Sanadin Zane 25-26


 πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ _*SANADIN ZANE*_

πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹

By maman noorul 

Hudah 



Paid book


      This book is 300  for regular group....500 for vip via 2378022567

Aisha Mohammed

Zeinith bank for more information contact me via watsaap 09090112946


πŸ…Ώ️2️⃣5️⃣🫦2️⃣6️⃣


Bismillahir Rahmanir Rahim


         Yace"ok ranka dade "


   Jiransa yayi ya fito suka fita 


     Wuri Suka samu suka kame basuyi 40minit ba sai ga kawu da kurma suna jerowa sai zuba yake 


Hijabin data sa jiya da daddre shi tasa yau abbass ya mike yace"ranka Dade gasu Nan no doubt sune 


     


Kallonsu yayi saiko abinda ya faru jiya ya dawo me tabbas da hijabin shima ya gane ta 


     Abbas na kokarin zuwa ya rike Abbas 


Yace"Bari ka Gama aikinka 


      Tsayawa sukayi a gaban wani shagon me magani kawu zai siyi maganin ciwon jiki 


Da yike emeka ya kunna gen ta tsaya kusa da gen din Dan ita ba ji take ba bare karar ya dame ta


     A hankali ya tsallako titi cikin takunsa na izza kamshin turarensa ya baza ko Ina 


            Ya karasa kusa da ita ta bayanta yace"hello beauty Baki Jin karar Nanne zata iya illata Miki kunni 


YBata ji ba saima kallon kawu da take Dan da alamu emekan kin basa magani yayi a bashi   


         Jin kamshi nasa sai Shiga hancinta yake ta lumshe idanu ta juya sukayi Ido biyu 


Murmushin nasa me Mai kyau yayi Mata yace"hello"


    Kurma ko mutsika Ido tayi  Dan ji tayi kamar a mafalki ya gyara tsayuwa Yana saka hanun a aljihun jeans dinsa 


     Yace"how are"


    Ai kurma cant believe it Saida ta tabashi ta gan is real 


   Cikin dariya yace"what is your name angel "ya Kare da Yi Mata kallon kasa kasa 


Rufe idanunta tayi da tafin hanunta tana murmushi sai ya d'auka dan  kirata da yayi da angel  ne ya Bata kunya yayi Yar dariya 


      Yace"tell me your name angel 


Murmushi kawai takeyi tana Wasa da yatsun hanunta Saidai yaji wanan dabiar Tata ta so birgesa dan har doubt ya samu a ransa Anya kuwa itace ta maresa kuwa Dan she completely change from who she was yesterday 



Samun kansa yayi da lumshe Idanunsa  yace"miye sunan angel din tawa"


     Ji sukayi kawu yace"Aisha  sunanta"


    Jinjina Kai yayi cikin hausarsa da bata Nigeria ba yace"Ina yini baba"


Kawu yace"lafiya Lau Dan nan ka wuni lafiya Amma fa ban haifeka ba...kila befi in baka wata biyu ba


      Shiru yayi Yana murmushi ya Kama hanun kurma ya jata gefe Yana cewa muna Dan zuwa  Dan Allah 


     Saida ya juya ya gan hankalinsa Kan waya ya Mata Alama da kartayi  yaren kurma karki nuna Masa Baki magan........magana irin taku ta kurmaye, Allah ne ya kawo Mana tsuntsu daga sama mu ninkesa baibai sai ya aureki ya gano kurma ce lokacin nasan yasa dadinki bazai iya sakin ba"


     Da hannun tayi me alama da me yace 


Yace"nasan ba hi kike ba shiyasa na bude zancen 

           Ta dan tsaya tana nazari ta had'a maganganunsa ta kuwa gane ta gyda mishi Kai 


    Dawowa sukayi kawu yace"ko lafiya na ganka da ya'ta  


      Yarima yayi Yar dariya yace"actually sir Ina son wanan Yar taka ne da aure 


Kawu yace"ikon Allah Kai d'an inabe'


        Yace"anan Abuja Nike Ina aikine but Ni Dan Nan ne"


           Kawu yace"mashaallah in ka shirya sai ka turo magabatanka ban yarda da dogon zancen Nan ba ayi tawa juna karya dukda dai da alamu dai Kai din ba daga Nan ba babban mutum ne,kayi hakuri abubuwa sun faru jiya marasa Dadi wallahi tana da natsuwa 


       Yarima da ya Kara tabbatarwa itace  yace"haba sir ai ta wuce Ni dabiunta ne ya birgeni Dan Ina son mace da bata d'aukar raini hakan sai maza su ji tsoron kawo Mata iyayi"


Kawu yace"habawa ai akwai natsuwa Amma fah Bata d'aukar raini "


      Ya jinjina Kai 


Kawu yace"Bari in Baku wuri da  wara zamu je siyowa Dan kana ganinta Nan sai ta ci na dubu biyu Bata San ta ci ba ai ita din sai ku manya 


Murmushi yayi 


Kawu yace"saidai fah tana da bala'in kunya dan ko kwana zakuyi ba magana zatayi ba wallahi 

 

        Yace"mashaallah Haka ake son mace ai"


Kawu yace"toh dai ka samu"


   Barin wurin kawu yayi ya kalleta yace"Yi min magana inji muryarki Mana angel"


Ta girgiza Kai ba tare da tasan me yace ba ta dai San magana yayi tayi Yar dariya ta Fara watsa da yatsunta 


      Kare Mata kallo yake Yana ji Kamar ya rufeta da duka sun Jima shi ke magana cikin natsuwa ko uffan be fito daga bakinta ba Abbas Dake nisa dasu ko mamaki ya kashesa ya Haka daga zuwa d'aukar fansa yallabai na washe hakora 


        Da ko zai wuce yace Abbas ya Ciro me kudi a mota dan ya Lura kawu nada kwadayi Yar dubu bounch biyu aka Ciro ya bawa  kawu  Saida ya amsa ya saka a hammanta sai ya dinga cewa ai da ka barshi yaro wanan dawainiya baka daka barshi ai kudin tayi yawa rage  


          Shiko bece komai ba saima dariya da  kawun ya so basa 


     Sallamarsa yayi suka tafi ko da ya shiga mota  juyowa Yana kallonta itama motarsu take kallo sai Suka sakarwa juna murmushi ya d'aga musu hanun 


       Washe garin ma Haka ya Zo saidai be same ta ba kawu ya samu a gida  sukayi maganar aure Dan cewa yake da wuri yake son aure 


Ya sakarwa kawu kudi jikinsa har rawa yake 


      Itako tayi busy Dan da alamu paiting dinta ya samu Shiga sai zuwa ake ana dubawa 


    Kwanarsa biyar Yana zuwa gidan Bata ban da yike da Rana ne take zuwa yau dai yace ayi mishi kwatanci shago 


Kawu ya Basu address Suka tafi 


     Sun tarar da ita zaune tana Hira da wata grace a rubuce


Tana ganin ya fito a mota ta mike ta karaso Yana cewa how are you"


Grace tace"fine sir"


Bin wurin yayi da kallo shi mutum ne me son painting da ire _iren abubuwa makamancin Haka 


       Shiga yayi ta bi bayansa Aiko ya tafi dashi wallahi 


    Dai'dai wanan ya tsaya Yana kallo idanunshi ya 








Maman Nur

No comments

Powered by Blogger.