Sanadin Zane 29-30

 


πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ _*SANADIN ZANE*_

πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹

By maman noorul 

Hudah 



Paid book


      This book is 300  for regular group....500 for vip via 2378022567

Aisha Mohammed

Zeinith bank for more information contact me via watsaap 09090112946



πŸ…Ώ️2️⃣9️⃣🫦3⃣0️⃣


Bismillahir Rahmanir Rahim


         A hanun Aiko hanun ya Fadi Yana tsalle radadin saukar hanunsa yasa ya juya sai ya gan Wai Ashe macece ta kaime wanan tsaran 


    Tashi  tayi ta d'au wukarsa daya Fadi ta Kara cire d'ayan hanun 


Durkushewa yayi ya saki Kara tuni mutanesa Suka karoso Amma Ina bafut sun ma sarauniyarsu zobe suna Bata kariya ta ko wace Conner 


    Daga wuka sama tayi ta Kai me Sara a wuya sai ga kansa a kasa Saida suka Yi musu b'arna  shugaban tsaro da tuni yayi sorrounder ta tsunguna a gabanta Kar a kashesa Bude kurkukunsu saidai ba mutane ta 


Tace"Ina aka kaisu 


      Yace"matan dai nasan Mai martaba ya sabi masu kyaun cikinsu ya Kai shiyarsa mazan Kuma bansan inda ya kaisu ba Cikin dare aka fita dasu 


Tayi murmushi tana kallon ranan daya Fara shigewa tace"zamu tafi Amma zamu dawo ku zauna da shiri 


           Hanun Mai martaba da Kuma kansa ta nade a farar kyalle tace"in yarima ya dawo daga yawonsa a fad'a Masa sarauniya Hauwa ta kawo Masa ziyara ta taimaka Masa wajen Kau da tsohonsa Dan ya samu ya zauna a kujerarsa ko zai natsu wuri daya 


Tana fadin hakan ta Haye dokinta Suka bar Njoya da tarin gawawki bayan sun tafi da nasu da yike Basu dayawa ma su mutane uku ne maza biyu mace daya 


Macen ta d'aura a kafada Suka tafi 


      Sai yanzu shugaban sashin kurku ya fashe da kuka Dan yasan kashesa za ayi ya dukawa sarauniya bafut madadin ya mutu wa kasarsa sai yaje kare kansa 


       Sarauniya da matan yarima an fiddasu ta kofar sirri first wife dinsa ne ta kirasa Amma be daga ba



     ______________


Yau sati guda kenan da haduwarsa kullum sai ya Zo anguwarsu har ya tura gidansu Wanda cikin aid dinsa ne suka saka  manyan Kaya


Har yanzu besan kurma bace ita Dan text take me in ya kirata Bata amsawa be kawo komai ba a ransa ya cigaba da harkarsa 


Kawu ko ya toshe hanyar da zai Gane komai Dan ya ma hanasu zaman zance Dan ansa Nan ne da sati biyu 


     Ba maganar da ummi batayi ba Dan haka' kawai yarima be kwanta Mata ba something is fishing ko mutane daya turo ba wani dattijo Amma kawu beso ayi magana 


Hafsat har jawa kurma kunni tayi Amma duk a banza ne Dan tasan in tana son Abu ba a ganin aibunshi kawu shi kadai ke shirinsa Dan har me gyaran jiki ya kawu tana Mata gyaran jiki ko fita Batayi 


     


     Abbas ko mamaki yake har ya kasa d'aurewa ya tambayi yarima yace"a gafarceni ranka Dade miye dalilin aurenta madadin a koya Mata hankali?"


   Murmushi yayi yace"miye hukunci Wanda ya tab'a mutunci yarima?"


    Yace"kissa "


Yace"shiyasa fansa baxata  dauku a kasar Nan ba dan za a iya daureni Dole sai na kaita Njoya Dan hukuntata Wanda wallahi yaki Zan tura ta a kashe ta a can 


Jinjina Kai Abbas yayi da badan ya rigada yayi rantsuwar rike sirrin yarima ba da ya sanar da kawu daya Lura Yana rawar Kai akanta


   Ya rigada ya sanar da kawu ba anan zasu zauna ba zasu je hakkin hajja Amma sai sun Fara zuwa Cameroon ya duba wani aiki 


Tunda yace cameeron kawu ya Bata Rai yace*Kai Dan can ne?



Lura da haka' yace"ah'ah kawu Ina da companies ne a can 


Kawu yace"ka bar kasar mutane Basu da mutunci fah anan suka kashe mahaifiyar Aisha 


  Jinjina Kai kawai yayi Dan ya Lura kawu nada surutu 



         Ana sauran kwana uku d'aurin aure ya Kira gida Dan be damu da Kiran matansa ba Dan yafi ten days be kira ko sun Kira be d'auka tunda sai ya gan Dama 


    Maganar da aka fad'a Masa ne yasa ya mike yace"what 


        Wanan labarin ya daki zuciyarsa a Daren ya bar Nigeria bΓ yan yayiwa kawu karya companysa ne yayi gobara a d'aura auren kawai zai dawo d'aga Baya 


Haka ko akayi ranan asabar aka d'aura auren


      Aisha Ali 

        Da 

Yarima saheeb 


Fahad ko ba karamin hauka yayi ba ganin dauri auren ba wani jama'arsa Amma kawu fah Yana kan bakarsa a tunaninsa wurin Hutu ta samu 


       Lefe ko dama yayi Mata na ban mamaki ga kudi ya sakar Mata da yamma su Anty hafsat Suka rakata gidan da yarima ya nuna musu Wanda ya siyi saboda auren gida yayi kyau mashaallah  sai yabawa ake 


Sun tarar da wasu Mata su biyar da Suka tarbesu bambancikinsu suka d'auko ko ita ce mahaifiyarsa 


   Saida sukayi Isha Suka Fara Shirin tafiya kawu da shi kadai ne namiji  cikinsu ya rungumeta suna kuka 



        Shin wanan kiyayyar data zagaye wanan ma'auratan biyu zai zama soyayya kuwa???

Ku biyo Ni domin Jin cikkakiyar labar 


Mum Gama free page dadin na gaba ba ayi komai bako 


Karku man is just 300regular vip ,600 via 2378022567

Aisha Mohammed 

Zeinith bnk



Maman Nur

No comments

Powered by Blogger.