Dare Daya 3-4

 


https://chat.whatsapp.com/IduG4o88ZqIHmN1bZ7UDpi

*DARE ƊAYA*

ROMANTIC NOVEL



LITTAFI MAI BAN TAUSAYI, CIN AMANA YAUDARA KWARTANCI



DAGA MARUBUCIYAR

*WANI UBA FREE*

*MABUQACI*

*ACIYAU ACIGOBE* & *NOW*👇🏻

*DARE ƊAYA*




Dan Allah Banason yara suna karanta min novel 👂🏻idan kinsan ke ba matar Aure bace wannan labari banaki bane




LITTAFI NA ƊARI UKU NE ₦300 KACAL IDAN KINSAN BA SIYA ZAKIYI BA KAR KI YIMIN MAGANA 👌🏻👇🏻

KUYI MAGANA DA WANNAN NUMBER DIRECT TA WHATSAPP 08143322386




PAGE 3️⃣🫦4️⃣





Dan Allah yaya kayi hakuri ka dena kaga fa babu kyau abunda kake yimin wlh haramun ne saida yayi ƙasa ƙasa da muryarsa daidai kunnan ta ya fara magana ke dalla bakya jin daɗi ne tura hannunsa yayi cikin hijab dinta ya cafki breast dinta da suke nan tsaye currr ko alamar kwanciya basuda Aaaaaaaaa wayooooooo Allah yauma bakida breziya bah buge masa hannu tayi tana cewa dan Allah ka bari idan wani ya ganmu fah ae kin kusa zama mata ta ina ruwana da duk wanda zai ganmu gantsarewa tayi sbd yanda ya samu nasarar cafkar nipples din da suke nan yan ƙanana ƙanana haɗe bakinsu yayi guri ɗaya sbd yasan yanzu tana fara yimasa ihun daɗi ya manna ta da bango ya farashan leɓenta na ƙasa yana zura mata lebensa amma taƙi kamawa aekuwa hakan yasa ya fara matse mata breast da zafi zafi. Turesa dayi da iya karfinda Allah ya bata tana ƙoƙarin shiga gida ya cafko ta baiyi wata wata ba ya shige cikin hijab din yakai bakinsa daidai kan nipples dinta ya fara tsotsa wata nannauyar ajiyar zuciya ta sauke sbd yanda taji dumin bakinsa akan jikinta



Amma batayi given up ba tashiga kiciniyar ƙwatar kanta suka shiga kokuwa tana samun nasarar fito da kansa daga cikin hijab dinta ta ƙara jiuyawa zata shige gida ya wani rungume ta tabaya duwawunta daidai satin joystick dinsa gabanta taji yana faduwa tare da wani tsoro da Sam batasan tana dashi bah sai yau cigaba yayi da goga mata ita kan duwawu ya ƙara kai hannu ya cafki nonuwanta wata nishi ta saki sbd yananin yanda ya cafkesu sam bai bata wata dama da zata ƙara ƙwatar kan taba ya wani kanainaye ta saida yayi yanda ya ga dama da ita kafin ya sake ta ko sallamar arziki bata tsaya sun yi bah ya shige gida shikuwa maye sai lashe baki yake yana jin wani shegen daɗi a ransa hannu yasa cikin aljihun sa ya zaro dubu biyu ya leƙa amma babu kowa tsakar gidan sai kaji dake yawa da agwagi zai mayar da kudin saiga daya daga cikin ƙananta sun fito Alhamdulillah ya faɗa cikin zuciyarsa ya dan ɗaga murya yace Mariya ke zo daga kai tayi domin taji wake kiranta karaf suka haɗa ido da ƊAN ASABE ta wani washe baki ta ƙaraso gunsa dubu biyu dinda ya ciro ya miƙa mata yace ruga ki kaiwa INNA wannan kuma nakine ya miƙa mata Naira hamsin ita kuma aekuwa nan take taba wandonta iska sai cikin ɗakin su tana INNA INNA wlh yau taliya da Manja zamuci tana ihu tana rawa saida Innar ta daka mata tsawa ke dalla ki yimin shiru ihun uban me kike yi ne haka!!!!! Bata ko ƙarasa magana bah MARIYA ta miƙo mata dubu biyu tace Yaya DAN ASABE ne yace na kawo miki ta washe baki tana ƙoƙarin tashi ta karɓa kuɗin sbd Mariya tana Dan nesa da ita kuma bata iya jira ta ƙaraso



Ae'yiriyiriiiriii ta ran gaɗa guɗa tana warware bakin zane dinta ta ciro wasu yan tarkacen kuɗi yan hamsin hamsin da yan ishirin ishirin ta ƙirga dari uku tana cewa yau bama yar murje zamuci ba taliya yar kamfani zamuci karɓa ki ruga da gudu shagon Iliya ki siyo mana taliya Mariya ta fisgi kuɗi da gudu ta fita tana tafe tana waƙa. Jiuyowa INNA tayi tana cewa ke kuma shegiya matsiyaciya Sam bansan miyasa bakida ƙashin arziki ba, aesaiki tashi ki hura wuta kafin Mariya ta dawo saida ta turo baki kafin ta tashi tana gun guni tana magana ƙasa ƙasa BINTA ni kike zagi dan ubanki shegiya bari in fasa bakin ta biyota da gudu ita kuma ta sheƙa ta shige wani dan akurkin kitchen dinsu ta gyara murhun duwatsu da aka jera guda uku biyu gefe gefe sai daya manne da bango ta dauko tukunya ko wankewa batayi bah ta daura ta fito ta diba ruwa ta zuba hakama murfi tukunyar bata tsaya wankewa ba ta dauka ta rufe tukunyar ta baro kitchen din tacika bamm kamar zata fashe sbd an sata aeki Saida Asiya ta kwashi mintuna sama da shan biyar kafin ta dawo ruwan zafi harsun gaji da tafasa tana shigowa INNA ta karfi taliyar tana cewa shegiya ɗiyar matsiyaci ke dan ubanki gidan ubanwa kika tsaya kusan awa hudu da aekinki🤣sai yanzu kika ga damar dawowa, yawon barbaɗa da ubanki yake yine shine kema kika fara to wlh ubanki zanci a gidan nan sai narka mata hannunuwanta take a gadon baya tana ihu tana dan Allah INNA kiyi hak'uri wlh banzan ƙaraba ki yafe min dan Allah da gudu HAFSAT tafito daga ɗaki tana cewa INNA kiyi hakuri bazata ƙaraba kama hannun Mariya tayi ta miƙar da ita tana karkaɗe mata jiki ta turata ɗaki, taliyar INNA ta dauka ta jefawa BINTA tana cewa ke kuma shegiya tashi ki dafa mana yawuna har tsinkewa suke hanjina na kuka sbd yunwa dauka tayi jikinta na rawa sbd kar itama a dake ta Cikin ɗan ƙanƙanin lokaci BINTA ta kammala tahuwar taliya sai kamshin Manja ke tashi INNA sai hura hanci take yau za'aci taliyar kamfani ƙwalawa Mariya kira tayi jiki na rawa Mariya ta fito tana cewa gani INNA dauko min kwando jiki na rawa taje ta dauko kwando babu kwanon ƙwarai ciki, nan ta shiga fito da kwanoni tana jerawa kwano yakai ashirin nan tashiga raba taliya guda ɗaya 🤣🤣amma kwano yakai ashirin sai yaryaɗa taliyar tace kwano ɗaya naga anzubawa abun ƙwarai aka miƙawa Mariya akace ta kaiwa HAFSAT itada Takeda ƙashin arziki 😂

No comments

Powered by Blogger.