Fyade 2

 


AYSHA MAMAN TEDDY



         *Page two 2*

           Shafi na biyu


Littafin na kuɗi ne kaman yanda kuka sani Regular group ₦500

Vip group ₦1000

Special ₦1500 

Via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan VTU transfer ne sai ki tura ta Wannan MTN number 0906146609

*DON ALLAH WANNAN LITTAFIN KAR UNDER  🔞 TA KARANTA PLEASE*

Free page biyar zanyi ba yawa ku fara payment din ku tun yanzu wanda suke buƙatar cigaba da karanta Wannan littafin.

_____________________


Ban yarda Wani ko wata su ɗaura mun littafin nan a ko wani irin website nasu ba tare da izini na , haka masu ɗaurawa a YouTube channel don Allah bana buƙata ,idan kuma kayi hakan duk abun da ya biyo baya kayi kuka da kan ka 🚫 Ga masu buƙatar Audio na littafan mamanteddy zaku iya searching YouTube channel nata#MAMANTEDDY YOUTUBE CHANNEL https://youtu.be/BF6fZ7iNMzg a can zaku samu duk Wasu littafan mamanteddy na sauraro mun gode . Kar ku manta Wurin yi mana Like da subscribe .

**


Tsayawa Mama Lantana tayi tana kallon Allah da ikon shi ,ganin yanda A'isha Farida ke fada mata Wai zata gane boyayyan masoyin ta ko a ƙamshin jikin sa . A'isha kima Allah ki daina Fadin Wai zaki iya gane Boyayyan masoyi a ƙamshin sa , Ni faɗa Miki Aljani ne ba mutum bane ba , Kuma yanzu tun da na tashi Miki tsaye da Addu'a tare da karatun Alqur'ani ai kin bar ganin sa a duhun daren . Kamin Mama Lantana ta rufe baki A'isha Farida ta amshe da cewa " Ni a jiki na nake ji Mama Wallahi Mutum ne ,Baice mun shi ba mutum bane Kum....Ya isa Dama Aljani zai fito ya faɗa Miki shi Aljani ne ? wuce jeki ki kawo ma Atiku Plate Daya na Tuwon shinkafa miyar Ɗanyar Kuɓewa zaki sa . Humm To mama . Juyawa A'isha Farida tayi tana nufar babban wargajejen madafin Resturent ɗin yayin Da Mama Lantana ta tsaya bin bayan ta Da kallo . Sosai ta faɗa Duniyar Tunanin Anya ta cigaba da saka ido a lamarin Ɗiyar nata kuwa ? . 


Bayan A'isha Farida ta kammala zuba mawa Atiku Miya a wani Bowl ne ta kalli Uwa mai taya su Aikace-Aikace . Uwa don Allah miƙa ma Atiku Ni Bara ina zuwa . A'a fa A'isha don Allah Kar ki fita na sanki yanzu kina fita faɗa za'a yi dake a layin nan . Wani irin kallo A'isha Farida tayi ma Uwa cike da Tsiwa da masifa tace " Ban gane ba , ina Ruwan ki koma me nayi ai babu Ruwan ki . Yarinyar can da na dade ina Fakon ta ,a yau ta fito Kice Na rabu da ita . Don Allah Ni bani Wuri . Ta kusa bankade Uwale ta fice daga Wurin tana bin kofar baya yanda Mama Lantana ba zata ganta ba ta fice da gudu . Don ihun Su Lauratu Taji Wanda dama ita take nema , Saboda Lauratu A'isha Farida ta daina zuwa islamiyya tun ranan da ta tara Ƙawayen su na islamiyya tana faɗa masu A'isha Farida bata da Uba ,kuma Mahaifiyar ta zaman kan ta take yi basa da dangi . Sai sai da Abinci a Titi . A ranan A'isha Tasha kuka ta gode Allah , tun kuma daga Ranan yau kusan Kwana uku kenan Lauratu taki fitowa daga cikin gidan su ko makarantar yanda A'isha ta bar zuwa haka itama ta bar zuwa saboda tsoron A'isha Farida . Ga Tsiwa ga tonon faɗa ga iya dambe ta kama ƙawayen ta tayi masu duka haka har ya'yan mutane ba ta ƙyale ba . Duk wanda ya kawo karar A'isha Farida Mama Lantana zata rufe ido ta ci masa mutunci zagin uwa ka ubaka take mawa iyayen yara , Wannan yasa kowa ke haƙuri da Farida Babu mai kawo mata Raini ,idan kuwa kayi ita da duka , mahaifiyar ta da zagin iyayen ka  . 


Girgiza Kai Uwale tayi tana cewa Lauratu ke kika ja ma kanki Farida zaki tabo kuma kika tsammanin ta rabu dake ,Ai ko iyayen ki ne basu isa ba bare ke . Ni yanzu Abin da nake jiye ma Farida Ɗaya shine Gidan su Lauratu gidan yawa ne ,yara sun fi ƙarfin Ashirin ga shegen Haɗin kai ,ana taɓa Ɗaya zasu taru maka  duka . Idan kuma yanzu Kin buge Lauratu dare kuma fa ? Ke da ba gani kike yi ba a wannan lokacin ,kar su laɓe su kama ki su buga fa?. Duka surutun ita kaɗai take yin shi , Saurin gyara zaman hijabin jikin ta tayi tana cewa " Kai bari naje na kira A'isha Farida tayi hakuri kar fa suyi faɗan nan.


**


Malaysia Da misalin Ƙarfe 4:50pm ne jirgi me tashin ungulu ta sauka a cikin Estate na Aryaaan Kareem . Wanda ya ɗauko ƙwaratan shi cikakkun Mata Hajiyoyi Wanda ko wanne ta girme masa nesa ba kusa ba , Amma sun sa duniya a gaba ,basa tuna Allah da Rayuwar gaban su . Balki Ta kasance matar Wani senator ne Wanda da kasuwancin ta take fakewa ta ke tanbaɗewar ta da samari masu jini a jika . Don ita tace Tsayawa shafa Wasu Creams ko gyarar fata duk bashi bane wahala ne , ki sami saurayin ki yaro matashin ɗan 20+ zai biya Miki buƙatar komai da komai fatan ki tayi ƙyau ,ƙuruciyar ki yafi to Miki da ita ras sarai . Izza da mulki kam a wurin ta ya kare ga firi_firi ke rantse yarinya ce yar shekaru 20 nan ko Babban macace Wanda ta haura shekaru 35 ba a duniya . Har sauya suna tayi daga Hajiya Balki zuwa bie_bie. Sunan ta kenan Hajiya Balki ma ya ɓace tuni . Gata a da baya Ba wani kiba take dashi ba ,amma kuma a yanzu tayi kiba dam irin super ma'ams din nan . Gyefen ta guda kuma Hajiya Nahila wane Yaro Sunan ta kenan da inkiyar ta a shekaru ta haura arba'in na haihuwa ita ma ta kasance matar wani commissioner ne ,wanda ƙawaye ne Aminai ita da Bie_bie . Duka ha'intar mazan su suke yi , yau suce sun tafi Dubai siyayya gobe suna London ,jibi Malaysia kuma duk mutum ɗaya suke bi Wato ARYAAAN KAREEM .  


A tare suka fito suna saukowa daga stairs na jirgin kamin su fara nufowa inda Restroom Ɗin nashi yake ,ko nace sex room ɗin nashi yake don anan yake duk wani Aikina holewar sa . Dukan su a hannu suke Wannan yasa su duk nauyin jikin su da Sauri ² suke tafiya zuwa ƙayataccen Falon . Cak suka tsaya Bie Bie ranta in yayi dubu ya ɓaci Ganin Aryaaan da Wata baturiya yana ƙwance sheƙeƙe Hannun sa na akan Nonuwan ta yana ligwigwita su tare da sauke Numfashi tamkar Wanda numfashin Sa zai Ɗauke .  Dukan su Tsirara suke tuf babu kaya jikin su , shi fari ita fara gaba ɗaya Sun gama birkicewa . Tana duƙe ƙafafun ta a ƙasa ta kai bakin ta tana shan Azzakarin sa tare da sa hannun ta ɗaya tana matsa Twins ɗin sa . Huhmmm uashhh Nishin da duka su biyun suke saukewa kenan . Shi kam yana daga Ƙwance fuskar  sa na kallon sama , Hannun sa na sarrafa kaf ilahirin jikin ta musamman Nonuwan ta da yake jan su da matsa su yana kama kan tare da liliyawa yana sauke Wani irin numfashi Gumi na zubo masu duka .


Hannun sa yasa yana ƙoƙarin kama Ƙasar Belin ta da yaga yana Ɗigar Ruwa nan take Bie Bie ta saki wani irin ihu tare da fincikar baturiyar Tana nufar Wani Ɗaki da ita tare da Wurgata ciki kallon Nahila tayi kana tayi mata Alama da ido tana wani taune mata gyefen Laɓɓa alamun tayi ma baturiyar Wuji-wuji . Saurin shigewa Nahila tayi tana rufe ƙofar tare da Danna masa Key . Tsoro ne ya kama baturiyar a tunanin ta Nahila duka zata yi mata kaman yanda suka saba yi ma saura duk idan sun same Aryaaan Kareem da Matan sa dukan suke yi su hadu su biyu su yi ma yarinya dukan mutuwa,shi kuma ba zaice komai ba sai idan sun ishe sa yace " Su fita masa a gida su basa Wuri . 


Sorry Mom . Abun da baturiyar tace kenan tana miƙewa daga tsaye tare da rabe rabe . Wani irin murmushi Nahila tayi kamin ta sa hannun ta zuuuuuuuu tana sauke Rigar jikin ta doguwa . Dana su basa saka braziya haka zaki ga Nonuwan su na Lilo kaman Igiyar Shanya . Wani Irin ɗauke Wuta baturiyar tayi Ganin Yanda Baƙar fatan ta ke sheƙi . Kun san turawa da son baƙaƙe.  Zindir Nahila ta tsaya . Wanda cikin Sauri da gudu kaman zakayya ta samu abinci Wannan baturiyar me suna Katrina ta Faɗa Jikin Nahila tana Rungume ta ,ta samu Abokiyar Aiki . Hannun ta tasa tana shafa bayan Nahila tare da kissing ɗin ko ina na jikin ta tana Oh my God Wowww... Tana Tara hannun ta tare da Kama Jibga-jibgan Nonuwan Nahila ,Jansu take tana Sama da ƙasa dasu tamkar calbin Ɗan tsubbu . Durkusawa Tayi kaman Akuya tana kama Nonon Nahila ta luma kan Nonon a bakin ta tare da Sa hannun ta ɗaya tana jan Nipples din ta tana wani irin ihu ƙasa ƙasan maƙoshi . Tuni Belin Nahila ya fara Karkaɗa ƙaɗar-ƙaɗar yana Wani tsalle . Wurin yana fara fidda dan shi. Hankaɗa Nahila tayi Saman Gadon tana hayewa Saman ta tare da Rungume ta ƙam suna Ƙanƙame jikin su kaman masu samun realese Nan ko wani Salon motsa Sha'awar ne . Ihu Nahila tasa Jin Ɗir-Ɗir-Ɗir Da Gaban ta keyi na Jaraba da Ƙosawa . Wannan yasa Katrina Saurin sa bakin ta tana kama nata tare da tsotsa Tana damƙe harshen ta kar tayi kuka ARYAAAN yaji ya sallame ta don ita Katrina ce da Asara ba Nahila ba ,su da kuɗin su ita ko tana samu a karkashin sa . Hannun ta ta Zura  gaban Nahila tana Tura duka yatsunta biyar tare da Zungurar ta Nahila na son Ƙwatar kan ta tayi ihun daɗi Amma ta kasa , Belin ta ta kama tana Ɗan danna mata tare da matsa tsakiyar point ɗin nan Nahila ta Fincike bakin ta tana faɗin ki danna ki danna danna Ohhhh Ciki danna danna Ohhhh Aoooshhhh Zai fita yana Rawa ki tsayar Dadi Danna Dannnna dadi Zai cire zai fita Kisa Duka yatsunki goma ki riƙe Belin ciki ki danna danna kar ki bariiiii Ahhh Dadi ne Ooo . Danna Hannun ta Katrina ke yi tana ganin yanda Belin Nahila ke sama cir sai rawa yake yi ,ba tare da ji Hausa nata ba amma ta fahimta abun da take nufi da dadin da take ji . Wani irin Ware kafar ta Nahila tayi tana gwalewa Tare da kwantawa Rasha Rasha , Ɗago ƙafan ta Katrina tayi tana Ɗaurawa a saman Wuyan ta tare da Shiga tsakanin ta . Tana yo sama da Ita ,gaban ta na kallon fuskar ta . Wani irin sha'awar Nahila take ji ganin yanda wurin shima ya kasance baki mai kyau Belin Normal sai yasa Ta fara Lumshe ido tana lasar laɓɓa tare da taunan gyefen su tana tunanin yanda zata caccaka Wurin son ran ta . Don dama ba ƙwartanci kadai bane sana'ar ta har da madigo . Harshen sa ta kuma cikin Ramin tana fara Tsotsan wurin da harshen nata tare da Ɗaura shi a Belin ta tana danna mata don ta lura hakan yafi komai birkita Nahila . Ai kuwa nan ta kara birkicewa tana sa hannun ta tare da danna kanta ciki ta ihu tare da ture ta da kafa kaman zautacciya , kiyi yiii mun kar ki bariiiii aaah Kar ki bari Danna ki danna tsotsa Danna Ayyhhh Uoooo Danna danna dukan bayan Katrina take yi tana fara mata barin Sha'awar ta ita kuma tana lashewa . Itama Tuni ta gama fita hayyacin ta . Sauke kafar Nahila tayi tana Ware wa tare da buɗawa tana shiga tsakani tare da Haɗa Gaban ta da nata tana manna Belin su wuri guda tare da sukuwa akan junan su tana ihu Nahila nayi sun hada Gumi sharɓam .


Aryaaan Kareem kuwa koda yaga Bie Bie sam bai ji komai a yanda suka gan sa ba ,don sun saba yayi da wannan yayi da Wancen kaman bunsuru sam baya Gajiya da mace . Bieb Ta kira sunan shi cikin narkewa ta yan duniya da sanin bariki . Ɗago lamsassun idanun sa yayi yana kallon ta Wanda yasa ta lumshe ido tana furta wow . Irin kallon da yayi mata yasa ta fahimtar me yake nufi wato inda sabo ta saba da issa da Miskilancin sa . Wannan Wacece na ganta yanzu ?.  Are You talking? . Tsayawa tayi tana bin sa da kallon Jin raunin hankalin da yake mata , dan Wulaƙanci ne ga tijara Aryaaan kenan . Dannewa tayi tana kallon sa tare da sakin masa murmushi tana cewa " I miss you lab . Da hannu yayi mata alama da baya bukatar ganin ta da kayan jikin ta ,wannan yasa Bie Bie saurin cire kayan jikin ta ,tana nufo inda yake kwance . Jikin sa ta kwanta tare da saka hannun ta tana shafa Sumar ƙirjin sa . Bieb You know what? A yanxu a shirye nake na raba aure na indai zaka kasance dani Har Abada .! Shiiiii Bana buƙata." Ya bata amsa cikin Muryar sa na babu wasa Arrogant voice . Murmushi tayi tana danne damuwar ta kamin a zuciyar ta tana cewa " Ko haihuwar ka nayi indai ina Son ka sai na biya ma kaina buƙata bare kai Dana ɗan girme maka , irin ka na dade ina nema ban samu ba ,nayi Auren kudi And now na samu , Arrogant multi Billionairer And Sec Mr romantic, Ina mugun Son ka Aryaaan kuma ba zan bari wata diya ta mallake ka ba indai bani ba . Ka tara komai da nake bukata . Tabbas idan na koma Nigeria zan tafi bidda Wurin malamin nan ya kara mun aiki Akan ka don naga na zama mata a gare ka . Hannun sa taji yana shafa Ƙwarmin bayan ta tare da sa Fuskar sa yana shaƙar ƙamshin jikin ta ,wannan ya dawo da ita daga Duniyar tunanin da ta faɗa . Humm I love You Aryaaan . No I'm not. Ya bata amsa kai tsaye yana ƙoƙarin tashi da rabata da jikin sa . Aryaan ba Wannan nake nufi ba , Kawai ina so kullum naji na kasance kamar haka a tare da kai ina ƙwance a faffaɗan ƙirjin ka masu ɗauke da yalwatattun ƙwantattun Suma , i feel like I don't know how I said, Amma ina jin dadin kasancewa da kai ko da senator na tare dani kamin na samu realese kai kadai nake tunowa kai ke fara fado mun a rai . All this is not Good". Ya kuma yi mata magana A takaice . Shiru tayi ranta na suya idanun ta sun kaɗa . Are You off ? Murmushi ta ƙaƙaro kamin tace " No On . Dariya yayi yana shafa Sajen fuskar sa Wanda ya tara kaman jikar malam Sheikh . Ware mata hannu yayi tana daɗa shigewa jikin sa .anan suka fara baɗalar su tare da fara biya ma kansu buƙata a barikance . Abun babu sha'awa ko kaɗan . 


Hayewa tayi Saman Banana Ɗin shi tana dan sunkuyowa tare da Zura masa Nonon ta a bakin sa tana sama tana kasa a kan Sandar Ayaban sa tana wani irin nishi tare da lumshe ido shi kuwa komai a izza da Issa yake yin shi . Nonon ta yake tsotsan Nipple din hannun sa ɗaya kuma na ligwigwita dayan tare da shafa Tun daga wuyan ta har zuwa Cibiyan ta .  Fara daukewar Wuta tayi jin yanda yake lulawa da ita . Wannan yasata sarrafuwa tana fara zullo da sukuwa akan Sandar Ayaban sa. Murginata yayi yana miƙewa tsaye tare da cewa " Ke baki iya ba Zo nan kiga yanda ake yi . Tsaye ta miƙe yana Rungume ta da jikin sa tare da jingina ta da bango Sandar Ayaban sa ya Ɗago yana ware cinyoyin ta a tsaye yana Zura ta ciki tare da fara Cinta yana ingizar ta ciki tare da bugun ta dashi kaman mai buga ganga bumbumbum kake ji tana fara nishi tare da kukan dadi kasa kasa . Ka Aure Ni Aryaan Ka iya Wow sweat Banana Ohhh. Hakan kike so? Ba zan Aure ki ba , tun da ihu kike yau Zan saki kiyi ta ihun Har nayi Miki FYAƊE . zare idanun ta tayi kamin tace " Ta yaya Ni dadi nake ji yara ne ake mawa FYAƊE ba manyan Hajiyoyi irin mu ba . Okay Bari mu cigaba babu ƙwatar ki a hannuna sai naga zaki so zama da miji iri na , Wannan dalilin yasa har yanzu Ban samu matar da tayi mun ba , a rana a ƙalla na sadu da mace sau goma , Wanda wannan Saduwa daya zanyi dake ,kuma shine yake dai dai da FYAƊE . Idan baki ji jiki ba ,nayi Miki alkawarin zama dadirona na har abada . Zan yi maka kuma zan daure ko me zaka mun ,zan dauke Duk wani harijanci da jarabar ka . Amma me yasa ba zaka Aure Ni ba. Wani irin murmushi yayi kana yace " Aryaan nata ne ita kaɗai ba wata . Wacece ita ? Kayi da ita sau goma a rana kuma ta iya ɗaurewa wacece ita ? . A maimakon ya bata amsa sai ce mata yayi , Are You ready?. Gyaɗa masa kai tayi kamin ta juyo tana Murmushi tana cewa "Makarantan littafin maman teddy na Fyade ku kasance damu a page na gaba 003 don ganin yanda zata kaya . Buri na Bie Bie bai wuce naga nayi rayuwa da Aryaan har iya ƙarshen Rayuwa ta ba . Nafi son shi fiye da mijin Da nake Aure Ba wai Arziƙin sa nake So ba , Son sa a jini na yake ,kuma na shirya in Sallamar da komai don ganin Na Aure sa ,don haka babu gurbin wata mace da zan bari har ya Aura.! 

**

Shiru Mama Lantana tayi tana gyara kudin habar Zanin ta kamin tace " Hansai Wai kina nufin Ai katau kawai a gidan Hajiyar a wata kudi na haura dubu dari biyar . Gyada kai Hansai tayi kamin tace " babbar Yar siyasace Mai gidan Kuma Babban Soja ne wanda ya kai matsayin marshal a sojoji don haka kuɗi kaman takardu suke ganin su . Ɗan ta ne babba zai dawo Nigeria a ka'idar ta hajiyan bata Son Matan Aure cewa take kazamai ne ta fi Son ƴammata suyi mata aiki. A nan garin Abuja take ? Eh mana ai shi yasa nace garin daɗi na nesa ,mu da ba Abuja muke ba . Ke Hansai ai dama Lamarin A'isha Farida ya ishe Ni , Wannan aljanin yana ƙoƙarin dawo mata , Don Allah ki tayani neman dallali na sai da gidan nan , na sayi Wani can na tattara komai na mu koma , sai na bude Wurin sai da abinci ita kuma kullum ta tafi Aikatau ɗin ko na shekara ko wata shida Ai munyi arziki a wata fa dubu dari biyar ,daga nan ta dawo Nima da kuɗin hannu na na hada ayi mata Aikin nan . Wallahi kullum a damuwa nake . Mama Ina zamu tafi mu bar nan? Suka ji Muryar Farida Wanda basu san da shigowar ta ba . Tsamm suka yi kamin Mama Lantana tace shigo Yar mama kiji . A hankali A'isha ta shigo jikin ta babu kwari ta zauna gyefen mama Lantana. Numfasawa Mama Lantana tayi tare da cewa" Farida Abuja zamu koma inshallah a satin nan . Mama me yasa ? Idan na tafi Ɓoyayyen Masoyi ya dawo kuma fa? Zai ga Bama nan , kuma yace mun zai dawo Mama...!

 


*Littafin na kudi ne Regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan VTU transfer ne ta wannan number 09061466409*

No comments

Powered by Blogger.