Yar Tsakar Gida 6


 *🛖ƳAR TSAKAR GIDA🛖*

*Romance love and Sympathetic Story*


*Story and Written by Aisha Mamanteddy*


_Page 0 6_


*Littafin Ƴar Tsakar gida na kuɗi ne Regular payment ₦500 Vip payment ₦1000 Special payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932... Idan VTU transfer ne sai ki tura ta Wannan number 09061466409*

**

Nigeria

Zuba mata lumsassun idanun sa yayi na yan mintuna kaman mai observing wani abu daga gare ta ,kana ya ɗan kauda idanun sa daga gareta yana mai cewa " Taho mu shiga ciki . Ƙara Ware Lulun idanun ta tayi akan sa kamin cike da tsoro tace " A'a Ba zan shiga ba , tallan Gyaɗa zan tafi sai zuwa Gobe Zamu hadu a makaranta ai ko.? Ta ƙare maganan tana masa tambaya. Humm ɗan sauke Numfashi yayi tare da Ɗaga mata Gira yana cewa " Eh gobe zamu haɗu bama iyaka gobe kaɗai ba ,kullum zamu Haɗu dake. Ki shigo Muje cikin Gida Duka gyaɗan Zan siye . Hahhhh Ta buɗe baki cikin sauri tana Wangale sa tare da Faɗaɗa Fara'ar ta tana faɗin " Noory da Gaske duka zaka saye .? Murmushi yayi yana Kuma cewa " Eh mana Amrah taho muje.  Cike da mamakin to ina zai kai Wannan gyaɗan tuli haka tabi bayan sa suna isa bakin Gate ɗin ya matsa gyefe yana cewa ita ta fara yin gaba ,yana tasa ta a gaban sa . Sam idanun ta baya kan Gidan da suke shiga don mamaki ya hanata kallon harabar Gidan . Noory Amma Gyaɗan nan ai tayi maka yawa . Kallon ta Nurain yayi yana ja cak tare da tsayawa , Hannun sa ya miƙa mata yana karɓan tray din gyaɗan ba tare da yace mata komai ba ya juya yana kallon Baba mai Gadi . Amsa kuci duka , ka aje Tray din idan mun fito zan Amsa . Ganin tulin Gyaɗan yasa Baba mai Gadi Sakin Murmushi yana ware dafaffun Haƙoran sa tare da sambaɗa ma Nurain Godiya . Ƙafadan ta ya dafa yana ruƙota tare da cewa " Ko zaki ci ne kema.? . Duk da tana Son cin Gyaɗan don kuwa rabon ta da Abinci tun daren jiya amma tafi bukatar kudin Baba Zuwai ta gansu ciff ta kai mata su ko tayi kwanan sukuni ,wannan yasa ta cewa " A'a Ba zan ci ba . Ina kudin yake to.? 


Kallon ta yayi saurin yi cike da Tsokana yake cewa " Au kudi zan biya ki ,gashi bana da kudi yanzu ya kenan Amrah.? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un ta furta tana fashe masa da kuka tare da Ɗaura Hannun ta Bisa saman Kan ta . Wasu irin shatin duka ya gani a hannayen ta wanda cikin sauri yakai hannun sa yana riƙo duka hannayen nata biyu . Bakin Nurain ne ya hau Rawa cike da daga murya yake fadin " Amrah Wannan dukan Meye ? , Waya buge ki haka .? . Kallon sa tayi idanun ta na cigaba da tsiyayar da Ƙwallah , cikin karfi ta fizge Hannun ta daga gare shi tana cewa " Ai kaine ka ja mun aka duke Ni ,sai da na faɗa maka duka zan sha idan na tsume a ruwa ,sannan kuma da kayan zan yi bacci . Kuma ai kai ne ka jani da surutu .....ke tambayar ki nake Waya bugeki haka .!! Yayi maganan cike da Tsawa a kuma zuciye...Bakin ta na Rawa don ta tsorata tace " Ba..b..baba Zuwai ne . Don Allah Ka bani gyaɗan na tafi ko kudin gyaɗan idan baka bani ba ina komawa Gida Sai na kusa mutuwa ,tana maganan tare da kama hannayen ta tana Wasa da yan yatsun ta haka idanun ta na a kasa sam bata son kallon ƙwayar idon sa don wani irin Juye mata taga yayi ya koma tamkar Zaki . Hannun ta ya kama yana cewa " Muje Gidan naga Ita Baban taki . 


Saurin kallon sa tayi tana cewa " Noory me ne zaka yi to idan kaga Baba Zuwai.? . Kashedi zan mata ta daina dukan ki , Saboda bana son ganin hakan , sannan ai laifi na ne , Ni na tsayar dake ,me yasa bata zo Ni .... Cike da Yarinta Amrah tayi Saurin riƙe masa hannu tana Girgiza masa kai tare da cewa " A'a Noory kar kaje Mamana ne fa . Kaji Noory? , Tayi maganan cike da rarrashin sa don tasan idan yaje to ita zai ja mawa . Yatsan hannun shi ta kama tana riƙewa tare da cewa " Kaga Ni ma ciwon fa baya mun zafi . Hummmm Sauke Ajiyar zuciya yayi yana kallon Inda Amrah ke nuna masa shatin dukan da yayi jajir wai amma tana faɗa masa ba zafi . Tausayin ta ne yaji ya ninku a zuciyar sa . A hankali ya kewaya da Hannun sa yana Rungumo ta tare da nufar Falon cikin Gidan. 


Mama Halima ne ta taso tana saurin ƙarisowa inda Nurain yake ,cike da mamaki take furta " Nurain Wannan Wacce yarinya ce ..? Tsayawa yayi yana kallon Nanny kamin ya kalli Amrah itama wacce take kallon sa . Kaman zai mata magana sai kuma ya kama Hannun Amrah yana ƙoƙarin Wayewa benen dake tsakiyar falon inda Bedroom din sa yake . Ganin haka yasa Amrah saurin riƙo hannun sa tana tsayawa ,wannan yasa Nurain juyowa yana kallon ta . Bari na faɗa mata ba mama ce ba .? . Hannun sa yakai yana shafa Gyefen kwantacen Girar sa kamin ya Girgiza mata kai yana cewa " Wannan mai AIKI ce tana kula dani sosai ,amma biyan ta ake yi ,sai dai tana kokari Nanny tace sunan ta Halima . Noory ....! Amrah Ta kira sunan sa tana kallon sa kamin tace " Babu kyau kiran sunan manya ,kace mata Mama idan ba haka ba ,Bazan biyo ka ciki ba , komawa zanyi . Murmushi Mama Halima tayi tana faɗin " A'a yarinya Bakomai ku shiga .  Maƙale Kafaɗa Amrah tayi tana cuno dan ƙaramin bakin ta tare da cewa " A'a Ni komawa zanyi na fasa shiga . Sorry I'm Amrah , Mama kiyi Haƙuri ...Nurain yayi maganan yana kallon Fuskar Amrah tare da murmushi yana cewa " Shikenan Amrah.? . Gyada masa kai tayi tana murmushi tare da cewa " To muje . Hannun ta ya kama suna shigewa daga ciki .Bin bayan su Mama Nanny tayi tana tsintar kan ta cikin jin dadin haɗuwar Nurain da Amrah haka kawai . 


Tun da ta shiga Bedroom din take bin ko ina da kallo ,ganin Wurin take tamkar a mafarki ba a zahiri ba ,don bata taɓa riya ma zuciyar ta akwai Wuri mai ƙyaun wannan Wurin a duniya ba. Amrah Taho ki zauna anan . Yayi maganan yana nuna mata Gyefen Gadon sa inda ta tsaya tana kallon sa kana tace " Idan na zauna jiki na zai tsuma maka Katifa . Dan Rintse idanun sa yayi don bai san me zai mata ba . Wannan yasa shi kare mata kallo yana cewa " Zaki iya zama da Towel.? Meye Towel kuma.? . Ohk ina zuwa , yayi maganan yana nufan inda Waldrop din sa yake . Gani tayi ya dauko farin Towel yana cewa " Gashi ki daura Wannan sai ki bani kayan ki ,Mama Nanny ta Wanke Miki su kamin ki tafi zasu bushe . Kai Noory na gode sosai.... Tana maganan cike da jin dadi sam bata tsaya bi takan sa ba ,don ita bata san darajar jikin ta ba ta fara kwabe Skirt ɗin jikin ta kasa . Kee Keee....yayi saurin dakatar da ita yana faɗin " Ba'a cire kaya a gaban mutane .  Amsa Towel ɗin Bara in juya baya idan kin saka sai ki mun magana . Kallon shi tayi tana murmushi kamin tace " Kalli Noory ina da Pant a jiki na . Kauda kan sa gyefe yayi ba tare da ya kalleta ba ya mika mata Towel ɗin yana faɗin " Ɗaura sai kizo muyi Karatu ...! Yeeee Noory karatu zamu yi ? Amma fa ban iya ko ABCD ba . Murmushi yayi yana Fiddo da Wasu English taxt book na primary 1 . Tare da Exercise book da pencil . Amrah da pencil kuke Amfani ko .? Watsar da kayan uniform din tayi a Gyefe tana saurin zuwa inda yake tana zama gyefen shi . Eh Noory koya mun yanzu . Murmushi yayi yana buɗe Littafin Straight for English inda Tsakiyar littafin Aka yi zanen likita . Laa Noory Wannan ai malamar Asibiti ne . Cike da rashin Fahimtar Hausan nata yace " Likita ko , Doctor . Nan gaba Nima likita nake na zama , Mom Dina Nurse ce ,Amma Ni nafi son na zama medical Doctor . Kefa me kike so zama for your future life . Shiru tayi tana tunanin Abun da zata ce . Dai dai Mama Nanny na shigowa . Nurain Akwai Abin da kuke bukata.? Eh Mama ga kayan Amrah nan a wanke mata a goge mata kamin ta tafi ,sannan a fara kawo Abinci muke buƙata . Ohk Mama Nanny tace tana kwasar kayan tare da ficewa dasu a hannu . Noory ina so na zama kaman mama Nanny ce . 


Cikin Kullewar kai yace " Nanny ..? But Why? , Me yasa Amrah kike so ki zama irin ta.? . Cike da Yarinta take kallon sa kana tace " Saboda tana kulawa da kai sosai , Ni kuma Baba Zuwai bata kulawa dani, ina so na kula da yara iri na nan gaba .  No ba zaki nanny ba , ki ƙara tunanin wani abun dai da kike so ki zama think very well Okay.? . Uhmmm ta ɗan jan tunanin ta kamin tayi saurin cewa " Yauwa ina So na zama Babban mutum kaman kai din nan." Kechewa da dariyar da bai shirya ba yayi kamin yace " That's Very Good Amrah . Kina son haka , Yanzu sai kinyi karatu kin mun Alƙawari zaki yi karatu ko ina tare dake ko bana tare da ke.? Ki mun Alƙawarin Hakan .? . Ɗaga masa kai tayi da hannu tana cewa " Eh mana Noory nayi maka Alƙawari zanyi Karatu don na zama kaman kai . Murmushi Nurain yayi yana cewa " to mu fara mu gani . Bude littafin yayi inda farkon page din ya fara da ALPHABET.nan take ya fara karanta mata A_Z . Wanda sosai yayi mamakin fahimtar Yarinyar. Kamin Mama Nanny ta kawo masu Abinci ta kusa iyawa ,wannan yasa koda Ta hada masu abincin tana gama ci ta Cigaba da karatu don ita so take ta zama kaman Nooryn ta. 


Wuraren Karfe 6:30pm . Ta kammala karatun ta tasss ta iya kuma tasan Alphabet a ido da kuma kawo shi a haddace . Kallon ta yayi yana miƙa mata uniform din da Aka wanke aka goge ga sabon jaka da Farin safa.  Noory Wannan ai ba kayan makaranta na bane ko?. Murmushi yayi yana kallon Mama Nanny itama dake Murmushin kamin Tace " Amrah sune , kullum idan kin dawo ki rinƙa kawo mun ina wanke Miki kinji . Na gode mama . Amrah tayi maganan tana kallon Nurain dake ta kallon ta . Gobe idan kika kawo mun Karatun duka akan ki to bayan sayen gyada da sanyi har kyauta zan baki . Dariya tasa sosai tana cewa " Da gaske Noory ? , Gobe zan kawo maka duka..........

**

To yau dai da Alama  Wannan Yarinyar ta shirya miki Asara Zuwai . Har yanzu ana kiran Sallah amma shiru kake ji . Jummai ce mai maganan tana yi tare da surfe Wake . Kai Wannan yarinya anyi tsinanniya . Tirr duk inda aka ce maka shege yake to sai ya nuna halin sa, Bara ta dawo ta same Ni.... Assalamu alaikum Muryar Amrah ya katse su cikin sanyin nan nata . Kasa magana duka suka yi ,ganin ta da Sabon kaya a jikin ta , sai Farantin gyaɗan data dora wankakkun uniform din ta akai . Ehhhhh...??? Larai ta furta tana kallon su Baba Zuwai . Ke gantali kika fara ko kuwa mene ? Wane ne ya baki kaya har da chanja Miki . Mun shiga Uku mu , kin san fa yanzu a lungu ake lalube yara a ƙwaƙule su tasss . Babban magana dama an haife ta akwararo yanzu itama zata haifo mana dan kwararo .............!


```Tallah```

Assalamu alaikum jama'a yau gaku ga buxuwa empire


Dakinga wannan page din indai ke mace ce to wannan page din nakune mata iyayen gida 


Mata kamar yanda kukasani nicedai *buxuwa empire* wanda nake kawo maku kalolin mallaka,farin jini,kiranye dadai sauran su


Hajiyata mijinki duk dafa'insa kixo nan inshallah zamuyi maki maganin sa inshallah


Mace mai zama da miji mara kyauta mai mako kitaho inshallah magana ta kare


Kina zaune da saurayi ana mashi mgnr yaturo sai su gudu ki taho inshallah


Mace mai fama da matsalar jinnu matar aure ko budurwa


Budurwar da akalla zata kai shekaru 25 bata taɓa saurayi ba ta kitaho da izinin Allah


Budurwa mai samari amma da yazo ana murna zuwa daya bazai sake dawowa ba lamarin dai Allah shi gyara 


Masu bukatar kiranye ko farraku tana iya mun mgn ta wannan number kamar haka:08139762831


Kiranyen miji

Aiki da tumfafiya

Aiki da idon dabba wato kamar bita zai zai

Aiki kan shanu a soke shi  a bishiya 


Aiki da sokakken dabba amma dabban da aka yanka sai a samu laya kamar guda 313 a xiba shi a duk wata organ 🫀🫁 ta ciki da ta waje


Zamu saka wani a idonsa a ƙwaƙwalwa aciki sannan a saka a kogo Hajiya ta mijinki he is sorry 😐 Allah ina fadamaki ai baya da tacewa sai naki 


Sannan ana mawa yammata irin shi amma na kiranye cikin kwanaki uku xaki gansa a kowani hali aure kawai yake so


Bana tausayin namiji fa inkinsan kina tausayin mijinki kinfiso yarinka azabtar dake a maikuwan yarinka maki kyauta soyayya dake da yara ki da yan uwanki ba 


To inkinfiso komai ki zauna a baya to gaskiya kizauna bansan yanda zan maki ba domin nayi ma mijinki mallaka ko saurayi ko yaƙi ko yaso sai yabiki yamaki abinda kk so kuma kk bukatar


Mallakar zuciya mai allurai a baima kare mai bukatar tabini pc


Mai bukatar mallakar ko kiranyen bakin Ruwa tabini pc inshallah mgn yakare


Nidai nafiso acemun Hajiya inason 🤗 komai da min da mijina kamar kaza ......... Ya rinka mun kaza kaza 


Please 🥺 ko kinbini pc kigayamun abunda kk so direct 


Matan da kayan sallah wani baiwa shi ba 

Sha'anin yan uwanki bai san wannan ba


Lamarin ki da wasu kananan hidimomin ki sodayawa baya biyamaki bukata 


Kije wani gida kiga matan gidan nayin abunda baki isaba kice dame tafiki dashi ga abinda tafiki dashi din .....


Ga mata masu bukatar kayan da'a available suke cikin price mai saukin gaske inshallah da masu aiki aciki da marasa aiki 

Duk wacce take buƙata tana iya mun mgn ta:08139762831 

Muna godiya ga mata bakiɗaya masoya mu mun gode🙏🙏🙏🙏🥰🥰🥰🥰🥰😍😍🙏🙏🙏🙏


*NASRULLAH DATA SERVICES*


_Reach out all for all your cable subscriptions at very cool rate (Airtime data, Tv Subs, prepaid bills)at comfort at your home_


       *MTN*

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500


      *GLO*

200MB   ₦100

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500



    *AIRTEL*

500MB   ₦200

1GB        ₦350

2GB        ₦700

3GB        ₦1050

5GB        ₦1750

10GB      ₦3500


   *9MOBILE*

500MB   ₦150

1GB        ₦300

2GB        ₦600

3GB        ₦900

5GB        ₦1500

10GB      ₦2500


*VALIDITY 30 DAYS*



*PAYMENT DATAILS*


              ISHAQ NASIR

0778991869 | 7055852908

ACCESS BANK       OPAY


*YOUR SATISFACTION IS CONCERN*


Follow this link to view our item on WhatsApp: https://wa.me/p/6501220559940694/2347055852908


*To kaman yanda na faɗa masu buƙatar na tallah ta masu hajar su a page ₦2000 ne idan kuma a Status ne ₦1000 kacal sai Kuyi mun magana ta WhatsApp number na 08081202932*



Mamanteddy 📚🧸

No comments

Powered by Blogger.