Wata Karuwa Complete Hausa Novel


*OUM HAIRAN*



1-2



*_MAFARI_*

Hanisa ke Hanisa wato yauma saikin jamin asarar da kika saba ko nikam narasa irin ki kullum aita maimaita miki mgn ɗaya

doɗɗiyar ƙwaƙwalwa irin ta kifi to wlh yau ki tabbatar idan kika dawomin da kwantai na Shinkafar nan saina nakasaki Yayarki Hasina yanzu haka ta kusa dawowa amma ke kinanan kina iskanci" fuuuu Baba Indo ta zari buta ta shige bayi Wata matashiyar Budurwa ta fito daga ɗaki sanye da riga da zani na atamfa kyakkyawa Chocolate me matsakaicin tsayi me dirararren jiki.

Ɗaukar bahon Shinkafar tayi ta ɗora akanta ta nufi ƙofa tana cewa “Na fita Baba Indo Bata saurareta ba dama kuma bataji a ranta zata kulata ba ta fice a gidan ta tsari ɗan sahu ta hau tace masa yan taya zai kaita. Suna tafe tana kalle²nta suka isa gurin ta zaro kuɗinsa ta basa ta ɗauki kayanta ta ƙarasa yan abincin ta zauna a gurbinta.

Can nesa da ita ta hango Hasina tanata danna waya ta miƙe da sauri ta isa gabanta ta tsugunna tace “Yaya Hasina Ina kika samu waya?" Ɗagowa tayi ta kalleta tayi mata dariya tace “Sai yanzu kika fito Ni abincina har ya ƙare" buɗe bohon abincin tayi taganshi jingim ko taɓashi baayi ba ta ɗago da sauri ta dubeta tace “ai Bama ki fara taɓawa ba" yatsina fuska Hasina tayi tace “Eh ban taɓa ba jira nake azo a bani kuɗinsa ki bari kema idan yazo zance ya haɗa ya biya da naki"  




Zaro manyan idanunta tayi tace “Waye shi Yaya Hasina?" Rufe mata baki tayi lkcn da wani matashin saurayi kyakkyawa yake nufosu Hasina ta nunawa Hanisa shi fari tas dogo me dirararren jiki faffaɗan gaske yana sanye da ƙananun kaya da suka amshi jikinsa sosai. Ajiyar zuciya Hanisa ta sauke lkcn da idanunta ya sarƙe cikin nasa tayi saurin janye nata kanta na sarawa gabanta na faɗuwa ta miƙe zatabar gurin Hasina ta riƙo hannunta tace “Ta Baba Ina zaki?" Dubanta tayi ta dubi matashin daya tsaya akansu yanata zuba ƙamshi tace “Zan koma gurin abinci na" 

Sake riƙe hannunta tayi tace “Wannan da kike ganinsa sunansa Abdul-Ahad Anace masa Abdu zan baki lbrnsa sai munje gda yanzu dai ki tsaya mu samu almajiri muyi musu sadakar abincina da naki duk yace zai biya" sake dubansa Hanisa tayi tace  “akan me Yaya Hasina nifa kinsan banason juye haka kawai kina ganin Ladidi da Tabawa daga juyen nan aka juyesu fita ma ta gagaresu saboda sunyo shegu nikam a'a abarmin nawa zan siyar banson san zuciya....." 





Murmushin da taga yanayi ne da dimple ɗinsa daya loma yasata dakatawa da mgnr ta juya zata tafi taji ya buɗe baki cikin Izza yace “ Beautiful girl ya sunanki?" Kallonsa tayi a wulaƙance zata tafi taji Hasina tace “Am kaga Abdu sunanta Hasina manta da ita kawai bata rabo da shirme ta ɗauka kowa ma irin sauran ne" ajiyar zuciya yayi yace “Anisah! Anisah!! Anisah!!! Am ƙanwarki ce?" Gyaɗa kai tayi tace “Eh uwarmu ɗaya ubanmu ɗaya" murmushi yayi yace “Nice itama kamarki take?" Harararsa tayi tace “kaifa matsalata dakai kenan yanzu da kake tambayata idan hakan take zagawa zakayi?" Sosa sumarsa yayi yace “Aa ki gane Baby káwai dai naji kalamanta sunyi tsauri ne kuma naga.... Am manta kawai"

Taɓe baki Hanisa tayi tayi gaba abinta yabi bayanta da kallo inda Hasina ta shiga haɗa shirginta tace “Ke kika sani Hanisa me rabon shan duka ai bari bata masa magani nidai kinga tafiyata ga kuma hadari nan ya gangamo naga yanda zakiyi da uban abincin nan" tana gama wannan maganar ta fara fadin “sadaka sadaka" nandanan yara suka cika gurin ta rinƙa zuba musu yana tsaye yana kallonta har ta gama tabisa ya buɗe mata motar ta shiga yaja suka tafi.





Matuƙa halin Hasina yana mugun bawa Hanisa tsoro ta lura cikin kwanakin nan abunta kullum gaba yakeyi yau taganta a wannan shagon gobe ta ganta a wancan jibi tabi wancan me motar gata taje gurin wannan lamarin yana ɗaga mata hankali gashi ta rasa waye zata faɗawa yayi mata faɗa Babansu bayada kataɓus  Mama itace komai itace ce me bakin magana ita kuma son zuciya da son abin duniya shine tasa a gabanta ko kaɗan batason laifin Hasina saboda tana kawo mata kuɗi sau tari kudin tallen Hasina har zartawa yakeyi idan Mama ta tambayeta sai tace canji ne akabar mata wannan hali na mahaifiyarsu yasa take shiru da bakinta domin koda ta fito ta faɗa gwasaleta takeyi shi kuma baba ko ta sanar dashi saidai yace mata ta tayata da addu'a Allah ya shiryeta"

Hannu tasa ta rufe idanunta saboda ƙurar data taso ta lulluɓe gurin ga wani gagarumin hadari daya yima sama rumfa tsoro ya sarƙeta duk gurin kowa ya tashi ya fara tafiya amma banda ita lafawar ƙurar ne yasata buɗe idanunta ta zubawa hadarin da yaketa ɗinkewa a ranta tace “Na shiga uku Ni Anisa wannan hadarin idan ya ɓalle bansan yaushe zai tsaya ba nikam gida zan tashi in tafi saidai Mama ta kasheni" gama yanke wannan hukuncin kenan ta mike ta duba ciniki ta dubu biyu da ɗari takwas saura Shinkafar dubu da ɗari biyu jikinta yayi sanyi tasan yau kashinta ya bushe jiya ta koma data ɗari takwas an daketa yau kuma sai kashewa.





Jin saukar ruwan ne yasata tashi da sauri ta nufi wata rumfa da suke fakewa ta tsaya abinda ya bata mamaki yau babu kowa ƴan tallan duk sun watse sai ita kaɗai sai wasu matasa da suke zaune suna hira, ruwa me ƙarfin gaske ya kece hankalinta ya ƙara tashi ganin ruwan ta arewa yake kuma fuskar rumfar arewa take kallo gashi tanada Asma ko yaya ruwa ya daketa jigata takeyi.

Tuna wahalar da takesha ne yasata fashewa da kuka me haɗe da shassheƙa fadi take "Allah ka kawowa baiwarka agaji kada ciwona ya tashi" Cikin ikon Allah saiga wani matashi cikin matasan ya taso ya iso gabanta ya tsaya yace “Lahh Me Shinkafar yan gayu me kikeyi anan?" Ajiyar zuciya tayi tace “Yawwa Lawal don Allah ka taimakeni ka buɗe min dakinka in fake a ciki yau kowa ya watse saini kaɗai kuma idan na tsaya anan Asma ta zata iya tashi" 

Kallon tsaf yayi mata yayi wani murmushi ya nufi ƙofar ya buɗe yace “Allah kenan Me abincin Yan gayu zo ki shiga kada asmarki ta tashi" bata tsaya tantance kalaminsa ba ta faɗa dakin ta ajiye kayan abincinta ta tsaya tanata rawar sanyi ya shigo ɗakin ya wucceta tana tsaye jikin ƙofa tanata rawar ɗari ya nufi wata kusurwa ya kunna glub ya tsaya ya zubawa hips ɗinta idanu yana wani haɗiyar yawu a ransa yana ayyana abubuwa da yawa, tana tsaye batasan meye yake ayyanawa ba taji yace “Me abincin Yan gayu ki zauna ga gefen katifa nan bari na fita na dawo" jinjina kai tayi tace “nan ɗin ma ya isa na gde Lawwali" bai saurareta ba ya nufi ƙofar ya fice bai jima ba ya dawo ya shige ciki, tsayin lkc har Magrib ruwan nan be ɗauke ba Lawwali yayi alwala yayi sallah ya dubeta yace “kije ga bayi nan kiyi alwala kiyi sallah"





Batayi masa gardama ba kasancewar dama abinda ke ranta kenan ta nufi bayin tayi alwala ta fito ta tayar da sallah tayi sujjadar ƙarshe taga duhu ya mamaye ɗakin ta ɗago da sauri bata iya ganin komai tuni tsoro ya mamayeta jin takun mutum a kusa da ita ta zabura ta miƙe tana faɗin “Lawwali sun ɗauke wuta kunna fitilar wayarka na ɗauki kayana na tafi ruwan ya fara ɗaukew......" Bata rufe bakinta ba taji wani sabon tashin hankali ya ziyarceta jin ɗumin mutum a jikinta kafin ta gama tantancewa taji hannu na yawo a jikinta ta kuwa saki ƙara yayi saurin toshe mata baki da hannunsa ya manne a jikinta ya mannata da bango ya ɗora hannunsa saman nononta yana shafa su ta cikin riga ita kuma tana tureshi tsabar tashin hankali ma kukanta nemanshi tayi ta rasa





Kokawa sukeyi sosai tsakaninta da Lawwali har yayi nasarar fuzge mata hijjab ya keta rigarta gida biyu ya cillata katifarsa kafin ta miƙe yabita ya danne cikin rawar murya yace “Haba Hanisa idan na barki ai sai ɗaukar haƙƙin yayi yawa Tun yaushe kike mana ƙwalele da wannan kayan daɗin naki kusan duk ƴanmatan gurin nan basa mana rowa kece kika zamewa kowa alaƙaƙai to yau saina karya al'ƙadarinki ko banci ba saina jagwalgwala"

Hannunsa yasa ya buɗa hannunta da tasa ta rungume nononta ya shafa su yace “Komai naki me kyau ne" ɗora bakinsa yayi a nipples ɗin ta yana lasa yana lumshe ido gashi ya banƙare mata hannu ya riƙe su da nasa ta rinƙa kiciniyar ƙwacewa shikuma yana ƙara danna nononta a bakinsa yana sakin wani nishi yana tsotsarsu, jijjiga masa kai ta rinƙayi tana kiran Innanillahi Lawwali don Allah kada ka canza min lissafin rayuwata ka taimakeni ka ƙyaleni...."  Wata cafka da yayima nonon da bakinsa yana murza nipples ɗin da harshensa itace tasata jan ajiyar zuciya ta rintse idanunta azabar raɗaɗi takeji akan nonon nata shikuma kara dannasu yake a bakinsa.

Sakin hannunta yayi ya tura hannunsa bayanta ya kwance zanin tare da ɗagata ya zareshi.





Sai lkcn kuka ya kwace mata tace “Kayima Allah kada ka ketamin haddi Lawwali kada ka cutar dani kagani ka sani duk gurin nan kai kaɗai na yarda dakai kada ka sanya min ciwon da zan rinƙajin duk duniya babu me amana wlh daka ketamin haddi Gara ka kasheni Lawwali......"

Rufe mata baki yayi ya fincike pant ɗinta daidai lkcn da suka dawo da wuta ya zare boxes ɗinsa ya kama yar ƙaramar dick ɗinsa data miƙe ya shafo ruwan da taketa tsiyayarwa ya goga mata a gabanta ya saita ta a gaban nata ya fara goga mata ita akan belinta ta saki wata ajiyar zuciya me cike da tsoro ta rintse idanunta cikin tashin hankali ta buɗe baki zatayi mgn ya rufe mata bakin ya fara danna mata bura cikin gabanta ya kwanto jikinta ya cafki nononta ya sake turawa a bakinsa tana mimmiƙewa tana dukan bayansa tana kuka me ban tausayi tana komai amma yaƙi ƙyaleta ta cijeshi yafi a ƙirga yaƙi sauka a kanta saima lumshe ido da yake yana ƙara tura burarsa cikin gindinta yana wani irin nishi itama tana nishin azaba.

Cire bakinsa yayi daga nononta ya ɗagata sosai yaci gaba da cinta yana zaune a kanta itakam wahala ta fitar da ita a hayyacinta saida yaci yayi hani'an sannan ya ɗagata yana ajiyar zuciya   ya shiga bayi ya watso ruwa yazo gabanta ya tsaya yana sake mulmula burarsa yana lumshe ido yace “Dallah ki tashi kije kiyi wanka zakiji karfin tafiya gda" yunƙurawa tayi ta miƙe tana haɗa hanya ta ɗauki zaninta ta daura ta gyara rigarta ta zari kayan tallanta tana kuka me ban tausayi ta nufi ƙofa ta fice yabita da kallo gabaɗaya kuma sai jikinsa yayi sanyi ya taɓe baki yace “Meye ma na damun kaina dama dai ƙarshenki kenan koni ban ci ba wani sai ya ci garama na mayar da tawa ƙwalamar".........





Wannan littafin na kuɗine 300 via acc  0255525235 Gtbank or 3184512451First bank domin ƙarin bayani zaku tuntuɓi wannan number ta WhatsApp 09013718241 ƴan Niger kuma zakuyi mgn ta wannan number dake sama don sanar daku yanda zakuyi ku biya naku.



Download Here

No comments

Powered by Blogger.