi motar yana faɗin "Hisham ya kamata fa ka wuce part ɗin Aiman  dan ya fi girma tun da yanzu ka zama family man" girgiza kai Hisham yayi chikin jimami yace "no ba zan iya zama a part ɗin Aiman ba dan kullun zan rinƙa ganin kamar yana ɗakin" Hisham zai chigaba da magana Ahmad ya katse shi da cewa "ku dubi girman Allah ku dai na maganar Aiman kar ku san zuciya ta ta buga" yana kai karshen ya wuche chikin gida chike da damuwa

 hiyana bata san lokacin da hawaye ya fara bin kuncin ta ba tayi nadamar leka window da tayi jiki ba kwari ta juya ta koma ta zauna tana sharar kwalla yaya Ahmad yana mugun bata tausayi


Wuni ranan dai chikin damuwa da jimaman rasuwar yaya Aiman ta wuni rasuwar nashi ya dawo mata sabo 

har karfe 10 na dare shiru shiru yaya Prince bai dawo ba kiran wayar sa ta fara yi amma bai ɗaga ba ita gashi ba wani iya karatu sosai tayi ba haka ta daure ta shaga massage ta fara rubuta massage kakar yadda Aunty farida ta faɗa mata daga karshe ta rubuta masa "dan Allah yaya Prince idan kana dawo wa ka dawo min da chocolate" ta tura masa shiru shiru bai mata reply ba tana zaune a palon har 11 na dare jin dawowar su yaya Fahad ne ya sanya ta miƙe da sauri ta shige bedroom nasu saman sofa taje ta zauna tana ta tunani har 12 


Mikewa tayi ta koma gado ta kwanta tana addu'ar Allah ya tsare mata mijin ta a duk in da yake bata gama rufe baki ba taji sallamar sa kasa kasa, chikin sauri ta miƙe ta kariso wajen sa ha sanya hannu ta ansa jakar system ɗin hannun sa tana faɗin "yaya Prince sannu da dawowa" kasa kasa ya kare mata kallo tare da sa kai ya wuce toilet ba tare da ya mata magana ba ajiye masa system ɗin tayi a saman table sanna ta ta fito masa da kayan barci masu kyau da tsada saman sofa ta koma ta zauna tana jiran sa


Ga mamakin ta da ya fito wankan ya ɗauki kayan barchin da ta fito masa da shi ya wuche dressing room jim kaɗan ya fito sanye da kayan runtse idon ta tayi ta sake buɗe wa tabbas ba mafarki bane kayan da ta fitar masa ne ya sanya saman sofa yazo ya zauna kasa kasa  yace "kawomin system na" miƙewa tayi ta ɗauko masa system ɗin ta dawo ta miƙa masa ansa yayi ya fitar daga chikin jakar ya kunna ya fara aiki chike da tsoron amsar da zai bata tace "yaya Prince Abinci fa?" "I'm ok" marairaice murya tayi ta fara magana "yaya Prince dan Allah kayi hakuri kaji? Sai lokacin ya dawo da kallon sa kanta "me kika min ne wai da kike ta chemin sorry tun safe? Jikin ta har rawa yake ta miƙe tsaye tare da sanya hannu ta chire system ɗin dake kan chinyar sa ta zauna saman chinyar nasa tare da zagayo da hannun ta ta samar wuyar sa ta sunkuyar da kanta kasa ta fara magana chikin shagwaɓa "yaya Prince ban ci abinci ba fa jiran ka nake ka dawo yau tare zamu ci shine zaka dawo kuma kace bazaka chi ba kanason sister ka ta kwana da yin wa ne? Mamaki ya hanashi magana bai yi tunanin zata iya aikata abun da Aunty farida tace mata ba sai kuma gashi tayi ɗin lallai dole yayi maganin ta dole ya taka musu birki yayi nisa chikin tunanin da yake bai an kara ba sai yaji tana jan dogon hanchin sa tana faɗin "yaya Prince ina chocolate ɗin nawa da nace ka sai min" "kina shan chocolate ne? da sauri ta ɗaga masa kai alamar eh shiru yayi yana kallon face nata sunkuyar da kanta kasa tayi kasa kasa da murya kamar mai raɗa yace "rufe idon ki" ɗago kai tayi tare da runtse idon ta hannu ya sanya chikin aljihun jakar system na shi ya fitar da coconut chocolate kana da ɗan yawa guda ɗaya ya ɗauka ya buɗe ya sanya a bakin sa ya fara sha matso da face nashi yayi dab da nata dare da haɗe bakin su waje guda chikin salo ya tura mata chocolate ɗin da ya sha ya rage a bakin ta wasa ya shigayi da harchen sa a chikin bakin ta yana jujjuyawa matse ta yayi sosai a jikin sa yana shafa kanta da hannu ɗaya chusa hannun ta tayi chikin gashin kansa ta fara wargaza masa dogon numfashi yaja lokacin da hannun ta ya sauka a gashin kansa daga kansa har ta fin kafar sa sai da yaji shock a zafafe ya zame hannun sa daga kanta ya mai da saman tula tulan breast nata chikin dabara ya zame hannun rigar nata  wani wawan chap ka yayiwa breast nata sosai yake murzasu yana murza su yana sakin numfashi mai nauyi 


Ba karamin razana tayi ba da ta  tuna massage ɗin yaya Khalid yaune Alluran yaya Prince zai kare waro ido waje tayi tafara kokarin kwache kanta ɗaukan ta yayi chak yayi kan gado da ita ya kwanta da ita a jikin sa murzata ya shigayi ta ko ina yana yi yana faɗin "wash ash" tsoro ya fara bata kankame sa tayi tana faɗin "yaya Prince dan Allah ka kwaleni wlh zafi breast na sukemin" yaya Prince baya duniyar mutane juyata kawai yake iya son ransa tun tana masa kuka har ta hakura ta zubawa sarautan Allah ido tana dana sanin zuwan ta wajen sa kwata kwata ta manta yau alluran sa zai sake sa da wlh ba zata zo wajen saba gaba ɗayan kayan jikin ta ya chire mata harshen sa ya sanya a ramin chibiyar ta yana wasa da shi hannun sa ɗaya na saman breast ɗin ta 


ganin ya ɗan tashi daga kanta ya koma ta kasane ya sanya ta yunkura chikin sauri tana son ta gudu wani wawan danka ya mata ta chiki chiki dawo da ita jikin sa yayi ya sanya hannun sa ya laluɓo remote a saman bedside drawer ya kashe wutar ɗakin ya kara gudun Ac ya jawota jikin sa sosai kuka take da iya sauran karfin da ya rage mata matso da bakin sa yayi kusa da kunnen ta ya fara magana da sexy voice "ba abun da kike so ba kenan menene kuma abun kuka? da karfi tace "ni wlh bana so bana so ka sakeni idan kana so ka chi gana da fishin ka har illamasha Allah ni dai ka kyale ni!" kara matse ta yayi a jikin sa sosai "ina ai abun da kuke so kenan daga ke har Aunty farida to ai tun da kuka tsokano ni sai na yi" ihu ta fasa da karfi tare da gabza masa chizo a hannun da ya ƙanƙame ta chikin zafin nama ya juyar da ita ta koma saman gadon ya mata runfa da faffaɗar kirjin sa ihu take sosai dan ta gama tsorata da shi ji yayi ihun nata ya ishe shi sai ya haɗe bakin su waje guda mutsu mutsun ta fara yi ya danne ta ta ko ina ba halin tayi wani kyakkyawar motsi gashi ya haɗe bakin su waje guda ba halin ihu ganin tana kokarin chutar da kanta ne ya sanya ta hakura tayi shiru tana kalmar shahada a ran ta shiko ko ajikin sa murzan tula tulan ta kawai yake yana kissing nata chak taji duniya ya tsaya mata lokacin da taji saukar hannun sa a gaban ta yana shafawa wajen a hankali hankali tattara iya sauran karfin ta tayi tana kokarin turesa amma ina ko motsa shi ta kasa wasa yake sosai da gaban ta gashi ya ki sakin mata bakinta bare tayi ihu ko su yaya Fahad zasu kawo mata agaji yau ne rana ta farko da ta fara danasanin Auren yaya Prince ji tayi gaba ɗaya ta tsane sa bata son ko sake kallon face nashi  


wasa yayi sosai da ita har sai da ya samu gamsuwa tukun nan ya sauka daga kanta ya kwanta a gefe yana mai da numfashi,yana sauka daga kanta ta mike zaune tana kokarin sauka daga gadon damko ta yayi da hannu ɗaya ya jawota jikin sa da kyar ya iya faɗin "ai ban gama ba tukun nan dan ban muku abun da kuke so ba bari na huta sai mu ɗora" ihu ta fasa masa tana bubbuga kirjin sa chikin tsawa yace "ko kimin shiru ko kuma yanzun nan namiki abun da bakin ki ba zai sake magana ba" shiru tayi ta kwanta a jikin sa ba dan ta so ba gaba ɗaya tsanar sa take ji ya mamaye zuchiyar ta haushin Aunty faridan dan ta kawo shawarar ma take


💋Duk Karfin Izzata 💋




💖The Talent Troupe Writer's 💖



    💖Story And Written💖

                     ⬇️

               *Star lady*





Book 2


Page 28



Shiru ta lafe a jikin sa almost 30mins suna haka har barci ya fara ɗaukan ta a jikin sa kamar daga sama taji hannun sa na mata yawo a jikin chikin sauri ta ɗago kai tana kallon face nashi idon sa a lumshe harara ta jefa masa tare da murguɗa baki kasa kasa yace "me na miki kike harara ta? abun da kuke so fa nake muku dan nayi hakan laifine?" chikin dashewar ta ta fara magana "yaya Prince dan Allah kayi hakuri ni wlh bana so ka kyale ni" sai lokacin ya waro green eyes nashi wadda suka sauya zuwa jaa sosai

 runtse ido ta tayi dan bazata iya haɗa ido da shi ba sosai yake kallon face nata yana shafa jikin ta da hannu ɗaya matso da face nashi yayi ya haɗe da nata "open your eyes" yayi maganar da murya kamar mai raɗa chikin sauri ta buɗe idon ta tana kallon gemun sa "chikin ido na nace ki kalla ba gemu na ba" turo ɗan karamin bakin ta tayi har sai da ya taɓa nashi lokacin guda ya furta "ash ashe baki koshi da kiss ɗin ba kenan" waro ido waje tayi chikin sarkewar murya ta fara magana "wlh na na...bata kai karshen maganar ba ya haɗe bakin su waje guda hot kiss ya shiga bata sai mutsu mutsun take masa a jiki 


10mins ya ɗauka yana kissing nata kafin ya zame bakin sa ya mai do da kallon sa kan idon ta "zaki buɗe ido ki kalle ni ne ko dai...tun bai kai karshen maganar ba ta waro idon ta a chikin nashi kara hasken blue light ɗin dake ɗakin yayi ta yadda zai samu daman ganin ta da kyau chike da bada umarni ya fara magana "duk abun da na miki kema haka zaki min idan ba haka ba zan yi maganin ki" "yaya Prince dan Allah kayi hakuri na tuba wlh ni ban iya ba" ta karisa maganar tana kokarin fashe wa da kuka "kimin shiru karki kuskura ki buɗe min baki! Ae,abun da kuke so kenan to kuma kun samu dan haka dole kiyi accepting ko kina so ko baki so kinga gobe idan su Khalid suka baki shawara zaki ɗauka" ji take kamar ta shake sa

 shi kuwa ko ajikin sa harshen sa ya fitar ya ɗaura saman lalausan lips nata yana mata tafiyar machiji ganin bata masa abun da yace bane ya sa ya wurga mata wani kuguwar harara ba shiri itama ta fito da harshen ta waje ta fara yi masa tafiyar machiji a saman lallausan lips nashi kamar yadda yake mata mai da harshen na shi yayi chike da izza yace "ai ba dole na saki ba ba ku kuke so ba dan haka ki nayi kina murmushi idan kika sake haɗa min fuska Allah sai na miki ɗanyen hukunci" yana gama magana ya sake fito da harshen sa waje yana lasan saman lallausan lips nata murmushi dole ta kakalo ta chigaba da lasan lips nashi itama chikin dabara ya chapko harshen nata ya fara tsotsar sa kamar sweet mai tsinke sai da yayi mai isar sa tukun nan ya zame bakin sa ya daga nata tare da juyawa ya kwantar da ita saman sofa ya kurawa tula tulan ta ido runtse ido ta tayi saboda kunyar sa yau yaya Prince na kare mata kallo ba kaya a jikin ta "open your eyes!" ba shiri ta buɗe idon nata "idan kika sake rufe ido lokacin da muke tare sai na ɓallaki kuma banace ki rinƙa murmushi ba? Murmushin dole ta kakalo "good haka nake son ganin face naki" hannun sa ya ɗaura saman tula tulan ta ya shiga murza su tunani take wai shi yaya Prince ɗin nan baya gajiya ne? Yau ba zai yi barci bane? Raɗaɗin zafin da breast nata ke matane ya dawo da ita daga duniyar tunanin da ta shiga chikin dashewar murya ta fara magana "yaya Prince ka dubi girman Allah ka barni haka wlh zafi sukemin kamar zan mutu na tuba wlh ba zan sake ba" harara ya wurga mata kafin yace "no kin manta Aunty farida tace kirinƙa yimin magana chikin shagwaɓa ne? To idan kin manta na tuna miki" kuka ta saka masa mai sauti chikin kuka take faɗin "Aunty farida yaya Khalid kun chucheni wlh kun kasheni yaya Aryan kazo ka checheni" toshe mata baki yayi da hannun sa ya kai bakin sa dai dai kunnen ta kasa kasa ya fara magana "tukun nan dai basuma chucheki ba sai gaba ai yanzu ba ayi komai ba kinga gobe idan suka ce ki zauna a kafata da gudu zaki zo ki zauna idan Allah ya kai mu da safe kuma shima wanna ki kira matar Aryan ki sanar da ita sabon muguntar da na miki" sai yanzu Hiyana ta fahimci ainihin laifin da ta masa yake bata horo ta wanna hanyar shiru tayi ƙwaƙwalwa warta na tariyo mata abubuwa da dama wani cool murmushi ta saki lokacin da ƙwaƙwalwar ta ya tunano mata ta yadda zata yi maganin Bgs ba tare da ta tsaya tayi tunanin me zai je ya zo ba kawai ta juya ta rungume sa ta fara aiwatar da abun da ƙwaƙwalwar ta ta sanar da ita lips nashi na kasa ta kama ta shiga tsotsa chikin salo aiko kamar in giza shi tayi chikin zafin nama ya mai da bakin sa saman Nipple ɗin ta ihun azaba ta saka masa dan ita duk tunanin ta idan ta biye masa zai ɗan sake ta sai ta samu ta zille bata san jawowa kanta wani wahalar tayi ba


 kuka take sosai gaba ɗaya bakin nipple nata sunyi jaa kamar zasu yanke sai zogi suke mata cikin fitar hayyaci ya sanya hannun sa a gaban ta ya shiga wasa da wajen yana ɗan shafo tsakiyar chikin salo 


har ya sanya hannun zai same short ɗin sa kome ya tuna sai ya fasa tare da sakin ta ya koma jefe ya kwanta yana juyi yana mai da numfashi a sukwane ta yunkura zata sauka gadon idon sa a lumshe ya kai mata wani wawan chapka a kugu da kyar ya iya furta "ina zakije ai ban gama ba hutawa nake" tattara iya sauran karfim ta tayi ta ɗaga murya tace "mugu azzalumi ka kasheni ka huta wato ma baka gama ba to bari na ɗauko maka wuka sai ka kasheni kawai ka huta daman ai ba yau ka fara yimin mugun taba wlh yaya Prince na tsane..... Bata karisa ba taji saukar wani gigitatchiyar mari a kuncin ta chikin tsawa yace "buɗe idon ki kiga da wa kike magana!!! Marayan kuka ta saki tare da kifa kai a saman gadom ta fara surutai "ya Allah ka ɗauki rai na na huta da wanan ukubar ya Allah na tuba idan wani laifi nayi ya Allah ka yafe min ya Allah ka kawomin karshen zamana da wanna mutumin innalillahi wa inna ilaihir rajiun wanan wani irin musifache ya Allah ka sa karna kai gobe a duniya na gaji na gaji da zama chikin wanan bakar wahala da tashin hankali Allah ka sani tun da na taso a rayuwa ta nake chikin ukuba da tashin hankali ya Allah kasa lahira ta tayi kyau ka sanya na ji daɗin yaya Prince kayiwa girman Allah ka sakeni na gaji da Auren ka bana son ka gwara min na ɗauki yan uwana mu shiga duniya wlh diyana tayi gaskiya da tace ba zaka taɓa sauya wa ba gwara min zama da inna habiba da zama da kai yau ko kashe ni zakayi sai na faɗa maka gaskiya ka chutar da ni ka chutar da rayuwa ta wlh ko banyi alwala ba na ɗaga hannu na roki Allah da ya sakamin yanzu ba sai anjima ba Allah zai sakamin amma bana fatan hakan,hasali ma babu ranar da zan kafa goshi na a kasa ba tare da na maka addu'ar samun rahamar Ubangiji ba duk da chewa zaluntata kake ya Allah yau a karon farko allah ina rokon da ka sak.... Bata kai karshen maganar ba yayi saurin toshe mata baki yana girgiza mata kai jiki ba kwari ya jawota jikin sa ya rungume ta sosai yana ɗan bubbuga bayan ta kuka take sosai kamar ranta zai fita chikin karyewar zuchiya ya fara magana "ya isa kukan nan haka karkije ki zawa kan ki wata matsalar" batama jin sa kukan ta kawai take ya rasa ya zai yi tayi shiru shi gashi bai iya rarrashin mutun ba ga shi bai son jin kukan nata gaba ɗaya ta sa shi a damuwa yayi iya rarrashin duniyar nan hiyana taki sauraron sa sai kuka take har voice nata ya dashe ya dai na fita mai kyau da ya ga dai tana kokarin chutar da kanta sai ya fara laluɓar wayar sa chikin sauri ya fata neman layin Aryan bugu ɗaya Aryan ya ɗaga ba tare da yayi sallama ba yace "Aryan pls ya ake rarrashin mutun yayi shiru idan yana kuka? Aryan yana jiyo kukan hiyana ta chikin wayar murna ya fara yi yana addu'ar Allah ya sa ɗan uwan sa ya raya sunna ne dan shi yake jira yana so komai nasu ya tafi dai dai "Aryan wai ba da kai nake magana bane? "Sorry my blood kasan rarrashin kala kala ne kamar yaddda shima sanya mutun kuka yake kala kala me ka mata? da take kuka ka faɗa min sai na san wani irin rarrashin zaa mata" tsaki Bgs yaja ji yake kamar yayi wurgi da wayar dan haushi amma sai ya danne dan yanzu ba lokacin yin fushi ko zuciya bane bukatar sa kawai hiyana tayi shiru kar ta chutar da kan ta "Aryan ba wani abu fa na mata ba nan take ya bawa Aryan lbr abun da ya faru sama sama" dogon numfashi Aryan yaja tare da sauke ajiyar zuchiya "kana jina my blood? Yanzu ka samu ka haɗe bakin ku waje guda dan kasa mu tayi shiru idan tayi shiru kaga kasamu damar da zaka che mata sorry" chikin sauri Bgs ya mai mai ta kalmar "sorry kuma ni ina never wlh" "au ba zaka che sorry ba a lalai baka shirya rarrashin mace ba ai wata macen ma ko kace mata sorry ba shiru zata yi ba sufa mata yan gata ne kuma sarakuna yan lele" tsaki Bgs yaja tare da katse kiran yayi wurgi da wayar gefe ya dawo da kallon sa kanta ta ɗan tsagaita kukan nata yanzu sai shassheka take a nitse ya fara magana "ya isa kukan nan haka zaki iya jawa kan ki wani chiwon kin ji? Bata kula shi ba ganin bata da niyar kula shi ne ya sanya ya miƙe tare da ɗaukan ta chak suka nufi toilet a tsakiyar toilet ɗin ya sauke ta ya haɗa ruwan wanka ya ɗauke ya chak chikin kafaren baff ɗin wankan sa ya sunduma ta shima ya shiga da kansa ya mata wanka da ruwan mai zafi sosai


Bayan ya gama ya naɗota a towel kai tsaye saman sofa ya ajiye ta yau da kan sa ya zuba musu abinci ya ɗauki spoon ya ɗawo kusa da ita ya zauna sai aniyar zuciya take saukewa ɗiban abincin yayi ya kai mata dai dai sai tin ɗan karamin bakin ta,kin buɗe baki tayi kanta na kasa da wata iriyar daddaɗar voice wadda bai ma san yana da ita ba ya fara magana "ki buɗe bakim ki mana ki ansa" make kafaɗa tayi tana faɗin "bana ci na koshi" kwaikwayar maganar tanna ɗazun yayi yace "haba sister yau fa ban ci abinci ba ke nake jira muci tare shine zaki che ke kuma yanzu ba zaki chi ba" a sukwane ta ɗago kai tana kallon sa kashe mata ido ɗaya yayi tare da ɗaga mata gera ɗaya sunkuyar da kanta tayi tana tunani take anya wanna yaya Prince ne? ko dai aljanu sun shiga jikin sane? daman ya san murya tane har da wani kwaikwaya wato ashe duk abun da ka faɗa masa yana jin ka kuma baya mantawa kawai daman rashin mutunci ne ya sanya yake yin banza da mutun  kamar bai ji ba


"Wai sister ba zaki ansa abincin ba sai na miki ɗure" a hankali ta buɗe ɗan karami bakin ta ya sanya mata abincin dan daman yunwa take ji sosai da kyar take taunan abincinb dan kukan da ta sha shiko ɗura mata kawai yake tun bata gama chinye na bakin ta ba zai ɗura mata wani yanayi yana kallon face nata yana jin wani irin nishadi da sabon yana yi na shigar sa 


"yaya Prince na koshi" ajiye spoon ɗin yayi ya sanya hannu ya ɗago haɓar ta yana kallon face nata "ok to kwanta nayi binchike a chikin ki dan na tabbatar kin koshi ko da saura" murmushi tayi kafin tace "aa ba sai ka duba ba da gaske na koshi" zuba mata ido yayi ya kasa ɗauke kallon sa da ga kanta "har yanzu fushi kike da yayan ki? Girgiza masa kai tayi alamar aa "to why har yanzu baki saki jikin ki ba ko dai ki na tunanin zan sake maki abun da na miki ɗa zunne? Nan ma girgiza masa kai tayi alamar a'a "no banason girgiza kai open your mouth an talk" "aa bana fushi da kai kuma  ina rokon Allah da ya hanani ganin ranar da zan yi fushi da kai" ajiyar zuchiya ya sauke tare da jawota jikin sa "na sani nasan ba zaki yi fushi da ni ba because halin ki iri ɗaya da my Ammi shi ya sanya nake jin daɗi da kika kasance sister a gare ni" shiru tayi tana tunani "wato dai yaya Prince ba zai taɓa ɗauka na a matsayin mata ba kenan wato har yanzu a matsayin sister nake hmmmm ya Allah ka sauyamin wanan bawan nake" "tashi muje ki sa kaya sai mu kwanta" make kafaɗa tayi tare da kara lafewa a kirjin sa kasa kasa chikin shagwaɓa tace "aa sai ka chi abin cin kai ma" mai da kallon sa yayi kan abincin kafin ya dawo da kallon sa kan face mata "zaki bani a baki? Waro ido tayi waje tare da ɗago kan ta daga kirjin sa tana kallon sa kashe mata ido ɗaya yayi ya sanya hannu ya jaa karan hanchin ta sunkuyar da kan ta tayi kasa ba tare da tayi magana ba "ko baki san chan zawar da nayine? ba kin che kina burin na chan za ba ko dai ba irin wanna chan zawar kike son nayi bane? Shiru tayi ta kasa magana dan ita gani take kamar yaudarar ta kawai zai yi yayi amfani da ita "na san komai a kan ki ina son ki san wani abu ni ba mugu bane kawai haka yanayi na yake ban taɓa tunani dai dai da second 1 na chutar da ke ba ina sane Ammi ta fi son ku fiye da kan ta ko dan farincikin ta zan so naku farincikin ni ban san ya ake yin magana da mata ba kullun da maza nake magana kuma duk wayan da nake magana da su sojojine a karkashi na suke umarni kawai nake basu bayan umarni ni ban iya wata magana ba amma tun da kina son na rinƙa yin magana da ke sai ki koyamin yanzu haka maganar nan da nake dake ji nake tankar zan mutu bana son yawan magana idan nayi magana kaɗan sai naji na gaji try to understand me ni ba mugu bane ki dai na kirana da sunan mugu bata min daɗin ji" rungume sa tayi sosai a jikin ta chikine farinciki tace "yaya Prince da gaske zaka sauya? da gaske in koya maka magana? Kallon yadda take dariya kawai yake kamar ba itace mai kunbura kumatu yanzun nan ba "ba shakka zan yi kokari na sauya ko dan wanan farinciki ya zauna a kan face ɗin marainiyar Allah amma fa sai kin kara hakuri dan mutun ya sauya lokaci guda ba abune mai yiwuwa ba sai dai kaɗan kaɗan" "yaya Prince to yanzu ka juyo na baka abincin" ba musu ya juya ita ma ta gyara zaman ta a jikin sa ta zuba wani abincin ta ɗauki spoon ta fara bashi a baki "yaya Prince yanzu a wani matsayi ka ajiye Ni? "A matsayin sister na mana" "amma yaya Prince ya zanyi da Auren ka dake kai na? "Wanna karki ɗauke sa a matsayin wani abun idan kin samu wanda kike so zan baki takardan ki sai na aura miki wanda kike so ɗin ba ma lallai sai kin sanar da su Abba ba" mamaki ne ya kamata wai shi dai maganar mata ce baya so "amma yaya Prince me ya sanya baka so mata? An san spoon na hannun ta yayi ya mai da chikin plate ɗin ya juyo ya fiskance ta da kyau ya fara magana "no ba wai bana son mata bane bana son jefa rayuwar ko wace mace a haɗarine" "yaya Prince ban gane ba? "Eh duk wata mace da nayi tarayya da ita to tana chikin haɗari shi ya sanya" "yaya Prince wlh har yanzu ban gane ba" hanchin ta ya ja kafin yace "ai ba zaki gane ba ke dai yanzu dare yayi sosai kije ki sa kaya ki kwanta gobe karfe 5 na asuba jirgin mu zai tashi zuwa Nigeria" waro ido waje tayi chike da murna ta rungume sa tana faɗin "da gaske yaya Prince gobe zamu koma naija? Kai ya gyaɗa mata alamar eh miƙewa tayi chikin sauri ta nufi wajen trolley ɗin ta ta fito da wasu kayan ta sanya a jikin ta ta dawo kusa ta shi tace "yaya Prince muje" miƙa wa yayi ya kama hannun ta suka wuce saman gado daga ɗan gefe ta kwanta tana satar kallon sa


 kasa kasa yace "why yau ba zaki kwanta a jikin yayan ki ba? Ko dai kin fara tsoro nane? Murmushin tayi tana girgiza kai ta mirgino ta dawo jikin sa ta kwanta rungumota yayi da ɗan karfi tace "wash zafi" da sauri ya ɗan saketa yana faɗin "lfy? Kirjin ta ta nuna masa da hannun ta tana faɗin "ka danne min ne kuma chiwo suke min" "me ya same ki awajen da suke miki chiwo? Waro ido waje tayi da mamaki tace "babu komai" ɗaga mata gera ɗaya yayi kafin yace "yaushe kika fara karya? "Ba karya nayi ba fa babu komai" "karya kikayi mana ba yayan ki bane ya matse su ya sa suke chiwo? Rufe ido tayi da hannun ta tallabota yayi ya zame mata rigar jikin ta ya kurawa tula tulan nata ido yan bakin nipple ɗin sunyi jaa sosai har chikin ran sa bai ji daɗin hakan da ya mata ba amma ba yadda zai yi ne, sai yau ya kara tabbatar wa kan sa hiyana ba macece kamar kowa ba duk wanna abubuwan da ya rinƙa yi mata ashe ita kam ma addu'ar samun rahamar Ubangiji take masa yanzu duk abun da ya mata ɗazun nan hakan bai sa tayi fushi da shi ba ba shakka idan hiyana tayi addu'ar Allah ya saka mata akan abun da ya mata ba makawa Allah zai saka mata dan ya wahalar da marainiyar Allah amma sai batayi hakan ba addu'ar ma take masa mai kyau gaskiya ko dan wanna ya zama dole nayi kokari in rinƙa sata farinciki 

    "Yaya Prince me kake tunani? "Babu komai Sister" ya kai karshen maganar tare da miƙa wa ya sauka daga gadon ya ya nufi wajen mirror   jim kaɗan ya dawo saman gadon hannun sa rike da hotona da kuma robar magani ajiye hoto nan yayi a gefe ya buɗe robar maganin ya ɗibo ya shafa mata a bakin nipple nata bayan ya gama ya rufe robar ya ajiye saman bedside drawer ya ɗauki hoto nan yana kallon su


"Tashi ki nunamin maman ku a nan" chikin sauri ta miƙe ta ansa hoton wanan hoton ne da ranar ta kalla awajen drawer mirror sa jikin ta har rawa take wajen nuna masa maman su,zubawa ummar nasu ido yayi na ɗan lokacin kafin yace "ok to yanzu dai kwanta muyi barci idan Allah ya kai mu gobe in muka sauka naija lfy zamuyi maganar" yana kai karshen maganar ya miƙe ya mai da hoton ya dawo ya kwanta tare da jawota jikin sa yana ɗan bubbuga bayan ta da haka har barci yayi awon gaba da su


Nigeria


A ɓangaren su yaya bello kuwa sai shirye shirye suke da shi da hasana dan gobe Ammi zata turo a ɗauke su kwata kwata yaya bello jikin sa a mace bai san tafiya ya bar innar sa amma ba yadda zai yi ya sa a ransa idan yaje ba jimawa zai zo ya ɗauki innar sa su koma tare a ɓangaren inna habiba kuwa yanzu ta samu saukin laulayin chikin nata ba laifi amma dai har tanzu bata da wani abinci sai gawayi a ɓangaren buba shima ya samu lfy ya warke kamar ba shi ba ya rungumi ɗan uwan sa tare suke zuwa gona da yaya bello tare suke komai yanzu yana taimakawa yaya bello sosai susuka riƙe gidan


A ɓangaren bokan inna kuwa wani kurji ne ya fito masa a gaban sa kan bananar sa kafin yayi fitsari sai ya rinƙa ihu saboda azaban zafin da kurjin ke masa yayi magani har ya gaji amma shiru ba sauyi sai ma kara girma da kurjin ke yi yana fitar da ruwa milk colour mai bala'i wari yanzu ya dai na yiwa kowa aiki fama yake da kansa burin sa kawai ya samu lfy lafiya kuwa taki samuwa


💋Duk Karfin Izzata 💋29


By Star Lady



       💖The talent troupe writer's 💖





Page 29



Uk


Tun da tayi sallar asuba bata mai da barciba take shirye shiryen tafiya Nigeria shiru shiru yaya Prince bai dawo daga masallaci ba har karfe 6 bai dawo ba ta gama duk shirin abun da ya dace sai murna take zata koma naija shiru shiru har 7 yaya Prince bai shigoba ɗaukar hijabin ta tayi ta sanya akan riga da wandon ta ta fito palo baya palo ɗauko remote na ɗakin binciken sa tayi ta sai ta sama ta danna stair case ɗin ya sauko chikin sauri ta haura sama har tana haɗawa da gudu tsaye gaban na'urori ta hango sa ya bawa hanyar shigowa baya daga shi sai Short yana aiki watsawa tayi a guje taje ta haye bayan sa tana murmushin,a sukwane ya juyo tare sauko da ita cikin zafin nama ya damko wuyar da tsawa yace "ke baki da han... Bai karisa maganar ba yayi shiru tare da zame hannun sa daga kan wuyar ta ya rungumeta yana ɗan sosa kai "yaya Prince laifin me na maka yau kuma? Kara matse ta yayi a jikin sa "babu komai Sister na mantane ai daman na faɗa miki ba zai yiwu na sauya lokacin guda ba sai a hankali" "to yaya Prince ya banu yafi Nigeria bane? Ɗan sakin ta yayi tare da juya baya ya goya ta ya chigaba da aikin sa da ita a bayan sa "na sanar da su Abba akoi aikin da ban karisa ba dan haka jirgin mu sai da yamma zai tashi" hannayen ta ta zuro ta wuyar sa ta chigaba da magana "yauwa yaya Prince tun da sai da yamma zamu tafi pls ka kaini yawo naga gari kafin mu tafi" girgiza kai yayi kafin yace "no baki yarda dana cemiki duk macen da tayi tarayya da ni idan ba sojaba zata shiga babban haɗari ba kon? To ko sojojin ma suna chikin haɗari bare dan Kafin nazo wanna matsayin da nake na Brigadier general Safras na kashe mutane da dama na tarwatsa rundunar yan ta'addan da dama a kasashe da dama ta ko ina ina da tarin makiya shi ya sanya bana yarda da kowa kuma dukkan yan uwana nake kula da duk wani motsin su zamanki lfy shine kiyi zaman ki a matsayin baki sanni ba yafi miki" kai ta ɗan ɗaga sama kafin tace "yaya Prince to ya akayi ranar mukaje shopping tare kuma har ka tafi kabar Ni? Sauke ta yayi daga bayan sa yana faɗin "kema ai ba wani motsin da zakiyi ban sani ba da gangan na barki a shopping ɗin dan nasan gaba ɗaya wajen yana karkashin kulawar sojojin mune shopping na matar general dest ne so na san ba abun da zai faru" "to yaya Prince dan Allah ka faɗa min taya akayi kasan yaya Khalid ne ya ɗauke ni" guntun tsaki yaja dan hiyana ta fara bata masa rai baya son yawan magana ganin ta tsare sa da ido ne ya sanya yace "sister nifa bana son yawan magana kai na chiwo yake min idan nayi magana sosai ina da tarin abubuwan da ya kamata na kammala please leave" tsuke fuska tayi ta turo baki chikin shagwaɓa ta fata magana "yaya Prince ka manta kai kace na koya maka magana to me yasa kuma ina koya maka zaka che baka so" jan hanchin ta ya ɗan yi baya so ya mata tsawa dan ya ɗau alkawari ba zai sake hakan ba sai ya zama dole gashi ta kule sa bai san magana tana sanya shi dole ji yake kamar ya sharara mata mari ya koreta a ɗakin amma sai ya danne yace "sister dole ne zan san Khalid ne ya ɗauke ki mana kije kiyi searching akan sunan Brigadier general Safras ba a banza mutun zai taki wanna matsayin ba kuma kin manta ne? nache maki duk wani motsi na yan uwan mu na sani" "yaya Prince to dan Allah ni dai ina son zuwa yawo na kalli kasar nan kafin Mu koma" shiru ya ɗan yi ba dan yazo ba yace "ok to jeki fitar kin da kayan hausawa da face mark  ina zuwa sai muje yawon muyi breakfast a chan amma dai gaskiya kin takuramin dayawa" tsalle tayi ta rungume sa sosai tana dariya tana faɗin "nagode yaya Prince" ɗaga ta yayi gaba ɗayan ta ya ɗaura ta saman kirjin sa yana tsaye a miƙe ya sanya hannu ɗaya ya chire mata hijabin jikin ta ya jefar kasa a nitse ya zame ɗan siririn hannun rigar da ta sanya ya ganganrar da rigar zuwa chikin ta zubawa tula tulan ta ido yayi na ɗan mintoci yayin da ita kuma ta runtse ido hannu ya ɗaura saman bakin nipple nata yana dubawa "sun dai na yi maki zafi ko? Kai kawai ta gyaɗa masa alamar eh ba tare da ta buɗe ido ba "why are you closing your eyes? chikin shagwaɓa tace "kunyar ka nake ji" "kunya?" ya mai mai ta kalmar gyaɗa masa kai tayi alamar eh "menene kunya? Yayi magana lokacin da yake mai da mata da hannun rigar ta girgiza masa kai tayi tana faɗin "nima ban sani ba" shiru yayi yana kallon face nata "ok open your eyes" slowly ta waro idon nata a kan kyakkyawar face nashi matso da face nashi yayi ya haɗe da nata kasa kasa yace "duk da ban san me ake nufi da kunya ba amma bana son ta as from today karki sake rufe mun ido idan muna tare" hannu ta sanya chikin gashin kan sa tana faɗin "to" 


"ash" ya furta lokacin da hannun ta ya sauka chikin gashin kan sa da sauri ta zame hannun ta dan kartaje ta ja masa wani abun da baya so chikin zafin nama ya haɗe bakin su waje guda tare da kama hannun ta ya mai da chikin gashin kan nasa,watsa gashin nasa ta fara yi tana shafa daga kansa zuwa wuyar sa "oh god" kawai yake furtawa ba karamin jin daɗi wasa da gashin sa da take yi yake ji ba kara kankame ta yayi sosai bakin sa na chikin nata yana kokarin zame mata rigan jikin ta ko me ya tuna sai ya fasa slowly ya zame bakin sa daga nata da kyar ya iya sauke ta kasa yana faɗin "muje mu shirya mu tafi ko? Faɗawa tayi saman kurjin sa ta zagayo da hannun ta ta bayan sa tare da kwantar da kan ta a saman faffaɗar kirjin sa tana faɗin "yau kam yaya Prince ba zaka ɗagani zuwa ɗaki bane? "Kin min nauyi ni ba zan iya ba" waro ido tayi waje tana faɗin "kai da kullun da hannu ɗaya kake ɗauka ta kamar yar baby  shi ne yau zaka che nayi nauyi" ta karisa maganar kamar zatayi kuka girgiza kai kawai yayi yana danne zuciyar sa yana addu'ar Allah ya ba ni ikon chika mata alkawarin da na ɗauka mata amma gaskiya yarinyar nan tana mani abubuwa dayawa da baya so wayan da ban ma taɓa kwatan tasu ba a rayuwar ta duk yadda muke da Aryan ban taɓa ɗaukan 10mins ina magana da shi ba amma yarinyar nan ta tasani a gaba da tambayoyi da hira haka no dole na san ya zanyi da ita 

   "Yaya Prince mu tafi mana" hannu ya sanya ya ɗauke ta chak ya saɓa ta a kafaɗar sa suka fice daga ɗakin yana saukowa palon ya chi karo da su Hisham Khalid Yusuf Ahmed Fahad da matayen su suna zaune a palon suna hira bai bi ta kansu ba ya nufi bedroom na shi yaya Khalid ne saurin chewa "Bgs bakaga Hisham bane? gaisheka fa yazo yi" ko kallon in da suke bai yi ba ya wuce chikin bedroom ɗin sa kallon juna suka fara yi Hisham yana son yin magana amma yana tsoro


 saman gado ya kwantar da ita ya wuce toilet chikin sauri ta miƙe ta wuce dressing room na shi ta fito masa da daddakiyar farar shadda mai bala'i kyau da tsada ta haɗo masa da hula fara tas mai kyau almost 5mins ta tsaya gaban glass na gera agogon sa tana tunani ta rasa wanne zata zaɓa masa daga karshe ta ɗauka masa wani dangareren agogon diamond mai matikar kyau da tsada ta fito ta ɗaura masa kayan saman gado ta koma dressing room ɗin ta ɗauko masa takalma mai bala'i kyau tsayuwa tayi ta zubawa takalmar ido mamaki take kafar yaya Prince ɗan karami kamar kafar mace sanya takamin tayi a kafar ta dai dai da ita kamar nata murmushi tayi ta chire ta ɗauko masa face mark ta fito ta ajiye masa takalmin kusa da gado ta ɗaura masa face mark da links a saman kayan sa ta wuce wajen trolley ɗin ta ta chire kayan jikin ta ta duba doguwar riga mai ɗan hankali ta sanya a jikin ta tana kokarin tara gashin kanta ta ɗaure sai jin hannun sa tayi saman gashin nata ya zame hannun ta ta saki gashin ya watse har bayan ta zuro hannun sa yayi ta kugun ta ya juyo da ita suna fuskantar juna kasa kasa yace "love your hair" murmushi ta ɗan yi kafin tace "to nabaka kyauta" shiru yayi ya sanya hannun sa ya fara tara mata gashin nata "yaya Prince daman ka iya ɗaure wa mutun gashi ne? "na iya ɗaure nawa dai yau shine first time dana fara ɗaure gashin da ba nawa ba ni idan ba Aryan bama ban taɓa taɓa gashin wani ba" ya kai karshen maganar dai dai lokacin da ya gama ɗaure mata gashin nata ya zuba mata jelar gashin a bayan ta ya zuba mata ido yana kallon face nata "you look so good" murmushi tayi tace "nagode to kai ma kaje ka shirya mana na" juyawa yayi ba tare da yayi magana ba kayan da ta ajiye masa ya ɗauka ya wuce dressing room 


jim kaɗan ya fito shirye chikin kayan da ta fitar masa "wow" shine abun da hiyana ta furtawa "tsarki ya kara tabbata ga Ubangiji da yayi wanna halittar yaya Prince kagan ka kuwa innalillahi ni na ma rasa me zance kai wlh kamar dan kai akayi kayan hausawa" harara ya watsa mata kafin yace "dan ke na sa kayan ai nasan idan nayi irin wannan shigar ba wan da zai yi tunanin nine bare su sawa mutane da nake tare da su ido" kwashawa tayi a guje ta faɗa jikin sa tana faɗin "nagode kuma bazan taɓa mantawa da wanna rana ba a rayuwa ta yau yaya Prince yayi abu saboda ni" shafa gashin kanta ya farayi yana faɗin "it's ok tun da kinyi farinciki muje da wuri dan time ya tafi almost 12 yanzu kuma kinga zamuyi tafi anjima kaɗan" sakin sa tayi ta ɗago ido tana kallon sa "yaya Prince to ya baka sanya hulan ba? Ɗagata yayi ta ɗaurata saman gado ya juya mata baya yana faɗin "ɗaure min gashin nawa sai ki samin hulan mugani ko kin iya" duk da ya ɗaura ta saman gado sai da ta ɗaga kafa kafin ta iya ɗaure masa gashin kan na shi


Tana gama ɗaure wa ta diro daga gadon ta shige dressing room nashi yana tsaye awajen har ta fito ta haye gadon tana faɗin "yaya Prince juyo na sanya maka hular" juyowa yayi ya ɗan sunkuyar da kansa kasa ta sanya masa hulan asalin kyan sa na fulani ya sake bayya

  face mark ta ɗauko ta sanya masa yana tsaye yana kallon ta yana mamaki da yaba mata a ransa tana da kyakkyawar zuciya sosai hannun sa ta kama ta ɗaura masa agogon

 shi dai yau gaba ɗaya mamakin kansa yake ji yake kamar ba shi ba yayi nisa chikin tunanin sai jin ɗan karamin bakin ta yayi saman kumatun sa hot sumbata ta bashi tana murmushin tace "muje to" bai san lokacin da ya rungumota ba yana faɗin "kina da kyan hali sosai" "yaya Prince ai daga wajen ka na koya" kallon gefen ido ya mata kafin yace "a yaushe kika koya awaje na? ɗaura dan yatsan ta tayi saman wuyar sa tana masa yawo da yatsan awajen ta fara magana "awajen Ammi na koya kenan kaga duk abun da Ammi take da shi mu dukkan mu yaran ta muna da shi" first time a rayuwar sa ya saki cool murmushi tare da ɗaukan ta chak ya nufi dressing room nashi da ita yau yana matikar farinciki sosai dan yana bala'i son Ammi duk wan da zai so Ammi to koda makiyin sane ba shakka zai zama masoyin sa


Tsakiyar dressing room ɗin ya sauke ta ya buɗe glass na face mark nashi ya ɗauki ɗaya ya sanya mata ya ɗauko jaket nashi ya sanya mata har guiwa jaket ɗin ya tsaya mata kai kallon sa yayi kafar ta Booth nashi ya ɗauko tare da safa ya miƙa mata ya ɗauko rawanin wuya ya ɗaura mata ita dai Hiyana tana ganin idon Allah duk ya chika mata jiki da kaya duk da chewa hakan ya mata daɗi dan garin akoi sanyi sosai har safan hannu da kansa ya sama ta sak turawa ta dawo hannun ta ya ruke suka fito tsayuwa yayi a tsakiyar ɗakin ya saki hannun ta ɗago kai tayi tana kallon sa kai kallon sa yayi kan ta ba tare da yayi magana ba wucewa tayi ta ɗauko karamin hijabi a trolley ɗin ta ta sanya ta dawo ta rike hannun sa suka fice daga ɗakin 


har yanzu su Khalid suna palon wucewa yayi ba tare da yayi musu magana ba zame hannun ta tayi daga nashi ta tsugunna kasa ta fara gaishe da su yaya Khalid, Zahra na son yin magana tana tsoron yaya Prince dan yana tsaye a kofar part ɗin yaya Aiman miƙawa ilham matar Hisham tayi ta nufo Hiyana tana faɗin "wannan itache amaryan ogan naku? A sukwane su Khalid suka juya a tare suka bi bayan Bgs da kallo Ilham na kokarin kira musu ruwa yanzu ma da yaya aka samu ya sauko ita ko ilham sai surutu take "kai amma gaskiya ogan ku yayi sa'ar mata jiya na hangota a kitchen ai kafin na fito ta wuce sama kyakkyawa kamar ita tayi kanta gata shiru shiru gaskiya ya more mata" yana jin su amma bai tanka ba

 ɗago ta ilham tayi ta rungume ta ta chigaba da surutu "sai ki tsaya ki kula mana da oga da kyau dan kin ga....bata kai karshen maganar ba bgs ya dakawa hiyana tsawa "ni dan ki ne da zaki bar ni a tsaye!!" ba shiri Ilham ta sake ta tana kallon Bgs bata taɓa tunanin haka ogan nasu yake ba sarkin tsoro jikin ta har rawa yake da sauri ta koma kusa da Hisham ta zauna


 juyawa Hiyana tayi chikin taku katsaita ta nufesa dan yanzu kwata kwata ta dai na tsoron tsawar sa dan tasan ba zai bugeta ba hannun sa ta kama tana faɗin "muje" jawota gaban sa yayi da karfi a zuciye ya buɗe baki zai yi magana sai kuma ya fasa ya yarfar da hannun sa gefe ya fisgi hannun ta suka bi ta part ɗin Aiman mamaki Hiyana take ina zai kai su bata gama mamaki ba taga ya buɗe wata kofa kamar kofar sirri ta kofar suka shiga sai gasu sun fito ta wajen parking motacin su dan dankareriyar Mercedes-Benz baka ya shiga gidan gaba ma zaunin driver da sauri ta buɗe ɗayan gefen ta shigo gaba ta zauna tayar da motar yayi suka fita ta ɗayan gete ɗin gidan ba tare da sojojin sa sun sani ba dan fitar sirri sukayi.


sai da su Khalid sukaji fitar motar su sannan suka sauke ajiyar zuchiya a tare kallon Ilham Hisham yayi ya fara magana "my wife wlh duk abun da zakiyi a gidan nan karki kuskura hanya ta haɗa ki da Bgs idan ba haka ba....bai kai ƙarshen maganar ba ta rufe masa baki da hannun ta tana faɗin  "ba ma sai ka faɗa min ba ido na ya gane mi tun da ya fito na lura gaba ɗayan ku kun nitsu ba wanda ya iya yi masa magana a chikin ku har kannen nasa shiya sanya nima ban masa magana ba nayiwa matar sa kawai gaskiya yana da zafin rai sosai" "hmmmmm amaryan mu kenan ke dai Allah ya raba ki da haɗuwa da Bgs" chewar Khalid Yusuf ne ya an sa zanchen da chewa "yaya Khalid amma da alama yaya Prince ya sauko fa kaga ya fara fitan sirri da sister" girgiza kai kawai Khalid yayi ya miƙe ya kama hannun Zahra yana faɗin "muma mun fita yawo sai 3:30 zamu dawo tun da sai 4 jirgin mu zai ɗaga a tare su Hisham da su yaya Yusuf suka miƙe kowa ya riƙe hannun matar sa suka bar palon.


Tuki yake chikin kwanchiyar hankali ba wan da yayi wa ɗan uwan sa magana bakin wani katafaren gidan abinci yayi parkin motar sa ya fito ya nufi chiki 

chikin sauri itama ta buɗe motar ta fito tabi bayan sa zama yayi saman haɗaɗiyar kujeran da akaware a ɗaki na musamman kusa da shi ta zauna tana bin wajen da kallo "yaya Prince amma a nan wajen akoi abincin musulmai kuwa dan naga duk kan su turawa ne kuma basuyi kama da musulmai ba" kallon wajen yayi ta kasar idon sa mutun hudu ne a chikin ɗakin kowannen su da matar sa dawo da kallon sa yayi kan ta yana kokarin yin magana mai an san order ya zo takeaway yace a musu dan ba yaso su chire face mark na face nasu baya son kowa ya gane su shi ya sanya ya saka kayan hausawa tun da nan ba wan da ya taɓa ganin sa da kayan hausawa zai yi wuya a gane sa 


Bayan an kawo kusu takeaway hiyana ta ansa suka fice daga wajen suka koma mota chikin daji ya nufa da su yana tuki chikin kwanchiyar hankali 

bakin wani katon dutse mai dubar da ruwa yayi parking na motar ya fito ya zauna saman bayan motar fitowa tayi itama bin wajen ta farayi da kallon wow wajen ha haɗu iya haɗuwa wajen kewaye yake da dogayen furanni masu kyau launin fari da kuma yellow daga gefe katon dutsene wadda ruwa ke zuba daga chikin sa kamar faffo yana taruwa akansa kamar rafi ga dogayen bishiyoyi koraye shar shar kewaye da dutsen wajen shiru baka jin kokai sai sautin kukan tsuntsaye 

dawo da kallon ta tayi kansa ya chire face mark nashi ya ajiye a gefe yana kallon ta "yaya Prince wajen nan yana da kyau sosai" shiru yayi yana kallon bai yi magana ba takawa tayi a hankali ta karisa wajen dutse dake zubar da ruwa hannu ta sanya ta tara ruwar da mamakin ta sai ta ji ruwan da zafi kamar an sa a wuta kasa kasa taji sexy voice nashi yana faɗin "yinwa nake ji" da sauri ta juyo ta dawo wajen motar ta ɗauko musu abinchi ta kawo masa dirowa kasa yayi daga saman motar ya ɗauke ta chak ya ɗaurata saman bayan motar kafin shima ya haura ya zauna a tare suka chi abincin gwanin ban sha'awa sosai yau Bgs yaci abinci har mamaki hiyana keyi bata taɓa ganin sa yaci abinci mai yawan wanna ba suna gama chi ta diro kasa ta kwashe kayan abincin ta zubar ta koma wajen dutse ta tsaya tana kallon ruwan ta zubawa tsuntsayen dake zuwa shan ruwan awajen ido ji take kamar ta shiga ruwan tayi wanka tayi nisa chikin tunanin sai jin sa tayi ya rungumota ta baya ya kwantar da kan sa saman kafaɗarta ya zuro hannun sa saman kugun ta kasa kasa yace "zaki shiga ruwan ne?" Hannu ta ta ɗaura saman hannun sa dake kan kugun ta tana shafawa chikin shagwaɓa tace "eh zan shiga kai ma zaka shgane? Juyo da ita yayi suna fuskantar juna "ba yadda zan yi in shaga chikin ruwan nan da kayan jiki na ɗin nan" kallon sa tayi da kyau kwafa tayi a ranta tace zaka shigane ma ai na san me zan maka sakin sa tayi ta faɗa chikin ruwan tare da sakin ihu dan duk tunanin ta ruwan dake taruwa a kasan dutse bai da zurfi sai ta ji akansin haka dumin kuwa ruwan ya haɗiye ta gaba ɗaya gashi bata iya ruwa ba diyana ta fita iyawa ko a garin su ita bata shiga rafi diyana ce mai shiga yana tsaye yana kallon yadda take shan ruwa sai mulewa kasa take tana ɗagowa sama sai da ya barta ta jigata sannan ya chire agogon hannun sa da wayar sa tare da hulan kan sa ya ajiye ya faɗa chikin ruwan kamota yayi ya daurata saman kirjin sa yana kallon face nata langwaɓar da kai tayi a kafaɗar sa tana jan numfashi "kin kyau ta da kika jika mu yanzu dame zamu koma gida? Kankame sa tayi ta kasa magana domin tasha ruwa sosai takawa yayi zuwa in da ruwan ke zuba kamar fanfo ya tsaya a dai dai wajen, ruwan na zubo musu daga kai "har yanzu baki dawo dai dai ba kenan? Sai lokacin ta ɗago kai da kyar ta iya chewa "yaya Prince dan Allah ka fitar da Ni" matso da face nashi yayi dab da nata "no ai tun da kika sani na shigo ruwan nan tofa sai ki shirya ɗaukan duk abun da zan yi" chizon sa tayi a saman lallausan lips nashi chikin shagwaɓa tace "yaya Prince wlh bana numfashi sosai ka fitar da ni daga ruwan nan kar na mutu" lasan lips nashi in da  ta chijesa yayi kafin yace "kina so kenan" bai jira amsar ta ba ya haɗe bakin su waje guda ga ruwa na zuba musu daga kai yana jikasu almost 10mins suna haka kafin ya zame bakin sa daga nata yana kallon face nata yana kokarin yin magana wayar sa ta fara ringing kai kallon sa in da ya ajiye wayar yayi kafin ya dawo da kallon sa kanta gaba ɗaya ta jiggata da kyar take iya buɗe ido zame mata ɗan karamin hijabin kan ta yayi ya shiga watsa mata gashin kan ta ruwa na jika gashin kwantar da kanta tayi saman kafaɗar sa tana numfashi da kyar da kyar juyo da face na shi yayi yana kallon ta wani irin yanayi mai daɗi da annashuwa ke ratsa shi ya shagala da kallon ta bai ankara ba sai ji yayi tana kokarin sume masa a sukwane ya juya da ita ya fice daga chikin ruwan wajen motar su ya koma ya jinkina da jikin motar ya fara kiran sunan ta kasa kasa "Sister sister" da kyar ta iya waro idon ta da suka sauya daga blue zuwa jaa sosai,waro ido yayi yana kallon ta bai ɗauka ta jigata haka ba ta sha ruwa sosai buɗe gidan baya na motar yayi ya kwantar da ita dukkan su sai ɗigan ruwa suke 


guntun tsaki yaja ya koma wajen da ya ajiye wayar sa ya dauko tare da agogon sa ya dawo kusa da ita kunna wayar yayi ya shiga latsawa da alama wani sakon yake turawa bayan ya gama ya duba miss call Aryan ne ya kira shi,kiran layin Aryan ɗin yayi bugu ɗaya Aryan ya ɗaga manna wayar tayi a kunnen sa daga ɗayan ɓangaren Aryan yace "blood ina ka bar wayar? Tsaki yaja kafin tace "menene?" "Na gama aikin da ka sani yanzu shigowar ka kawai nake jira amma akoi wata yar matsala" "matsalar me? "Har yanzu bai iya gane ɗan leken asirin dake chikin muba na binciki sojojin mu dukka ban samu ba" "No karka damu da wanan ni dai nace maka karka yarda da kowa idan na shigo zan kama koma wanenne yanzu dai zamuyi waya anjima yanzu akoi abun da nake" "ok to ina sister na take? Juyowa yayi yana kallon ta da kyar da kyar take numfashi sai rawan sanyi take "ban san in da take ba" dariya Aryan yayi kafin tace "amma Bgs kai fa ɗan duniya ne ka gama yiwa yar mutane mugun ta jiya instead of yau ka zauna ka bata kulawa amma sai kayi fitar ka ko? Allah dai yana kallon ka...bai bari Aryan ya gama maganar sa ba ya katse kiran yana kallon ta kawar da kansa gefe yayi yana ɗan jan tsaki ajiye wayar yayi chikin motar ya harɗe hannun sa ya kirji yana kallon sama kamar mai tunani


Almost 10mins suna haka sai ga Abdol ya danno hanchin motar sa wajen kusa motar su yayi parking sanna ya fito chikin sauri hannun sa rike da jaka mikawa Bgs jakar yayi sanna ya shiga motar sa ya juya ya koma buɗe jakar Bgs yayi ya fito da duguwar riga abaya ce baki kayan jikin ta ya fara chire mata sauri sauri ya sauya mata doguwar rigar sai rawan sanyi take yana kokarin chire nashi kayan yar karamar nauran dake gaban motar sa ta fara kara chikin sauri ya fasa chire kayar na shi ya rufe kofar baya na motar ya buɗe gidan gaba ya shiga ya kunna motar da gudun gaske ya bar wajen kai tsaye gida ya wuce dan sai rawan sanyi hiyana ke yi shi kan shi kayan jikin sa sun takura masa


Yana shiga gida bai ɓata lokacin ba ya fito ya ɗauke ta chak ya shiga chikin gida kai tsaye bedroom nasu ya wuce saman gado ya shinfiɗe ta ya wuce toilet wanka yayi da ruwa mai zafi sosai ya fito ya shirya chikin kayan sanyi dan shima daɗewar da jikakken kayan sukayi a jikin sa ya sanya yana jin zazzaɓi kayan sanyin sa ya ɗauko mata tare da safa da hula ya sanya mata tana kwance tayi shiru sosai ya shirya ta chikin kayan sanyin sa ganin har yanzu sai rawan sanyi take ya sanya ya kunna na'uran ɗumama ɗaki ya jona hand dryer da kansa ya busar mata da gashin kanta bayan ya gama komai ya duba time 2pm alwala yayi ya fito ya gabatar da sallah ya miƙe ya hauro saman gadon duba time ya sake yi 3pm saura 1h jirgin su ya ɗaga kwamciya yayi saman gadon ya jawota jikin sa ya jawo bargo mai laushi ya rufesu sosai ta shige jikin sa tana shan ɗumin jikin sa kasa kasa da murya kamar mai raɗa yace "sister are you okay now?" gyaɗa masa kai tayi alamar eh shafa kan ta ya fara yi suka yi shiru kowa da abun da yake tunani


To masu karatu sai mun haɗe gobe a Naija zamuga ya wasan zata kaya akoi fa shagali akoi sharholiya yanzu zaa fara buga asalin game ɗin mu damalmale da ku gobe zamuga wazaiyi winning 💃💃


💖The talent troupe writer's 💖





💋Duk Karfin Izzata 💋29


By Star Lady



       





Page 30



Uk


Barci mai matukar daɗi ne ya kwashe su yana rungume da ita a jikin sa. yana tsaka da barci wayar sa ta fara kara da kyar ya iya waro idon sa waje kusan tare suka farka da shi da ita ɗauko wayar yayi daga saman drawer sunan Khalid ne ya bayya na a kan screen ɗin duba time yayi 3:55pm tsaki yaja tare da kai kallon sa kan kyakkyawar face nata dai dai lokacin ta waro blue eyes nata a kan kyakkyawar face nashi da kyar ya iya futa "are you okay? Gyaɗa masa kai tayi kafin tace "yaya Prince ya muka dawo gida? Ya baka kai ni yawo sosai ba?  "Eh duk da munyi fitar sirri akoi wayan da suka bi bayan mu ne shi ya sanya muka dawo gida yanzu dai tashi mu wuche lokacin tafiya yayi" yana kai karshen maganar ya miƙe ya sauko daga gadon.

 kasa tashi tayi dan yana miƙewa wani mugun sanyi ta ji ya rufe ta,har ya kai bakin kofa ya juyo yana kalle ta tana kwance kamar yadda ya barta "sister ba zakai je Nigeria bane? Shagwaɓe fuska tayi kamar zatayi kuka ta fara magana "yaya Prince sanyi nake ji kuma na kasa tashi" dawowa yayi chikin ɗakin ya ɗauke ta chak ya fice da ita sai rawan sanyi take har ya kai palo sai kuma ya juyo ya dawo ya ɗauki ɗan karamin trolley sa daya shirya tana kwance saman kafaɗar sa kai tsaye waje harabar gidan suka nufa. 


Already su Khalid sun fito kowa ya shiga motar sa tare matar sa Hisham da Ilham suna tsaye a harabar gidan suna musu bye bye ganin Bgs ɗauke da Hiyana ba karamin mamaki ya basu ba tunani Khalid ya shigayi anya Bgs ba wani abun yayiwa sister ba da ta sanya yau tun safe yake ta ɗaukan ta kai da biyu wlh ba haka nan ba.  Ilham kuwa matsowa tayi kusa da kunnen Hisham tace "baby wai haka ogan kunnan yake? Baya barin matar sa ta tafi da kafar ta kai gaskiya ya iya soyayya da kula da mata" harara Hisham ya watsa mata kafin yace "ki dai iya bakin ki wlh idan ya jiki ba mai iya tare miki.


da gudu Abdol ya buɗe ma Bgs mota ya sauke ta a gidan baya sanna ya juyo yana kallon Hisham ba tare da yayi magana ba chikin sauri Hisham ya tako ya kariso gaban sa hannu Bgs ya miƙa masa Hisham har jikin sa na rawa ya bawa Bgs hannu sukayi mu sabaha chikin nitsuwa Bgs ya fara magana "to Hisham ka dawo mu kuma zamu tafi amma 2 weeks zamuyi ka kula da aikin ka sai mun dawo" yana kai karshen maganar ba tare da ya jira amsar Hisham ba ya saki hannun sa ya shige chikin mota sosai Hisham ya musu fatan alkhari da fatan adawo lfy sai murmushi yake.


Bayan tafiyar motocin su Bgs Ilham ta matso kusa da Hisham ta fara magana "baby me ya faru? Naga kana ta murmushi da baka taɓa yin irin sa ba" "my wife kin san matsayin Brigadier general kuwa? Bgs yana gaba da mu nesa ba kusa ba ina murmushi ne saboda yau na gaisa da shi hannu da hannu tare muka taso da su amma ban taɓa gaisawa da shi hannu da hannu ba ke ko baki da baki ma idan kika gaishe sa ba amsawa yake ba bare hannu da hannu shi idan kin gansa yana magana to umarni yake badawa idan za'a tafi filin yaki banaji awajen Aikin mu akoi wan da zai che miki ya san kalar voice nashi akoi manya manyan sojoji ma da basu taɓa jin voice na shiba duk yadda zan faɗa miki wanene Bgs ba zaki fahimta ba ni dai ina farinciki yau" a kule Ilham tace "to baya kula ka me ya sa zamu zo gidan su mu zauna? " "My wife ki sani nifa mun taso tare ne amma su Khalid ne abokai na ko Aryan ban kai matsayin da zanyi abota da shi ba tare Bgs ina ga baki san me kike faɗe ba ne kin san miliyoyin mutane nawa ne ke neman irin daman da na samu wasu sojojin ma nema suke ko a masu sharan gida ya ɗauke su su dai suga suna kusa da Brigadier general Safras amma ke shine kike wata magana" ajiyar zuchiya ta sauke kafin tace "tom shike nan muje mu shirya muje yawo" hannun ta ya riko suka wauce chikin gida.


A ɓangaren su Bgs kuwa lokacin da suka isa Airport an gama shirya musu komai suna isa ba tare da ɓata lokacin ba suka fito daga mota suka shiga katafaren jet ɗin Bgs mai ɗauke da tambarin sunan sa da manyan baki PRINCE SAFRAS zama yayi saman haɗaɗiyar kujerar jet ɗin hiyana ta zauna kusa da shi bawani ɓata lokacin su Khalid kowa tare da matar sa ya zauna har jirgin su ya ɗaga hiyana bata dawo dai dai ba. sanyi zazzaɓi take ji sosai chikin rawar murya da kakkarwan sanyi ta fara magana 

    "Yaya Prince sanyi nake ji sosai" kallon ta yayi da kyau kafin ya nuna mata saman chinyar sa da hannu ba tare da yayi magana ba da kyar ta miƙe ta dawo saman chikinyar sa ta zauna buɗe zip ɗin jaket ɗin jikin sa yayi ya kwantar da kan ta saman faffaɗar kirjin sa ya rufeta da jaket ɗin iya kan ta kawai ya bari awaje shiru ta lafe a jikin sa tana mai da numfashi. "Are you okay now? Ya tambayeta yana kallon face nata sai lokacin ta ɗago ido tana kallon kyakkyawar face nashi ɗan kwanto da kai sa yayi ta gefe yana kallon chikin idon ta girgiza mata kai yayi ya ɗaga gera ɗaya alamar lfy kike kallo na cool murmushi ta saki kafin tace "kamin kyau sosai ne shi ya sanya nake kallon ka" kawar da kansa gefe yayi yana murnushin gefen fuska.


Kallon Yusuf Khalid ke yi yayin da shima Yusuf ɗin ke kallon sa suna son yin gulma amma suna tsoro yau suna ganin ikon Allah domin idan ba ikon Allah ba ba abun da zai sauya Bgs haka wai har da kawar da fuska yana ɗan murmushi lallai sister ta chiri tuta lallai yau hakuri yayi rana daman duk wanda yayi hakuri zai yi nasara a rayuwan sa. waya Khalid ya chiro ya fara yi musu video ba tare da sanin su ba a ɓangaren Yusuf ma hakane waya ya chiro ya fara ɗaukan Romeo and Juliet ɗin nan ba tare da sanin su ba sai hira hiyana ke zuba masa shiko ya zuba mata manya manyan green eyes nashi yana kallon face nata a haka har barci ya ɗauke ta kasa ɗauke ido yayi da kallon ta gyara mata kwanciya yayi da kyau a jikin sa yana kallon face nata wani irin nishaɗi da farinciki ne ya dira a zuciyar sa lokaci guda. Shafa kan sa yayi ya furzar da iska mai zafi chikin ran sa yana tunanin "why? duk lokacin da nake kallon face ɗin yarinyar nan nake jin nishaɗi da farinciki ne why? Ko da yaushe nake son kallon face nata? why Nake jin ta har chikin raina? why Yanzu nake tunanin ta sosai?" ɗayan ɓangaren zuciyar sa ne ta bashi amsa da cewa "so mana son ta kake" da sauri ya girgiza kai yace "no so kuma ni? Ina never babu wanna wajen a rayuwata dogon tsaki yaja tare da kawar da kansa gefe ya fito da wayar sa ya fara latsawa. Mamaki ne ya kama su Khalid murmushi Khalid yayi a ransa yace "ai kaɗan ma ka gani in dai mace ce ai baka fara magana kai kaɗai bama yanzu ne zaka fara wlh inaga sai sister ta sa ka zama kamar mahaukaci muje zuwa yanzu wasan ya fara.


9:30pm jirgin su yayi landing A malam Aminu Kano International Airport Kano har lokacin hiyana barci take ga jikin ta yayi zafi sosai 


Ako da yaushe Bgs shine na farko fita idan jirgin su ya sauka dan shi baya son ɓata lokacin amma awan nan karon su Khalid sun fita sun barshi yana tunanin ya zaiyi da hiyana dake barci a jikin sa baya son tashin ta dan tana jin zazzaɓi kuma bai san ɗaukan ta ya fita da ita dan sojojin da yan sanda ga manya manyan yan siyasa awaje, Airport ɗin a chike yake da jama'a so baya son kowa ya san yana tare da mace kusa da shi. Almost 30mins yana zaune ya kasa motsawa ga dubbanni jama'a na waje suna jiran fitowar sa ga taron yan jarida Aryan na zaune a cikin mota shi da jiddan sa shiru shiru Bgs bai fitoba buɗe mota Aryan yayi ya fito ya nufi cikin jet ɗin diyana na son fita ta bishi amma ya riga yayi nisa tana tsoron jibga jibgan sojojin dake kewaye awajen 


Aryan na shiga chikin jet ɗin Fahad ya biyo bayan sa "lfy my blood baka fito ba" yayi maganar yana karewa Bgs kallo sai lokacin ma ya lura da Hiyana dake kwance saman kirjin sa kawar da kai gefe bgs yayi ya fara magana  "tamin barchi ajiki ne Aryan bana son tashin ta dan bata da lfy kuma ban san fita da ita kasan ni ba sai na sanar da kai ba akoi tarin masoya a waje kamar yadda akoi tarin makiya" Aryan na kokarin yin magana Fahad ya rigasa da cewa "ok bari to na ɗauke ta tun......bai kai karshen maganar ba ya ɗagata sakamakon mugun kallon da Bgs ya wurga masa chikin sauri ya fice daga jet ɗin ya koma chikin motar su. murmushi Aryan ya ɗan saki kafin yace "zaka iya ɗaukan ta ai sai ka rufe mata face da mayafinta yanzu ma darene ai duk da akoi hasken wuta ba lallai aga face nata da kyau ba" kallon face nata yayi kafin ya chire face mark na face na shi ya sanya mata ya ɗauke ta chak ya nufi waje da ita a saman kafaɗar sa Aryan ya bi bayan su. 


Suna fitowa jama'a suka fara tururuwan ɗaukan su hoto masu mamakin ganin Bgs ya ɗauko mace sunayi masu tambayar kansu wacece Bgs ya ɗauko haka suma sunayi. Diyana na ganin su sun fito ta buɗe kofar mota ta fito tana faɗin "yaya Aryan shine ka tafi kabar ni ko? Buɗe mata hannu yayi ta tawo da gudu ta faɗa jikin sa tana faɗin "ina hiyana na take? Kallon Bgs dake tafiya a gaban su yayi ba zai iya faɗawa diyana ga hiyana awajen Bgs ba zata iya musu hauka dan ba karamin aikin ta bane tayi tsalle ta rungumo hiyana a jikin Bgs daman yanzu ma daya aka samu ya sauko katse masa tunani tayi da cewa  "yaya Aryan ko dai hiyana bata zo bane? Hannun ta ya kama suka nufi motar su yana faɗin "tazo idan mukaje gida zaki ganta" 

sai magana jama'a keyi shin Lefternal general Aryan yayi Aure ne ko dai sister sa ne  ga Bgs ya ɗauko mace a kafaɗar sa sanna kuma ga Aryan ya rungumi mace a bainan nasi ga general Yusuf rike da hannu mace wai shin ko sunyi Aurene wasu daga chikin su suna musa nawa akan ko bgs yayi Aure wasu chewa suke "ba yarda za'ayi Bgs yayi Aure duniya bata sani ba" haka dai jama'a sukayi ta surutai shi dai Bgs bai bi ta kan kowa ba motar sa ya wuce ya zauna tare da Hiyana a jikin sa sai sharara barcin wahala take 


Aryan kuwa ya tsaya yana amsa gaisuwa da manya manyan mutane  da suka zo tarban Bgs yaki kula su 


tsaki Bgs yaja chike da ɓacin rai yace "Aryan zaka wuce mu tafine ko kana tsaye? Yana gama yiwa Aryan magana ya juya ya bawa sojan da zai jasu umarni akan ya wuce da su gida ba musu driver ya tada motar da gudun gaske suka bar Airport ɗin motar su Khalid ya rufa musu baya motar su Aryan ne a baya sai motar jibga jibgan sojojin su 


 horn ɗaya su kayi sojojin dake tsaron gate suka wangale musu tangamemen gate ɗin suka kutsa motocin chikin gida kai tsaye parking space suka nufa driver's ɗin suna kashe motocin Bgs ya fito ɗauke da Hiyana kai tsaye part nashi ya nufa su Aryan ma suka fito kowa ya nufi part na shi da matar sa Khalid ne kaɗai ya kama hannun Auta suka nufi part ɗin Ammi dan shi duk lokacin da suka zo Naija Ammi ce first wadda yake fara zuwa wajen ta kafin kowa.


Saman katafaren gadon sa ya shinfiɗe ta ya wuce ya nufi toilet yana kokarin shiga toilet ya jiyo zazzakar voice nata tana faɗin "yaya Prince zanje wajen Ammi na" wani farinciki ne ya dira a zuchiyar sa lokaci guda yaji kaunar ta na ratsa shi slowly ya juyo yana kallon ta kwance take kamar yadda ya kwantar da ita sai dai ta waro idon ta tana kallon sama "zo kiyi wanka sai kije" miƙewa tayi da kyar ta zauna tana kallon sa "ayya yaya Prince zanje nayi a part na Ammi wlh bani da burin da ya wuce na ganta" ɗaga mata kai yayi kafin yace "ok jeki" da sauri ta miƙe tana tangal tangal har ta fice bin ta da kallo yayi har ta fice sannan ya shige chikin toilet ɗin yayi wanka ya fito yayi shirin barci chikin kayan barci sky blue riga da wando basu kyau da laushi hayewa saman gadon sa yayi ya ɗauki wayar sa ya duba time 10:55 ajiye wayar yayi ya jawo blanket zuwa kirjin sa ya kashe wutar ɗakin tare kunna blue light dake gefe gefen gadon ya lumshe ido da niyar barci amma ina barcin taki zuwa sai juyi yake a saman gadon ƙwaƙwalwa sa na tunano masa irin barcin da sukayi jiya da sister sa ganin kyakkyawar face nata yake a face nashi ɗazun da ya jiƙa mata gashin ta a Uk wajen dutsen nan matse idon sa yayi yana kokarin kawar da tunanin ta amma ya kasa sai kara tunano masa ita zuciyar sa da ƙwaƙwalwa sa keyi ya kasa barci sai juyi yake

Tsaki yaja tare da miƙewa zaune ya laluɓo wayar sa ya kunna haske screen ɗin ya shiga contact  dialling number ta yayi ya fara kira


Lokacin da kiran shi ya shigo wayar ta tana kwance a saman gadon Ammi ta tada kai da chinyar Ammi Ammi na shafa lallausan bakin gashin kanta suna yar hira tayi wanka ta shirya chikin riga doguwa na barci mai buttir a gaba.

 tana kallon call nashi amma taki ɗauka dan tana jin kunyar Ammi har call ɗin ya yanke bata ɗaga ba call na biyu ne ya sake shigowa wayar nata "Hiyana ki ɗauki kiran mana wanenen ma yake kiran ki a wanan lokacin?" Chikin sanyin murya tace "yaya Prince ne yake kira" "to ki ɗauka mana kiji me yake so" chikin jin kunya ta sanya hannu zata ɗauki kiran call ɗin ya yanke ajiyar zuchiya ta sauke ta gyara kwanciyar ta ajikin Ammi chikin dabara ba tare da Ammi ta lura ba ta sanya wayar ta a silent.


Sau uku Bgs na kiran ta bata ɗaga ba chike da ɓacin rai ya miƙe ya fito palo kai tsaye ya fice waje ya nufi part na Ammi babu kowa a palon kai tsaye ya wuce bedroom na Ammi kasa kasa yayi sallama ba tare da ya jira an bashi izini ba ya tura kofar ya shige da kyakkyawar face nata ya fara karo chikin tsoro ta miƙe ta zauna kai kallon sa yayi kan wayar ta dake kusa da ita kafin ya dawo da kallon sa kan razanannen face nata harara ya shiga wurga mata duk abun da suke Ammi na kallon su a chikin ranta tana godewa Allah da ya sanya har Bgs yake kallon hiyana 

   "Kai lfy ka shigo ka tsaya ma mutane a kai?" Sai lokacin ya dawo da kallon sa kan Ammi ɗan shafa kan sa yayi chikin girmamawa yace "barka da hutawa Ammi" kallon sa tayi tana mamakin yau Bgs ne ranar da ya dawo ya shigo part na abun da bai taɓa yi ba wani lokaci ma idan ya dawo sai ya kai 2dys  ban samu ganin saba kome ya kawo sa yau kuma oho"  voice nashi ne ya katse mata tunanin ta dacewa "ke wuce kije ki kai min fruits ɗaki na" yana kai karshen maganar ya juya ya fice daga ɗakin.  miƙewa tayi sai kunbura kumatu take tace "Ammi ina dawowa" "to" kawai Ammi tace  


Bedroom nasu ta nufa ta ɗauko hijabi dogo har kasa ya sanya saman kayan barcin jikin ta ta fito ta wuce kitchen a gurguje ta haɗa masa fruits da black tea ta ɗauka ta fito ta nufi part nashi. Da sallama ɗauke a bakin ta ta shigo yana kwanche saman gadon sa saman bedside drawer ta ɗaura masa plate na fruits ɗin ta juya ta nufi hanyar fita kamar daga sama taji sexy voice mashi yama faɗin "sau nawa na kira layin ki? Slowly ta juyo tana kallon sa dai dai lokacin ya miƙe zaune tare da sauke kallon sa kan face nata shiru tayi batayi magana ba tsawa ya kuma daka mata "sau nawa na kira layin ki!!? Da gudu ta juya zata fice dan bata son jimawa a ɗakin sa.  chikin zafin nama ya miƙe taku biyu yayi ya chapko ta ta baya ihu ta fasa masa chikin sauri ya sanya hannu ya toshe mata baki tare da juyo da ita suna fuskantar juna 


girgiza masa kai ta fara yi tana zaro ido "sau nawa na kira wayar ki? Ya kai karshen maganar tare da zame hannun sa daga bakin ta murya na kerma ta fara magana "kayi hakuri ina jin kunyar Ammi ne shi ya sanya ban ɗauki kiran ba" zuba mata ido yayi yana kallon ɗan karamin bakin kasa kasa yace "ina zakije yanzu da kika nufi hanyar fita" "wajen Ammi" ta bashi amsa a ta kai ce matso da face nashi yayi dab da nata suna kallon juna tana son rufe ido amma tana tsoron karya mata faɗa "why zaki je wajem Ammi? Me zaki yi a chan? Ajiyar zuchiya ta sauke kafin tace "hira muke yi da ita kaga ai mun daɗe bamu haɗu ba" shiru ya ɗan yi yana kallon lallausan lips nata kafin ya matso da nashi lips ɗin ya haɗe bakin su waje guda tare da ɗaga ta chak ya wuce saman gado bakin su na chikin na juna kwanciya yayi tare da ita a kirjin sa.

 

Hot kiss yake bata babu kama hannun yaro chikin dabara ya zame hijabin jikin ta ya shiga murzar ta tun tana ɗan kame jikin ta har ta saki jiki ta shiga mayar masa sa da martani. kamar ingiza shi tayi chikin zafin nama ya ɓalle botiran rigar jikin ta ya zame rigar nata ya fara murzan tula tulan ta hannu ta tura chikin gashin kansa tana watsawa sambatu ya fara yi mata "oh god sister it's so sweet wash, ash, keep doing,i love your ball's" gangaro da hannun ta tayi zuwa wuyar sa tana shafawa a hankali  zame bakin sa yayi daga nata ya mai da saman wuyar ta yana lasa a hankali yana murzan tula tula. Slowly ya kai bakin sa saman nipple nata da ɗan karfi ta furta "wash zafi" kamar kara ingiza shi tayi ya shiga tsotsar su kamar baby chikin fitar hayyaci ya kama hannun ta ya ɗaura saman marar sa. Ihu ta fasa da karfi wadda yayi sanadiyar dawowar sa chikin hayyacin sa kokarin guduwa take yayi saurin rikota yana kallon face nata runtse ido tayi chikin sanyin murya tace "dan Allah yaya Prince ka kwaleni na je Ammi na jirana" rungumeta yayi da kyar ya buɗe baki chikin tsarkewar murya yace "kwanta kiyi barci" zatayi magana ya ɗaura ɗan ya tsan sa a saman lallausan lips nata yana girgiza mata kai shiru tayi ta kwantar da kan ta a saman kirjin sa sukayi shiru


 har 1:30Am basu yi barci ba a hankali ta ɗago kai kasa kasa kamar mai raɗa tace "yaya Prince baka sha fruits ɗin ba" mai da kan ta yayi ya kwantar dan bai san ta motsa ko kaɗan idan ta motsa za'a iya samun matsala da kyar ya iya buɗe baki ya fara magana dan yana cikin wani hali "no ba zan iya sha ba" "to yaya Prince in tafi wajen Ammi? yatsa ya ɗaura mata a saman lips nata kafin yace "karki sake magana kiyi barci dare yayi" shiru tayi tana son komawa part nasu amma ba hali kunya take ji da safe ta tashi ta haɗa ido da Ammi ita da tace zata je ta dawo da haka har barci ya ɗauke ta. Sai 2:30 sanna ya kwantar da ita ya miƙe ya nufi toilet wanka yayi ya fito ya sanya wani kayan barcin ya haye gado ya kwanta ya juya mata baya


kasa barci yayi ji yake tamkar ya rasa wani abu gaba ɗaya ya rasa me ke masa  juyowa yayi ya jawota jikin sa nauyayyar ajiyar zuchiya ya sauke tare da ja musu blanket ya rufe su da haka barci ɓarawo ya ɗauke sa


5:30am


Tana idar da sallar asuba ta naɗe daddumar sauri sauri tana kokarin fita daga bedroom nashi ta tafi part ɗin Ammi sai sauri take kar ya dawo masallaci ya same ta. dai dai zata fita palo shi kuma yana shigowa karo sukayi kan ta ya bugi faffaɗar kirjin sa dake tsaye dam dam baya tayi zata faɗi yayi saurin damko wuyar hijabin ta ya fiskota ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa a tare suka sauke ajiyar zuchiya kasa kasa yace "where are you going? "ɗakin mu zanje" "na baki izinin tafiya ne? Chikin sauri ta ɗago kai yana kallon sa "izinin kuma? Ta tambaya tana saukar da idon ta kasa "eh izini" "yaya Prince idan matar Aure ce iya mijine kawai ake neman izinin sa idan za'a je wani waje idan kuma budurwa ce to wajen baban ta zata nemi izini  ka ga kai kuma a matsayin sister ka ɗauke ni kaga kenan ba sai na nemi iznin ka ba" matse bakin ta yayi da ɗan karfi kafin yace "ni yayan kine kuma ya zama dole ki nemi izini na kafin kiyi abu ba lallai sai miji ko uba ba awajen yaya ma ana neman izini" hannun ta sanya ta zame hannun sa daga rikon da yayi wa bakinta tare da riko yatsar sa manuniya ta sanya a bakinta ta ɗan chiza chikin wasa "wash" ya furta chikin zafin nama ya sunkucheta ya goma da ita chikin bedroom


A tare suka faɗa saman gadon ya jawota kirjin sa tare da ja musu blanket chikin raɗa yace "kiyi barci" lumshe ido tayi ta lafe a jikin sa ba jimawa barci yayi awon gaba da ita dan dama bata sami ishesshen barciba, hannun sa ya tura cikin hijabin ta yana ɗan shafa tula tulan ta a hankali har barci yayi awon gaba da shi




To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai


Duk Karfin Izzata comments section group ina matikar godiya da comments naku yana ƙaramin karfin guiwa sosai Allah ya bar zumunci da qaunar juna 🥰🥰


💖The talent troupe writer's 💖





💋Duk Karfin Izzata 💋


By Star Lady



       





Page 31




8:30am ya farka a hankali ya waro manya manyan green eyes nashi yana kallon sama na yan mintoci kafin ya sauko da idon sa saman gadon ta gefen sa wayam babu kowa hiyana ta tafi wajen Ammi yunkurawa yayi ya tashi zaune,zuro ƙafarsa kasa yayi kafin ya miƙe ya nufi wajen mirror  A box ya ɗauko yana kokarin haɗa allura Aryan ya shigo ɗakin bakin sa ɗauke da sallama ta chikin mirror ya karewa Aryan kallo kusa da shi Aryan yazo ya tsaya chike da zolaya yace "ina kwana yaya Prince? yanzu kana gida ka tashi daga oga Bgs ka dawo yaya" harara bgs ya wurga masa ba tare da yayi magana ba ya chi gaba da haɗa alluran sa,chikin zafin nama Aryan ya kwace alluran daga hannun sa a sukwane Bgs ya ɗago yana kallon sa,chikin jin haushi Aryan ya fara magana "haba my blood wai bazaka bar alluran nan haka ba sai ka chutar da lfyn kane? Kayi hakuri haka ka rungumi matar ka duk da na san chewa mawuyacin abune sister ta iya ɗaukan ka yanzu amma zaka iya lallaɓawa kuna wasa haka nan pls my blood karka sake alluran nan dan Allah" miƙa wa Aryan hannu yayi chikin kwanchiyar hankali yace "bani" "no bgs gaskiya ba zan baka ba kuma bazan taɓa bari ka sake yiwa kan ka alluran nan ba gaskiya" a fusache bgs yace "ba Safras zaka bawa ba Brigadier general Safras zaka bawa" Aryan ya gane me Bgs ke nufi jiki ba kwari ya miƙa masa alluran,ansa Bgs yayi ya gama haɗawa chike da ba da umarnin ya dubi Aryan "kai ɗaure min hannun nan ka nemomin jiniya" ba musu Aryan ya ɗaure masa hannun ya nemo masa jijiyar chike da bacin rai ya juya ya koma bakin gado ya zauna yana chije laɓaɓa. ta chikin mirror bgs ke kallon sa ajiye allura yayi saman drawer mirror ba tare da ya juyo ba ya fara magana "my blood taya za'ayi nayi abun da zai saka bakin ciki na gwada kane naga zakamin taurin kai ne ko dai, duk abun da zai sanya ɗan uwana farinciki ina son shi amma dai bazan iya ansan sister a matsayin mata ba domin bani da ra'ayin hakan ina mata addu'ar samun miji na gari" murnushin Aryan ya saki tare da miƙa wa ya dawo kusa da shi hannu ya sanya ya kwance masa hannun sa daya ɗaure masa dan neman jijiya "why bazaka iya ansan sister a matsayin mata ba? Me ta rasa? "she's too small for me" murmushi Aryan ya kuma yi kafin yace "ka jarraba ta zata iya kuma wlh you will enjoy.....bai kai karshen maganar ba yayi shiru"  "Aryan wani lokaci idan kana magana kamar baka sanni ba let me tell you the truth babu mace a tsarin rayuwa ta kwata kwata duk abun da ka gani tsakani na da sister ina yin shine domin idan mum zo kar su Abba su sani a gaba da zanchen da ba shi ba ba karamin daure wa nakeyi wajen biyewa yarinyar nan ba wlh ji nake tamkar a kabari nake idan yarinyar nan tana kusa dani domim damuna take da magana da sauran su ina son kasani ina yin hakan ne kuma dan farincikin iyaye na amma ni babu wata mace da ta isa ta zauna kusa da ni babu mata a tsarina" a tsorace Aryan ya ɗago yana kallon sa ganin yadda yayi maganar in a serious matter "Bgs wai me kake faɗe ne? kana nufin dan zaku zo Naija ne ya sanya ka shirya wa sister irin wanan abun to ina son ka sani idan kayi kuskuren yin hakan wlh sai Allah ya hukun taka kasan da chewa sister tana mutuwar son ka kuma ita yanzu duk tunanin ta da gaske ka sauko ka fara kulata kasani hakan da ka mata zai sanya ta kara son ka ne pls Bgs ya isa haka chutar da zuciyar yanmata da kake yi abeg karka yiwa sister hakan" ɗaure fuska sosai Bgs yayi kafin ya fara magana "oh now kayi girman da zaka tsaya a gaba na kama faɗa min magama kenan? To ina son ka buɗe kunnen ka kaji ni na faɗa da babban murya babu mace a tsarin rayuwa ta mata rauni ne daga tarayya da nayi da ita na 2days har tasa nayi losing abubuwa da dama wanna shine karo na karshe idan ka sake zuwa min da maganar mace idan ranka yayi dubu sai na ɓata maka" yana kai karshen maganar ya ɗauki alluran sa chikin ɓacim rai ba tare da ya ɗaure hannu ba ya damke jikin sa ya nemi jijiya yayi wa kan sa alluran chike da bacin rai yayi wurgi da sirinjin alluran ya nufi toilet. 

ajiyar zuciya Aryan ya sauke lamarin Bgs ya fara bashi tsoro jiki ba kwari ya juya ya nufi hanyar fita Ba shiri ya ja birki ganin Hiyana a tsaye a bakin kofar shigowa ɗakin hannun ta ɗauke da kayan breakfast na Bgs ga hawaye wani na bin wani a kan kuncin ta juyawa yayi ya kalli kofat toilet ɗin kafin ya sake dawo da kallon sa kanta yana kokarin yin magana ta juya da sauri har tana haɗawa da gudu ta fice daga ɗakin chikin zafin nama Aryan yabi bayan ta a tsakiyar palon ta ajiye masa breakfast ɗin ta wuce waje da gudu bayan ta Aryan yabi shima har yana haɗawa da gudu tsoron sa ɗaya karta faɗawa Ammi duk da ya san Hiyana macece mai hakuri da sirri.


 kasan chewar tasan yaya Aryan na bin bayan ta sai bata shiga part na Ammi ba sai ta nufi wajen basket ball ɗin su yaya Omar ajiyar zuciya Aryan ya sauke lokacin daya ga ta sauya hanya bata shiga part ɗin Ammi ba 


Zaune ya iskota a kasa tayi zaman yan bori ta chusa kan ta chikin chinyoyin ta tana kuka takawa yayi ya kashe Cameran dake wajen kafin ya kariso gaban ta ya tsugunna tare da sanya hannu ya ɗago fuskar nata gaba ɗaya fuskar tayi jaga jaga da hawaye har da majina chikin sanyin murya yace "yi kuka yi kuka sister kiyi kuka sosai dan ki samu sauki a zuciyar ki nima da da dama dana tayaki kukan" kamar kara ingiza ta Aryan yayi sosai take kuka take shassheka. 



Almost 30mins Aryan ya zuba mata ido tana sharɓan kuka kafin ya sanya hannu ya goge mata hawaye chike da kwarin guiwa ya fara magana "ya isa kuma In Sha Allah kukan baƙin cikin ki na karshe kenan a rayuwar ki" chikin dashewar murya da shassheka tace "yaya Aryan me ya sanya ni kam kullun nake chikin tashin hankali ne? "My sister ki kwantar da hankalin ki daga yanzu ya kare kin san me nake so dake yanzu? Girgiza masa kai tayi alamar a'a chigaba da magana yayi "yanzu ki tashi ki wanke furkar ki kije ki ɗauki abincin ki kai masa kar kuma ki nuna masa kinji abun da muka tattauna ki kyale sa juwa jibi zan faɗa miki ya zamuyi da shi" chikin kunan rai tace "yaya Aryan bana son sake ganin fuskar yaya Prince arayuwa ta na tsane sa ban son sa wlh ayau ba sai gobe ba sai ya sakeni na auri wadda ke so ban taɓa ganin mugu azzalumi irin yaya Prince ba" ta kai karshen maganar kamar zata fashe da kuka, murmushi takaici Aryan ya sake wadda aka ce yafi kuka chiwo chikin dakiyar zuciya da sa rai ya fara magana "sister ki dai na faɗin haka kinji? Ina son ki san wani abu wlh Bgs yana son ki har kinji nace wlh idan baya son ki ko kallon in da kike ba zai yi ba bare har ya taɓa jikin ki kin san ƴaƴan manya nawane ke bibiyar sa akan suna son sa? daga Nigeria har kasashen waje mata bin sa suke da sunan so akoi wata yar general namu da tazo gaban sa ta tsaya tace idan bai che yana son taba zata sha poison ko kallon in da take bai yi ba haka yarinyar nan ta ɗaga poison a gaban sa ta sha yana zaune ko kallon ta bai yi ba haka su Yusuf suka kwashe ta zuwa asibiti sai da tayi 3 Month sannan ta dawo hayyacin ta kuma har gobe tana bibiyar sa akan ko sau ɗaya ya ɗaga ido ya kalle ta tun da kikaga yana iya yi miki magana har ya iya taɓaki to kisa wlh yana son ki tun yau she kuke tare da shi bai taɓa taɓa jikin ki ba sai yanzu ni na san wanenen shi ya kamu da son ki amma bai sani ba yanzu son naki bai yi yawa a zuciyar sa sosai ba idan kika yanke hukuncin kaurace masa yanzu, zai iya mantawa da ke mu kuma ba haka muke so ba muna son ya sauya yazama chikakken mutun dan duk namijin da bai da mata da sauran sa dan Allah sister kiyi hakuri ki kara daurewa nasara na kusa da izinin Allah" "yaya Aryan kayi hakuri amma ni dai ba zan sake zuwa in da yake ba saboda ban son kara ganin fuskar sa a rayuwa ta ba dan Allah ya sa ina da nisan kwana ba da yanzu yaya Prince ya daɗe da kashe sau bila ba adadin" "sister na san kina son bgs pls ki kara daurewa saura kaɗan ne" a kule tace "yaya Aryan duk soyayyar da nake masa ya riƙeɗe ya koma kiyayya yanzu zallar kiyayyar sane a zuciya ta" "sister tun da nake ban taɓa rokar mutun wani abu ba ban taɓa chewa wani ɗan adam sorry ba kece ta farko pls sister karki watsamin kasa a ido" ɗago ido tayi tana kallon sa kafin tace "yaya Aryan ban taɓa ganin kunyi faɗa mai zafi wadda ya sa yaya Prince ya faɗa maka magana ba irin na yau dan Allah karka sake yi masa magana ta dan banso in ga kuna samun matsala" goge mata hawaye da suka sake gangarowa yayi yace "sister karki damu da wanna da gangan na ja faɗan domin na ɗauke masa hankali kada ya lura da alluran da zai yi wa kansa,na sauya alluran da yake wa kan sane to nasan idan ba tsokano sa nayi mukayi faɗa ya bata rai sosai ba zai iya gane chewa ba allura bane karki damu ni dai dan Allah yanzu ki tashi ki je ki kai masa abincin" "yaya Aryan kayi hakuri amma ni dai ba zan sake zuwa in da yake ba dafe kai Aryan yayi chikin tashin hankali ya ma rasa me zai ce tsananin raɗaɗi zuciyar sa ke masa jiyake kamar zuciyar zaya fashe ta fito waje,ganin halin da ya shigane ya sanya taji mugun tausayin sa ya kama ta chikin sanyin murya tace "yaya Aryan kayi hakuri da jayayya da nayi da kai na tuba zanyi duk abun da kace" a sukwane ya ɗago yana kallon ta "Nagode my sister kuma namiki alkawari awannan karon ba zakiyi danasani ba zaki ji daɗi zamuyi nasara da izinin Allah" kakalo murmushi dole tayi kafin ta miƙe tace "bari naje na kai masa abincin dan na san yanzu ya kusa fitowa wanka" kai kawai Aryan ya gyaɗa mata alamar to yana jinjina mata a ranshi da irin kwazon da hakurin ta ga sanin ya kamata


Sauri sauri ta shiga part ɗin Ammi ta wanke face nata ta gyara hijabin jikin ta chike da tsanar sa ta wuce ta nufi part nashi ɗaukan abincin da ta ajiye a palo tayi ta wuce bedroom ɗin dai dai lokacin ya fito daga wanka ɗaure da towel a kugun sa ko kallon in da yake bata yi ba ta wuce ta ɗaura masa abincin saman table ta nufi hanyar fita kasa kasa ta jiyo zazzakar voice na shi yana faɗin "zo nan sister" ba musu ta juya ta dawo cikin ɗakin ta zauna a bakin gado wuchewa yayi dressing room nashi ba tare da ya mata magana ba. Jim kaɗan ya fito shirye chikin wandon jeans blue da t-shirt baki,ba karamin kyau yayi ba ya watsa gashin kan sa a baya bai ɗaure ba kasa kasa ta kallesa kallo ɗaya ta kawar da kan ta gefe.  na'urori kana ya ɗauko tare da kayan aikin sa ya dawo kusa da ita ya zauna ya fara haɗa na'urorin ba tare da yayi mata magana ba ita ma shiru tayi tana mamakin hali irin nasa kamar bashi yayi magana da Aryan ɗazun ba yanzu shi duk tunanin sa ban ji me suke faɗa ba ban ji chewa baya sona ba hmmmmm Allah ka kawomin mafita "what are you thinking sister? Yayi maganar yana kyasta mata yatsun hannun sa a sai tin face nata, girgiza masa kai tayi alamar babu hannu ta


 bayan ya kammala haɗa na'urorin ne ya ɗauki wani ɗan karami kamar memory card ya miƙa mata yana faɗin "duk in da zaki je karki manta ki kasance tare da wanan abun" hararar sa tayi a zuciyar ta ji take kamar ta shakesa dan haushi shiko bai ma san tana yi ba kwasan kayan aikin nasa yayi ya mai da drawer mirror sanan ya wuce ya zauna saman sofa.

 chike da haushin sa ta miƙe ta kariso kusa da shi ta fara zuba masa abinci bayan ta kammala ta tura masa gaban sa tana kokarin juyawa ya jawota jikin sa yana faɗin "meke damun ki ne? Kasa magana tayi dan idan ta buɗe baki ba shakka zata fashe da kuka  zubawa face nata ido yayi kaman mai karantar wani abun,jawo plate ɗin abincin yayi ya ɗebo a spoon ya kai mata sai tin bakin ta kin buɗe baki tayi "open your mouth"ya faɗa yana gyara rikon spoon ɗin kalaman yaya Aryan ne suka dawo mata a kunnen ta in da yake chewa karki bari ya gane kinji me muka tattauna tuna hakan ya sanya ta buɗe bakin ta ya zuba mata abincin da kyar ta iya tauna abincin har ta haɗiye sosai yake tura mata abincin yana yi yana kallon face nata


A ɓangaren Aryan kuwa

Almost 10mins ya ɗauka tsugunne awajen bayan ta fiyar Hiyana kafin ya miƙe chike da kwarin guiwa ya nufi Part ɗin Ammi dan su gaisa. dai dai zai shiga palon kasa sukayi karo da diyana tayi baya zata faɗi yayi saurin rikota kallon ta ya fara yi from head to toe sanye take chikin wandon jeans baki ya matse ta sosai da yar figaggiyar t-shirt pink mai siririn hannu wadda ya bayyanar da shatin tula tulan ta ta ɗaure lallausan bakin gashin kan tan nan a tsakiyar kai ta zuba jelar har baya tasha make up sosai ba karakin kyau tayi ba ya shagala da kallon ta sassanyar voice nata ya katse sa da cewa "yaya Aryan ka sake ni mana,kiran hiyana zanje nayi dan ban koshi da ganin taba ta kama hanyar ta ta tafi wajen wanna mai kama da itan" sai lokacin ya dawo chikin hayyacin sa chike da ɓacin rai yace "a haka zaki fita waje ko? Wato ke bakya jin magana ko? Duk abun da zan faɗa miki baya shiga kan ki ko? Allah yau zan yi maganin ki" tana kokarin yin magana ya ɗauke ta chak ya juya da ita waje. Kai tsaye part na shi ya nufa da ita chikin tsoro ta fara bashi hakiri amma ina ko kallon ta bai yi ba bare ta sa ran zai saurare ta.


yana shiga bedroom nashi yayi wurgi da ita saman katafaren gadon sa chikin ɓacin rai ya haura saman gadon shima dan bacin ran ya haɗu masa gana na bgs a gefe ga kuma nata a fusace ya kashe Cameran ɗakin chikin zafin nama ya kama wuyar rigar jikin ta ya yage sa gida biyu yayi wurgi da shi gefe,ihu ta fasa mai sauti tana kokarin miƙewa hannu ɗaya ya sanya ya mai data ya kwantar cikin ɓacin rai ya haɗe bakin sa da nata tare da damko tula tulan breast nata ya shiga murzawa sai mutsu mutsun take masa tana son kwace bakin ta tayi ihu amma yaki sakin ta duka ta fata kai masa a baya chikin zafin nama ya ɗamki hannun ta dukka biyu ya haɗe ya riƙe da hannu sa ɗaya tare da zame bakin sa daga nata kamar jira take ta fasa ihu tana faɗin "kayi hakuri wlh ba zan sake ba" ko kallon ta bai yi ba ya zame wandon dake jikin ta tare da nashi wando kara mai karfi ya sake saki amma ina bai ma san tana yi ba. Runfa ya sake yi mata da faffaɗar kirjin sa ya haɗe bakin su waje guda ya saki hannun ya daya riƙe ya mai da hannun sa saman breast nata ya chigaba da murzan su lokacin guda ya fita hayyacin sa sai dukan sa take a baya amma bai ji ba chikin fitar hayyaci ya kamo bananan sa ya zura a gaban ta tattara iya sau ran karfin ta tayi tana kokarin turesa amma ina ta kasa ko motsa shi socking nata yake chikin fitar hayyaci ci da karfi karfi zame bakin sa yayi daga nata ya ɗan raba kirjin sa da nata ta yadda zai samu damar yin aikin sa da kyau. ihu take tana kai masa duka ya gushi chizo tana faɗin "mugu azzalumi Allah ya isa na bakin sheɗani wlh bazaga annabi ba wayyo na shiga uku" duk wanna abu da take baya jin ta yayi nisa sosai sai famar fitar da numfashi da karfi karfi yake almost 1h yana sama yana aiki sai da ya samu nitsuwa sanna ya sauka daga kanta ya koma gefe ya kwanta yana mai da numfashi.


Kwanciyar 5mins yayi sanna ya ɗago a zafafe kallon aika aikan da yayi ya farayi a ruɗe ya sanya hannu ya taɓa ta ko motsi bata yi ga jini a malale a saman gadon kamar an yanka rago chikin tashin hankali ya diro daga gadon ya ɗauki short nashi ya mai da chike da dana sani ya fara kiran sunan ta "my jidda!! My jidda!! Shiru ko motsi batayi ba "inannalillahi wa inna ilaihir rajiun" shine abun da yake mai mai tawa ya rasa ta ina zai fara taɓata chikin kiɗima ya nufi dressing room ya ɗauko jallabiya ya sanya a jikin sa ya fito ya rufe ta da blanket ya fice daga ɗakin kai tsaye part ɗin Ummi ya nufa yayi Sa'a yana shiga ya samu Ummi a palo ganin yananin da ya shigo ya sanya Ummi ta miƙe tana faɗin "Aryan lfy? Girgiza kai yayi kafin yace "Ummi pls kizo muje jidda tana neman taimakon ki" tun da Ummi taji haka ta gane menene chikin sauri ta nufo shi yayi gaba tabi bayan sa. 


Suna shiga ya zauna a palo saman sofa ya dukar da kai kasa ya sanya hannunsa yana dafe kan nasha yana nadamar abun da ya aikata "why? Why zan kusanci jidda ina chikin fushi meyasa zan mata haka gaskiya ban kyau ta ba". Ummi kuwa wuchewa tayi chikin bedroom ɗin jim kaɗan ta fito chikin tashin hankali a birkice ta fara magana "Aryan ka tashi mu wuce hospital" "Ummi hospital kuma? ni gaskiya ba zan yarda wani ya kalla min jikin mata ba" "Aryan dolene kayi saurin ɗaukan ta zuwa asibiti wlh kayi ɓarna sosai yanzu haka bleeding take sosai dole sai an mata ɗinki idan kayi jinkiri zata iya mutuwa dan ba jinin wasa ne ke zuba daga jikin ta ba" tun Ummi bata karisa magana ba ya wuce chikin bedroom ɗin da sauri.  bayan sa Ummi tabi dan ta lura baya cikin hayyacin sa da kanta ta sawa diyana bakar jallabiyar sa da sauri ya saɓe ta a kafaɗar sa Ummi na kokarin yin magana amma ina kafin ta buɗe baki ya fice daga ɗakin.


Kai tsaye parking space ya nufa gidan baya na ɗaya daga cikin motocin su ya kwantar da ita ya shiga gidan gaba tsaki yaja lokacin dayaga ba key'n motar chikin sauri ya fito ya koma chikin gida jim  kaɗan ya fito ya shige chikin motar ya kunna da wata mahaukaciyar gudu ya ja motar ya nufi bakin gate,ganin shine a chikin motar da kansa ya sanya Shahram miƙewa ya kariso wajen sa kafin yayi magana security sun wangale masa gate ɗin da gudun gaske yaja motar ya fice daga gidan,da gudu Shahram ya juya ya nufi wajen motocin su na sojoji ya shiga ɗaya daga ciki ya tayar yabi bayan Aryan dan yaga irin gudun nan da Aryan keyi baya a hayyacin sa. 


A ruɗe Ummi ta fito da niyar ta hana shi tuki da kan sa amma sai ta tarar ya tafi chikin tashin hankali ta nufi part nata tana addu'ar Allah ya kai su hospital lfy tana shiga palon ta ta ɗauki waya ta fara neman layin Bgs


Lokacin da kiran Ummi ya shigo wayar sa yana zaune saman sofa sunacin abinci da hiyana,wayar na kan gado miƙewa hiyana tayi ta ɗauko masa wayar ta dawo ta mika masa tare da zama a gefen sa yana kokarin picking call ɗin wayar ta katse bin kiran yayi, Ummi na ɗaga kiran,kiran Aryan kuma ya shigo wayar picking call ɗin Aryan yayi ya sanya Ummi a hold chikin kasalalliyar murya Aryan yace "my blood munyi haɗari a hanyar zuwa hospital naka mun buge wata yarinya i think ma ta mutu" miƙewa tsaye Bgs yayi chikin sauri ya nufi waje yana faɗin "ya kake kai kuma? Ina fatan bakaji ciwo ba "Am good ban ji chiwo ba kayi sauri ka kawomin mota mu karasa hospital a kan lokacin my jidda na gab da mutuwa" yana kai karshen maganar wayar ta yanke ɗiff. Jin ya ambaci baka ji chiwo ba ya sanya hiyana miƙewa da gudu tabi bayan sa


Yana shiga motar sa itama ta buɗe gidan gaba ta shiga bai mata magana ba ya tada motar da kan sa ya fice da gudun gaske


To masu karatu mu damalmale daku ranar Monday idan mai dukka ya kai mu akoi fa show ku kasan che da alkalamin princess Teema Star Lady. Sanna ina baran addu'ar ku sister na bata da lfy tana hospital


💖The talent troupe writer's 💖





💋Duk Karfin Izzata 💋


By Star Lady



       





Page 32



.....Gudu Bgs ke shararawa da motar sa har Hiyana ta fara tsorata. chikin kanƙanin lokacin suka isa wajen su Aryan Shahram na isa ba daɗewa bgs ya iso tun bai karisa kashe motar ba ya fito cikin sauri ya kariso wajen da Aryan ke tsugunne kaban yarinyar da suka buge "me ma ya fito da kai Aryan?" Sai lokacin Aryan ya ɗago kai a hanzarce ya mike cike da damuwa yace "mu karisa hospital daga baya mayi magana" mai da kallon sa Bgs yayi kan yarinyar da suka buge kallo ɗaya ya mata ya kawar da kansa yana faɗin "Aryan me ya ruɗa ka haka da ka kasa gane yarinyar bata mutuba wai meke faruwa ne?" Wucewa Aryan yayi ba tare da yayi Magana ba ya karisa wajen motar sa ya buɗe ya ɗauko diyana dake sume ya nufi motar Bgs da sauri Shahram ya buɗe masa kofar mota a razane Hiyana ta buɗe motar ta fito ganin diyana a hannun yaya Aryan kamar ta mutu dai dai lokacin Bgs ma ya iso wajen tana kokarin karisawa wajen Aryan bgs ya rikota chikin ruɗu tace "sake Ni" waro ido waje yayi yana kallon ta ganin bai sake ta bane ya sa ta ɗago ido dan taga wanenen kallo ɗaya ta masa taji ta dawo cikin hayyacin ta kasa tayi da kai sai kuma hawaye ya fara bin kuncin ta jawota jikin sa yayi dan ba zai iya barin ta ta nufi Aryan ba kallon ɗaya yayiwa diyana ya gane matsalar. "yaya Prince me ya samu diyana? Naga bata numfashi" tayi maganar cikin shesshekar kuka,hannun ta ya kama ba tare da yayi magana ba ya shiga gidan gaba na motar tare da ɗaurata kan cinyar sa umarni Aryan ya bawa Shahram akan ya ɗauko yarinyar da suka buge ɗin nan ya sata a motar sa. Ɗauko ta Shahram yayi ya sanya ta motar sa "Aryan ka dawo nan bari na jamu" chewar Bgs shiru Aryan yayi bai yi magana ba ya tada motar da gudun gaske suka bar wajen Shahram ya rufa musu baya.


Chikin kanƙanin lokacin suka isa PRINCE SAFRAS HOSPITAL hannu bibbiyu aka karɓesu chikin sauri akayi A&E da su aka fara basu taimakon gaggawa  shiru hiyana ta tsaya kusa da bgs tana addu'ar Allah ya sa diyana bata ji wani ciwo sosai ba zubawa Aryan dake kai kawo a bakin kofar accident and emergency ido bgs yayi ya ma rasa me zai ce masa. Tsawon 30mins suna tsaye ba wanda yace da wani ko uppan.  suna tsaye mai sai da face mask yazo wucewa kiran sa bgs yayi ya ansa biyu ya sanya ɗaya ya miƙa wa hiyana ɗaya kallon mai sai da face mark ɗin yayi kallo ɗaya ya kawar da kansa  kafin yace "ka bamu sa daka ne? dan bamu fito da kuɗi ba" murmushi ɗan yaron yayi kafin yace "ba komai oga,ae sadakar face mark kamar haka kam  ba yau na fara ba Allah ya bawa mara lfy ku lfy" yana kai karshen maganar ya wuce chikin sanyin murya bgs yace "zo ɗan yaro" juyowa yayi ya dawo kusa da su "what is your name? da murmushi a kan face nashi yace "my name is Sadiq" hannu bgs ya miƙa masa da mamaki hiyana ke kallon su daman bgs yana kula talakawa kamar haka ne yanzu duk kyankyanin san nan zai haɗa hannu da wanna yaro ɗan dattin nan lallai ma tab. zazzakar voice nashi ne ya katse mata tunani yace "ina iyayen ka? Lokaci guda fiskar yaron ya sauya murya kamar zai fashe da kuka yace "ni bani da mama kuma bani da baba a hannun yayata wadda nake bi nake ita kaɗai ta rage min a duniya" kallon yaron da kyau bgs yayi kwata kwata yaron nan ba zai wuchi 13 years ba amma wai a hannun yayar sa wadda yake bi to ko itama ba zata 15 to 16 years ba kenan ina yan uwan maman sa da baban sa yayi nisa chikin tunani yaron ya katse shi da cewa "oga zan iya tafiya? Kallon Shahram bgs yayi chike da kaunar yaron ya fara magana "Shahram kuje ka tawomin da yar uwar tasa" waro ido waje yaron yayi chikin tsoro yace "dan Allah karka cutar da mu wlh bamu da kowa bamu da komai daga ni sai ita iya face mark ɗin nan nake sayar wa na kai mana kuɗi muci abin ci dan Allah idan ma face mark ɗin kake so tom gashi amma mu dai ka kyale mu" ganin yaron ya tsorata sosai ya sanya bgs ya shafa kan sa chikin kulawa yace "mai sunan Abba ka kwantar da hankalin ni soja ne ba zan cutar da kai ba sai dai ma na yaki masu cutar da mutane ina son akawomin yar uwar kane dan naji ina yan uwan ku suke da har suka barku kuke yawo haka" girgiza kai yaron yayi alamar shikenan ita dai hiyana ta zuba musu ido tana ganin ikon Allah bin yaron tayi da kallo har suka wuce da Shahram.  dai dai lokacin Dr ya fito daga A&E chikin sauri Aryan ya tare sa yana faɗin "Dr ya jikin nasu" chike da rashin mutunci Dr yace "kubar yara suna yawo a gari sai abu ya same su kuzo ku dame mu a asibiti yanzu ka duba irin fyaɗen da aka yiwa yarinyar nan lokacin da aka mata ina k...bai kai karshen maganar ba Aryan ya ɗauke sa da wata mahaukaciyar mari wadda ya sa shi yin tangal tangal kamar zai faɗin lokacin guda yaji duniya ta tsaya chak chikin zafin nama ya danko wuyar rigar sa yana kokarin kara masa mari bgs ya kariso wajen tare da rike hannun sa ta baya dai dai lokacin  Doctor Peter and doctor John suka fito da sauri suka kariso wajen ganin abun da ke faruwa,rai a matukar ɓace Aryan ya dubi dr John ya fara magana "kai John wanene wanna? yaushe kuka kawo shi aiki a hospital nan? "I'm sorry sir bai daɗe da fara aikk bane shi ya sanya bai san ka ba kuma ina ganin bai lura da face naka da kyau bane shi ya sa har yake kokarin ja da kai amma amasa afuwa" Aryan zai yi magana bga ya rufe masa baki chikin nitsuwa ya dubi dr Peter ya fara magana "dr ya jikin nasu?" ɗan murmushin dr Peter yayi kafin ya fara magana "jiki da sauki sai dai dukkan su basu farfaɗo ba mun dai yi nasarar shawo kan matsalar su yanzu zamu chanja musu ɗaki zuwa ɗaki na musamman" shiru Aryan yayi ya kasa magana, wucewa dr Peter da dr John sukayi juyawa bgs yayi ya nufi wajen motar su har ya ɗan yi nisa ya juyo yace "ke mutafi" tana tsaye kusa da Aryan kamar bata ji me yace ba kallon ta Aryan yayi "sister yaya Prince na kiran ki" dogon numfashi taja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuchiya kafin tace "yaya Aryan menenen ya samu diyana? Satar kallon bgs yayi ta kasan ido yayin da shima bgs ɗin ya tsare sa da ido kasa magana yayi bashi da amsar da zai bata "yaya Aryan dan Allah ka faɗa min me ya same ta idan ba haka ba zuciya ta zata iya bugawa ka....bata kai karshen maganar ba aka fito da diyana a saman gado tana kwance,chikin sauri ta nufesu;tana kiran sunan ta "diyana!!diyana!!" bata kai ga karisawa wajen ba ya hamko hannun ta tare da jawo ta ta faɗa saman faffaɗar kirjin sa hannu ya sanya ya kwantar da kanta a kirjin sa "yaya Prince dan Allah ka sake ni inje in ga meke damun diyana,ɗazun fa muna tare da ita lfy ta kalau kuma accident da suka yi yaya Aryan yace basu ji ciwo ba iya yarinyar chan suka buge" hannu ya ɗaura mata a saman bakin ta yana faɗin "shiiiiiii" buɗe baki tayi zata sake magana yayi sauri sanya mata manuniyar yatsar sa a baki ya danne harshen ta chizon yatsan nashi tayi har sai da yace "wash" sai da ya ga an wuce da su diyana sanna ya zame hannun sa daga bakin ta tare da raba jikin su ya kama hannun ta suka koma wajen mota sai magiya take masa akan ya kai ta taga diyana amma yaki kula ta


 chikin motar su Aryan ya dawo ya zauna tare da chiro wayar sa ya fara kiran layin Ammi.

"Yaya Prince inje? Zanyi magana kenan wayar sa ta fara kara satar kallon ta yayi ta kasan ido kafin yayi picking call ɗin ya koma daga ɗan nesa da su gyara tsayuwan ta tayi a jikin motar ta harɗe hannu a kirji tana tunanin ko me ya sanya diyana rashin lfy lokacin guda har da suma bata, murnushin tayi lokacin da wani tunani ya faɗo mata a rai ko dai yaya Aryan ne yayi maganin ta tab lallai in dai ko haka ne yau akoi dirama dan idan diyana ta farka sai yaya Aryan ya gwammaci da bai taɓa ta ba. tayi nisa chikin tunanin kamar daga sama taga mutun a gaban ta yana magana "sannun ki yanmata" kasa kasa tace "yauwa sannu" duk tunanin ta tambayar ta wani abu zai yi sai ta ga akasin haka,sai washe baki yake yana surutu "amma gaskiya yammata ke kyakkyawa ce duk da kin sanya face mark hakan bai hana kyanki bayyana ba ban taɓa ganin masu blue eyes a zahiri ba sai a film yau kam gashi na gani dan Allah idan ba damuwa ki tai makamin da phone number,dan mu rinƙa gaisawa,kuma ni sunana tarif,a nan kano nake babana mai kuɗi ne sosai kinga baki da matsala in dai akan kuɗi ne" tsaki taja kafin tace "malam ni matar Aure ce ka kama kan ka" murnushin yayi yana faɗin "haka kuke kyawawan matan nan idan mutun yace yana son ku sai ku fara cewa kuna da Aure to nima ai mijin Aure ne" shiru tayi bata yi magana ba lokacin guda ta birkice ta rasa ina zata sa ranta,ganin ta birkice hankali ta baya kan sa yana bayan sa ne ya sanya yace "yammata menene naga kin birkice haka yana maganar yana juyowa karaf idon sa ya sauka kan bgs dake tsaye a bayan sa fuska a ɗaure kamar an aiko masa da sakon mutuwa 


murmushi ya saki yana faɗin "au chemin zakiyi yayan ki kika gani to ba sai na gabatar da kai na ba tun da da aure nake son ki amma gaskiya duk da kunsa face mark kuna kama sosai da yayan nan naki kamar wasu larabawa, to babban yaya sunana dai tarif kuma son kanwar ka da Aure nake" ya kai karshen maganar tare da miƙawa bgs hannu akan suyi musabaha ba musu bgs ya miƙa masa hannu da ido yayi wa hiyana alama akan ta tashe a awajen. hannun sa tarif ya kama ta nufin su gaisa chikin kwanchiyar hankali bgs ya muɗe hannun tarif baya jikake kas kashin ya karye,ihun azaba tarif ya saki wadda ya sanya Aryan fitowa daga chikin motar ba shiri a tsorace yake kallon yadda bgs ya sauya lokaci guda idon sa sun sauya sunyi jaa sosai kamar garwashin wuta sai wani hukuci yake tarif sai ihu yake bgs yaki sakin hannun nashi duk da ya karya masa hannu,a zafafe Aryan yace "bgs lfy? Meke faruwa? Me ya haɗa ku?" ko kallon in da Aryan yake bgs bai yi ba

 kallon hiyana dake tsaye a gefe ta takure jikin ta waje guda Aryan yayi "sister meke faruwa?" Lokaci guda taji kwarin guiwa ya zo mata tuna abun da ya faru yau da safe tayi chike da dakiyar zuciya ta fara magana "yaya Aryan wai dan yazo yace yana sona ne shine yaya Prince yake bugun sa bayan kuma shine yace ina da damar da zanyi soyayya da kowa in na samu wanda nake so zai aura min shi da kansa amma shine kuma yake dukan mutumin nan dan yace yana sona" bakaramin daɗi Aryan ya ji ba lokacin da zasu gwada bgs yayi chike da tsoron abun da bgs zai iya aikata wa ya dube shi ya fara magana "to in dai haka ne ai bai kamata ka buge sa ba ko ka manta yadda mukayi da kai da safe? Ton ida.....bai kai karshen maganar ba ya ja birki ba shiri saka makon wurgi da bgs yayi da tarif  gefe ihun azaba tarif ya saki lokacin guda ya ɗauke kamar an ɗauke wutan nefa a fusace yayi kan Aryan ya dunkule hannu zai kai masa bugu hiyana ta kwasa a guje ta shiga tsakiyar su ta gefen ido ya gan ta da hannu ɗaya ya damko ta ya fisgo ta ta faɗa saman kirjin sa fasa kai wa Aryan bugun yayi zullewa Aryan yayi ya juya yana dariya kasa kasa sai da ya ɗanyi nisa ya juyo yace "wlh bgs baka da kirki yanzu ka sumar wa sister saurayin ta har da karaya fa yanzu idan sister na son shi fa? kaga kai da zaka haɗa aure kai zakayi jinyar sa sai ya warke sai ka haɗa Aure tun da kaine yaya babba" yana kai karshen maganar ya wuce ya nufi cikin A&E dan nemo nurse suzo su ɗauki tarif su bashi tai makon gaggawa 


damkar wuyar hiyana yayi chikin fushi yaja ta ya turata cikin mota a fusace ya shiga motar ya tayar sai huci yake kamar wani zaki da gudu ya figi motar ya nufi gate ɗin hospital ɗin dai dai zai fita motocin su Ammi su danno kai cikin asibitin ajere motocin suke na sojoji ɗaya a gaba sai wadda Ammi da Ummi ke ciki a tsakiya sai na sojoji ɗaya a hayan su kallo ɗaya ya musu ya kau da kai ya kara gudun motar sa suka bar asibitin 


Chikin kanƙanin lokacin suka isa gida tun bai gama kashe motar ba hiyana ta buɗe motar ta fita da gudu gaske dan ta lura baya cikin hayyacin sa kai tsaye fada ta nufa dan tasan idan ba Abba ko Ammi ba bawan da zai iya tare mata faɗan nan. Tana shiga fada bayan Abba ta nufa ta ɓuya tana mai da numfashi da kyar da kyar "hiyana meke faruwa? kasa maga tayi dan gudun da tayi juyowa Abba yayi yana kallon ta yana kokarin sake magana yaji takun jarumin maza ya tinkaro su ko bai juya ba yasan bgs ne dan takun sa da ban ne dana kowa,tun da yaji irin takun da bgs keyi yasan ba lfy ba chikin sauri ya miƙe tare da juyowa bai kai ga buɗe baki ba bgs ya damko gashin kanta a fusace ya jata suka nufi hanyar fita "Safras menene ta maka? Ko kallon Abba bai yi ba bare yayi magana chi gaba da tafiya yayi 

da sauri Abba ya sha gaban su tare da ɗaure fuska sosai yace "me ta maka?" ya kai karshen maganar tare da sanya hannu ya jawo hiyana daga hannun sa,shiru bgs ya tsaya dan bai da niyar yin magana da Abba "Safras nace me ta maka!? A fusace yace "Abba pls ka kyale ni na hukun ta yarinyar nan" yayi maganar cukin nitsuwa da girmamawa "ban ce bazaka hukunta taba amma me tamaka?" Kara ɗaure fuska sosai bgs yayi yace "Abba wai yarinyar nan tayi girman da ina magana zata bani amsa" juyowa Abba yayi yana kallon hiyana "hiyana me ya haɗaki da yayan ki?" Murya ta har kerma yake tace "Abba wani ne yazo yace yana sona kuma....bata karisa maganar ba bgs ya wanka wa bakin ta mari ihu ta fasa ta kara kankame Abba shiru Abba yayi a ransa yana faɗin lallai hiyana kin kira ruwa duk ƴaƴana ba wan da ya kai Safras kishin bala'i bana jin yau wanna rigima zata kare da wuri,ganin Abba yayi shiru ne ya sai bgs ya sanya hannu ya damko ta cikin sauri Abba ya rike ta yana faɗin "tsaya mana ai ban yanke nawa hukunci ba tunun nan"kallon hiyana yayi ya cigaba da cewa  "ki bawa yayan ki hakuri ki tafi ɗaki ta gama tsorata da lamarin Bgs jikin ta har rawa yake ta tsuggunna kasa a nitse tace "yaya Prince dan Allah kayi hakuri ba zan sake ba" kara ɗaure fuska yayi chike da bada umarni yace "ki tashi kije part na ki fara frog jump ina zuwa" ɗago ido tayi tana kalli Abba kawar da kai gefe Abba yayi dan ba zai iya cewa bgs ya kyaleta a gaban ta ba idan yayi hakan gobe ma zata sake yiwa mijin ta raini jiki ba kwari ta miƙe ta fice daga fadan ta nufi part nashi.


A fusace shima ya juya zai bi bayan ta Abba yayi saurin damko hannun sa yana faɗin "zo mana ai bamu gama ba" shiru yayi bayyi magana ba zaunar da shi Abba yayi ya fara magana "pls Safras ka rinƙa sawa zuciyar ka ruwan sanyi karin ƙa tausayin yarinyar nan kaji? Shiru yayi bai yi magana ba,dafa kafaɗar sa Abba yayi cikin rarrashi ya cigaba da magana "my son ina son in ga kana tausayawa yarinyar nan kana bata kulawa pls kamin haka ko dan farincikina" shiru nan ma yayi bai yi magana ba "my son ina Aryan? da sauri yace "na aike sa yamin wani aiki" murmushi Abba yayi kafin yace "yaushe ka fara karya my son?" juyo da idon sa yayi kan face ɗin Abba ya mai mai ta maganar "karya kuma Abba!?" hararar wasa Abba ya jefa masa kafin yace "kwarai ba gaskiya ka faɗa ba tun ɗazun nake maka magana baka amsa min ba amma daga yin maganar Aryan kayi saurin bani amsa hakan ya tabbatar min da wani abu ya saɓa akoi abun da kuke ɓoye min" "Abba babu wani abu da muke ɓoye ma" yana kai karshen maganar ya miƙe ya fice da sauri, aniyar zuciya Abba ya sauke yana addu'ar Allah ya sauwakawa Safras zafin zuciyar sa.


Yana fita fada yaci karo da Shahram da Sadiq tare da yar uwar sa tsayuwa yayi suka kariso wajen har kasa yarinyar ta tsugunna cikin girmamawa tace "ina wuni" bai amsa gaisuwar nata ba kallo ɗaya ya mata ya kawar da kan sa shiru yayi na yan mintoci kafin yace "ina son sanin ina iyayen ku?" "Baban mu ya rasu maman mu kuma tun  muna yara ta tafi aiki a makka har yau bata sake dawowa ba" shiru ya sake yi na yan mintoci kafin yace "ina yan uwan maman ku da baban ku?" "maman mu yar kaduna ce yan uwan ta basu nan kano suna chan kaduna bamu san in da suke ba a kaduna su kuma yan uwan baban mu basa son mu ko munje gidan su korin mu suke" kallon Shahram yayi yace "ka kai mace part ɗin Ammi kace Auta ta mata abun da ya dace shi kuma namijin ka kai shi part ɗin su Omar zan yi magana da Ammi zan wai wai ye su" yana karshen maganar ya juya ya nufi part na shi yana jiyo muryan su suna masa godiya.


Tun daga palo yake jiyo kukan ta har ya kai cikin bedroom ɗin frog jump take tana kuka da hawaye sharɓa sharɓa lokacin guda yaji ta bashi tausayi, wucewa yayi ya zauna a bakin gado yana kallon yadda take frog jump da kyar da kyar,kewaye ɗakin take da frog jump har ta kariso ta gaban sa kama dogayen kafofin sa tayi chikin shasshekar kuka ta fara magana "yaya Prince dan Allah kayi hakuri wlh ba zan sake ba na tuba wanna frog jump ɗin akoi wahala na gaji bazan iya ba dan Allah kayafe min" hannu ya sanya ya ɗagota amma ta kasa miƙewa  tashi yayi ya ɗaga ta chak ya ɗaura ta saman gadon tare da zama gefen ta yana kallon face nata  "yau na miki afuwa ne saboda dalili ɗaya idan kika sake yimin abun da kika min yau sai na lahira ya fi jin daɗi" faɗowa tayi saman faffaɗar kirjin sa tana shasshekar kuka tana faɗin "amma yaya Prince ba kai kace idan na samu miji zaka min aure ba?" ɗago haɓar ta yayi yace "eh ni nace haka amma ai ba mijin kan hanya nace ki samo ba ko?" hannunta ta zuro ta bayan sa ta kewaye sa da shi tana faɗin "to ai ba zan samu wani mijin ba idan a gida ne" yatsa ya ɗaura mata a saman bakin ta yana faɗin "shiiiii ya isa maganar" "yaya Prince dan Allah.....ba ta kai ga karisa maganar ba ya ɗaura hannu sa saman bakin ta yana girgiza mata kai, shiru tayi ta kwantar da kan ta saman kirjin sa. Zame hijabin kan ta yayi ya mai da shi wuyar ta ya fara shafa lallausan bakin gashin kanta shafa bayan sa ta fara yi itama, lokaci guda yayi saurin raba ta da jikin sa yana mamakin how comes yake ji feeling  da ta taɓa shi? runtse ido yayi na yan mintoci kafin ya sake buɗe wa miƙewa yayi a zafafe ya nufi wajen mirror da sauri ta riko hannun sa ta marairaice murya tace "yaya Prince dan Allah ka mai da ni asibiti ina son ganin diyana" kwace hannun sa yayi ya wuce gaban mirror yana faɗin "an jima da yanma zamu koma" ya kai karshen maganar dai dai lokacin da ya buɗe drawer mirror ya fito da kwalin alluran yana dubawa



To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu akoi fa chakwakiya



To yan Duk Karfin Izzata comments section group Brigadier general Safras ne ke magana sako ya iso kunnena irin zagin da kuke min a group ya iso ni to ina son ku buɗe kunnenku ku saurare ni idan kuka bari rai na ya ɓaci zan wurgo muku bom ya tarwatse ku 😡😎😹😹😹


💖The talent troupe writer's 💖





💋Duk Karfin Izzata 💋


By Star Lady



       





Page 33




Kurawa alluran ido yayi kamar mai tunanin wani abun,abun da mamaki gasu dai alluran da ya saba yi ne,5mins ya ɗauka yana kallon alluran kafin ya ajiye ya fito da kayan test yana kokarin jan jinin jikin sa domin ya tabbatar wa kan wani allurane ya shiga jinin jikin nashi,sai jin hiyana yayi ta kwanta a bayan sa tana faɗin "yaya Prince ni dan Allah kasa a....bata kai karshen maganar ba ya fisgota da karfi ya dawo da ita ta gaban sa rai a matukar ɓace yace "idan kika kuskura kika sake kusan tata ran ki yayi dubu sai na ɓata miki get out!!" ya kai karshen maganar tare da sakin ta,da gudu ta ɗauki wayar ta dake gefen gado ta fice daga ɗakin.


Tana fita ta kira layin Aryan bugu ɗaya ya ɗauka manna wayar tayi a kunnen ta cikin sauri tace "yaya Aryan ba zan iya ba nayi kamar yadda ka rubuta min a massage nayi kokarin shashantar da shi karya gane amma yace na fice masa a ɗaki" daga ɗayan ɓangaren Aryan yace "me yake yi yanzu? "Gwada kan sa yake yana son tantance wani allura yayiwa kan sa dan naga ya nemi kwalban alluran da yayi ɗazun ɗin bai gani ba" dogon numfashi Aryan yaja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuciya kafin yaci gaba da magana "ni na dauke kwalbar alluran bayan na ɗauke ne na dawo masa da alluran sa na asali dan nasan zai iya zuwa ya bincika na manta cewa bgs ya wuce nan yanzu wlh nasan idan ya gane ba mai kwatata sai Allah kuma tun da ya fara bincike a kai sai ya gane bana son ki shiga case ɗin nan dan haka ki goge duk wani text dana tura miki kiyi kamar baki san komai ba sanna karki yarda yau ki kara haɗuwa da shi zan sa Ammi ta bashi umarnin a ɗauko ki a kawo ki hospital sai yamma zaki koma gida" murya na rawa ta fara magana "yaya Aryan ni fa ina tsoron in ga kuna samun matsala da yaya Prince saboda ni  ba na son ganin hakan" "karki damu da hakan ke dai kije ki shirya da wuri yanzun nan Shahram zai kawo ki nan dan ban son ki zauna kusa da shi yau za'a iya samun matsala dan ina da tabbacin yana cikin matsanancin ɓacin rai" "to" kawai tace tare da ciro wayar daga kunnen ta ta katse kiran cikin sauri ta karisa Part ɗin Ammi gudu gudu ta shirya tana fitowa ta duba time 1:30pm komawa tayi ta ɗauro alwala ta gabatar da sallar azhar sanna ta kira Aryan ta sanar masa ta gama shiri umarni ya bata akan ta fito Shahram ya kawo ta idan ya kawo ta sai suce Ammi ce tace a ɗauko ta idan Bgs ya tambaya haka ko akayi Shahram ya kai ta asibiti tana shiga ta samu yaya Aryan a wajen parking space yana jiran ta a tare suka wuce ɗakin da su diyana ke kwance.


Ammi da Ummi suna zaune saman sofa dake cikin ɗakin suna yar hira gefen gadon da diyana ke kwance ta zauna ta zuba mata ido har wani hasken wahala ta kara ta shagala da kallon diyana sai ganin hannun ta na motsi tayi cikin sauri ta miƙe tsaye tana faɗin "yaya Aryan tana motsi" a tare suka kariso wajen shi da su Ammi. zuba mata ido sukayi suna kallon ta tun bata buɗe ido ba ta fara sambatu "bana son ka yaya Aryan mugu azzalumi....hiyana bata bari ta karisa maganar ba ta rufe mata baki tana faɗin "diyana!!ki buɗe idon ki kinsan me kike faɗe kuwa? da karfi ta waro manya manyan idon ta waje wadda sukayi ja sosai suka kumbura kyakkyawar fiskar hiyana ta fara cin karo da shi ganin ta ɗan nitsu ne ya sanya hiyana ta zame hannun ta daga kan bakin ta  kamar jira take ba tare da ta lura da su Ammi ba ta fara surutu "hiyana wlh yaya Aryan mugune azzalumi kuma....sake rufe mata baki hiyana tayi tana girgiza mata kai "diyana koma me yaya Aryan ya miki bai kama ta kice masa mugu ba wato kin manta karatun da na koya miki ko ba'a zagin miji kome zai miki kici gaba da hakuri Allah na kallon ku kuma da ki cuci mujin ki gara shi ya cuce ki karki kara zagin yaya Aryan zaki shiga wuta wato ke duk karatun ma da na ke koya miki bakya ɗauka ko?" ta kai karshen maganar tana zama kusa da ita sai lokacin diyana ta ga su Ammi dake tsaye ta bayan hiyana "kuka ta saki tana kallon Ammi tana faɗin "Ammi dan Allah ki mai dani wajen Aunty farida"jiki ba kwari Aryan ya juya ya fice daga ɗakin yana godewa Allah da sanya hiyana ta rufe masa bakin diyana ba dan haka ba ai da ta kwanto masa ruwa 


Zama Ammi tayi kusa da ita tare da riko hannun ta cikin nitsuwa ta fara bata hakuri da nasiha mai ratsa jiki da kyar suka samu diyana ta hakura ta dai na kuka amma ta kafe akan bata son yaya Aryan sai dai ya sake ta bazata zauna da shi ba su Ammi basu da zaɓi dole su yardan mata akan yaya Aryan zai sake ta sai a mai data gidan Aunty farida da haka suka samu tayi shiru. ganin ta hakura tayi shirune ya sanya hiyana ta miƙe tabi bayan yaya Aryan


Chan ta hangosa zaune saman kujera kusa da shi taje ta zauna tana faɗin "sannu da hutawa yaya Aryan" ba tare da ya kalle ta ba ya fara magana "yau na kwanto kura nayi abun da ban taɓa yi ba ina da tabbacin idan Bgs ya gane alluran da na sanya mishi idan ba Ammi ba ba wanda zai iya tare wanna rikicin ban taɓa tunanin Bgs zai gane alluran nan ba domin dana canza alluran bayan yayi wa kan sa na dawo na ɗauki wayan da na sa masa na mayar masa da na asalin na shi na ajiye dan in yazo ya ga masu kyau ɗin ne na ɗauki guda ɗaya na fasa na zubar da ruwan na ajiye masa kwalbar a dustbins domin idan yazo bincika wan da yayi wa kan sa ya ga kwalbar ban taɓa tunanin jinin jikin sa zai bincika ba hmmmmm akoi kura" "to yaya Aryan wani allurane wanna ka sa masa yayi da har kake ganin idan ya gane akoi matsala?" dogon numfashi yaja tare da sauke ajiyar kafin yace "hmmmmm sister ba zaki gane allun ba ke dai bari na ɗan miki example idan kayiwa kan ka wanna alluran to ko kayi wancan da Bgs yake bazata maka amfani ba shi ya sanya nake tsoron rikicin da zamuyi da shi yau" "to amma yaya Aryan daman wani irin allura yaya Prince yake wa kan sa ne? sai lokacin ya ɗago ya kalle ta chanza topic ɗin hiran yayi da cewa "ya jikin my jidda ta dai na kukan ne? gyaɗa masa kai tayi kafin tace "eh ta dai na kuka" miƙewa tayi yana faɗin "bari na duba ta" miƙewa ita ma tayi suka jera zuwa cikin ɗakin.


Diyana na ganin Aryan ta fasa ihu tayi wurgi da cup ɗin tea dake hannun ta ta runtse ido tana faɗin "bana son sake ganin wanna mutumin Ammi kice ya fita wlh ban son sa" chikin tsawa Ammi tace "ke diyana kina da hankali kuwa? "aa Ammi kar ki mata tsawa zan fita pls ku bita a hankali" yana kai karshen maganar ya fice daga ɗakin, girgiza kai hiyana take tana mamakin hali irin na diyana kamar ba yanzu aka gama yiwa yarinyar nan natsiha ba.


Bin bayan Aryan Ammi tayi tsaye a bakin kofa ta same sa ya dafe kai yana tunanin yadda zai yi da bgs  zama sukayi da Ammi a kujerar dake wajen suna ɗan tattaunawa akan ya zasuyi da diyana.


4pm Aryan ya umurci dr John akan su rubuta masa takardan sallama zaa cikaba da kula da ita a gida,ba musu dr John ya rubuta musu sallama ba tare da ɓata lokacin ba suka bar hospital ɗin sukayi gida 


Suna isa Aryan ya raɗawa hiyana akan taje ta ɓuya karta bari su haɗu da bgs yana gama faɗa mata hakan ya nufi part na shi bayan ya kai diyana part ɗin Ammi, part ɗin Ummi hiyana ta nufa ta shige ɗakin Aunty farida ta kwanta Ummi da Ammi kowa tayi part nata.


Aryan na shiga part na shi ya wuce toilet jim kaɗan ya fito ɗaure da towel a kugun sa gaban mirror ya tsaya ya fara gyaran lallausan bakin gashin kan sa,waro manya manyan idon sa waje yayi ganin green eyes ta cikin mirror na kallon sa a sukwane ya juyo yana kallon bgs dake tsaye a bakin kofar shigowa fuskar nan tasa tamkar an aiko masa da sakon mutuwa waskewa Aryan yayi da cewa "my blood lfy na gan ka a awanna yana yin?" Shiru yayi kamar bai ji me Aryan yace ba wajen sau uku Aryan na mai mai ta tanbaya ɗaya amma shiru bgs bai yi magana ba,da Aryan ya ga dai da niyar magana sai ya juya ya cigaba da gyaran gashin kan sa zuciyar sa na dukan uku uku addu'a yake a ran Allah ya raba da bgs lfy 


"Me ya sanya ka chanza min allura Aryan?" Slowly ya juyo cikin dakiyar zuciya yace "wani allura kuma bgs?" ɗaure fuska sosai bgs ya karayi kafin ya fara magana "gaba ɗaya gidan nan babu wanda yake da,dakiyar zuciyar da zai iya shiga ɗaki na ya chanzawa tsinke wajen zaman sa ba tare da izinina ba sai kai akan wani dalili kamin hakan?" ajiyar zuciya Aryan ya sauke kafin yace "ba lalli ni ɗin bane domin bayan ni Abba zai iya shiga part naka yayi abun da yake so" takowa yayi zuwa gaban Aryan a zafafe ya sanya hannu ya danki wuyar Aryan ɗin ya shake sa,zuba masa ido Aryan yayi batare da yayi koda motsi ba ko wani yunkuri na kwace kan sa "ka kashe Cameran ɗaki na karfe 07:07 after 5mins kasake kunna cameran sanna ka dawo karfe 9am ka sake kashe Cameran after 5mins again kasake kunnawa me kayi bayan kashe kashen Cameran nan da kayi?" Shiru Aryan yayi ya kasa magana dan shakan da bgs ya masa zubawa juna ido sukayi ba ko kyaftawa. lokacin guda idan Aryan ya fara ruwa ya canza kala zuwa ja saboda shakan da bgs ya masa ba,ganin hakan ya sanya bgs saurin zame hannun sa daga wuyar Aryan ɗin yana kawar da kai gefe cikin kasalalliyar murya Aryan ya fara magana "me yasa ka ɗauke hannun ka? ai da ka barshi kawai in dai zaka iya yiwa sister abun da kake mata to nima zaka iya shakeni na mutu har lahira ka huta" a fusace bgs ya juyo da niyar ya damki Aryan karan wayar sa ya katse su dogon tsaki yaja tare da fito da wayar daga aljihun wandon jeans ɗin jikin sa dadyn Junior shine sunan da ya bayyana akan screen ɗin wayar guntun tsaki ya kuma ja kafin yayi picking call ɗin tare da sanya wayar a H-free  yana faɗin "hello" daga ɗayan ɓangaren dadyn Junior ya fara magana a birkice "hello bgs yanzun nan farida ta yanke jiki ta faɗin muna hanyar hospital" waro ido waje bgs yayi da sauri yace "daman bata da lfy ne? Amma ɗazun na ganta lfylou ai" anshe wayar Aryan yayi daga hannun sa yana faɗin "kuyi sauri karisawa asibiti da ita da safe zamuyi sammakon zuwa pls abata kulawa sosai" anshe wayar bgs yayi yace "No karku kai ta hospital ku mai da ta gida a kira likitoci su bata kulawa karfe 7 gobe zamu shigo" yana kai karshen maganar ya katse kiran ya juya chikin sauri ya bar ɗakin ajiyar zuciya Aryan ya sauke yana faɗin Alhamdulila Alhamdulila ko ba komai yau dadyn Junior ka taimake Ni juyawa yayi ya cigaba da gyara gashin kan sa.


9pm ta gama komai ta shirya cikin kayan barci tana kwance saman gadon Aunty farida a ɓangaren Ummi tana buga game a wayar ta  sai murmushi take. Lokacin guda taji gaba ɗaya ta tsargu kamar mutun yana kallon ta cike da tsoron abun da idon ta zai yi karo da shi ta ɗago ido tana kallon kofar shigowa zubur ta miƙe zaune tana zaro ido waje murya na rawa tace "yaya Prince ina wuni?" tsaye yake a bakin kofar shigowa jikin sa sanye da short da bai rufe masa cinya ba sai singlet fari tas ya saki gashin kansa fuskar nan a ɗaure tam kamar bai san menene dariya ba. gently ya tako juwa gaban gadon hannun ya sanya ya ɗauke ta chak ya saɓa ta a kafaɗar sa ya fice da ita,shiru ta lafe a jikin sa tana addu'ar Allah ya sa ba wani mugun hukunci zai mata ba kai tsaye part nashi ya nufa da ita



Saman gatafaren gadon sa ya shin fiɗe ta tare da hayewa shima kashe wutar ɗakin yayi ya bar blue light, shiru tayi tana mamakin duk ɓuyan da tayi sai da yaya Prince ya gano ta wai shin ai na mutun zai shiga ya ɓuya ba tare da yaya Prince ya gano shi ba? tayi nisa cikin tunanin sai jin sa tayi ya jawo ta jikin sa ya matse ta sosai kasa kasa yace "me kuke shirya min ke da Aryan?" waro ido tayi tana kokarin ɗago kan ta daga jikin sa, da sauri ya mai da ta yana faɗin "am sa zaki bani bance kin ɗago ba" girgiza kai tayi "babu komai yaya Prince" "wai ni yau she kika fara karya ne? Shiru tayi ta rasa wani amsa zata bashi,hannu ya zura cikin hijabin jikin ta ya fata shafa lallausan bakin gashin kan ta yana watsawa "zaki faɗa min ne ko ni in faɗan miki?" hannu ta ɗaura saman wuyar sa tana shafawa a hankali ba tare da tayi magana ba chije lips nashi yayi da karfi ya furta "wash" a zafafe ya ɗago ha barta tare da haɗe bakin su waje guda ya shiga bata hot kiss.

5mins ya ɗauka bakin su a haɗe kafin ya zame bakin sa tare da zame hijabin jikin ta ya shi murzata ta ko ina tula tulan ta sun sha murza ba kaɗan ba sai fitar da numfashi da sauri sauri yake cikin fitar hayyaci ya zame short ɗin jikin sa yana kokarin shigar ta lokacin guda ya dawo hayyacin sa tare da sauka daga kanta ya fasa shigar nata ya kwanta gefen ta yana juyi tare da mai da numfashi, mirginowa tayi ta dawo jikin sa tana faɗin "yaya Prince lfy naga ka riƙe ciki ko dai cikin kane ke ciwo? Shiru yayi bai yi magana ba sai ma damko ta da ya kuma yi ya matse ta a jikin sa yana jan doguwar numfashi,shiru tayi bata sake magana ba tana jin yadda yake mutsu mutsu a jikin ta, lokaci guda tunanin maganar da yaya Khalid ya mata ya faɗo mata a rai in da take cewa "ki rinƙa yawan zama a jikin sa dan kusa ba ina da tabbacin ba zai miki komai ba dan yana tunanin ba zaki iya ɗaukan komai yanzu ba tuna hakan ne ya sa ta gane dalilin da ya sanya yaya Prince baya taɓa jikin ta sosai  kara shigewa jikin sa tayi ta lafe shiru tana jin yadda yake ta fama kafim ya samu nitsuwa. Kankameta yayi yana mai bakin cikin abun da Aryan ya masa



To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu


Aunty babba ko zaki mutu ba zan dai na cewa to masu sai mun haɗu gone ba idan kina so na dai na cewa tom kisa yaya ya sai min system sabo 😎😒


💖The talent troupe writer's 💖





💋Duk Karfin Izzata 💋


By Star Lady



       





Page 34



Barci mai daɗi ne ya kwashe su dukkan su biyu suna manne da juna ya ƙanƙame ta kamar wani yace zai kwace masa ita.


3am dai dai ya farka tare da waro idon sa waje juyawa gefen sa yayi bata awajen cikin kasala ya miƙe zaune chan ya hangota saman dadduma ta idar da sallah tana karatun al Qur'ani mai girma,zuro kafafunsa kasa yayi kafin ya miƙe tsaye ya nufi toilet.


A gurguje yayi wanka tare da ɗauro alwala kafin ya fito ya wuce dressing room jim kaɗan ya fito sanye da jallabiya fara tas ganin ya nufo wajen tane ya sanya ta miƙe ta bashi daddumar ta koma saman sofa ta zauna tare da ɗan kwantar da kan ta jikin sofar tana karatu kasa kasa.


Nafila raka'a 4 yayi sanna yayi shafae da witiri yayi sallama tare da gyara zaman sa yana jero addu'oe. 

Almost 30mins ya ɗauka yana addu'a kafin ya miƙe ya nufi saman sofar da take zaune,a nitse ya ansa Al Qur'ani hannun ta kasan cewar tayi barci zaune a wajen bayan ya mai da Al Qur'ani ma zaunin sa ne ya dawo ya ɗauke ta chak suka koma saman gado,kwanciya yayi tare da ita a jikin sa yana ɗan shafa bayan ta 

Kasa kasa cikin muryan barci tace "yaya Prince addu'ar me kamin? Ko dai baka sani cikin addu'ar kane? kallon face nata yayi kafin ya ɗan kawar da kan sa gefe "ina saki mana duk wanda ma yake gidan nan ina sa shi a addu'a ta" "to amma yaya Prince wani irin addu'a kake min? Shiru yayi bai tanka taba hannu ta sanya saman dogon hancin sa tana faɗin "yaya Prince me ya sa baka son yi mini magana sosai? Bayan kuma kai kace na koya maka magana" shiru nan ma yayi kamar bai ji taɓa "yaya Prince dan Allah...bai bari ta karisa maganar ba ya ɗaura hannun sa saman lallausan lips nata yana faɗin "sarkin magana kiyi barci" kukan shagwaɓa ta saka masa tana faɗin "ni dai yaya Prince hira nake son muyi gaskiya" zuba mata ido yayi yana mamakinta idan tana irin wanna shagwaɓan ba karamin burge sa take ba "uhm uhm yaya Prince wai ba zaka yi magana bane?" da wata daddaɗar voice da bai san yana da ita ba ya fara magana sak yadda take "to me kike so ince miki?" mamaki ne ya sanya ta waro manya manyan ido ta wajen daman yaya Prince ma ya iya shagwaɓa ba karamin burge ta abun yayi ba,ganin ta tsare sa da ido takasa magana ne ya sanya ya hura mata iska mai sanyi a face nata tare da ɗaga mata gera ɗaya alamar yane, cool murmushi ta saki kafin tace "yaya Prince Allah kai ɗin kyakkyawa ne sosai" kallon gefen ido ya mata da sexy voice yace "ba za dai kiyi barci ba kuma ba zaki kyale ni nayi ba ko?" Turo ɗan karamin bakin ta tayi cikin shagwaɓa ta fara magana "uhm uhm ni bana jin barcin ne ai kuma ban son kayi barci ka kyleni ni kaɗai" hannu ya ɗaura saman ɗan karamin bakin ta yana kewaye ɗan bakin yana faɗin "ba zaka ga baki ba sai magana at the first time idan mutun ya kalle ki zai ganki like you're not talk" ya tsan nasa ta tura cikin bakin ta tana tsotsa kamar sweet,wani zirr zirr yake ji a jikin sa kamar ana masa allura cikin sauri ya zame yatsan nashi daga bakin nata dan bai san wata fitina yanzun nan "uhm uhm yaya Prince ni ka bani sweet na" girgiza kai yayi kafin yace "uhm uhm hannu nane sweet nakin? Baki ɓuɗe take kallon sa yadda ya kwaikwayi maganar nata ba karamin bata mamaki yayi ba amma yadda yayi maganar ya burgeta sosai da sosai,ganin alamar kamar ta tafi duniyar tunani ne ya sanya ya shafa fuskar ta da sauri ta ɗago ido ta ɗan kalle san kasa kasa tace "yaya Prince ai ya tsanka yafi sweet daɗi ni dai ka bani na cigaba da sha" "waya koya miki magana haka? turo baki ta daɗa yi tana faɗin "ni yaya Prince ba wanda ya koyamin ni da kai na na iya"  "to why ban ta ɓa jin kinyi magana haka ba sai yau? gyara kwanciyar ta tayi da kyau a jikin sa kafin tace "ai daman mijina ne kawai yakamata na rinƙa yiwa magana haka ba wasu ba bai ma kamata wasu maza suji voice na ba idan ba miji na ba shi ya sanya bana magana sosai da wasu koda su diyana ne,voice na dan miji na kawai akayi shi" bakaramin daɗin kalaman ta yaji ba har ran shi lallai yarinyar nan tana da hankali da ilimi da sanin yakamata sosai kuma tana aiki da ilimin da take da shi ɗin

 ganin alamar ya ji daɗin maganar tane ya sanya tace "yaya Prince amma in tambaye ka mana? zuba mata ido yayi ba tare da yayi magana ba cigaba da magana tayi "yaya Prince me ya sa baka so na? Shiru yayi na yan mintoci kafin yace "ni nace miki bana son ki? girza masa kai tayi alamar a'a "kafin kuzo gidan nan sister mace ɗaya nake da shi Auta ina matikar kaunar ta fiye da kai na daga baya kukazo kamar yadda na ɗauki auta a raina haka kuma na ɗauke ku so dukkan ku ina kaunar ku" ajiyar zuciya ta sauke ba tare da tayi magana ba "lfy? Kike sauke ajiyar zuciya haka?" "Yaya Prince ban taɓa tunanin akoi kaunar mu ni da yan uwana a ranka ko kaɗan ba shi ya sanya da naji kace kana kaunar mu kamar yadda kake son Aunty Zahra sai naji daɗi sosai har rai na" shiru yayi tare da lunshe ido bai sake magana ba kankame sa tayi tana jin farinciki har ran ta da haka barci ya ɗauke su manne da juna.


Washe gari misalin 7 suka gama shirin su na zuwa Maiduguri a tare suka jera zuwa part ɗin Ammi zaune suka same Ammi da yanmatan ta a palo har da diyana da ko tafiya bata iya yi sai dai a ɗaga ta. 

 Tana ganin yaya Aryan ta sunkuyar da kan ta kasa dan bata son haɗa ido ta shi

Gefe da gefen Ammi suka zauna suka sata a tsakiya kasan cewar tana zaune ne a saman sofa mai mazaunin mutun 3 cikin girmamawa su Zahra suka fara ɗaga musu gaisuwa Aryan ne kawai ya ansa gaisuwar  bayan su Zahra sun gama gai da su su kuma suka gaida Ammi


"Ina zaku je naga kunyi shiri haka?"  basu bawa Ammi amsa ba dan basu so su faɗa wa koma batun rashin lfy Aunty farida dan kar su ɗagawa kowa hankali

 bgs ne yayi saurin cewe "Ammi na gama bincike na akan yaran nan dana sa aka kawo jiya,zasu zauna a gidan nan kafin mu koma Abdol zai je ya musu komai na school su fara karatu" waro ido waje Aryan yayi kafin yace "wasu yara kuma? Aina suke? Aina kuma ka samo su? Ammi ce tace "yarinyar ma tana ɗaki har yanzu bata saki jiki da muba bata son shiga cikin su Zahra da alama tsoron su take ji" "amma Ammi me ya sanya za'a kawo wasu kuma gidan nan wayan da bamu san su ba ko dai yan uwan mune? Chewar Aryan hararar wasa bgs ya wurga masa kafin yace "nayi binchike akan yaran suna da zuciya mai kyau wadda idan aka taimake su suma zasu iya taimaka wa wata al'umma nan gaba duk da sun taso cikin tsanani da wahala hakan baya hana su bautar Allah da dagewa wajen ganin sunci halak nasu duk da cewa iya face mark suke sayarwa suci abinci danace yaron ya bamu kyauta ya banu bai damu da cewa iya kan jarin su kenan ba bai damu da cewa idan ya bada sadaka shi zai rasa ba,duk ta laucin da suke ciki hakan baya hana su sadaka shiya sanya idan zakayi kyauta kar ka duba abun da zaka bayar ka duba ladar da zaka samu hakanne zai baka kwarin guiwar cigaba da kyautatawa na kasa da kai kullun ku kasan ce masu hangen ladan ku kar ku duba idan kun baya kazan ku zai ragu" murmushi Aryan yayi yana mamaki wai waya koyawa bgs magana mai tsawo haka mutumin da cewa okey ma wahala take masa ko da yake yanzu wa'azi yake wa su auta dan su rinƙa taimako.


Ajiyar zuciya Ammi ta sauke kafin tace "gaskiya ne nima ɗan zaman da nayi da yarinyar na fahimci tana da hankali da son taimakon mutane yanzu dai ina zaku je kukayi wanna shiri haka? Miƙewa bgs yayi ya dubi hiyana dake zaune ta sunkuyar da kai kasa yace "ke ki same ni a part na" yana kai karshen maganar ya fice daga palon

 kallon diyana dake ta faman kunbure kumbure Aryan yayi cikin sanyi murya yace "my jidda ba gaisuwa? To ni bari na gaishe ki ya jiki? Kin rashi lfy?" Miƙewa Ammi tayi ta basu wajen a tare su Zahra suka miƙe hiyana ta fice daga palon ta nufi part ɗin bgs su kuma su Zahra suka wuce ɗakin su.


Kamar jira Aryan yake Ammi ta fice tana fita ya dawo kusa da jiddan sa tare da riko hannun ta duka biyu cikin muryan rarrashi ya fara magana "I'm so so sorry my jidda kin ji ko? Ayiwa yaya Aryan afuwa da ran gwami ba zan kara ba" hararar sa tayi ta kasar ido ba tare da ta ɗago ta kalle sa ba kasa kasa ta fara magana "ni ai nace na yafa maka tun da Ammi ta sa baki amma ni bana son ka ba zan zauna da kai ba amayar dani gidan Aunty farida na" shafa kansa yayi tare da kara matsowa kusa da ita yace "ok ɗago idonki ki kalli cikin ido na kice bakya so na idan kikayi hakan i promise u that zan mai daki wajen Aunty farida" "ni ba sai na kalle ka ba kawai ka mai da ni can dan ni ba zan zauna da kai ba" dukar da kan sa yayi ya leko fuskar ta yana faɗin "eyaeeee my jidda da kan ta kefa tawace ba mai rabani da ke mrs Aryan" duka ta kai masa a baya tana faɗin "Allah yaya Aryan kabari bana so ni da gaske nake bana son ka"dariya yayi tare da jawota jikin sa yana faɗin "eyeeeee mrs Aryan yanzu kam kin tuna sunana kenan ba a hospital kin manta sunana ɗin ba har da cewa ban son kallon wanna mutumin" ya kai karshen yana kwaikwayar yadda tayi maganar,kokarin kwace jikin ta tayi daga nashi tana faɗin "ni ka kyale ni ba wasa nake maka ba Allah ba...bai bari ta idasa maganar ba ya rufe mata baki tare da raba jikin su dan bai san ya jata da magana ta cigaba da cewa bata son shi yasan wacece diyana ita mutunce da idan ka ja magana ta kafe akan abu tofa ko mai wuya bata sauyawa.


Miƙewa tsaye yayi cikin sanyi murya yace "my jidda zan tafi Maiduguri amin addu'a" sai lokacin ta ɗago da sauri karaf suka haɗa ido kawar da idon ta tayi gefe kafin ta fara magana "dan Allah yaya Aryan ka tafi da ni sai ka barni wajen Aunty farida" dukowa yayi ba tare da yayi magana ba yayi kissing na goshin ta ya juya ya nufi kofar fita yana faɗin "ina kewar lallausan lips ɗin my jidda ta Allah ya baki lfy idan kin samu sauki zamuje tare" cikin sauri ya fice dan bai san jin kukan ta kuma yasan ba makawa sai tayi kuka haka ko akayi yana fita tasa kuka kamar wata yar baby ita ala dole sai an tafi da ita


A ɓangaren hiyana kuwa tana shiga bedroom nashi zaune ta samesa a bakin gado da alama ita yake jira gaban sa tazo tana kokarin tsugunnawa ya jawota jikin sa cikin kunnen ta ya raɗa mata "waye ce ki gudu ɗazun?" Murmushin tayi tana mai jin daɗin sauyawar da yaya Prince yayi daga jiya zuwa yau abun ba karamin kayatar da ita yake ba duk da cewa yace shi ba son ta yake ba har da wani cewa ta samo miji ya mata aure to da alama dai maganar yaya Aryan ne gaskiya 


Hannu ya ɗaura saman wuyar ta yana shafawa "zanyi tafiya zuwa Maiduguri yanzu i need your prayer" buɗe baki tayi tana kokarin yin magana yayi sauri rufe mata baki yana faɗin "ni ba a nan nace ki min addu'a ba time ya tafi kamata yayi mu isa Maiduguri tun 7 amma yanzu almost 8:5 bamuma tafiba yanzu dai tashi min ajiki na bari mu wuce shagwaɓe fuska tayi kamar zatayi kuka tace "yaya Prince ayya zan bika" girgiza mata kai yayi tare da miƙa wa da ita tsaye ya nufi hanyar fita.


Sai da suka fita palo ya sauke ta a tsakiyar palon ya manna mata kiss a goshi sannan ya wuce ya fice daga palon,zuba masa ido tayi har ya fice sanna ta koma ɗakin sa tafara gyara masa,bayan ta kammala ta cire kayan jikin ta tare da cire ɗan karamin nauran da ya bata ta ɗaura saman mirror ta shiga wanka.


45mins ta ɗauka kafin ta fito ɗaure da towel a kirji ta ɗauki hijabin ta ta sanya ta fice daga ɗakin ta nufi part ɗin Ammi 

har zata shiga part ɗin Ammi sai ta tuna ta bar na'uran da ya bata a saman mirror sa girgiza kai kawai ta wuce cikin part ɗin Ammi tana faɗin "zan dawo na ɗauka anjima" 


tana shiga palon Ammi ta samu yaya Khalid yaya Fahad yaya Yusuf suna zaune ga matan su zaune kusa da su suna hira

 har kasa ta tsugunna ta gaida su cikin girmamawa sanna ta wuce ɗaki ta shirya cikin doguwar riga pink colour ta sanya hijabi har kasa sanna ta fito palo ta zauna kusa da diyana sai hira su Zahra suke


"Yaya Khalid dan Allah ka kai ni gyaran gashi pls"chewar Zahra tayi maganar a shagwaɓe Khalid ya buɗe baki zai yi magana hiyana ta rigasa da cewa "Ni ma yaya Khalid muje tare dan nima gashi na yana son gyara" murmushi Khalid yayi kafin yace "ok to ku shirya muje" kallon su amrat Zahra tayi tace "amrat lamrat ku fa zaku je ne? Har suna haɗa baki wajen cewa  "aa ba zamu je ba" yar dariya Khalid yayi kafin yace "oh sister's hadda saurin haɗa baki haka to shikenan yanzu dai auta dake da sister ku shirya muje" da sauri diyana tace "nima ina son zuwa" girgiza kai Khalid yayi yana faɗin "aa jidda ki bari sai kin samu sauki sai na kai ki ko kuma Aryan ya kai ki" shiru tayi bata sake magana ba dan bata son yawan magana da su Khalid,mikewa Zahra tayi ta kama hannun hiyana tana faɗin "muje mu shirya idan munyi sallar azahar sai yaya Khalid ya kai mu,tana kai karshen maganar suka wuce ɗaki.


Miƙewa Yusuf yay ya riko hannun lamrat yana faɗin "muje mu gaida Ummi" "to" kawai tace kafin ta miƙe su fice daga ɗakin miƙewa Khalid ma yayi ya fice 

satar kallon diyana ta kasan ido Fahad yayi kafin ya dawo da kallon sa kan amrat dake kusa da shi "amri tashi muje ko" kallon diyana tayi itama kafin tace "yaya Fahad zan zauna a nan nayi hira da Aunty diyana" tun bata gama rufe baki ba diyana tace "ni ban ce ki zauna ki dame ni ba ato kiyi tafiyar ki ban son surutu" murmushi Fahad yayi a ransa yace diyana uwar rigima ita dai idan bata son abu bata jin kunyan faɗin bata so haka kuma idan tana so abu a gaban kowa take faɗin abun da ke ranta. sunkuyar da kai kasa amrat tayi dan har ga Allah bata son bin yaya Fahad gashi diyana ta sa dole ta bishi,kumbura kumatu tayi a ranta tana faɗin "shi yaya Fahad ɗin nan sai yayi ta matse mutun baya gajiya ko kaɗan" ta shagala da tunanin sai jin sa tayi ya sureta sama ya saɓa ta a kafaɗa ya fice da ita

suna fita diyana ta gyara kwanciyar ta saman kujera tana faɗin "haka kawai zaki dameni ni kam Allah ma ya sa yaya Fahad ɗin nan ya miki abun da yaya Aryan yamin kila kyayi hankali, rumtse idon tayi kamar mai barci.


To masu karatu sai muleka yola muga me suke ai katawa


Yola


Yaya bello kamar zai yi kuka haka suka fito shi da hasana riƙe da bakkon kayan su su inna suna biye da su a baya har wajen motar da Ammi ta aiko akan a ɗauko su sukaje gaba ɗaya jama'ar kauye sun fito yimusu sallama kuka hasana take sosai dan ita gani take kamar idan taje birni ba zata dawo ba.


 gidan baya na motar yaya bello ya shiga hasana kuwa tana tsaye tana kuka,dafa kafaɗar ta innar bello tayi tana faɗin "ba komai In Sha Allah ki shiga ku tafi" juyowa tayi ta rungumi inna cikin shesshekar kuka tace "inna dan Allah ki sa baki a bani hajjo mu tafi da ita" kallon maman hasana dake tsaye rike da hannun hajjo innar bello tayi kafin tace "inna wuro dan Allah ki bata kanwar tan nan mana tun jiya aketa ta rokon ki amma kinki ba abun da zai faru tun da kika iya barin hasana ta tafi itama hajjo zaki iya bada ita" shiru maman hasana ta ɗanyi kafin ta saki hannun hajjo tana faɗin "to kije Allah ya tsare min ku" da murna hasana ta rungumi hajjo yarinya yar shekara 14 suna ta farinciki suka shiga mota.  gaba ɗaya jama'ar kauye sai addu'a da fatan alkhari suke musu,sai da motar ta kurewa ganin su sanna su inna suka koma cikin gida.


Maiduguri


Koda suka isa gidan Aunty farida kwance suka sameta saman katafaren gadon ta idon ta buɗe tana kallon sama ko motsi bata yi kallo ɗaya bgs ya mata ya fahimci irin ciwon Ahmad ne kallon dadyn Junior dake zaune gefenta yayi  calmly ya fara magana "Aryan zai cire mata ruwan nan da aka sa mata zamu wuce da ita kano anjima yanzu dai ina zuwa"yana kai karshen maganar ya fice da ga ɗakin 

miƙewa Aryan yayi ya cire mata ruwan dake jikinta suka fito palo shi da dadyn Junior.


To kunji halin da Aunty farida ke ciki mu waiya kano kuma muga wani waina su hiyana ke toyawa


Kano


 Zahra hiyan  Sun gama shirin su tsab yaya Khalid da kan sa ya ja su a cikin motar sa suna tafiya suna yar hira Zahra a gaba mota hiyana a baya "yaya Khalid ayya zaka kai mu wajen lallema idan mun gama gyaran gashin?" chewar hiyana kallon ta  yayi ta cikin mirror motar kafin yace "yanzu haka addu'a nake Allah ya sanya kar bgs ya nemiki har muje mu dawo nayi gangancin fita da ke ba tare da izinin sa ba sai yanzu ma nake nadamar yin hakan" "to ai yaya Prince bay...bata karisa maganar ba tayi shiru kasan cewar ta tuna tun da yaya Prince bai sanar da yaya Khalid akan tafiyar su ba to tafiyar sirri ce bai kamata ta sanar wa kowa ba amma ta sha ruwan mamaki ya akayi yaya Prince bai sanar da yaya Khalid ba ya sanar min?

 tayi nisa cikin tunani Khalid ya taka wata wawan birki wadda ya sanya sai da kanta ya bugu da jikin kujerar gabar motar.

A zafafe ta ɗago kai dan taga me ya sanya yaya Khalid taka irin wanna birki haka,wata mota ta gani kirar siyasa baka mai bakin glass ne ta sha gabar su kan kace me jibga jibgan bakaken mutane sanye da bakin kaya sun rufe fuskar su baka iya ganin komai sai ido ne suka fito daga cikin motar

 Khalid na kokarin ɗaukan wayar sa babban cikin su ya buɗe kofar motar nasu ya damko Khalid ya fitar waje ba tare da ɓata lokaci ba suka tura Khalid cikin motar su sanna suka fito da hiyana da Zahra nan fa suka ruɗe sun rasa wacece ogan su yace su kawo dan Zahra da hiyana da bgs duk kamannin su ɗaya sak kamannin Ammi suka ɗauko. Fito da wani hoton ogan nasu yayi da wata murya mara daɗin ji ya dubi su Zahra ya nuna musu hoton yana faɗin "wacece wanna a cikin ku? Murya na rawa hiyana tace "ni ce" da sauri Zahra tace "ba ita bace ni ce" tsawa ya daka musu tare da fito da bindiga ya saita su yace "idan baku faɗa min wacece ba sai na harbe ku dukkan ku biyu!!" "wlh karya Aunty Zahra take ni ce ba ita bace" chewar hiyana damko wuyar hiyana yayi ya turata cikin mota suka shiga suka tada motar da gudun gaske suka bar wajen 


durkushewa kasa Zahra tayi ta saki kuka mai ban tausayi tana faɗin "me yasa zaki ce kece Aunty Hiyana? why ba zaki bari su tafi da ni ba tun da yaya Khalid na hannun su ni nasan yaya Prince ya fara son ki yanzu idan suka kashe ki shike nan ba zai sake son wata mace ba" tana kuka tana surutai kamar mahaukaciya.


Sai da tayi kukan ta mai isar ta san nan ta miƙe ta koma cikin motar su cikin sauri ta ɗauko wayar ta tafara kiran layin Bgs sau uku tana kiran sa bai ɗaga ba kiran layin Aryan tayi shima har sau uku bai ɗaga ba juyawa tayi gabas da yamma hanyar shiru babu motsin kowa lokacin guda mugun tsoro ya dira a ranta gashi ita bata san haryan komawa gida ba dan ba fita take ba ko school kai ta ake kuma a ɗauko ta chan wani dabara ya faɗo mata akan ta kira layin Abba

 cikin sauri ta fara kiran layin Abba shima bai ɗaga ba ihu ta saki tare da yin wurgi da wayar gefen titi dan bakin ciki 

tarwatsewa kaca kaxa wayar yayi,sai bayan da ta fasa wayar ne kuma ta fara nadama yanzu dame zata nemo gida akan azo a ɗauke ta fita tayi daga cikin motar ta fara tafiya da kafa tana tafiya bata ma san in da ta nufa ba tanayi tana kuka kamar zararriya.



To masu karatu sai mun haɗu gobe idan mai dukka ya kai mu to masoyan yaya Khalid masoyiyan hiyana masoyan Zahra aikin tsayuwar dare ya ganku fa amusu addu'a gashi zaku nan gidan Abba basanan suna Maiduguri akoi chakwakiya fa hmmmm


No comments

Powered by Blogger.